An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels [09/12, 19:49] Badi at: GAWURTATTU BIYAR DAGA ALK'ALAMIN BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI (B4B) *ANGULU* *DA* *KAN ZABO* 1_2 Da sunan Allah mai rahama mai jin ƙai. Ina miƙa godiyata ga Allah subuhanahu wata ala, sarkin da babu irinshi, daya bani damar rubuta wannan littafin mai suna a sama. Wannan littafin tsumagiyane ga mata harda mazan ma. Wannan labarin labarine wanda ya faru a gaske, babu abunda na ƙasa bisa labarin. Hatta garurruwan ciki ban sake komai ba, unguwanni kawai na sassake, sai kuma sunayen jaruman labarin. Ku biyoni da sannu zaku gane me labarin ya ƙunsa. Kano: Anguwar Court road: High court "Bayan sauraron wannan sharia da kotu ta yi, tare da gamsuwa da hujjojin da aka gabatar a gaban wannan kotu mai alfarma, tare da takaddar asibiti data tabbatar mana Hauwa Sada a cikin hankalinta take, bi ma'ana bata d'auke da matsalar data shafi k'wak'walwa. Kotu ta yi ma Hauwa sassauci sabida bata wahalar da sharia ba, wajan amsar laifin data aikata. Kotu ta yankema Hauwa hukuncin d'aurin rai da rai a gidan kaso." Damm Damm ya buga gudumar kotu wacce take nuni da an gama wannan case d'in. Hawaye nake zubarwa sosai, tashin hankalin da nake ciki a dai_dai wannan lokacin, ba abu bane da zai fad'u balle harya rubutu masu karatu su fahimta ba. Aminu na kalla, idanunshi sun k'ada sun yi jawur tabbas yama fini shiga tashin hankali. Dubana ya sake sauka akan yarana mata, wanda naja musu abun fad'en da har abada baza'a dena nuna su dashi ba. A gefe kuma ga k'annena wanda na kasance musu uwa da uba, kasancewarmu marayu, duk da ko wacce a cikinsu a k'ark'ashin inuwar Aure take. Mak'otana wad'anda akai zaman mutumci na kalla. Duniya kenan, yanzu rayuwata a killace a waje guda zata k'are babu wani motsi?" wata gandiroba macece ta iso cikin d'an akwakun da nake tsaye, hannayena sanye da ankwa, ta ingiza k'eyata tana wani mun muruzai." Kaina a k'asa muka sakko, 'yan sanda kuwa ta gaba da bayana duk gasunan, sabida tsaro. Ina jiyo sautikan koke_koken dangina da masoyana, a cikin kunnena. Amma in d'ago in kallesu na kasa. Hantar cikina sai rawa kawai take yi, hakan ya yaifar mun da zazzab'i me mugun zafi, da jiri da naji yana shirin ka da ni. Ga k'irjina da nake ji tamkar yafi komai nauyi a jikina, tun sanda wannan k'addarar ta faru na soma jin wannan ciwon k'irjin, wanda ban tab'a samun sauk'inshi ba." muna fitowa bakin k'ofar kotu, nan fa manaima labarai suma suka kunno dan gudanar da aikinsu, wannan gandiroba dake rik'e dani sai naga taja ta tsaya." Nan suka shiga jero mun tambayoyin da bansan ma ta ina zan soma amsasu ba." "Ku yi hak'uri ba wani abu da zata iya cewa a halin yanzu, dan Allah ku barmu haka nan muji da abunda ke damun mu" Cewar Aminu kenan Baban su Mardiyya." Gandirobarnan ta jani har zuwa gaban motar da zata sada ni da gidan yari. Duk da dai kwanana biyar a cikin gidan yarin, ina jiran sharia. Amma a waiting room nake ba asalin cikin yadi ba." Waiting Room wani dogon ɗakine wanda anan ake ajjiye masu laifin da suke jiran shari'a. Jikina da 'kafafuna na rawa na d'aga k'afata na shiga cikin motar na zauna. D'ago kaina na yi da sauri dan yima Ahalina kallon k'arshe. Aminu na gani a gaba, sai Mardiyya d'iyata tana rik'e a hannunshi. Idanu ya k'ura mun cikin rauni da sarewa yace." "Wannan itace k'addararki Hauwa ki yi hak'uri, sannan kiy ta yin istingifari, Allah mai sauraron kukan bawane kuma maji roƙone." Sabbin hawayene suka zubo mun. Hak'ik'a nayi rashin Aminu. Da yarana, ta tabbata na bar ahalina." K'ofar motar Aka rufe Direba kuma ya ja motarshi ya fice a cikin kotun." Aminu Dauriyace kawai ya ke yi, domun baya son yayi kuka a gaban yaranshi, ya sake tsinkar da zukatansu, kuka suke yi sosai. dangin Hauwa ne su ke ta rarrashinsu. Nanfa 'yan jarida suka yi ca akan Aminu, a k'ok'arinsu na lallai _lallai sai sun ji k'wak'wab. Da kyar suka fita a cikin kotun, tare da taran abun hawa. Jakara city Kano: Anguwace ta talakawa masu fad'i tashin naiman na kai, dan ganin asiri ya rufu. GIDAN IYAYEN HAUWA: Maza ne a k'ofar gidan anata k'arbar gaisuwa, taburmai ne manya a shinfid'e, cike da dattawan anguwa. Baffa Junaidu yana ganin tsaiwar Adaidaita sahun su Aminu, saiya tsallako ya taso. Su mardiyya kuma suka shige cikin gida, inda ya kasance shima dank'am da mata 'yan ta'aziyya. Baffa Junaidu, k'ane yake ga malam Sada mahaifinsu Hauwa, shima a cikin layin yake tare da iyalanshi, gidajensu a jere suke dana juna. "Aminu Yaya shariar ta kasance kuma me ake ciki, sunk'i ba da belin Hauwa ko?" Aminu ya rasa me zaice, dan zazzab'ine a jikinshi yau kwana bakwai kenan, baya ko iya rintsawa tunda ya ji labarin abunda Hauwa ta aikata, a cikin tashin hankali da jinyar rayuwarshi dake shirin salwanta yake. Nunfashi ya ja yace." "Baffa Junaidu, Hauwa dai mun yi iya yinmu, dan ganin anyi duk binciken daya dace a gudanar, dan wallahi duk inda lauyan yasa k'afa nima anan nake sawa, bamu zauna ba. Amma duk wata hujja ta tabbata Hauwa ta aikata laifinta, dama ita bata wahalar da sharia ba, a zaman farko ta sanar da gaskiyar lamarin." Muryar Baffa Junaidu na rawa yace. "Hukuncin kisa ne ya tabbata a kanta ko?" kai kawai Aminu ya iya gyad'awa, zuchiyarshi na tafasa sosai. "Innalillahi wa'innailaihilrajium kaico kaico da wannan mummunan aiki da yarinyarnan ta aikata, gashi ta jefa kanta da mu kanmu a cikin damuwa.Ni wallahi wannan zaman makokin ma da akeyi wallahi kunya yake bani, dan kulma ce ta ajjiye mafi akasarin jama'ar dake zaune a wajan, ga kunyar surukanmu. Aminu ka yi hak'uri naga yanda lamarinnan ya jijjigaka fiye damu dangin Hauwa. Duk da abunda ta aikata maka amma kana cikin lammuranta dumu_ dumu." Guntun hawayene ya taru a idanunshi guda d'aya. Aminu Namijine mai zuchiya da k'wazo, ba kasafai damuwa ya cika bata dama ta rusa shi ba. Amma Hauwa ta rugurgushe mishi jarumtarshi da k'wazonshi gabaki d'aya." "Baffa nace ko zamu je gidan yarin muje mu dubota ne?" Baffa ya yi shiru yana nazari yace. Sai daya nisa yace. "Gaskiya ne Aminu, babu yanda zamu yi da wannan k'addarar, amma bari in kira Jamila me bin ita Hauwan sai mu d'unguma ai. Jirani ina zuwa" A tsaye Baffa ya tafi ya bar Aminu a tsaye a rana, yanayin yana ji tamkar wani irin nannauyan mafarkine mai wuyar farkawa. k'arar kwarab'abbiyar wayarshi da ke ajjihun wandonshi ce ta dawo dashi daga zauren tunanin daya lula. Saminu abokinshine yake kiranshi. "Assalamu Alaikum Saminu, yaya akayi?" Daga cikin wayar Saminu yace. "Ameen wa'alaikassalam, Aminu k'arfe nawa ne zaman kotun ne?" numfasawa yayi sannan yace. "Zaman kotu ya k'are Saminu, yanzu haka ma dubo Hauwa zanyi a gidan yari. Saminu yace. "Au da gaske ashe rashin hankalin Hauwa yakai ta iya aikata wannan abun? Tabb lallai na tsinke da lamarin Hauwa, ban tab'a cin karo da mace mai taurin zuchiya da kafiya irinta ba" murmushin yak'e Aminu yaima Saminu yace. "Ka fiye sharri, ka bari zamu yi magana inna koma gida, saima naje asibiti dan bana jin dad'i jiri da ciwon kaine suka sani gaba. Irinna shekarun baya. "Aminu dama nasan za'a rina an saci zanin mahaukaciya, amma na kusan shigowa kano,tunda dai mun gama sauke lodinmu, dawowa kawai ya rage mana, dana dawo zan shigo, ka gaishe da Dada. Sallama su ka yi Aminu ya sauke wayarshi a kunne." Cikin gidan Su Mardiyya na shiga cikin gidan nanfa idanu ya koma kansu, sai kallonsu akeyi. Jamila ta ja hannun ummu da Nanne k'annen mahaifiyarsu da suka tawo daga maiduguri. A k'uryar d'aki suka zauna dan tattaunawa. "Ni ummu ki sallami matannan 'yan zaman makoki da suka cika gidannan,wallahi gulmace ta kawo su ba gaisuwa ba. Tunda can ma Zaginmu suke yi balle yanzu." Hafsa tace. "Ni fa naga har k'annen Baban shamsu, da matan yayyenshi duk sunzo suna tsakar gida, kuma fa ba shiri muke yi da su ba. Gulma ce kawai. Nanne tace. "Ina zuwa bari inje in sallamesu su watse. Fita tayi ta sallami kowa. "Dan Allah kowacce mace ta tafi gidanta mun gode da gaisuwa Allah ya saka, adda'ar bakwai an riga anyi tun asuba. Dan Allah kuje." Nanfa wasu suka soma ya da habaici harda zagi, da d'aya da d'aya duk suka watse, sannan ta shige d'aki wajan 'yan uwanta. Baffa ne yaga mata sai fitowa suke yi a cikin gidan suna surutai harda masu shewa. Kai kawai ya girgiza ya kutsa kai cikin gidan. Har cikin uwar d'akin ya shiga. "Nanne sai kuma kuka ji abunda ya faru a kotu, an yi ma Hauwa d'aurin rai da rai." Nanne ta dafe k'irjinta tare da fashewa da kuka tace. "Bamu ji ba, kai wannan masifa da yawa take. Ni wallahi abun yayi mun yawa wallahi." Ummu tace "Yanzu tana gidan firsina kenan? Yarinya da yarinta a jikinta bak'ar zuchiya yasa ta aikata abunda ta jefa kowa a damuwa." Mardiyya tayi maza ta fice a d'akin ta koma falo. K'annenta ne suka mara mata baya, nan suka shiga rera kuka abun tausayi. Su Nanne ma kukan suke yi. Sai Sameera ce ta daure tace. "Yanzu dai adda'a ya kamata mu bisu dashi kawai. A dena tono maganarnan sabida su Mardiyya. Baffa yace. "Yaron da zai Aurenta ma yana waje a cikin 'yan zaman makoki. Jamila ki taso mu je firsinan mu duba ita Hauwan mu dawo kafin malaman da zasu raba gadon naku su iso, a raba a sauke ma Marne nauyi." mik'ewa Jamila ta yi dama da mayafi a jikinta bata cire ba. Fitowa su ka yi falo, Mardiyya tana zaune k'annenta duk suna jikinta sun mayar da'ita uwa. Cikin rauni Jamila ta ciro nera d'ari biyu a k'ulle a bakin zanenta tace. "Kunga Mardiyya ku kama hanya ku tafi gida ku zauna a wajan Dada. Ki daure zuchiyarki sabida k'annenki kuyi ta hak'uri. Mardiyya jikinta na rawa ta amshi kud'in ta ja k'annenta. Tare suka fito da su Baffa. Wajan Aminu suka nufa. "Mardiyya ina zaku je? Ya jefo musu tambaya, tausayinsu da kunyarsu duk ta gama cika shi. Cikin shesshek'a mardiyya tace. "Abba gida zamu tafi" Ajjihunshi ya laluba bashi da ko sisi yace. "Ki kula dasu ku tafi a hankali har ku isa gida." Cike da mugun tausayinshi Jamila tace "Na Basu kud'in abun hawa ma, su samu su isa da wuri. "An gode Jamila" Titi suka nufa dukkansu. Su Aminu suka hau Adaidaita sahunsu, su mardiyya ma su ka hau nasu. GIDAN D'AN KANDE KURMAWA PRISON: Hauwa motarmu ce ta tsaya a wajan ajjiye motoci, gandiroba ta fito dani daga cikin mota. Zuwa ciki. Mata ne guda uku akan layi ana musu tambayoyi akan laifin da suka aikata. Duk da suna da takaddu mai d'auke da bayanan mutum a ciki da irin laifinshi. Hakan baya sawa su kasa tambayarka ka sake jaddada laifinka a gabansu. tsawa Gandirobar da ke zaune a kujera ta daka ma wata data kira da Ramatu. "Nace laifin mai kika aikata aka kawo ki gidannan kiyi magana." Cike da tsoro da fargaba Ramatu tace. "Kisa na aikata aka kawoni gidannan." Kallonta gandirobar tayi kawai tace. "Mariya a kaita a bata kaya, Ramatu in akwai waya a jikinki ki fito da ita kafin a bincikeki. Sannan ki cire d'ankunnenki da sark'a da zobe ki ajjiye. Mariya zata kai ki block d'inku. Ke matso kefa meye laifinki?" ni dai ina tsaye ina sauraronsu har akazo kaina." "A'a 'yar shuwa kun dawo, hala kotu ta yanke hukunci kenan?" Kai kawai na gyad'a mata. Gandirobar da muka je kotu tare ta ajjiye takaddata. Karantawa tayi tace." "Mariya Ga Hauwa d'akinsu d'aya da Ramatu, ku tafi tare a basu kaya." Jiki a mace dukkanmu muke binta har zuwa wani ofishi. Kaya ta mik'a mana." "Gashi zaku rik'e a hannunku, in lokacin fitowa waje yayi sai ku saka, amma in kuna d'aki zaku iya zama da kayan gida a jikinku. Amma in zaku fito yadi ku tabbatar kunsa kayanku, dan a tantance ku. Ku yi hak'uri k'addara kowa da irin tashi. Zaman gidan gyaran hali ba zama a jahannama bane. Da sannu zaku yi walwala har nutsuwa ta saukar muku uhm?" ku muje in rakaku block d'inku." muna biye da ita a baya. Ni dai jefa k'afata kawai na ke yi amma babu nutsuwa a tare dani. Hankalina ya na wajan Aminu da 'yan yarana." *BLOCK B* haka naga an rubuta a jikin bangon da muka sha kwanarshi. wani dogon coridor muka shiga mai d'auke da dakuna, amma kuma abun mamaki d'akunan a bud'e suke ba a kulle kamar yanda nayi tunaniba. Wasu sai kai kawo su ke yi a zauren, yayin da kuma wasu suke zazzaune a k'ofar d'akunansu, wasu ma suna zaune akan gadajen kwanansu. "Sannu sir mariya." Shine abunda suke ta ce mata. da fara'a take ta amsawa. Wani d'aki muka shiga mai d'auke da gadaje shidda sama da k'asa na kwanan mai rai goma sha biyu kenan. Mata uku muka samu a zaune a d'akin. Biyun suna k'asa a zaune suna cin abinci. D'ayar kuma tana zaune a bakin gado tana sak'ar hular sanyi na jinjiraye sak'ar kwaraishe na farin k'ulu." "Sir mariya barka da zuwa. Munyi bak'i ne?" A cewar ta zaune a kan gadonta kenan." "Eh uwatale ga bak'inan Wannan Ramatu wannan Hauwa. Dubanmu tayi tace. "Hauwa, Ramatu ga abokan zamanku nan, nanne dak'in naku, sai ku kula dan Allah ku saki jiki kuma" Hawaye na soma zubarwa, take wata nadama mara amsani da saukarmun. Uwatale ce ta zaunar dani a bakin wani gado, matan da suke zaune kuma suka kamo hannun Ramatu suka zaunar da'ita. Zuchiyata ce ta tsinke sosai. Yanzu a cikin d'akinnan da gidannan zan k'araci rayuwar duniyata? Uwatale tace. "Kuka ya zama dole, mu muka k'adartoma kanmu wannan k'addarar, da sannu zaku zama 'yan gida. Shekarata goma a cikin gidannan, nayi kai harna zama 'yar gari, nice shugabar d'akinnan, ko wacce anan ta same ni. Hauwa kuyi hak'uri kunji?" Murmushi mai ciwo na sakar mata, wani irin zazzab'ine ya rufemun ganina da ji na, take na soma rawar sanyi, kankace me sai Amai. matannan biyu su ka yi tsaye a kaina harda ma mak'otan d'akinmu. Uwatale kuma ta je ta tawo da Sir mariya. Jikina ta tab'a taji shi kau da zafi sosai. "Sannu Hauwa, zaki iya lallab'awa mu je d'akin shan magani?" Na kasa ce mata komai ma, sai uwatale ce ta taimaka mun na mik'e tsaye. Ahankali nake takawa bana ko iya gani, har muka isa d'akin shan magani." "Sister Aisha ga mara lafiya nan ki duba ta, inna maganine sai a bata magani, in kuma na zuwa asibiti ne sai a kiran danginta." Sir Mariya ce ke magana" Wacce aka kira da sister Aisha ta soma tambayata bayan taji zafin jikin nawa." "Yaya kike ji yanzu haka?. Cikin nauyin k'irji nace mata. K'irjina ne ya ke yi mun kamar an d'auramun garwashi, ga nauyi, sai jijiyar bayan kunnena kuma da take yi mun ciwo, har wajan ya kumbura." Sister Aisha tace da Sir Mariya "Gaskiya sai an fita da'ita zuwa asibiti a waje, sai an hanzarta kuma." "Okey, Uwatale kuje d'aki ta saka kayanta, sai ku sameni a office bari in je a gama shirya komai." Uwatale ta kaini d'akinmu na saka kayan 'yan fursina a jikina, kayan dana jisu tamkar k'aya na saka. Kan Kanta muka je, na ba da lambar Aminu, dan a kirashi. Amma bai d'aga ba." "Hauwa bai d'aga ba, gashi baki da ko kwabo a kanta, saidai akwai d'ankunnen gwal d'inki da sark'a da zobe." Ni dai na kasa magana, mota aka sani, tare da ankwa a hannuna. Sai Asibitin malam Aminu kano Aminu A bakin kof'ar prison din Adaidaita sahu ya ajjiyesu. Baffa ne ya biya kud'in, domun babu kud'i su a jikinsu. Aminu yana biye da su Baffa jiki ba laka, har zuwa kan kanta. "madam sannu da aiki fa" Jamila ce ke magana da gandirobar da take kanta." "Yauwa wajan wa kuka zo?" tace "Wajan Hauwa Sada, wacce aka kammala shariarta yau, ni ƙanwartace uwa ɗaya uba ɗaya, wannan mijinta ne, wannan kuma Babanmu ne." Dubansu ta yi tace." "Yanzu kuwa aka fita da ita zuwa Asibitin malam Aminu kano, ba lafiya, ta bamu number Aminu mun kira bai d'auka ba" Da zafin nama Aminu ya iso gaban kanta bakinshi yana rawa. "Meke damunta dan Allah? Nine Aminu" "Gaskiya bamu sani ba, sai dai zaku iya zuwa asibiti ku ganta, dama dole za'a kira ku, sannan bata da kud'i a kanta, sai dai akwai zinarenta da aka ajjiye mata, bari a baku." wata durowa ta jawo ta ciro golds d'in a bak'ar leda ta mik'a musu. Jamila ce ta amsa. Nan kuma suka d'unguma Asibitin Aminu kano." Hauwa Muna isa aka shiga dani zuwa ciki, gandirobar da su kai mun raki su biyu, suna tsaye a bakin k'ofar da aka shiga dani. ni dai ban sake sanin komai ba daga nan." Aminu Da hanzari suka fito a cikin adaidaita sahun zuwa cikin asibitin, sun sha wuya sosai, da tambaya suka iso har zuwa inda d'akin da aka shigar da Hauwa. Aminu ya isa wajan gandirobobin dake tsaye a bakin k'ofar d'akin yace." "Dr ya sanar da ku halin da take ne? Kafin su bashi amsa Dr ya fito a cikin d'akin. Da sauri Aminu ya mik'a mishi hannu suka yi musabaha. "Dr ya jikin nata?" Baffa ne ya matso yace. "Likita a wanne hali take yanzu?" Jamila kuwa tana zaune sai hawaye take zubarwa, koya ta tuno abunda ya faru sai taji tamkar ta had'iye zuchiyarta ta mutu ta huta. Har ji take yi dama itace a kaima d'aurin rai_ da rai da taji dad'i. Ta fita daga wata duniyar zuwa wata duniyar." Likita ya sauke ajjiyar zuchiya yace." "Ku kwantar da hankalunku, mun shawo kan matsalar, ta samu bacci ma, zaku iya zuwa ku ganta ba wata matsala Baba. Dubanshi ya dawo kan Aminu yace. " Kai kuma sai ka biyoni office akwai magunguna da zan rubuta maka sai a karb'o a ɗakin ƙarɓo magani. A baya Aminu ya bi likita har zuwa ofishinshi, waje ya nuna mishi. "Bismillah zauna mu yi magana." Zama Aminu yayi ya xuba ma Likita rinannun idanuwanshi da suka rine, kanshi a mugun caje yake sosai." "Hauwa Sada k'anwarka ce ko?" Aminu ya gyad'a mishi kai yace. "Eh wanta ne ni. "Toh na jawo ka nanne dankar in d'agama mahaifinku hankali, a gaskiya Hauwa bata da lafiya sosai, ta kamu da hawan jini, har jijiyar bayan kunnenta ya kumbura, sannan kuma zuchiyarta ta na d'an yi mata ciwo, amma bana nufin ta kamu da ciwon zuchiya, zan d'aurata a kan magunguna, zan rubuta wasu allurai a siyo, sai dai gaskiya suna da d'an tsada." Aminu ya dafe kanshi da yake shirin fad'uwa daga kan wuyanshi, da kyar ya saita kanshi, cikin d'acin yawu, da sark'ewar harshe yace. "Mungode Likita, kuma ka kyauta da baka fad'i wannan maganar a gaban Baffa ba, Allah ya bata lafiya. Dr ya rubuta ma Aminu magunguna da Allurai ya bashi, karb'a yayi ya fita, da gandiroba d'aya yaci karo zata shiga office d'in Dr dan ta samu cikakken bayani gamsasshe daga gareshi. D'akin da aka kwantar da Hauwa ya shiga, matane ratata a d'akin marasa lafiya, a cike gadajen suke dam. K'urama Hauwa idanu yayi. sonta da tausayinta na sake hudashi, ta fad'a a fuska sosai, kyakykyawar bak'ar fuskarta ta yi fayau, har da d'an haske ta yi. Gani yake tamkar mardiyya d'iyarsu ce, dan kamannin da mardiyya ta yi da mahaifiyarta Hauwa har ya b'aci. Idanu ya lumshe. "Aminu ya dai?" Baffa ne ya ke tambayarshi, gandiribar da take zaune a gefen gadon Hauwa ya kalla a.zuchiyarshi yace. "duk da d'aure hannayenta da kaca da akayi a jikin k'arfen gadon bai ishesu ba har sai sun takura mata? tsaki ya saki a zahiri. "Baffa babu komai magani suka rubuta mata da wasu allurai, zanje in d'an bubbuga mu ga yanda hali zai kasance." Baffa yace "A'a a siyar da d'ankunne Hauwa a yi duk wata hidimar asibiti da shi, karka d'aurama kan ka nauyin da ya sauka tuni a kan ka, ke Jamila ki wuce kasuwa a siyar da d'ankunnen a biya mata kud'in magani dashi." "A'a Baffa baza'ayi haka ba abar mata abunta kawai, ku jirani in je in dawo." Bai jira me za su ce ba yayi maza ya fice a cikin d'akin." Kuka Baffa ya fashe dashi yace." "Jamila, Hauwa ta cucemu ta cuci kanta da iyalanta." mrs Bukhari ce *TALLAH* Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?" "Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi." "Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?" "Bari na faɗa miki akwai... Humra Kulacca Sudanese Humra Kulacca ta gashi. Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban. Turaren mopping Room freshner Turaren turara kaya. Turaren wuta na toilet Sannan akwai ingantaccen maganin infection Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida. Wanda zasu shiga daga ciki kuma Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas Kabbasa Setin kujerar tsugunno Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna. Ina bayar da sari. Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa? "Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number. 08179523215 *TALLAH* A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata. *MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽 *ingantaccen maganin infection * Ingantaccen maganin basir Ingantaccen maganin gyaran nono Ingantaccen maganin gyaran hips Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji. Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW. Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki. Akwai zallan hadi na amarya Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa. Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽 Akwai gumbar Madara Akwai gumba me rubutu 🤐 Akwai gumbar kankana Akwai gumbar giginya (sa megida kuka) Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA) Akwai gumbar hasi Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉 Akwai gumbar gero Akwai gumbar ridi Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐 Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽 Akwai tsumin kankana Akwai tsumin baure Akwai tsumin rubutun Ayar Allah Akwai tsumin kwakwa Akwai tsumin giginya Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake) Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌 Akwai rubutun mallaka Akwai zoben mallaka Akwai hayakin mallaka Akwai zani na mallaka Akwai hadin ci da kaza Akwai hadin yan shillah (Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,) Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉 Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉 Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani. _Ummu Maheer_ *DINYAR MAKAHO* _Miss Hajo_ *KHADIJATUL SABREEN* _Mrs Bukhari_ *ANGULU DAKAN ZABO* _Ummu Affan_ *SANDAR MAKAUNIYA* _Mom Islam_ *TSAUTSAYIN TAUNA* *Ga tsarin yanda biyan yake* _Guda d'aya 300_ _Guda biyu 500_ _Guda Ukku 700_ _Guda hudu 800_ _Guda Biyar 1k_ Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya. 0037219728 FATIMA RABIU SUNUSI StanbicIBTC BANK Shaidar biya ta nan 0810 433 5144 Masu turo kati MTN ta wannan number. 0702 616 6536 Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number. 0706 860 6171 *Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu* 🤘🏿 [09/12, 19:49] Badi at: GAWURTATTU BIYAR DAGA ALK'ALAMIN BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI (B4B) *ANGULU* *DA* *KAN ZABO* 7/8 D'AN LADI NA SIDI Hafsa ce a zaune a tabkeken falonta, tunane_ tunane ya gama cika mata kanta. Ina mahaifiyarta ta samu wannan sark'ar gwal d'in wa kuma ya bata kuma yaushe???" Shine tambayar da ta rasa waye zai bata amsarsu. Mik'ewa ta yi zumbur, kai tsaye d'akin Alh mijinta ta tura ta shiga. Ko ina k'amshin turaren wuta 'dan maiduri yake yi d'an asali, ya kama d'akin daram ya zauna. Gaban dorowar gefe da gefen gadon mijin nata ta nufa. nan kuwa ta shiga bincike. Ta bud'e can ta bud'e can, ita kanta ba ta san me take nema ba. Zama ta yi jagwab a kan gadon ta fashe da kuka, Yayarta Hauwa ta tuno, da kuma mahaifiyarsu data kwanta dama, tunaninta yai mugun zurfin gaske a cikin wannan daren, ta rasa yaya rayuwarsu zata ci gaba da kasancewa kuma oho. Alh ne ya turo k'ofar ya shigo d'akin kunnenshi mak'ale da waya yana shan soyayyarshi. Zama yayi a gefen gadon tamkar bai ga Hafsa a cikin d'akin ba. "A'a haba, ai ko nawa kike so zaki samu, cancantarki ce, akwati kuma kizo da kan ki shago ki had'a abunda yai miki. Shiru yayi yana sauraren ta cikin wayar, murmushi yayi yace. "Allah _Allah na ke yi in sauke k'ishin ruwan da ya jima yana damuna a kanki, kinsan matan gidan sai a hankali. Idanu Hafsa ta runtse gabanta yai mummunan dokawa da k'arfi. Wai yau itace reshe ya juye mata haka, ita da take taka Alh take yin yanda taso, ta murza mota ta shiga gari, waya bata shekara a hannunta, gashi tun kafin aje ko ina ta lura yana son ya wulak'antata ya k'ask'antar da ita a wajan kucakar matar da zai auro mata. Mik'ewa ta yi ta fita a d'akin, da harara ya bi bayanta. Kwanciya ya gyara kawai yaci gaba da wayarshi cike da nishad'i." Saminu "Saminu nifa bai isheni ba, ka fi so kullum sai na yi magana tukunna. Zufa Saminu ya sharce yace. "Haba Farida in dai ba so kike ki tsotse mun jinina ba, ai yaci ya isa haka, sau uku fa?, Allah ya ji ya gani bazan iya miki wani abunba. gyara kwanciyarshi yayi, Farida kuwa nan ta lullub'eshi da masifa, shi dai baice mata komai ba, domun yasan duk abunda yace da ita sai dai su 'kara haurawa sama, yafi mai yai baccinshi kar ya fita neman tuwo yai ta gyangyad'i. Ya lura Farida bata tausaya mishi sam. Aminu Yana kwance shiru yana tunanin Hauwa, da mamakin k'arfin zuchiyarta da rashin tsoronta. Murmushi yayi daya tunano soyayyarta mai tsayawa a rai, tuno ta ya kumayi da irin yanayin da take tsaiwa a gabanshi ta zazzaga mishi rashin kunya. Murmushin shi ya fad'ad'a ya girgixa kai. "Hauwa kin rusa mun rayuwa, kin kasa cika mana burinmu da muka jima muna mafarki. Har abada ke tawa ce, bazan dena miki adda'a ubangiji ya baki mafita ba." Mardiyya ma a cikin tunanin take. A kwance take amma ta yi sharkab da filon da take kai, sai kuka kawai take yi. Ta rasa meye dalilin mahaifiyarsu na zab'an rayuwar data jefa kanta a ciki, ta mayar da su marayun k'arfi da yaji. Ita bama ta kanta take yi ba ta k'annenta da Abbanta da bai jima daga tashi a cikin cutar damuwa ba. Mik'ewa ta yi ta fita dan d'auro alwala. Abbanta ta gani a tsakar gidan, gama alwalarshi kenan. "Mardiyya baki yi bacci ba, ko fitsari kika fito yi? A jere yai mata tambayar cikin kulawa. "Abba Alwala na fito yi zan yi nafila ko zan samu nutsuwa. Shiru Aminu yayi tare da juya kalmomin Mardiyya a ranshi. Tsoronshi kar wani ciwon ya kamata yarinya k'arama da'ita." "Mardiyya bana so sam in ganku a cikin damuwa, abun zai mun yawa, ki dage wajan sakin jikinki ko dan k'annenki su samu farin ciki. Kuma in sha Allah zaku koma makaranta bazan bari karatun naku ya tsaya ba kinji. Murmushi Mardiyya ta yi dan yarinyace mai son karatu daga na bokon harna addinin, tayi saukar Qur'ani mai girma wasu littattafai yanzu take bi. "Toh Abba kaima ka dena damuwa dan Allah ka cire damuwar Mami a ranka." Wucewa tayi ta d'auro alwala a wajan wanke _wanke ta koma d'aki. A kan sallaya Aminu da Mardiyya suka kwana cur suna rok'on Allah ya sanya sanyi da salama a xukatansu, ya kawo musu mafitar rayuwa." D'an ladi na Sidi tana tsaye a kichin tana had'a abincin kari da zata kaima 'yan asibiti a gaggauce take yin komanta. Yaranta duk suna falo tayi musu wanka. Alh kuma yana cikin d'akinshi a kwance sabida ba da wuri yake fita ba. Bayan ta kammala komai ta sa a baske, sai ta fito falo. "Shamsu abincin ranan ku yana kitchen in lokacin ci yayi sai ka zuba muku ko? Zanje wajan Mamin su Fati a asibiti in Babanku ya fito ku ce mishi na fita." Shamsuddin yace. "Mama sai yaushe zamu koma makaranta anata karatu mu banda mu?" Hafsa ta ji wani kala a ranta. "Shamsu zaku koma makaranta sati mai zuwa amma zan sake muku makaranta kaji ko? Kuma zan saka a shagon koyon aiki." Hawayenta take ta k'ok'arin shanyewa, dama ta d'au aniyar daga asibiti zata biya kasuwa ta sai da warwarayen zinarinta dan ta mayar da yaranta makaranta tunda ubansu ya kasa, sauran kuma kud'in zata nemi shawarar 'yan uwanta kan me zata soma na sana'a dan dogaro da kai. Wayace ta soma ruri halamar shigowan sak'o, da mamaki Hafsa ta kalli yaranta tace. "Waya ce naji tayi kuka ko? Hajja tace. "Mama wayar Baba ce" Wani sak'onne ya kuma shigowa sai kawai ta tsinci kanta da son ganin meye a cikin wayar. Gaban wayar ta je ta d'auka zama ta gyara a kujera ta bud'e wayar. Sak'one gajere da wata number mai suna kamar haka. *sexy* Gabanta take ya shiga fad'uwa cikin hanzari ta bud'e sakon. ga abunda ya k'unsa. _Autan maza da fatan ka koma gida lafiya? ka barni da kewa da tunanin taraiyarmu ta jiya, a gaskiya kai jarumine a cikin jarumai_ Hannun Hafsat na kakkarwa ta bud'e d'ayan sak'on wannan sexy dai ita ta sake turo sak'on. _komai yananan rad'au a k'wak'walwata ji nake yi tamkar in matso da dare dan mu kasance tare._ Mik'ewa ta yi ta shige d'akinta ta shiga bincike wayarshi. Abunda ta gani kuma taci karo dashi kad'an ya rage bai haukatata ba. fad'uwa a k'asa tayi tana dafe da k'irjinta da yake buga mata da k'arfin tsiya. Idanu ta rintse tana adda'ar Allah yasa gizo idanunta suke yi mata. Idanunta sun mugun cab'ewa da ruwan hawaye, shikenan itama tata ta k'are bata san meye makomar auransu ba ma a yanzu ita da uban 'ya'yan nata, k'ila auran ya haramta, toh koma dai bai haramta ba ta haramta zamanta a gidan. Kuka ta fashe dashi sosai, ta kwanta a k'asa sanyin tayil na ratsata. Rayuwarsu na baya ta soma tunanowa da irin abubbuwa da mahaifiyarsu ta d'aurasu akai ta kuma koya musu, tiryan tiryan ta soma tuno sanadin mutuwar mahaifinsu. Mik'ewa tayi da sauri kamar mahaukaciya ta fita zuwa falo bata ko kalli yaran nata ba ta d'auki basket d'inta ta wuce zuwa asibiti. Saminu Safiya "Toh Farida ni kam zan fita ga kud'in cefane a jalauta har dare dan Allah." Nera dubu d'ayace ya bata, babu hatsi ko d'igo a cikin gidan. A wulak'ance ta karb'i kud'in. "Saminu nera dubu d'aya ita zata yi mana abinci uku a gidannan? Allah ya tsine talauci da auran miji talaka Saminu ka cuceni daka aureni bazan yafe maka ba." Cikin mamaki Saminu ya dubeta duk da wannan ba karon farko ba kenan a haka suka saba gudanar da rayuwarsu. "Tur da auren jahilar mace kinji kunya Farida, in kin so karki dafa komai akwai ruwan sha, sai kuita sha ku danne cikinku da duwatsu mtwss. Ya ja dogon tsaki ya fice ya barta a wajan tana mayar mishi da martani, da mugun baki kamar ba mijinta uban 'ya'yanta ba." Asibiti Ahankali na soma motsa kunburarrun idanuna wanda su ka sha bacci su ka gode Allah, Hannuna naji shi tamau da ankwa. Juyowa hagu da damana nayi, gandirobobine zaune a gefe da gefena. 'Yar uwata Jamila na duba wacce take zaune a farar kujera tana gyangyad'i. Hawayene suketa surnanowa daga gefen idanuwana, komai ya shiga yi mun yawo a kaina, turyan turyan zuchiyata ta soma haskomun Irin rayuwar da muka taso muka samu mahaifiyarmu na gudanarwa da mahaifinmu tun muna k'anana, duk da Mahaifinmu baiyi tsawon rayuwa tare da mu ba ya amsa kiran ubangiji. Baki na cije ina kaico da mahaifiyarmu ta kasance uwa a gare mu, Mahaifinmu ya bar kari tun ran tubani, kusan shi zamu tuhuma akan danme yasa yabi rud'in soyayya da jan baki da hoda, wajan zab'ar mace. Me yasa bai zab'o mana uwa ta gari ba, mai ilimin arabi da boko ba, ya bazamu shiga masifa ba? Jahilar uwa ita tai sanadiyyar zuwanmu duniya nonuwanta muka tsotsa muka tashi, jininta ke yawo a cikin jikinmu. Kaico kaico. na fad'a a fili hakanne yasa Jamila farkawa. "Yaya Hauwa kin farka? Sannu ko. Murmushi nayi mata nace "Jamila kin kasa bacci ko, ai har abada rayuwarmu ba zata sake samun farin ciki ba. Ku yi hak'uri da abunda na aikata. Na gwammaci da mutuwa nayi na bar wannan duniyar mai cike da k'azamai, fasik'ai mushirikai. azzalamai. Na yarda da kalmar da hausawa ke cewa shi sharri d'an aike ne, duk in da ka aike shi, duk nisan dad'ewa zai dawo maka, kamar haushin karene me bin bayan me shi." Jamila ta yi wuff ta rufe mun bakina tana kuka tace. "Yaya Hauwa ki yi shiru kar zuchiyata ta tarwatse, ji nake yi inama ba'a haifeni nazo duniya ba dana more, da nazo duniyar inama ace na tsaya a zamanin k'uruciya mai dad'i dana more. Baki da ishasshiyar lafiya Hauwa ki yi shiru hakanan muita jinyar zuchiyoyimu kawai. Amma hukuncin da kika yanke yayi dai_dai a wajena ni, koni irinshi zan yanke." wata gandiroba macece ta shigo d'akin ita da likita, a gabana Dr ya tsaya yai duk aune aunen daya dace. "Hauwa Sada zamu sallameki ki koma firsina akwai magunguna da zamu d'auraki a kansu, duk bayan wata guda za su dinga kawo ki asibiti muna duba lafiyarki tare da baki magunguna. Abu na gaba ki daure ki rage yawan tunani dan zuchiyarki ta na dab da kamuwa da ciwo, ga hawan jini da yake damunki, duk abunda kika ga ya faru a rayuwar d'an Adam daga Allah ne, rayuwar gidan firzin ba mutuwa bace." Lumshe idanuna kawai nayi inajiyo rawar da jikina da zuchiyata su ke yi, amma na kasa furta komai. Kunce mun hannuna aka yi daga jikin gadon, aka sake ƙulle hannun nawa. Ruwan tea kawai na sha, shima mak'ociyarmu ce ta zubo ta bani na sha. a hankali na sakko gandirobobinnan su sukai mun garkuwa. Jamila na biye damu har zuwa bakin motar gidan firzin. Hafsa ce ta iso, gabana sai da ya fad'i dana kalli tashin hankalin dake shinfid'e akan farar fuskarta. Amma bani da damar tsaiwa in saurari 'yar uwata. Inaji ina gani aka shiga dani cikin mota da ledar magungunana. Jamila ta yi carab ta rik'e hannun Hafsa dake k'ok'arin zubewa. Ni dai ina kallonsu har muka fice a cikin Asibitin. "Lafiya Hafsa meke faruwa dake haka? Dr ne ya katse zancan nasu da cewa. "Kud'in gado kune zaku biya ko yayanku ne?" Jamila ta nemi waje ta zaunar da Hafsa tukunna tare da ajjiye basket d'in da tazo dashi gefe. Aminu ta hango yana shigowa. Ajjiyar zuchiya ta sauke. Hannu ya ba Dr su ka gaisa, sannan Jamila ta gaisheshi, Hafsa na zaune sai haki take fama dashi. "Sallamarta aka yi ne Dr? Aminu ya tambaya a kid'ime. "Eh Aminu jikin nata yayi sauk'i babu laifi, anyi mata allurai kuma an had'a magunguna zuwa dai wani watan zasu kawota a kuma dubata. Yanzu nake musu maganar biyan kud'ima." Aminu ya dafe kanshi kawai shi abunda ya so shine a barta a asibitin har sai ta warware. Amma ya zaiyi bashi da ta cewa. Bayan likita yabi zuwa ciki, ya biya duk abunda ya kamata ya fito." "Hafsa karki jefa kanki a masifa meke faruwane?" Cikin nunfarfashi Hafsa tace. "Na riga na jefa kaina a masifa ai Jamila, wallah sai naji Yaya Hauwa ta bani sha'awa dama nice ita, in tafi can in k'arke rayuwata hankali kwance. Kuka ta fashe dashi mara hawaye sai dai gunji, a haka Aminu ya fito ya samesu a wajan Jamila na rarrashin Hafsa kamar wata yarinya k'arama. A tunaninshi sabida Hauwa suka shiga wannan halin, shima taya Jamila rarrashin Hafsa yayi. A tare suka fito kowa ya kama gabanshi. A kasuwar 'yan kaba Aminu ya had'u da Saminu, nanne kasuwar da yake yin dakon kayan gwari da kayan lambu." "Yaya harka fito daga asibitin? Saminu ke tambayarshi "Na fito, kafin inje har ma'aikatan gidan yarin sun nemi sallama an basu, banma samu damar ganinta ba." "Ah ke duniya, yanxu Hauwa zata k'arashe rayuwarta a gidan kurkuku,? Duniya abun tsoro ce Aminu." Murmushi kawai Aminu yayi yace. "Saminu Dada ta bani shawarar yin sana'ar saida kayan gwari a tebur kamar yanda nayi a shekarun baya, abunda yasa nace zanzo wajanka kenan tunda anan wajan kake aiki, kai kasan yanayin kayan." Murna ce ta bayyana k'arara a fuskar Saminu yace. "Kai masha Allah da jin wannan daddad'an labarin, wallahi ni kaina da zan samu jari zan bar wannan aikin wahalar, ko tallar kwakwa ni sai in yi. Aminu ya dubi Aminin nashi wanda yai mai dukkan alkhairai a rayuwarshi, tun suna yara in zai fad'i Saminu ke tayar dashi da ikon Allah, Har Ragon sunan d'anshi ya tab'a shiyarwa ya ba Aminu kud'in. A lokacin yana cikin tsananin buk'atar kud'in, Ragon da ba'a yanka ma yaronnan ba kenan, sannan ya taɓa bashi ragon sunan daya siya, yana jiran haihuwar Farida matarshi ta farko, shi kuma a lokacin Hauwa ta haifa mai Mardiyya. Ajjiyar Zuchiya ya sauke, yasa hannu a ajjihu ya zaro dubu goma, ya raba ta biyu ya mik'ama Saminu dubu biyar, cikin tuhuma Saminu yace. "Meye kuma wannan?" "Kai dai karb'a abokina. Hannu yasa ya amsa yana sauraron me Aminu zai ce mai. "Dubu biyar ce ka ja jari, shawara ka sari lemo da kankana ka kafa teburi a kusa da nawa, ni ina da teburina a gida, nima zan sari gwari ta dubu biyar." Hawayene suka sulalo a kumatun Saminu yayi yink'urin yima Aminu godiya amma fur ya hana shi." "Haba Saminu kafa huce haka guna, Amini kake a wajena, k'ila kuma siriki. Dariya suka saka harda tafawa. "Yanxu abunda za'ayi teburi zamu bazama nema, muje wajan kafintoci muga ya za'ayi, sai mu nemi inda ya dace kuma mu rok'a mu kafa teburin namu, in yaso zuwa gobe da sassafe kai kayi 'yan lemo na'ibawa, ni kuma inyo 'yan kaba, ma had'e a wajan sana'a." Hakan kuwa akayi, gari suka shiga dan neman inda yayi fuskar jama'a dan su nemi alfarma su kafa teburansu. Amma sun wahala gashi ba'a samu ba, sai bakin titin Galadanci dai layin su Aminu anan suka samu aka amince musu gindin wata bishiya. Sannan suka nufi wajan kafintoci nanma aka yi teburi, suka kawo gindin bishiyarnan kowa ya kafa nashi. Mardiyya kuwa, ta jima a gaban kaskon masarta kafin ta k'are, har mai k'osan kusa da'ita ta kammala kasuwancinta ta tafi gida, ita tana zaune masa bata k'areba, sai wajajen sha d'ayan rana ta k'are. ta tattara inata inata ta tafi gida. Hauwa Gidan yarin Kurmawa motarmu ce ta shiga gidan yarin. Ahankali gandirobobinnan suka taimaka mun na fito, wani irin sanyi da jiri ke damuna. kai tsaya aka wuce dani block d'inmu cikin d'akinmu. Babu kowa a cikin d'akunan baki d'aya, kuma banga kowa a cikin yadin ba. Bayan na zauna a gadona saina dubi gandiroba guda nace. "Dan Allah ina 'yan uwana suka je, naga babu kowa?" Saida ta mik'amun ledar maganina na amsa sannan tace. "Yanzu lokacin d'aukar karatune, wad'anda basu da ra'ayin karatun kuma suna d'akin koyon sana'a dan dogaro da kai." Idanuna da suke mun yaji na lumshe, bance mata komai ba. "Ki daure kisha magungunanki sai ki kwanta." Kai kawai na d'aga mata, kwanciya nayi dan bana buk'atar tsawon rayuwa balle har in samu lafiya, addu'ata da fatana shine Allah ya d'au rayuwata in huta. Nan rayuwarmu ta soma dawomun turyan turyan a kaina. Da tunanin dama hannun agogo zai iya komawa baya da ba haka zan kasance ba, duk da bawa baya wuce k'addarshi a rayuwa. *Asalin labarina da ahalina* *TALLAH* Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?" "Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi." "Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?" "Bari na faɗa miki akwai... Humra Kulacca Sudanese Humra Kulacca ta gashi. Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban. Turaren mopping Room freshner Turaren turara kaya. Turaren wuta na toilet Sannan akwai ingantaccen maganin infection Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida. Wanda zasu shiga daga ciki kuma Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas Kabbasa Setin kujerar tsugunno Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna. Ina bayar da sari. Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa? "Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number. 08179523215 *TALLAH* A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata. *MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽 *ingantaccen maganin infection * Ingantaccen maganin basir Ingantaccen maganin gyaran nono Ingantaccen maganin gyaran hips Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji. Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW. Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki. Akwai zallan hadi na amarya Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa. Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽 Akwai gumbar Madara Akwai gumba me rubutu 🤐 Akwai gumbar kankana Akwai gumbar giginya (sa megida kuka) Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA) Akwai gumbar hasi Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉 Akwai gumbar gero Akwai gumbar ridi Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐 Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽 Akwai tsumin kankana Akwai tsumin baure Akwai tsumin rubutun Ayar Allah Akwai tsumin kwakwa Akwai tsumin giginya Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake) Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌 Akwai rubutun mallaka Akwai zoben mallaka Akwai hayakin mallaka Akwai zani na mallaka Akwai hadin ci da kaza Akwai hadin yan shillah (Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,) Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉 Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉 Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani. _Ummu Maheer_ *DINYAR MAKAHO* _Miss Hajo_ *KHADIJATUL SABREEN* _Mrs Bukhari_ *ANGULU DAKAN ZABO* _Ummu Affan_ *SANDAR MAKAUNIYA* _Mom Islam_ *TSAUTSAYIN TAUNA* *Ga tsarin yanda biyan yake* _Guda d'aya 300_ _Guda biyu 500_ _Guda Ukku 700_ _Guda hudu 800_ _Guda Biyar 1k_ Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya. 0037219728 FATIMA RABIU SUNUSI StanbicIBTC BANK Shaidar biya ta nan 0810 433 5144 Masu turo kati MTN ta wannan number. 0702 616 6536 Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number. 0706 860 6171 *Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu* 🤘🏿 mrs Bukhari ce [09/12, 19:49] Badi at: GAWURTATTU BIYAR DAGA ALK'ALAMIN BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI (B4B) *ANGULU* *DA* *KAN ZABO* GAWURTATTU BIYAR ✋🏻 3/4 A daidaita sahun su Mardiyya ne ya sauke su a bakin titin anguwar galadanci, ta ja hannun k'annenta suka soma takawa. "Anty mardiyya Mami tana gidan su Dada ne itama?" Cewar Fatima k'aramar k'anwarsu mai shekara bakwai Zara'u me shekara goma sha biyu tace." "Fatin mami, Mami bata nan ta yi tafiya ba yanzu zata dawo ba" Mardiyya me shekara goma sha shida. babbar 'ya a wajan Hauwa da Aminu ta kasa cewa komai, sai had'id'iye kuka take yi." "Mardiyya" Dam gabanta ya fad'i data jiyo amon muryar Muktar wanda tun sanda abun ya faru take wasan b'uya dashi. Cak ta tsaya, Zara'u kuma ta kama hannun Fatima suka soma gaba, bayan sun gaishe da Muktar. Gefe guda Mardiyya da Muktar suka samu, a gefen wani d'an dakali suka zauna." "Ya k'arin hak'urinmu kuma Mardiyya?" A mugun tsarge tace. "Mungode Allah, ina yini muktar." Idanu ya lumshe ya na jin sonta na nunkuwa a zuchiyarshi. mardiyya yarinyace mai nutsuwa da shegewa rai ta yi daram, sabida kyawawan d'abiunta da su kai mata k'awa. "Lafiya lau Mardiyya, yaya ake ciki maganar case d'in Mami?" Kai ta sauke ta soma kuka k'asa _k'asa. Kallonta yayi cikin tausayawa yace." "Ya isa daina kukan Mardiyya kinji ko? Dama wata magana na zo miki da shi, wanda ya dace ace kin ji tun wuri, sai dai bamu samu damar keɓewa ba sai yau. Amma ki mun uziri ba laifina bane." Da sauri ta d'ago idanuwanta sharkab da ruwan hawaye, tace." "Iyayenka sun janye maganar Aurenmu ko, a sakamakon abunda mami ta aikata ko Muktar? Wani malolo ta had'iye mu'kut. taci gaba da ajjiyar zuchiya. "Eh Mardiyya hakane, wallahi sun matsa akan lallai sai dai in hak'ura da auranki..." Saurin dakatar dashi tayi, ta hanyar d'aga mishi hannu, shiru yayi ya zuba mata idanu. Hak'ik'a ya gasgata son da Mardiyya take yi mishi, kuma ya gamsu da ita a matsayin uwar 'ya'ya. Amma ya zaiyi iyayenshi, da mahaifiyar Mardiyya sun sa shi a uku." "Na ji Muktar na fahimta, Muktar bazan mutu ba in ka rabu dani. A halin yanzu nafi son in zauna in kula da k'annena in basu kariya kuma." Mik'ewa tayi ta soma tafiya ta share hawayenta tas. "Mardiyya ki tsaya kiji dan Allah." Ko waige ta kasa yi, sai sauri take ta zubawa bata ko iya ganin gabanta. Hannunta yayi maza ya rik'e a zafafe ta juyo tare da fisge hannunta. "Meye Muktar. kafison kaga na sume ko na mutu sabida ka rabu dani ko? Toh bazan mutu ba, hakan ma dama ya bani da zan ci gaba da karatuna, kuma in kama sana'a. Sadakinka ka turo a karb'ama abunka." A marairaice yace. "Wallahi Mardiyya na bar miki duniya da lahira." Murmushin takaici Mardiyya ta yi mishi tace." "Nagode" Tafiyarta ta yi ta barshi a wajan. A guje ta shiga cikin gidan tana isa kan tabarmar da ta ga su Dada a zaune ta hau, ta fashe da wani irin mugun kuka mai shesshek'a. Dada ta bar kwad'on garin rogon da take yi ta ce. "Menene ya faru Mardiyya, an yanke ma Hauwa hukuncinne? Kallon su Zara'u Dada ta yi tace." "Zara'u d'auki kwad'onnan ku shiga ciki, ki d'iban muku naku, saiku rufema yayarku sauran. Saida taga su Zara'u sun shiga ciki sannan ta kuma duban mardiyya tace." "Mardiyya fad'amun menene?" Cikin muryar kuka tace. "Dama Muktar ne wai iyayenshi su ka ce bazai aure ni ba, sun fasa. Mami kuma an yanke mata hukuncin d'aurin rai da rai." Sallallami Dada ta shiga yi, tare da tafa hannayenta biyu tace. "Ni haihuwar fulani, Hauwa ta jawo muku abun fad'en da har abada ba'a dena fad'e ba. Gaku yara mata." mardiyya ta dubi Dada tace. "Ni Dada inaso in ci gaba da karatuna, sannan ki rok'amun Abba ko da waina in dinga toyawa a waje da yamma, domun mu d'an dinga juyawa." Hawaye Dada ta shiga zubarwa na Tausayin Aminu da yaranshi, Hauwa ta cucesu sosai." "Mardiyya kar ki bari takaici da bak'in cikin d'a namiji da takaicin rayuwa ya durk'usar dake, ni inaso ki bar batun karatu ki fad'a koyan sana'ar hannu, ko dan ki dinga taimakama k'annenki tunda kinga Abban ku bashi da hali sam, ni abunda nake so kenan amma sai abunda kika ce." Mardiyya ta share hawayenta. bakinta na yi mata d'aci tace." "Dada na d'auki shawararki wallahi, kinga su Zara'u sa samu su ci gaba da karatu in Allah ya so, amma wainar ma inaso in soma toyata zuwa gobe." Dada sai lokacin ta d'anji sanyi a ranta tace." "Gobe kuma? Ai dole sai da jari Mardiyya. a k'alla kina buk'atar nera dubu uku kafin ki soma toya waina, tunda kinga za'a sai shinkafar tuwo ga cefanen kayan miya, ga kuma su itace da man suya, ai sai mun had'a kud'in mardiyya." "Dada Muktar yace ya bar mun sadaki halak malak harma na yi mishi godiya, ki bani dubu uku zuwa yanma inyo cefanen komai da komai sauran ki ba Abba yayi amfani dashi." Dada tace. "wayyo Allah Mardiyya Allah yayi albarka kinji, Allah ya sanya muku salama da juriyar rashin Hauwa. Wancan d'akin saiku gyara ke da k'annenki kuma saiku dinga kwana. Abbanku kuma zai koma shagon waje da kwana, Allah ya k'ara rufa asiri, kece babba mardiyya ki duba k'annenki domun yanzu kallon uwa zasu dinga yi miki , duk da dama kece ke ɗawainiya dasu, tun ƙarfinki baima kaiba. Amma yanzu dai ba Hauwa, tunda a kurkuku zata ƙarashe shingin rayuwarta, sai kin cire damuwa a ranki tukunna. Gashi 'yan uwan gyatumar taki suma fama suke yi da kansu wannan rayuwa sai dai godiya kawai, taso muje in taya ki gyaran d'akin. Dada da mardiyya suka gyare d'akin tas su ka sanya wani cinyayyen labule da wata guntuwar tabarma. mardiyya ta fice zuwa shagon waje dan gyara ma Abbansu nashi d'akin, cikin awa guda ta tsabtace ko ina ta shinfid'a mishi zanen gado a katifarshi mai kamar tabarma. Kullo shagon ta yi ta shiga ciki. Alwala ta yi sannan ta shiga d'akin Dada, tarad dasu ta yi duk suna Allah. itama tada tata sallar tayi. Bayan sun idar Dada tace. "Mardiyya ki ci kwad'on naki ni zan fita zamu je barkar haihuwar shatu ni da gwamma, in yaso na ari kud'i a wajan gwamma in yo miki cefane ko tunda ta cikin kasuwa zamu ratsa. Mardiyya tace. "Yauwa Dada kinga na huta shikenan. Sai kun dawo." mai Dada ta shafa ta sake saka kwalli ta d'auki mayafinta ta fice." "Anty Mardiyya anan gidan zamu zauna kenan har da Abba?" Zara'u ce ta yi mata tambaya, Fatima kuwa tsakar gida ta fice ta na ta wasanta abunka da yaro. "Eh Zara'u kinga Abba ya samu damar sanya matar da zai aura acan kinga ya samu sauk'i." "Toh yaushe zai kaimu wajan Mami kuma?" "Toh Zara'u Mami yau aka tafi da'ita, kuma kinga sun je dubata yau, sai dai in zai kuma zuwa sai ku bishi kuje tunda kunason ganinta." Hawayen bak'in ciki da takaici mardiyya take zubarwa data tuno sanda Hauwa ta zubar dasu ta mance dasu, bata ko ji tausayinsu ba, balle ta ji na Abbansu." "Ke bazaki je ba ko Anty?." Mik'ewa Mardiyya tayi ta fice. tsintsiya ta d'auka ta soma sharar dole. Sai da ta share gidannan tsab, ta kuma wanke band'akin gidan. Wanke _wanke ta tattarema Zara'u wacce take zaune a dokin k'ofar Dada ta yi tagumi." "Zara'u zo ki yi wanke wankennan maza. Ni kuma bari in gyara ma Dada d'akinta. JACARA "To yanzu menene shawarinku akan gadonnan da za'a raba muku, na mahaifiyarku da mahaifinku? ni shawarar da zan baku kusa haya a gidanku gadon mahaifinku, ko wacce tana d'akin mijinta tana karb'ar hayan abunta tasan duk shekara tana da kud'i da zasu shigo mata. Tunda gidan Hauwa ta gyara muku shi, zaku iya samun d'akuna guda guda. Ɗan abunda aka raba aka baku gadon Marne kuma, sai ku gagganɗa kuyi wani abun." Nanne k'anwar mahaifiyarsu Hauwa ce take ma su Hafsat bayani" Ummu tace." "Hafsa, Sameerah, ku da sauran ƙannen naku. Ni abunda zan fad'a muku lokaci yayi da zaku rungumi mazajenku kuyi musu biyayya dolenku, domun kunga ishara akan mahaifiyarku mai rasuwa. da ma Hauwa, dan haka ruwa cikin cokali ya ishi mai hankali yai wanka. Ku nutsu sosai ku yi zaman aure me kyau. Nanne kuma ta fad'a muku gaskiya, karku siyar da gidanku na gado, ku xuba haya kuna d'an amsan abunda ya samu 'dan gadon mahaifiyarku kuma da zaku samu sai ku ja jari da shi ku kama 'yar sana'a, tunda kunce har mota ta siya, mu dai mun yafe, ku d'in dai ta taku muke yi koba gaskiya ba?. lokaci yayi da zaku xubar da makaman yak'inku, ku daina azabtar da mazajenku zaifi muku. Ku ji da abun kunyar ma daya faru daku wanda k'ila da ba dan kun jima da yin auren ba, da ba mai auranku ma, Hauwa ta ja ma mutane bala'i da masifar da har abada da wannan ciwon zan koma ga mahaliccina, kuma babu mahaukacin da zai auri 'ya'yanta dai." Haka su kaita tattauna matsalolin da suke ciki, a wannan lokaci." Aminu Tafiya kawai yake yi a k'afa da yaga tafiyar k'afa ba zata kaishi ba,sai ya tare abun hawa ya hau, a daidai k'ofar gidan mai adashen gata ya tsaya, yaro ya aika yace ai mishi sallama da mai adashen gata. Bata d'au loaciba ta fito. "Aminu kaine a tafe?" "Eh nine d'ari zaki d'an bani in sallami mai mashin tukunna." Lalitarta ta bud'e ta zaro d'ari ta mik'a ma Aminu, amsa yayi ya sallami mai mashin d'in kana ya dawo." "me adashen gata, dama zuwa na yi in amshi kud'ina da nake zubawa amma rabi, rashin lafiya ce ta taso a family kuma kowa ba kud'i kinsan garin sai adda'a." Mai adashen gata tace." "Babu komai Aminu ai amfanin ajjiyar kenan ita dama ajjiya dad'i gareta, bari in baka nera dubu sittin da biyar kenan zan baka ko? kace rabi." Aminu yace. "Eh haka zaki bani." Gida ta koma bata jima ba, sai gata da kudin ta bashi, bai ko tsaya kirga kudin ba ya xura a aljihu ya wuce, kai tsaye ya koma asibiti ya je ya siyo allurannan da magunguna. sai da ya kashe dubu ashirin da uku da d'ari biyu. Da sallama ya shiga cikin d'akin, Hauwa har zuwa lokacin tana bacci bata farka ba, Jamila tana zaune ta zuba uban tagumi, Baffa kuma yana tsaye yana kallon Hauwa. ga gandirobobi guda biyu a gefe da gefen gadon." "Aminu ka dawo?" "Eh Baffa na dawo, bata farka ba ko?" Jamila ta sauke ajjiyar xuchiya tace. "Bata farka ba, d'azu dai ta bud'e idanta sai kuma ta rufe. Likita dai yanata shigowa dubata." Shiru Aminu yayi yana kallon fuskar Hauwa cike da tausayinta." "Bari inje in kai mishi magungunan, daga nan zan d'anje gida da yamma zan dawo kafinnan ta farka." Baffa yace. "Allah yayi albarka Aminu wai duk tsiyar da Hauwa ta tabka amma baka gaji da hidimta mata ba, sannu Allah ya baka mace ta gari wacce tasan mutuncinka. Nima zan tafi gida dan akwai malamai masu rabon gadon ita uwar tasu, da na mahaifinsu da ba'a rababa, za su zo kar suita jirana ba dad'i Jamila za'a aiko da abinci anjima." Tare Aminu da Baffa suka fice, Aminu saida ya kaima Dr magungunan da alluran kuma ya shaida mishi zai je ya dawo zuwa yamma. Dr yace. "Dama ka bari sai zuwa gobe sai ka dawo dan bazata farka yau ba sai zuwa gobe, dan wannan allurar da zan k'ara yi mata zata kuma sata baccine." "Toh shikenan likita mungode." Sallama yayi mishi ya fice. Kai tsaye zuwa galadanci." Mardiyya suna tsakar gida ita da k'annenta sai tunano Muktar take yi da irin son da yake yi mata, amma gashi lokaci d'aya mahaifiyarta ta ruguje mata farin cikinta. Sallama su ka ji ana dokawa daga k'ofar gida, mardiyya ta zari mayafi ta le'ka. Abokin Abbanta ta gani Saminu a tsaye. "Sannu da zuwa Abba, ina yini?" Kallon mardiyya ya ke yi cike da tausayawa ya ce." "Lafiya lau Mardiyya ya k'annenki?" Kanta na k'asa tace. "Lafiyarsu k'alau Abba, ina su Murja?" murmushi yayi yace. "Mardiyya ta Murja, Dada fa?. "Ba ta nan ta fita barka" Kai ya kyad'a yace. "Toh mu shiga daga ciki." Juyawa ta yi ya bi bayanta, sai k'arema takunta kallo yake yi. Fatin Mami tana hangoshi ta zuro da gudu ta d'aneshi tana dariya." "Abba kaine?" Sake rungumeta yayi a jikinshi yaima kanshi masauki a tabarma kusa da Zara'u." Zara'u tace "Abba ina wuni?" Kanta ya shafa cikin kulawa ya amsa gaisuwar tata, sannan ya dawo da dubanshi ga Mardiyya yama kasa d'auke kai. Duk d'agowar da zata yi sai sun had'a idanu hakan duk sai ya takurata. ba tun yau ya saba yi mata haka ba, kullum in yaje gidansu a cikin kallonta kawai yake, haka in ita ce taje gidanshi wajan Murja 'yarshi kuma aminiyarta sai yaita kallonta ita ta rasa dalili. "Mardiyya! Muktar yaje wajan aikina a kasuwa, ya sanar da ni yanda iyayenshi suka kafe kan lallai basu amince ya Aureki ba. Ki yi hak'uri in sha Allah wanda zai b'ullo miki ya fi shi alkhairi kuma ya fishi sonki. Mahaifiyarki ki bita da adda'a kawai dan ta jefa kanta a cikin mummunan hali. Hawaye Mardiyya take yi sosai da sosai. Da sallama Aminu ya shiga cikin gidan nasu. Duk yaran suka nufoshi dan yi mai sannu kamar yanda su ka saba. Tsabar son su da tausayinsu ji yake yi tamkar ya maida su ciki ya huta. Fatin Mami ya d'auka a kafa'darshi, cikin dariyar yak'e yake yi ma Amininshi Saminu magana. "Kai kuma anan ka fake ko ka je nema na?" Zama yayi a kusa da Aminin nashi, mardiyya kuma ta ja k'annenta suka shige ciki." "Saminu zuchiyata har gaban abada ba zata iya daina son Hauwa ba. Ni nasan a cikin k'unci zan rayu har abada, kamar yanda Hauwa zata kasance a gidan yari. Yanxu haka fa tana asibiti hawan jini ya kamata, zuchiyarta na shirin kamuwa da ciwo. Kasan Allah ni Auran ma da zan yi na fasa Saminu." Sororo Saminu ya shiga kallon Aminu, ranshi ya matuk'ar b'aci sosai. "Ka sani in ka fasa Auren Lubabatu a gaskiya ka yaudari xuchiyarta kuma ka cutar da ita. Ita Hauwan lokacin da taso canji bata canja maka bane, dad'in Aure da Hauwa ai kai kanka kasan babu meye matarnan ba taima a rayuwarka ba Aminu. Duk bala'in data hurgaka a ciki amma har yanzu ka kasa dena sonta? Amma Allah ya tsine wannan soyayyar." Aminu wani irin zafi zuchiyarshi take yi mishi mai wuyar fassara, shi kanshi yakan zauna yai tunanin shin wanne irin so ya ke yi ma Hauwa Alhalin yasan ba sonshi take yi ba. Wanne irin azabtar da shine Hauwa bata yi ba? Shi kanshi bazai iya k'irga sau nawa Hauwa ta hanashi bacci ba. Amma kuma yana tuno soyayyar ta mai wuyar goguwa. soyayya mai sanyi.Idanu ya lumshe yama rasa me zaice ma Amininshi dan ya fishi gaskiya." *TALLAH* Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?" "Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi." "Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?" "Bari na faɗa miki akwai... Humra Kulacca Sudanese Humra Kulacca ta gashi. Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban. Turaren mopping Room freshner Turaren turara kaya. Turaren wuta na toilet Sannan akwai ingantaccen maganin infection Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida. Wanda zasu shiga daga ciki kuma Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas Kabbasa Setin kujerar tsugunno Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna. Ina bayar da sari. Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa? "Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number. 08179523215 *TALLAH* A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata. *MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽 *ingantaccen maganin infection * Ingantaccen maganin basir Ingantaccen maganin gyaran nono Ingantaccen maganin gyaran hips Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji. Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW. Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki. Akwai zallan hadi na amarya Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa. Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽 Akwai gumbar Madara Akwai gumba me rubutu 🤐 Akwai gumbar kankana Akwai gumbar giginya (sa megida kuka) Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA) Akwai gumbar hasi Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉 Akwai gumbar gero Akwai gumbar ridi Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐 Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽 Akwai tsumin kankana Akwai tsumin baure Akwai tsumin rubutun Ayar Allah Akwai tsumin kwakwa Akwai tsumin giginya Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake) Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌 Akwai rubutun mallaka Akwai zoben mallaka Akwai hayakin mallaka Akwai zani na mallaka Akwai hadin ci da kaza Akwai hadin yan shillah (Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,) Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉 Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉 Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani. _Ummu Maheer_ *DINYAR MAKAHO* _Miss Hajo_ *KHADIJATUL SABREEN* _Mrs Bukhari_ *ANGULU DAKAN ZABO* _Ummu Affan_ *SANDAR MAKAUNIYA* _Mom Islam_ *TSAUTSAYIN TAUNA* *Ga tsarin yanda biyan yake* _Guda d'aya 300_ _Guda biyu 500_ _Guda Ukku 700_ _Guda hudu 800_ _Guda Biyar 1k_ Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya. 0037219728 FATIMA RABIU SUNUSI StanbicIBTC BANK Shaidar biya ta nan 0810 433 5144 Masu turo kati MTN ta wannan number. 0702 616 6536 Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number. 0706 860 6171 *Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu* 🤘🏿 mrs Bukhari ce [09/12, 19:49] Badi at: GAWURTATTU BIYAR DAGA ALK'ALAMIN BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI (B4B) *ANGULU* *DA* *KAN ZABO* 5/6 "Aminu ka yi hak'uri da fishin dana d'auka, Hauwa uwar 'ya'yanka ce dole ka mutuntata. Amma nazo maka da maganganu biyu, wanda bansan tunanin za zai zo kanka ba in na sanar da kai ba." Zama Saminu ya gyara sannan ya d'aura da cewa." "Muktar ne ya zo ya same ni a kasuwa, yake sanar dani cewar iyayenshi sun ce wai bazai auri Mardiyya ba, sakamakon Abunda Hauwa ta aikata. Kuma yace ya yafe sadakinshi ya barma ita Mardiyyan, sabida kyautatawa. hakanne ya bani dama nace bari in yi amfani da wannan damar in gabatar maka da kaina a matsayin manemin mardiyya mai neman auranta, izinin zuwa zance zaka bani, ni zan zame mata gata, mijin rufin asiri." Ajjiyar zuchiya Aminu ya sauke, ya runtse idanunshi yana sauraron bugun zuchiyarshi wanda ta tsinke yanzu. Yafi kowa sanin waye Saminu, mutumin kirki ne Aminin arziki. Amma kuma yasan iyalinshi bata da mutunci, kuma bata daraja Saminu, sannan Saminu mai k'aramin k'arfine sosai, dakon kaya yake yi a kasuwa, mata biyu basu kamace shi ba sam, in yace bai amincewa Saminu ba kuma, ta yuwu ya fahimceshi, ta yuwu yai mishi fassara mara kyau, kanshi yayi zafi, gashi ya fi son ya aurad da Mardiyya da wuri, dan tsoro wannan duniyar take bashi. Amma ya rasa wacce amma zai yi amfani da ita ga Aminin nashi, nisawa yayi. "Saminu yanzu abunda nake so da kai shine ka d'an bamu lokaci daga ni har Mardiyya, yanxu muna cikin wani yanayi na damuwa da son kad'aici. Amma ba zai gagaraba Abokina." Ajjiyar zuchiya Saminu ya sauke ranshi fari fat kamar audiga. Wayar Aminu ce ta soma ruri, Lubabatu ce ke kiranshi, yau kwana uku cikakku basa waya, kuma yana ganin missed calls d'inta barkatai da messeges d'inta. Bashi da nutsuwa sam da zai iya ara mata lokacinshi, bikinsu saura kwana tara ya rage. Idanu ya kuma lumshewa yana mai da numfashin daya jawo cikin huhunshi, Saminu ne ya d'auki wayar. "Assalamu Alaikum Amarya bakya laifi ko kin kashe 'ya'yan masu gida." Daga cikin wayar Lubabatu tace. "Saminu ni kam lafiya laifi naima Aminu daya shareni ya dena d'aukar wayata, ko dai dan abunda ya faru da tsohuwar matarshi ne?" Saminu yace. "Lubabatu da farko zan soma da baki hak'urine, domun tun ranar da abun ya faru ba mu zauna ba muna ta cuku cukun ganin an gama shariar, toh kinga an kammala komai, ayi hak'uri dai." Murmushin takaici kawai ta yi tace. "Dama Mama ce tace in sanar muku suna so su zo jere, gobe toh shine tace in kira." Zufa ce ta karyo ma Saminu, sai da yai nadamar d'aga wayar ma baki d'aya. "uhm Lubabatu, za mu zo dai gidan zuwa dare koma me ake ciki zaki ji, amma akwai d'an matsala ne." "Matsala sabida tsohuwar matarshi ko? Dama ai nasan za'a rina. k'it ta kashe wayarta. "Hello Hello Lubabatu!!! Shiru. wayar ya sauke yace. "Abokina na rok'eka da girman Allah kar a d'aga wannan bikin ka daure, nasan a rashin uwa ne za'ayi uwar d'aki, kuma a halin da kake kad'aici bai kamaceka ba, yaushe ka rabu da deepretion yanzu gashi zaka kuma haifarma da kanka wata damuwar, nayi imani da Allah da za'ayi ma gwajin zuchiya yanzu haka k'ila a samu bata watsa jini a gangar jikinka yanda ya kamata." "Saminu ina gudun in kasa ba Lubabatu lokacin da zata buk'ata a gareni ne. bana son in shiga hakkinta. Babu wata nutsuwa a tare dani, wanne aure ne? ni na fasa." "Ah wallahi baka isaba, aure ba fashi, kar ka yi ma yarinyarnan haka Aminu." Harararshi Aminu yayi yace. "A d'aga toh, in samu in d'an warke, kuma yarannan kulawata sukafi buk'ata a halin yanzu." Dada ce ta shigo hannunta rik'e da bak'ar leda. Da sauri Saminu ya je ya karb'ota. "Sannu Dada kin dawo?" Mayafinta ta cire ta rataye a igiya. Sannan ta zauna a dokin k'ofa tace. "Nadawo Saminu kazo gun abokin naka ko? ai gara ka taya ni yi. na rasa da me Hauwa ta lashe mai zuchiya haka, dubi yanda ya rame ya fice a haiyacinshi, yaushe muka gama jinyarshine ne, so yake Hauwa ta kashe shi ma huta duka dallah" Saminu yai gyaran murya yace. "Dada ayi hak'uri dai ai duk k'ulafucin Hauwa da yake yi dole ya barta, tunda a gidan d'an kande zata idasa rayuwarta. Duk abun ƙyamar data aikata. shi nemo mayafi yake yi a shirinshi na lullub'e mata aibi. "Da nasan haka aurannan zai zame mana jaraba da sam ban amince mishi ba wlh tun farko, wacce wahala ce bai sha ba tun neman? Ashe da gaskene da akace matan shuwa mallake miji suke yi. Gashi ta jefa rayuwar yaranta mata cikin garari, har Muktar ya fasa auran ita mardiyya, kuma wallahi basu da laifi, bak'ar uwarta ce sila." Saminu yace. "Dada ayi hak'uri dai wannan lamari babu dad'i. Lubabatu ta kira tana sanar da mu iyayenta suna son su yi jere zuwa gobe. Dada tace. "Toh babu laifi ai, fenti za'aima d'akin kawai. adashen kayan akwati da yake yi a wajan mai adashen gata kuma. zanje in yi magana da ita zuwa goben saita had'a abunda ya samu, Allah ya sa a dace." "Dada ni sai nake ganin kamar a d'an d'aga bikinnan ko da wata biyu a k'ara, kinga yanxu d'an aikin dana dogara dashi babu, shagonma an rufe, inaso dai in soma bin Saminu kasuwa in sha Allah, toh sai nake ganin sake wannan gidan zanyi kawai, kud'in hayar gidan dubu tamanin ne, kuma yanzu bani da halin biyan hakan." Dada ta yi shiru tana nazarinshi da kyau, tabbas ita uwace mai son ganin 'ya'yanta a cikin walwala, bata fatan Aminu ya kuma shan wahala akan mace kamar yanda ya sha a baya. "Ku na ji ko Saminu, Aminu?" da "Eh" suka amsa mata "Aminu ka daure ka auri Lubabatu, karka fasa, nasan kana cikin halin damuwa dole. Ni zan koma wancan d'akin da Mardiyya ta gyara musu, inda zan fitan tunda ciki biyu ne sai a yi fenti da gyaran silin ita Lubabatun sai ta zauna anan. In dinga ganinku kusa dani d'in ai yafi mun. Can d'in sai ka sake. dama can yafi k'arfinka 'yar gwalce ta matsa nan d'in take so. Ala tilas Aminu ya amince ma su Dada kan abinda su ke so. "Mardiyya na son ta kama sana'a dan dogaro da kai masa zata soma toyawa da miya na siyarwa, amma tace in tambaya mata kai."Murmushi yayi kawai yace. "Masa kuma? Mardiyya rigima, toh sai abunda kika ce Dada." Dada tace. "Ah ni kam na amince kaga harna siyo mata cefane, nera dubu uku tace in kazo ka bata, a cikin kud'in sadakin muktar dan yace ya bata duniya da lahira, shauran kuma tace ka rik'e. A aljihu yasa hannu ya ciro dubu shida ya mik'ama Dada. "Gashi Dada, ki bata dubu hud'u, dubu biyun kuma kwa yi cefane. Bari mu je can gidan mu kwaso kayan su Mardiyya. Daga nan sai a siyo fenti." "Toh Allah yayi Albarka." "Ameen Dada" Sallama Saminu yai ma Dada, sannan suka fice sai gidansu inda Hauwa ta zauna. Motar kaya suka hayo ta kwashe musu komatsan tsunmokaransu, daga nan suka siyo fenti da siminti, kana suka dawo gida. Da kyar Aminu ya daure ya sha kunu mai zafi, Fatin mami tana jikinshi sai surutai take yi mishi,shi kuma yayi jigum yana tunanin rayuwa. Saminu kuma yana cikin d'akin Dada da suka gama kwashe kaya. 'Yan ramukan b'era ya tottoshe,yayi ciko a k'asa inda plastan ya farfashe, sannan yai fenti, duk shi kad'ai. "Saminu ka gama?" Saminu da ya fito duk ya had'a xufa yace. "Na fito, lokacin Sallah yayi mu je masallaci." Tare su ka je masallaci su ka yi sallah, da yamma kuma Saminu yasa Aminu a gaba zuwa gidansu Lubabatu. Anguwar kurawa LubabatuTana k'ofar gida gaban bokitin fentin kunun gyad'a dake gabanta, ga Alala cikin k'atuwar kula, samari sun baibayeta anata siya. K'awarta Amira tace. "La Lubabatu ga ango fa da wannan abokin nashi, maza jeki bari in sallami jama'a. Da sauri Lubabatu ta mik'e tana yak'e, Tahowa tayi inda suka zauna a dakanin gidan nasu. "Assalamu Alaikum" Saminu ne ya amsa mata. Aminu kuma da ido ya bita kawai. Waje ta samu ta zauna da ladabi ta gaishesu. Lubabatu yarinya ce d'anya dan da kad'an tafi Mardiyya shekaru. Amma ita mai garin jiki ce, dan ta na da k'iba, hakan yasa ta cika ido. "Lubabatu kiyi hak'uri da rashin jinmu da ki ka yi, wallahi al'amuran dai ke kinsan komai, toh amma yanzu an gama case d'in duka." Lubabatu tace. "An yanke mata hukunci kenan Saminu?" D'an yamutse fuska Saminu yayi yace. "An yanke mata d'aurin rai da rai, amma yanxu haka tana asibiti tana jinyar hawan jini." Wani irin dad'ine ya lullub'e zuchiyar Lubabatu. A fili kuma sai tace." "Kai amma abun baiyi dad'i ba gaskiya." Aminu ya dubeta yace. "Ya su mama, ya shirye _shirye kuma?" Kallonshi tayi da soyayya tace. "Shiri ana ta kan yi, saura k'iris in zama mallakinka." Murmushi yai mata mai burgewa yace. "Kina farin ciki kenan?" Far tayi da ido tace. "Sosai ma. Inda kake nan za'ayi jeren ko?" "A'a Lubabatu, a gidanmu zamu zauna, kinga yanzu bana aiki tukunna, duk da zan soma bin Saminu kasuwa, amma dubu tamanin ina na ganta yanzu ai da yawa. Ki fad'a musu a can gidanmu za'a kai kayan." Shiru ta yi, ita da take shirin b'alle amarci da rayuwar shagwab'a ya zai ce mata tare da mayaifiyarshi zata zauna, bayan gida guda ɗaya ne tak a gidan, ita da take da burin ta dinga wanka da mijinta tare harma da irin wasan soyayya na guje gujennan. Amma da yake Lubabatu yarinya ce mai shegen wayau da kissa irinta yaran zamani sai tace." "Nima zan fi so in zauna kusa da Dada, da yarana ko dan in samu ladansu duka. Aminu yaji dad'in batun Lubabatu, hakanne yasa har ya saki jiki da ita su ka tab'a hira. da zasu tafi ta d'ura musu kunu cikin gorunan swan manya, ta xuba musu Alala kowa da kwanonshi, ta sama kowa a leda, ta d'akko dubu biyu ta basu kud'in mota." Jacara Malaman da zasu rabo gadon su Jamila ne suka iso, suna tsakar gida an shinfid'a musu tabarma. Baffa bai jima ba ya iso, Hafsa ce ta kawo takaddar da suka rubuta duk wata kadarar da mahaifiyarsu ta mallaka, mahaifinsu gida ya bari shine wanda suke ciki. malamai suka gama ganin komai su kai ma komai kud'i. "Toh zamu raba gadon yanxu, tana da 'yan uwane na jini ita mai rasuwar?. Malam ne yake tambaya, Baffa yace. "Ta na da k'anne wanda suka fito ciki d'aya su biyu, ga su nan, amma kuma iyaye basa raye. dangi duk basa raye, sun d'an fad'a iftila'in boma bomai da su kaita tashi a Borno, da yawan danginsu ta wannan hanyar suka mutu, sauran kuma lokacine ya cika. Nanne tace. "Ni da 'yar uwata bamu da buk'atar gadon 'yar uwarmu, a rabe ma yaran kawai. Baffa yace. "A'a nanne, ke dai ki bari a baku, in yaso kwa basu da hannunku. malam yace. "Toh ita Hauwa an cireta a cikin wannan lissafin domun bata da gadon mahaifiyarta sam. Nan malam ya shiga rabo, tsab aka raba aka ba kowa nashi. Hafsa jikinta ne ya shiga kakkarwa da ta ga wata sark'ar gwal wanda ta tuno tabbas ta san sark'arnan toh me sark'ar take yi a wajan mahaifiyarsu? Bata da mai bata wannan amsar, amma kuma ta had'iye mamakinta da d'aura d'amarar bincike tuk'uru har sai ta gano bakin zaren. Da yamma kowa ya watse ya nufi gidan Auranshi." Saminu Da sallama ya shiga cikin gidan nashi. Yaranshi suka nufoshi da gudu. "Baba Baba Baba." Farida tana gaban murhu ita da Murja babbar 'yarta k'awar Mardiyya, tuwo Farida take tuk'awa, Murja na warwara mata gari. Kawar da kai ta yi akan Saminu tare da had'e rai. Murja tace. "Sannu da zuwa Baba" Kujerar tsugunno ya ja tare da zama, Aminu takwaran amininshi na mak'ale dashi, hancinshi duk majina." "Yauwa Murja, zo ki d'au Aminu a share mishi hanci." Farida dai bata ko sake kallon inda ya ke ba, sai tuwanta take tuk'awa. "Kai Musa d'auko kofi in zuba muku kunu ku sha. Farida kin gama miyar tuwanne?" Kamar jiranshi take yi tace. "Tunda ka bayar da kud'in miyar ba. Ko kuma shekaruna zan siyar in yi cefanen miyar ba." Musa a guje ya je a kawo kwano da kofuna. Saminu ya zuba musu kunu ya sa musu Alala." Murja ce ta kawo Aminu kusa da kwanon nashi, har ta juya yace. "Zo murja ki je ki siyo kayan miya na d'ari,sai ki siyo manja na hamsin, maggin talatin, sai ki d'an karb'o mana kullin bushsshen kifi na d'ari, yau mu d'anji zak'i ko?" Dubu d'ayar da Aminu ya bashi ya mik'a mata, sai da ta fita ya dubi Farida yace." "Farida me yasa baki da wani aiki daya wuce ki tsinkani a gaban yarannan. Yanxu bazan iya samun magana me dad'i daga bakinki ba?" Harara ta watsa mishi tace. "Ai babu wani taushi da zaka iya samu daga gareni, tun safe rabonmu da abinci, amma yanzu daka shigo yaranka ka sani ai. Ni baka bani alalarba bare kunun." Mik'a mata gorar da kwanon yayi, tako sa hannu ta karb'a. "Ki rage ma Murja nata." Yaranshi yake kallo yanda su ke cin Alalen kamar nama. Murja ce ta kawo cefanen, canjinshi ta bashi. cikin k'ank'anin lokaci aka gama had'a komai. Tuwon aka kwashe aka xuba a faranti dan ya huce, dan bashi da maraba da talge, iyakar garin kenan a gidan. Sai wajajen bayan isha aka sauke tukunyar miya, d'an ragowar itacen daya saura ta d'aura ruwan wanka. Murja ta gama yi ma k'annenta shinfid'a a falo, suna zaune akan katifa suna cin tuwonsu. A haka Farida ta shigo ta same su." "Murja sai da safe, ni kam na gaji kwanciya zanyi. Tana gama fad'ar haka ta shige ciki." Gadalanci Aminu Zaune yake a d'akin da Dada ta koma, Fatin Mami da Zarah har sun yi Bacci, Mardiyya tana waje tana gyara shinkafar masar gobe. "Aminu shikenan ka dena cin abinci sai kunu Ka yi hak'uri da rayuwa dan Allah ka ji ko? Murmusawa yayi yace. "Bakin nawa ne babu dad'i Dada. Zama ta gyara tace. "Ni so nake yi da zai yiwu me zai hana ka koma tsohuwar sana'arka ta sai da kayan gwari, sai ka kafa d'an teburinka a bakin titi, ni bana son dakonnan, dubi fa yanda Abokinka Saminu yanda ya tsofe, in tsufa ya saukar mai jikinshi zai fad'a fa." Aminu ya d'ago kanshi yace. "Toh Dada nima inata tunanin wacce sana'a zan kama tunda na d'an tara kud'ina. Amma Dada na amshi kud'ad'e a wajan mai adashen gata, sabida hidimar asibitin Hauwa. Dada ta kalleshi rai a b'ace tace. "Au kai ya dace kenan ka d'auki nauyin Hauwa Aminu? Ina 'yan uwan nata, mijin Hafsa ai mai kud'ine tunda shago gareshi babba a kasuwa na atampopi. "Ki yi hak'uri Dada, wallahi nine naso in yi mata, dan Jamila ma da Baffa sun so a siyar da gwal d'in ita Hauwan ayi amfani da kud'in toh nine nak'i." Zuchiya ta ja kawai tace. "Allah ya kyauta, ni kam zan kwanta kuma." "A tashi lafiya Dada." Mik'ewa yayi ya fita tsakar gida. Mardiyya tana zaune ta gasa tagumi tana tunanin mahaifiyarta, Aminu ya zuba mata idanu cike da tausayawa. Har ya isa gareta bata sani ba, sai da ya dafata. "Mardiyya karki bari rayuwarki ta yi k'unci, ki bi mahaifiyarki da adda'a Allah ya yafe mata kurakuranta. Maganar Muktar kuma karki sa damuwarshi ta dame ki, akwai zab'in miji da zan yi miki, ina nazari tukunna." Rarrashinta ya dinga yi, har sai da yaga ta yi murmushi, kuma yaga shigewarta d'aki sannan ya fita a gidan zuwa shago a waje. *TALLAH* Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?" "Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi." "Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?" "Bari na faɗa miki akwai... Humra Kulacca Sudanese Humra Kulacca ta gashi. Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban. Turaren mopping Room freshner Turaren turara kaya. Turaren wuta na toilet Sannan akwai ingantaccen maganin infection Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida. Wanda zasu shiga daga ciki kuma Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas Kabbasa Setin kujerar tsugunno Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna. Ina bayar da sari. Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa? "Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number. 08179523215 *TALLAH* A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata. *MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽 *ingantaccen maganin infection * Ingantaccen maganin basir Ingantaccen maganin gyaran nono Ingantaccen maganin gyaran hips Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji. Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW. Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki. Akwai zallan hadi na amarya Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa. Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽 Akwai gumbar Madara Akwai gumba me rubutu 🤐 Akwai gumbar kankana Akwai gumbar giginya (sa megida kuka) Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA) Akwai gumbar hasi Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉 Akwai gumbar gero Akwai gumbar ridi Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐 Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽 Akwai tsumin kankana Akwai tsumin baure Akwai tsumin rubutun Ayar Allah Akwai tsumin kwakwa Akwai tsumin giginya Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake) Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌 Akwai rubutun mallaka Akwai zoben mallaka Akwai hayakin mallaka Akwai zani na mallaka Akwai hadin ci da kaza Akwai hadin yan shillah (Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,) Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉 Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉 Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani. _Ummu Maheer_ *DINYAR MAKAHO* _Miss Hajo_ *KHADIJATUL SABREEN* _Mrs Bukhari_ *ANGULU DAKAN ZABO* _Ummu Affan_ *SANDAR MAKAUNIYA* _Mom Islam_ *TSAUTSAYIN TAUNA* *Ga tsarin yanda biyan yake* _Guda d'aya 300_ _Guda biyu 500_ _Guda Ukku 700_ _Guda hudu 800_ _Guda Biyar 1k_ Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya. 0037219728 FATIMA RABIU SUNUSI StanbicIBTC BANK Shaidar biya ta nan 0810 433 5144 Masu turo kati MTN ta wannan number. 0702 616 6536 Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number. 0706 860 6171 *Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu* 🤘🏿 mrs Bukhari ce [09/12, 19:49] Badi at: GAWURTATTU BIYAR DAGA ALK'ALAMIN BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI (B4B) *ANGULU* *DA* *KAN ZABO* 9/10 Mu asalin shuwa arab ne. Duk da shuwa sun kasu kashi _kashi, akwai *kawalmee.* sune farare fat_fat, suna da dabbabin kiwo, kuma suna shan madara, basa iya yin aikin wahala sam, masu son jikine sosai. akwai kuma shuwa masu suna *wadel musa* wad'annan kuma, sune bak'ak'e sutuk, suma suna da dabbobi, suna noma, kuma suna son tafiye tafiye, tamkar fulanin tashi. Toh mahaifiyarmu ta had'a duka wannan biyu, mahaifiyarta kawalmee ce, mahaifinta kuma wadel musa ne. Suna zaune a wani k'auye a cikin maiduguri mai suna KOSHOB'B'E, k'ark'ashin k'aramar hukumar jere ta jihar Borno. su uku kacal iyayensu suka haifa. mahaifiyarmu mai suna Marne, sai mai bi mata ummu kenan asalin sunanta shine Ajidde, sai kuma Nanne, ita kuma sunanta Latifo. Sunayen yare dukkansu aka sanya musu, domun basa jin wani yare sai yarensu na shuwa. mahaifina malam Sada bafulatanin asaline mazauna garin Adamawa cikin k'auyan mayobelwa, cirani ne ya fito da iyayenshi suka yada zango a garin kano, cikin anguwar tarauni, a gidan wani Alh daya ba kakana gadi, sukai zamansu anan gidan. A gidan aka haifi mahaifina, daga nanne Kanana ya kama haya a waje ya mayar da Hauwa kakata can danta raini mahaifina da kyau. shekara biyu ne tsakanin mahaifina da Baffa Junaidu. Mahaifina na da shekara goma sha bakwai mahaifinshi Allah yai mishi rasuwa, sanadin ciwon ciki na dare d'aya, sai wayar gari akayi babu shi. Tun daga wannan lokacin mahaifina suka soma wahala da buga bugar ciyar da mahaifiyarsu, sukan shiga kasuwa suyi aiki dan samun kud'i. A haka mahaifina Sada ya yanke hukuncin fita cirani. Bai yada zango a ko ina ba sai a maiduguri cikin k'auyen Mafa, mai gari shine mai masaukin bak'i, a gidanshi Sada ya sauke a d'akin samarin da suka fito cirani. Suna shiga kasuwar cikin garin Borno ne ranar cin kasuwa, mahaifina ya samu ubangida wanda yake bashi kayan itatuwan turaren wuta, da turarukan binta sudan, da su kafin_ kafin, suna kaiwa kasuwa. Kamar kullum. Sada na cikin zauren mai gari yana ta zuba kayan itatuwa a cikin buhu, su kuma turarukan mai a cikin k'atuwar robar fenti ya jerasu, abokin fita cin kasuwarshi Sani yace. "Sada kayi sauri kasanfa in ba duku duku muka fice ba baza mu samu inda ya dace mu baza kayanmu ba, kai sauri. Sada ya d'ago yace." "Kama mun buhunnan kaji Sani izamun a ka, saimu kama hanya. Sani ya iza mai buhunnan a ka ga nauyi, haka kuma ya d'auki robar fentin turarukanshi a hannu. Suka soma tafiya da duku dukun asuba. "Sani wannan karon kuma mai ka d'auka zaka siyar ne?" Sani yace. "Dilka, da kurkum na d'auko wannan karon nifa riba nake bi, shi yasa ban yarda na nace ma d'aukar itace kamarka ba, ko wacce kasuwa da abunda zan d'auka. Dariya Sada kawai yayi ma Sani, suna tafe suna hirarrakinsu, a hanya su kaita had'uwa da abokan ciraninsu, ko wanne cikinsu da buhun abunda zai kai kasuwa a kanshi. Sunyi tafiya mai nisa kafin suka iso titi, motar zuwa kasuwa suka samu suka shiga, dasu da kayan nasu duk a waje d'aya, harda awakai, suna tafe anata hira, Sani ya lura Sada baya magana sam. "Sada kaddai tunanin wannan yarinyar da kunya ya hana ka tambayi sunanta kake yi, 'yar fara?" Murmushi Sada yayi yace. "Sani ai da ita nake kwana nake tashi, tayi nisan da banyi zatoba a tunanina, gashi gwarjininta ya hanani tunkararta. Dariya Sani ya kwashe ma Sada dashi, yace." "Ni kuma yau na yi ma alk'awarin zan tambaya ma sunanta da k'auyansu, tunda kullum a wajanka take siyan itacen Dorot. Baki Sada ya washe yace. "Da kuwa na gode Sani, dan ina sonta duk da ba lallai ta auri d'an cirani kamata ba. Sani yace. "Duk matan dake cikin k'auye burinsu guda d'ayane. Su samu saurayin da zai auresu ya fitar dasu daga k'auyansu zuwa birni, abunda ke cikin birnin ne basa sani, balle kai taji a kanon dabo zaku zauna, Kano ai babban garine mai cike da masu arziki 'yan kasuwa dama masu ci a gwamnatin. Ajjiyar zuchiya Sada ya sauke domin abokinshi ya k'arfafa mishi guiwa sosai akan kyakkyawar 'yar shuwan da yake mafarkin mallaka. Da wannan tunane tunanen suka isa kasuwa. Nan kowa ya shiga hada hadar baza kayanshi a inda ya dace. Sani da Sada tare suke zama a gefen wata rumfar mai siyar da su lubban da farce da misik, kayayyakin humra dai. Sun baza kolinsu, kasuwa ta soma d'aukar jama'a sai saye da sayarwa akeyi, 'yan mata kuwa gasunan gungu_ gungu, sunata fitowa cin kasuwa. ansha kwalliyar janbaki da hoda da gazal, sai rawar kai suke yi a kasuwa, su ne can, sune nan, su sayi wannan su taya wancan. Sada kuwa matane suka rufeshi sai awun itatuwan turaren wuta suke yi, Sani ma sai ciniki yake tayi, dama duk ranar kasuwa duk abinda suka kasa k'arewa yake yi tas, sabida jama'ar dake zuwa yawa garesu. Koshab'b'e Marne tana gaban madubi tana gyara gashinta wanda ta shurb'uneshi da kulacca sai k'amshi yake yi. Mayafi ta yane kanta dashi tsab, kayan jikinta a kod'e suke amma kuma tsab dasu babu k'azanta a jiki, kuma an turare tsunman kayan da turaren kaya, sannan tabi jikinta ta shafe da humra sai k'amshi take bazawa. Haka ma k'annenta Ajjide, da Latifo, duk suna cikin kwalliya. Fararene su sol sabida mahaifiyarsu farace fat, mahaifinsu kuma bak'ine sosai shi. K'awayan su marne ne suka shigo da Sallama a bakinsu, ko wacce a cikin k'amshi take. Nan suka rankaya zuwa cin kasuwa, suna tafe suna wak'e wak'ensu da yaren shuwa. A bakin titin k'auyensu suka samu motar kaya da zata kai mutane ciyo kasuwa, suma suka shiga. Sada yana zaune jama'a sun ragu a kanshi sai tunanin Marne yake yi yana murmushi. Sani ne ya dafashi yace. "Gasu can fa sun shigo kasuwar Sada, ga mutuniyar taka, Sada in dai ta aureka ka more mace, yaranku zasu yi kyau sosai Sada. Bakin Sada ya kasa rufuwa sam sai washewa kawai yake yi. Dubanta yake yi tayi daban a cikin k'awayenta ta fisu kyau da bud'ewar idanu, fatarta sai shek'i take yi a rana. Gabanshine ya shiga dokawa da k'arfi, saurim kawar da kanshi yayi gefe. Cikin harshen fullanci tace. "Inason itacen dorot, da turaren sasaboriya, da d'an duwala." Zak'in muryarta ya shigeshi sosai, ji yayi kamar tafi kowa iya fullanci. "Kwano nawa kike buk'ata 'yan mata?" Sani ne ya tambayeta, kallon Sada tayi tace. "Shi baya maganane me kayan? Sani yace. "Yanayi sosai ma, nauyinki kawai yake ji, kinsan 'yan mata irinku kwai kwarjini." murmushi kawai tayi ta mik'a mishi kud'in hannunta tace. "wannan na itacen, wannan kuma na turaren." Had'a mata kayan yayi a leda guda ya bata, saida suka gama siyayyarsu suka kama hanya, sai Sani ya bisu da sauri. " 'yan mata ji mana." Dukkansu suka juyo, Isowa yayi garesu sai ya nuna Marne. "Dake nake yi dan Allah." Nan k'awayen Marne da k'annenta suka shiga yi mata dariyar tayi saurayi, gefe guda suka koma." "Dan Allah zan soma da tambayarki sunanki tukunna. Far Marne tayi da ido tace. "Sunana Marne. "A wanne k'auyan kike da zama? "Ina cikin koshob'b'e da zama, gidan Ammi mai turare, in ka je babu wanda baisan gidanmu ba." Murmushi Sani yayi yace. "Dama abokinane ya gani kuma yake so, amma kunya irinta fulani yasa ya kasa taranki kai tsaye. Sai dai ya jima da sonki a zuchiyarshi. Ki bashi dama. Murmushi Marne ta yi tace. "Na bashi dama gobe zai iya zuwa da yamma sai mu yi magana. Tana kaiwa nan ta wuce suka kama hanya. Sani ya ba Sada labarin yanda suka yi da Marne. A daren ranar bacci gagaran idanun Sada yayi, ko a k'aramar kasuwa inda anan suke gudanar da kasuwancinsu. kasa sukuni sam Sada yayi. Da yamma kuwa suka shirya sai koshob'b'e shi da Sani. Sun samu tarba mai kyau a wajan Marne dama iyayenta, harma mahaifinta yace ya ba ma Sada nanda shekara mai zuwa ya turo magabatanshi. Tun daga nan soyayya mai k'arfi ya shiga tsakanin Marne da Sada. mahaifiyar Sada ma tasan da maganar Marne, taso tak'i amincewa amma Sada ya tusata a gaba da rok'o har ta amince mishi yaci gaba da zuwa wajan Marne. Wasa_wasa lokaci sai tafiya yake yi, soyayyar masoyannan biyu sai nisa take yi, wata rana da yamma Sada na wajan Marne yaxo yi mata Sallama za shi ganin gida. Suna zaune a kan wasu duwatsu dake k'ark'ashin bishiyar gefen gidansu Marne suna Sallama. "Sada me kake tanadi game da aurenmu ne, kasanfa auranmu akwai kashe kud'i gashi yanzu wata biyu ya rage ayi bikinmu, dan tare da k'annena za'a had'a." Sada yace. "Ai duk wani tanadi yanzu da nake yi baya wuce na bikinmu Marne, zan fito dake a cikin wannan k'auyan, zan yi miki kaya na gani na fad'e. Dariya suka saka baki d'aya tace. "Ai nasan Sada bazaka bani kunya ba, amma yanzu Sada sai yaushe zaka dawo kuma?" Gyara zama yayi yana fuskantarta. "Marne magana ta gaskiya, in dai na tafi bazan dawo ba sai dai in zo bikin d'aurin auranmu, akwai shirye shirye da zan gabatar a gida, kuma nima tare zamu yi aure da k'anina Junaidu. Ki yi hak'uri kinji?" Kud'i masu yawa ya ba ma Marne yace in zata yi buk'ata tayi a cikin su. Sunyi sallama Marne tana kuka a haka suka rabu. Kano "Baba Toh ni dai kinga iya abunda na tara, su kenan iyakar abunda nake da shi, amma cewa na yi, mu je k'auye ayi maganar Gadonmu. A siyar da gonakan a bamu, in yaso sai mu nemi gida mu siya, Ko Baba?" Junaidu yace. "A'a Yaya Sada ni dai kar a siyar da nawa, gaba za su yi mun amfani sosai, d'an abunda na tara, sun isheni in yima Harira komai. Baba tace. "Nima ina ganin kamar a barshin zaifi ko, sabida gaba ake ji, da kunyi aurannan zaku soma tara yara ne, ga ciyarwa fa, kuma babu mai k'wak'k'warar sana'a ta dogaro da kai. Sada yace. "Ni matsalar shine. auran shuwa akwai kashe kashen kud'i, su basa yar da al'adarsu sam, kuma kinga da sisin gwal zan biya sadaki shiyasa." "Sisin gwal kuma wannan yaron?".Sunan da Mahaifiyarshi ke kiranshi dashi kenan. kasancewarshi na babban d'anta. "Eh Baba sisin gwal, toh kinga 'yan kud'ad'en dana tara ba za su isaba." Baba tace. "Tun farko yarinyarnan tafi k'arfinka. Nifa shi yasa sam bansota ba sam, sabida matan shuwa ba kirki bane da su, aikinsu shine mallaka da nuna kowa zasu iya mulkarshi. Amma tunda kai zaka iya, sai mu je mayo a siyar da gona d'aya azo a sayi gida, sauran a gangand'a a gama komai. Hakan ko akayi, sun je k'auye an siyar da gonarsu Babba ta gado. A Jacara suka sai gida mai d'auke da d'akuna hud'u, ciki da falo falo, guda uku, sai d'add'aya guda biyu, da kitchen da band'aki a tsakar gida. Tsakar gidan babu laifi da girma. Sannu_ sannu lokacin biki nata k'aratowa, shiri ya kankama daga ko wanne b'angare. 'yan uwa da abokan arziki sun soma zuwa daga gari_ gari, k'auye_ k'auye, Shagulgula na al'adar fulani da ma na shuwa babu wanda aka zubar. Rana d'aya aka d'aura Auren, 'yan d'aurin aurene suka tawo da Amarya Marne da gandinta. Haka ma Junaidu. 'yan d'aurin aurenne suka tawo tare da zugar dangi da ƙawayen Amarya Harira. Da Yamma lis 'yan mayobelwa suka iso, nan kuma aka shiga yin dank'in d'akin amarya. Gadone mai rumfa, da doguwar kujera guda d'aya, sai tarkacen kayan k'ore, da kayan aikin gida akaima Harira. Basu jima ba aka kammala komai, har amarya ta samu ta shiga d'akinta. Mutanen maiduguri kuma sai cikin dare suka iso. Dole aka jibge tulin kayan Amarya a tsakar gida, sannan aka cire kayan uwa da suke yi bisa al'ada aka mik'ama mahaifiyar Sada. 'yan uwanta ne suka amsa su kai godiya. Santin gidan dangin Marne suka shiga yi sosai da sosai, sun yaba da karamcin dangin Sada matuk'a gaya. Washe gari aka yi jeren d'akin Amarya wanda yasha kaya sosai. Gado har biyu aka kafa a uwar d'akin da mai rumfa da kuma bono 😉. Ga daddumai da aka shinf'ida a ciki da falo, dadduma har a bango aka kafa ta, gashi an zagaye bangon d'akin da cotin jajaye masu kyau sosai. Kwanansu biyu a gidan sannan suka tattare yana su ya nasu. Amarya Marne tana zaune a d'aki ita kad'ai sai tunane_tunane take ta faman yi. A haka ta jiyo sallamar Mahaifiyar Sada da Harira. Gidan kowa ya watse. a yatsine ta amsa musu tana daga uwar d'aki. sun jima a falon a zaune kafin ta fito cikin isa. "Lafiya daga ina haka?" Da harshen fulatanci tayi magana. Cikin Fara'a Harira tace. "Mahaifiyar Yaya Sada ce." D'an sakin fuska tayi tana tsaye ta gaisheta ta yi komawarta d'aki ta yi zamanta. Suna zaune sunyi tunanin ko wani abun taje d'akkowa amma sai suka ji shirun yayi yawa. Baba ta girgiza kanta, ta yafici Harira suka fice. "Koma d'akinki Harira mak'ota zaki gansu zuwa anjima sunzo ganin d'akunanku, ki gyara ko'ina." Harira cikin ladabi ta amsa mata ta wuce. Tsaki Marne ta saki tana maganganu k'us_k'us. "Kawai zai wani had'ani da k'azamar uwarshi gida d'aya. Da ya fad'amun hakan ni mai zai sa ma in aureshi? Na yi zaton gidansu yama fi haka, wannan dame yafi k'auyenmu?" Tana dai zaune ta gama k'umewa da Sada. Baba ce ta fito tsakar gidan ta kunna itace a murhu, sai ta d'auki tsintsiya tana sharar tsakar gidan da yai kaca_kaca. Harira ce ta fito da sauri ta amshe tsintsiyar. Nan kuwa ta shiga aikin shara. Baba tana zaune a dokin k'ofarta tana tsintar shinkafa. Sai ga Marne ta fito rik'e da kaskon turare a hannunta. Baki Baba ta washe tace. "Masha Allah Marne kin fito ne?" D'an yak'e Marne ta yi tace. "Eh na fito zan d'ebi wuta ne." Da fara'a Baba tace. "D'iba gashi nan, yanzu na kunna ma. Marne bata kuma kallon Inda Baba take ba balle ta tanka mata. Wuta ta d'iba ta yi shigewarta d'aki. Can gidan ya kaure da hayak'i. Harira da Baba ne su ka yi girki. Har d'aki Baba ta sa Harira ta kai ma Marne. Tana zaune a falo wannan karon. "Amarya ga Abikinci." Ajjiye kwanon ta yi, Marne tace. "Nagode" Su Sada ba su suka shigoba sai dare, bayan sun shiga d'akin Baba, daga nan kuma kowa ya shige d'akin Amaryarshi. A daren Marne ta dinga yi ma Sada k'orafe _k'orafe mara sa kai da gindi. Shi dai sai lallab'ata yake yi. A daren ya mantar da'ita komai, ya samu budurcinta cikakke. Satin su guda suna cin Amarci, a kwanakin amarcinnan Marne bata cin abinci daga nama sai shayin wajan mai tsayi da Sada ke siyo mata. Yau ta kasance Sada zai soma fita kasuwar Kurmi dan ci gaba da sana'arshi dai ta siyar da itacen turaruka. "Sada yanzu zaka fita ni me zanci da rana, tunda yanxu naci ragowar balangun jiya da daddare?" "Haba gimbiyar Mata, ki yi hak'uri ki daure inzan dawo zan tawo miki da balango. Harararshi tayi tace. "Harda tsirenma inaso ka siyo mini, sai shayi Sada sai gurasar kano yau dai zanci. Dariya yai mata kawai yace. "uwar rigima, yau dai sai dai in Baba zaki yi ma." Had'e rai ta yi data ji ya ambaci Baba. Sallama yai mata ya fice. D'akin Baba ya shiga. "Baba barka da safiya, ina kwana?" "Lafiya lau, yau zaka soma fita ko? Toh ka rik'ema wannan bawan Allah dukiya da amana. Tunda ya amince ya baka kayanshi ka tawo dashi, ka daure ka rik'e amana har Allah ya baka naka jarin. Kai ya sauke yace. "Ameen Baba, ni zan wuce." Har ya mik'e tace. "Abb dawo ka zauna ina da magana." Dawowa yayi ya zauna. "Matarka bata tab'a zuwa ta gaisheni ba. tunda aka kawota. Tana d'aki zata jiyomu a tsakar gida ni da Harira, amma yarinyarnan in ka ga ta fito, toh band'aki zata shiga, ko ta fito ta tone mana itace ta d'ibi wuta. Irinfa hali da d'abi'un shuwa kenan. shi yasa mazan yarensu ne kad'ai ke iya aurensu, ko hamshak'an masu kud'i, mugun kwad'ayin abun duniya ne dasu sosai, basu cika yarda da talakaba. Dan daga k'auye ma ta fito kenan. Sada dai yayi shiru baice komaiba Har sai da Baba ta gama sannan yace. "Ki yi hak'uri Baba, zan yi mata magana zata gyara." Sallama yayi mata ya tafi. Haka dai zaman nasu yaci gaba da gudana, kullum sai Sada ya shigo da tsire ma'ishi ya ba Marne, dan sam bata cin abincin gidan. Gashi ta raina kowa, har fad'i in fad'e Marne ta ke yi da Baba. Sada kuma tsabar son da yake ma Marne baya iya tsawatar mata. Sai dai yaita lallab'ata, dan wani tsoro tsoronta yake ji. Da asuba Sada ya tashi Marne a bacci. "Marne ki tashi kije ki tsarkake jikinki sai ki yi sallah ko?" "Toh" Kawai tace mishi, shi kuma ya fita zuwa masallaci. Ya shigo ya sameta a tsaye tana goge jikinta. Kanta ya kalla yaga babu ruwa. "Marne kinyi wankan tsarkin kuwa?" Dariya tayi tace. "Ji wani tambayan renin hankali. Sada tuwo ka manna a idanunka ne?" "Marne naga banga kanki na d'igar ruwa bane"Dubanshi ta yi tace. "Ana wanke kaine dole Sada?" Hankalinshi ne ya tashi. hannunta ya rik'o suka zauna yace. "Marne wanne irin wanka kikeyi in munyi mu'amalar Aure dake ne?" "Wankan da kowa yake yi na soso da sabulu. Ya jinjina yarinta da wautar Marne sosai. Tambayoyi ya soma yi mata a addinance. Abun mamaki bata iya komai ba, dai_dai da sallah dungurawa kawai take yi, babu abunda take cewa. Ai a ranar Sada ya sa Marne a makarantar Addini ta matan aure wacce take can k'asan layinsu. Ringid'i_ringid'i Marne ta soma zuwa makaranta tana d'aukar darasi, cikin wata biyu ta haddace ixu biyu, sannan ta iya wankan tsarki dana haida. wannan zuwa makaranta da cud'anya da mata da Marne ta soma yi, harta soma jin hausa jifa jifa, dan ta yi k'awaye da dama, tama dena zama a gida sam Sada nasa k'afa ya fita zata fice a gidan itama. Harira kuwa cikinta ya tsufa zama da kyar tashi da kyar, Marne ta sake gogewa sosai, ta d'anyi k'iba da hasken sabon jinjirin ciki, irin wanda masu juna biyu ke yi. Ta d'anyace sosai. Tana jin Hausa daidai gwargwado. Kullum Marne a cikin yawo take. Mrs Bukhari ce *TALLAH* Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?" "Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi." "Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?" "Bari na faɗa miki akwai... Humra Kulacca Sudanese Humra Kulacca ta gashi. Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban. Turaren mopping Room freshner Turaren turara kaya. Turaren wuta na toilet Sannan akwai ingantaccen maganin infection Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida. Wanda zasu shiga daga ciki kuma Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas Kabbasa Setin kujerar tsugunno Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna. Ina bayar da sari. Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa? "Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number. 08179523215 *TALLAH* A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata. *MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽 *ingantaccen maganin infection * Ingantaccen maganin basir Ingantaccen maganin gyaran nono Ingantaccen maganin gyaran hips Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji. Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW. Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki. Akwai zallan hadi na amarya Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa. Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽 Akwai gumbar Madara Akwai gumba me rubutu 🤐 Akwai gumbar kankana Akwai gumbar giginya (sa megida kuka) Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA) Akwai gumbar hasi Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉 Akwai gumbar gero Akwai gumbar ridi Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐 Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽 Akwai tsumin kankana Akwai tsumin baure Akwai tsumin rubutun Ayar Allah Akwai tsumin kwakwa Akwai tsumin giginya Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake) Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌 Akwai rubutun mallaka Akwai zoben mallaka Akwai hayakin mallaka Akwai zani na mallaka Akwai hadin ci da kaza Akwai hadin yan shillah (Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,) Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉 Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉 Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani. _Ummu Maheer_ *DINYAR MAKAHO* _Miss Hajo_ *KHADIJATUL SABREEN* _Mrs Bukhari_ *ANGULU DAKAN ZABO* _Ummu Affan_ *SANDAR MAKAUNIYA* _Mom Islam_ *TSAUTSAYIN TAUNA* *Ga tsarin yanda biyan yake* _Guda d'aya 300_ _Guda biyu 500_ _Guda Ukku 700_ _Guda hudu 800_ _Guda Biyar 1k_ Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya. 0037219728 FATIMA RABIU SUNUSI StanbicIBTC BANK Shaidar biya ta nan 0810 433 5144 Masu turo kati MTN ta wannan number. 0702 616 6536 Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number. 0706 860 6171 *Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu* 🤘🏿 [09/12, 19:49] Badi at: GAWURTATTU BIYAR DAGA ALK'ALAMIN BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI (B4B) *ANGULU* *DA* *KAN ZABO* 11/12 Saƙon gaisuwata zuwa gareku na hannun damana. Maman Yaseer Ummu nabeeha Ummu Neehad Maman Khairat Oum Shuraim Anty Hadiza Gidan Iko Ruƙayya Ibrahim Gawata Alkhairin Alla ya isar muku. Na sadaukar da wannan shafin sukutum zuwa gareki ( Laila Ali Othman) Fara mai farar aniya, baya goya marayu, masu uwa da ubanma baki barsu ba. Kin bada taki gudunmawar cikin wannan tafiyar, ina kuma godiya da dama da kika bani. Safiyar ranar juma'a Harira ta wayi gari da ciwon nak'uda sai fama taketa tayi, an kira mata anguwar zoman cikin anguwar, wacce ita take karb'ar haihuwa sama da shekaru talatin a anguwar. Ana cikin haka Marne ta fito da jakar makaranta a rataye a kafad'arta. Baba kuma ta fito daga d'akin Harira kenan. "Marne zo ki taimaka ki had'a mun wuta kinga Harira ke nakuda zata haihu, ki ajjiye zuwa makarantar yau kinji?" Marne ta dubi Baba a wulak'ance cikin tsiwa tace. "Baba bazan iya barin makaranta ba, tunda mijina ne yace inje, maganar had'a wuta bazan iyaba. Nifa ko a gida bana aikin wahala ban sababa ehe." cikin mamaki Baba ta dubi Marne tace. "Marne ni kike fad'ama wannan maganar a matsayina na uwar mijinki?" Gatsine Marne tayi tace. "Na fad'a yo haifata kika yi ni? Aikin banza iyaka kisa Sada ya sakeni Da kuwa naji dadi, dan yanxu nafi k'arfinshi wallahi, ko da d'inma k'addarace. "Yayi kyau Marne kin wanku kam, ya cika miki ciki da tsire da balangun da ni uwarshi bai kawo mun naci na saka mishi Albarka ba, yanzu kin tsiyatashi da yawan buk'atu ta kai yanzu ya koma yaron jiran shago,bakya samun balangu yanzu dole kice haka." Marne tayi tafi tayi girgiza tace. "Au ashe kina ɗaya daga cikin iyayen mijin dake kishi da matan yaransu kenan ko? Toh ni nafi ƙarfinki. Baba baki a buɗe tace. "Marne ni kike yaɓama magana haka?" "Na yaɓa, in ɗan naki ya dawo dan Allah kisa ya sake ni in huta da ƙaddararren aurenshi. Baba ta nufi wajan murhu tana hawaye, Marne kuma ta saka kai ta fice abunta. Cikin awa hud'u Harira ta sauka lafiya, ta samu yaronta namiji santalelen gaske. Baba ta yi farin ciki sosai da samun jika. Ranar suna yaro yaci Sunan Sada. Bayan suna da kwana biyu aka tafi da Harira wankan gida. Gida ya rage daga Baba sai Marne. Baba ita ke gudanar da duk wani aikin gidan, Marne kuwa kullum bata zama sam itace yawon suna da biki, Sada kuwa ya tabbata tsoron Marne yake yi, dan har zaginshi take yi, ta gama shanyeshi, baya iya tsawatar mata sam. Harira ta dawo daga wankan gida, ta ci gaba da shayar da Sada, yaro sai k'iba yake yi, gashi yana samun tsabtataccen goyo sosai. ranar wata monday da daddare nak'uda ta tasarma Marne, Sada hankalinshi duk yabi ya tashi sosai. Sai sintiri yake yi a tsakar gida. Anguwar zoma tana kan Marne suna fafatawa. Kafin gari ya waye ta haifi kyakkyawar d'iyarta mace, bak'a k'irin da ita, amma fa kyakkyawar gaske mai gashi, fatarta sumul_sumul. Bayan Marne ta kintsa kanta, jaririya an yi mata wanka. Harira ta gyara ko ina a d'akin ta bunka turaren wuta. Baba ce tai sallama ta shiga cikin d'akin. Sada na zaune da Jaririya a Hannunshi ya gama mata hud'uba. Baba tace. "Sannu Marne, barka da samun kai. Hannu tasa ta karb'i yarinyar tace. "Iko sai Allah, yarinya bata san kakanta ba amma ta d'auko bak'ar fatarshi na fulanin asali. Babanku fa. Sada yace. "Nima haka nace, dukkanmu farare amma Ita ta d'auko Abba. Baba tace. "Allah ya raya ki Hauwa u, takwarata. Sunan da zaka sa mata kenan in samu takwara tun ina da raina." Sada ya dubi Marne wacce ta turb'une ranta yace. "Baba ai da an soma sa sunan mahaifiyar marne tukunna ko?. Hawayene suka sulalo a kumatun Baba tace. "Toh Babu damuwa kasa sunan mahaifiyar tata, tunda ta fika alfahari da uwarta, kai kuma wulak'anta taka uwar kake yi." Yarinyar ta ajjiye mishi a cinyarshi ta fita. Bata ko iya gani sosai haka ta shiga d'aki. "Tabb d'i jan Sada ai wallahi bazai yiwu ba. Ka riga da ka yi mun alk'awarin sunan Ammi zaka sa mun. Ka fad'ama uwarka nifa baza'a samun sunanta ba banaso. Sannan in mai aski yazo ka fad'a mishi yai mata kaciya, sannan ya baka fatar daya yanke ka kawo mun, in adana mata amfaninshi na nan zuwa" "Haba Marne kiyi hak'uri kinji kar ranki ya b'aci. Zanje in sameta" Ko da Sada ya je ya tunkari Baba da wannan zancan, tas tayi mishi ta kuma koreshi. Bashi da yanda zaiyi dole yaima yarinyar hud'uba da Hauwa. Sai ranar suna Marne da 'yan uwanta da aka tura aka fad'a musu haihuwa, su ka ji sunan yarinya. Nanfa Marne ta dinga zage _zage a tsakar gida tana habaice _habaice. K'awayenta ne su kai ta bata hak'uri. Baba kuwa tana cikin d'akinta sai kuka take yi, wai ita da d'anta anason lallai sai an yi mata k'arfa_k'arfa a kanshi. Ta yadda lallai asiri Marne ta yi ma Sada dan ko wanne irin abu Marne tayi baya iya cewa da'ita komai. Kuma har cukumeshi take yi, wataran har sai Junaidu ya zo ya kwaceshi. Duk irin abubbuwan da take guje mai kenan da auren matan shuwa domun su juninsu shine mulkar miji da dukiyar daya tara, Allah ya ƙaddari Marne rabon Sada ce kawai, ga zuria an soma had'awa. Washe gari a ka yi suyan naman suna, su Baba kuwa sai k'amshi kawai. Marne 'yan uwanta suka wuce da'ita wankan gida ba tare da sun nemi izinin Sada ba. Da yamma ya dawo daga aiki ya tarad d'akin a kulle. D'akin Baba ya shiga ya sameta a kwance. "Baba ba lafiya ne?" Kallonshi tayi, taga duk ya sake sirancewa ga duhu da yayi. tace. "Kaga irin matsalolin da nake guje maka kenan. Yanzu ka duba k'aninka yanda Harira take mishi biyayya. Har wanki take yi mishi, amma kai sai dai ka yi ma Marne wanki duk ranar lahadi, ni uwarka ina kallo, bak'in ciki saiya kasheni tukunna za ku ji dad'i ko? Babu komai." Shiru yayi kawai, shi kanshi yana mai nadamar auren Marne da yayi a rayuwarshi, kuma baisan me yasa baya iya taka mata burki ko tana fad'ama mahaifiyarshi magana ba. Shi kuwa ai babu irin d'iban albarka da bata mishi. Dan dai ya riga ya aureta ne kawai. "Baba ki yi hak'uri ni kaina ina mai nadamar auren Marne da nayi wallahi. Yanzun ina su ka je, ko raka 'yan uwan nata ta yi ne?" Baba ta dubeshi tace. "Au basu fad'a maka dama za su d'auketa wanka ba?" Da sauri ya d'ago yace. "Wallahi babu abunda su ka ce mun Baba, tafiya da ita su ka yi?" Baki Baba ta tab'e. "Ai kuwa sun tafi, ai yanzu sunfi rabi. Dan tun safe suka tafi. Ni dai abunda zan ce da kai shine. Ka dage da ibada domun ban yarda da matarnan taka ba, karka dinga sake baki kana kwana bacci, A'a rabi a gado, rabi goshinka a k'asa zai fi maka alkhairi. Nima zan sake zagewa da adda'a." Sada jiki a mace ya isa k'ofar d'akinsu ya b'alle d'an makullin ya shiga. Tunani kawai ya shiga yi, ya cuci yaranshi daya zab'a musu uwa irin Marne mara tarbiyya da sanin ya kamata. Ya bi kyau da k'amshi, yanzu ga yanda abun ya zame mai. da yana da ikon sakin Marne daya yar da k'wallon mangwaro ya huta da k'uda. Amma ina sonta yana da tasiri matuk'a a xuchiyrmarshi. KOSHOB'B'E Da isar Marne cikin k'auyansu nan fa k'awayenta da jama'ar k'auyansu su kai ta zuwa mata barka. Kowa yana fad'in ta yi kyau sosai. Ta je ta tarad da k'annenta a gida. Ajidde itama tazo wanka gida da d'iyarta mace, sai Latifo kuma tana da tsowon ciki ta zo haihuwa, da yake a Mafa tayi auren nata. Ta ga k'annen nata duk sun lalace sun fita a haiyacinsu. tace. "Waini cikinne yasa duk suka koma haka Ammi ko wani abunne?" Amminsu tace. "Rashin dace ne kawai da mazaje, ke da kika dace ba gashi kinyi kyau ba, har kud'ad'en cefane ki ka dinga taramun. Kinga yanzu sai a duba miki d'an fili a siya miki ki adana abunki. Marne ta washe baki tace. "Ammi kice in sake matsa lamba? Dan ba'a iya kud'in cefane na tsaya ba, ko kud'i ya shigo dashi gida sacewa nake yi, in b'oye a k'asan katifa, zan sake takurawa nan gaba in mallaki shanu. Ammi tace. "Kin yi daidai Marne. Su kuwa shekara guda babu abunda su ka ajjiye.Haka su ka tawo gidan zik'au, kunsan uban naku malalacine nifa ke ciyar da kaina fa." Haka rayuwa taci gaba da tafiya, Marne tana ta renon 'yarta Hauwa. Sada kuwa har yayi kumari a tafiyar marne harma ji yake yi dama ta yi zamanta. wasa_wasa sai da Marne tai wata takwas a gida sannan ranar Asabar da daddare sai ga su sun dawo gida, babu ko d'an rakiya daga ita sai jakar kayansu. Sada yayi murnar ganinta amma fa a daren da k'yar ta bashi hakkinshi sabida bai je ya dubosu ba. Haka su ka ci gaba da gurgurawa. Wata Hud'u da dawowarta ta samu cikin Jamila. Rana d'aya wannan karon suka haihu da Harira, mata suka haifa dukka. Daga nan fa Haihuwa ta bud'e a gidan duk shekara sai Marne ta haihu. sai da ta haifi mata bakwai reras. Harira kuma yaranta maza hud'u mata biyu. A wannan lokacin yara sun cika gidan. Kullum a cikin rikici da Marne ake. Dan fa babu dama ta ji kukan yaranta sam. Sada kuma a lokacin sai dai ido tsakaninshi da Marne. Baba kuwa a kwance take tana fama da ciwon hawan jini. Ranar wata Alhamis tace ga garinku nan. Tun daga nan kan gida ya rabe. Domun dambe a tsakanin Marne da Harira kusan kullum ne. Da aka raba musu gadon Baba, Junaidu sai ya nemi gida kusa kusa ya siya, ya tattare kan iyalanshi suka tashi. Da yamma Sada ya dawo ya tarad Junaidu ya tashi, ba shiri ya fita yaje wajan Junaidun. "Junaidu lafiyarka tun yanzu kan yaranmu zai soma rabewa ka sake gida ba tare da ka sanar dani ba. Junaidu yace. "Na gaji da fitinar Marne ne Yaya, kullum a cikin rikici ake da'ita abun yai yawa ni na bar maka gidan da kake ciki duniya da lahira kuma dama da sunanka aka yi takaddar gidan shikenan, yara in Marne ta bari za su yi zumunci ai ƙila nan gaba in kowa ya mallaki hankalin kanshi, dan Marne ta gama lalata ma tarbiyyar yaranka, ina jiye musu ranar kuka, ranar dana sani. Sada ya shiga gida jiki a mace. A lokacin ina da shekara goma sha biyu. Ina wanke wanke ya shigo. "Sannu Abba da zuwa. Dubana yayi yace. "Uwata ina gyatumar taku take? "Tana ciki Abba. shiga ciki yayi. "Yanzu Marne sabida rashin mutunci baki d'aukeni a bakin komai ba shine zan saka yara a makaranta ki ciresu ke?" "Eh Sada na ciresu d'in yara dai nawa ne ni kuma nake ciyar da su, kai da ka lalata zuchiyarka da rashin nema, sai kace ba namiji ba shine zaka zo kana mun ihu aka. Lallai Sada ka rainani da yawa. Makaranta ba zasu sake zuwa ba. "Toh sai me zasu dinga yi miki a gidan?" Shewa ta saka. "In tusasu a gaba in ta kallan jarina mana." Sada yace. "Jari kuma Marne?" "kwarai kuwa jari mana Sada. Ai duk uwar da Allah ya azurtata da yara mata. wallahi ta huta, da ka haifi gwamna, gara ka haifi matar gwamna fa akace Sada. Kai dai bari su d'an tak'a kasha kallon motocin da za suita zuruftu a k'ofar gidannan dan wallahi ban haifa ma talaka yara ba. A take Abba ya soma tari yana nuna Ammi da hannu, harararshi kawai tayi. Fad'uwa k'asa yayi yafab. Nan kuma ta shiga kururuwar ihu. Dukkanmu muka fito mu ka yi cirko cirko. "Hauwa kira mun junaidu maza Abbanku ya mutu. A guje na fita a gidan, ina shiga gidan Baffa na zube a k'asa ina kuka. "Baffa Abbanmu ya mutu inji Amminmu." Hannuna ya kama muka koma gidan. A yashe ya tarad da Sada baya ko nunfashin arxiki. Ba'a tsaya wata wata ba sai asibiti. Da hanzari likitoci suka shiga da Abbana ciki. Ashe mutuwar b'arin jikice ta samu Abba a sakamakon bak'in ciki da Ammi take cusa mishi a zuchiyarshi. Yasha jinya mai tsayin gaske, bazan manta ba a wulak'ance Abba ya mutu a cikin kashi da fitsari. tun safe ya mutu bamu sani ba, sai da daddare da Baffa ya shigo shine ya ganshi a mace." Ammi babu wani kuka da tayi. Muma dake akwai yarinta a tare da mu babu wani kuka da muka yi, sai kewar Abbanmu data dame mu. daga baya muka watsar. BAYAN SHEKARA BIYAR Zaune nake a gaban madubi ina kwalliya irinta yaran zamani. jikina sai tashin k'amshi yake yi. Na yi kyau sosai. Yarinyar Aminiyar Ammi ce ake Auranta. Kuma mune k'awayen Amarya. Yau za'ayi reseption ne. Sanye nake cikin shadda sky blue, da blue black a jiki. Sai gyalena ja, haka ma takalmina jane mai d'an karen tsini. Na fito a Shuwa sak. Bak'ina abun sone, kuma inaji dashi sosai, dirarriyar macece ni sosai. Mai cikar halitta, bak'ace ni wulik dan har shek'i nake yi. Amma abun mamakin duk inda na shiga sai an yabi bak'in nawa. A fuskata idanunane da hak'orana kawai farare. Lebb'na suna da kauri, amma bakin madaidaicine, bakine baƙina sitik irinna asalin shuwa arab, dan tun ina k'arama aka farfasamun bakin da allura, aka dinga shafa mun bak'in abu a bakin a haka ya warke. Wannan yana daga cikin Al'adar shuwa musamman mazauna k'auye. Domun a k'auye in yarinya ma bata da bak'in bakinnan bata auruwa. kuma za'a canfata. Ammi tayi mana mukam baki d'ayanmu. ina da k'iba ba sosai ba, kuma banda tsayi sosai. Gashina Bashi da yawa can can irinna shuwa, da kad'an tsayin gashina ya wuce wuyana. idanuna basu da girma sosai. Ammi tana kashe mana kud'i sosai. Wajan siyan mana sutura, da mayuka da sabulan gyaran fata iri iri, gashi duk bayan sati biyu saita kamamu tayi mana dulka, da dukkan dukkanmu. "Ha'a Hauwa 'yar gayen Amminta. Kin fi su Jamila gaye fa. Ke na lura zaki kawo wani k'aton Alh ne gidannan. Kinyi kyau 'yar Albarka." Murmushi nayi sosai na farin ciki nace. "Ammi ni kam zan tafi, bansan ko k'arfe nawa zan shigo ba." Dafani tayi tace. "Ko kwana ya kama kiyi babu wani matsala Hauwa, ai zaki iya kula da kanki. Dad'i sosai naji. Nan na fice daga gida, zuwa gidansu Su Hasina Amarya. Na tarad dasu sun gama kintsawa tsab. Abokan Ango kawai ake jira. Suna zuwa kuwa muka tafi. A wajan taron bikinne Allah ya had'ani da Aminu. Ranar da bazata tab'a goguwa a cikin rayuwata ba kenan. "Hauwa an dawo dake kenan, yaya jikin naki?" Muryar uwatale ce ta katseni a zurfin tunanin da nake ta faman ci. A sanyaye nace. "Eh uwatale na dawo babu kowa a d'akin" Zama ta yi a bakin gadona tace. "Mun tafi d'akin kiyon sana'a ne, muna fatan kema dakin ji sauk'i ki fara zuwa, daga nan kuma muka wuce dak'in koyon karatun addini." Kirjina sai nauyi yake sake yi mun, ji nake numfashina tamkar katsewa zaiyi. Uwatale ce ta duba laidar maganina taga ban sha ba. B'alla mun tayi tasa aka debo mata ruwa ta bani na sha. "Nagode sosai uwatale, kuma na gode. Na kalli 'yan d'akin namu, wanda sai aikin sannu suke yi mun. Idanuna na lumshe na sake lulawa tunanin sabon Aminuna, wanda ya soni so irinna gaskiya. Baccine yayi awon gaba dani, dan maganin hawan jini yana sa bacci sosai. Mrs Bukhari ce *TALLAH* Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?" "Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi." "Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?" "Bari na faɗa miki akwai... Humra Kulacca Sudanese Humra Kulacca ta gashi. Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban. Turaren mopping Room freshner Turaren turara kaya. Turaren wuta na toilet Sannan akwai ingantaccen maganin infection Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida. Wanda zasu shiga daga ciki kuma Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas Kabbasa Setin kujerar tsugunno Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna. Ina bayar da sari. Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa? "Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number. 08179523215 *TALLAH* A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata. *MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽 *ingantaccen maganin infection * Ingantaccen maganin basir Ingantaccen maganin gyaran nono Ingantaccen maganin gyaran hips Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji. Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW. Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki. Akwai zallan hadi na amarya Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa. Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽 Akwai gumbar Madara Akwai gumba me rubutu 🤐 Akwai gumbar kankana Akwai gumbar giginya (sa megida kuka) Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA) Akwai gumbar hasi Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉 Akwai gumbar gero Akwai gumbar ridi Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐 Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽 Akwai tsumin kankana Akwai tsumin baure Akwai tsumin rubutun Ayar Allah Akwai tsumin kwakwa Akwai tsumin giginya Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake) Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌 Akwai rubutun mallaka Akwai zoben mallaka Akwai hayakin mallaka Akwai zani na mallaka Akwai hadin ci da kaza Akwai hadin yan shillah (Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,) Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉 Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉 Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani. _Ummu Maheer_ *DINYAR MAKAHO* _Miss Hajo_ *KHADIJATUL SABREEN* _Mrs Bukhari_ *ANGULU DAKAN ZABO* _Ummu Affan_ *SANDAR MAKAUNIYA* _Mom Islam_ *TSAUTSAYIN TAUNA* *Ga tsarin yanda biyan yake* _Guda d'aya 300_ _Guda biyu 500_ _Guda Ukku 700_ _Guda hudu 800_ _Guda Biyar 1k_ Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya. 0037219728 FATIMA RABIU SUNUSI StanbicIBTC BANK Shaidar biya ta nan 0810 433 5144 Masu turo kati MTN ta wannan number. 0702 616 6536 Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number. 0706 860 6171 *Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu* 🤘🏿 [09/12, 19:49] Badi at: GAWURTATTU BIYAR DAGA ALK'ALAMIN BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI (B4B) *ANGULU* *DA* *KAN ZABO* 15/16 Da wani irin farin ciki na wayi safiyar yau. Ashe dama haka soyayya take ne? Gaskiya ma'abotanta na morewa sosai. Tsakar gidanmu na fito dan a nan na jiyo hayaniyar jama'ar gidanmu. Ammi na gani a zaune a tabarma tana tsittsinka bank'ararrun kaji. Ga tea mai mugun kauri an had'a a k'aton jug. Hafsa tana bakin fanfo tana wanke kofuna, Jamila kuwa sai tsantsara kwalliya take yi. Maryam da Sameera kuma suna daga gefe can suna zuzzuba turarukan wuta a robobi wasu a kwalabe. Dan sana'ar Ammi kenan kuma sana'ar ta karb'eta. Kasuwar Kurmi ake kai mata wani babban shagon sai da turarukan mai. Ko na dubu nawa aka kai baya sati guda zasu kirata ana buk'atar kaya. Da wannan sana'ar take yi mana duk wata hidima. Aisha da Zainab kuwa suna gefen Ammi. "Hauwa sai yanzu kika tashi ne?" Mik'a nayi ina hamma nace. Wallahi Ammi, na jima ina waya ne jiya da daddare shiyasa banyi bacci da wuri ba. Zama nayi nace. Wad'annan na gidan gonar fa Ammi daga ina?" Dariya muka saka dukkanmu Ammi tace. "Hafsa ce Burina ya kusan cika a kanta. Jiya Allah ya had'ata da wani babban k'usa a wajan biki da kuka je. Shine fa ya saki aljihu yai mata siyayya, banda kud'in turare daya bata. Yau ma zai shigo gaisheni." Jijjiga kaina nayi a zuchiyata ina aiyana dama nice Hafsa dana more. Anya zan ma iya soyayya da Aminu kuwa?" Aminu fa talakane futuk mai na sama yaci balle ya ba na k'asa. Ni ina ganin nayi zab'en tumin dare. k'arar waya naji, abunda ya dawo dani a hayyacina kenan. Wata dalleliyar waya na gani a hannun Hafsa sai walk'iya take yi. Yawu na had'iye. Inaji Hafsa ta d'aga wayarnan tana wani lankwasa muryarta. Allah mai iko. Abunda nace a raina kenan. "Ammi ce babu lafiya inaga bafa zaka samu damar ganina yau ba." Cewar Hafsa. Banji me gogan yace ba, na dai ji dariyarta ƙasa_ƙasa tana cewa. "Toh Allah ya iso da kai lafiya." Ta ajjiye wayarta. Ammi tace. "Yayi Hafsa, wallahi ke goyonace. Ai maxa irin gujjiyane su, kuma zuma ne su saida wuta. Gara mu yagi na yaga tun a waje, in in muka samu kika shige daga ciki ai kakarmu ta yanke saƙa. Me yace miki?" Fari Hafsa tayi tace. "Baki ji yanda ya rud'e kamar gyatumarshi ce babu lafiya ba, cewa fa yayi gashi nan a hanyar zuwa ya duba ki, inta kama ma sai mu wuce asibiti wai. Shewa dukka suka saka. Ni kuwa nayi banza da kaina a zaune. Ina mamakin yarinya k'arama ta san takan kirsa irin tamu ta mata. Kiran wayata ne ya katseni. Aminu ke kirana. Gefe na koma. Hello Aminu barka da safiya" "Yauwa barka Hauwa Amma ya naji muryarki a b'ace, lafiya kuwa?" Baki na tab'e dan haushi ya soma bani, ni rabuwa da shi zan yi gaskiya. Lafiya lau kawai Ammina ce bata da lafiya shine duk hankalina ya tashi. A gigice yace. "Subuhanallahi, yaya jikin nata amma?" Nace. Da sauk'i" "Ki gaishe mun da ita da jiki, bari in barki sai na zo da daddare." Katse wayata nayi ina cizon yatsa. Ko yace zai zo ya dubata ma. duk da ciwon k'arya ne. k'wafa nayi, komawa nayi wajansu Ammi. Nan muka soma yagar kaji. Wayar Jamila ta soma kuka. Nan muka fashe mata da dariya. Saurayinta ne mai kaji yake kiranta. A turb'une ta amsa. "Hello" Ba mu ji mai yace mata ba, sai ji mu ka yi tace. "Gani nan fitowa." karyawa taci gaba dayi har sai da ta gama tsab ta fita. Bata dawo ba sai da ledar kaji guda biyu manya manya, a gyare a fige. Gud'a Ammi ta saka tace. "Haihuwa ta yi rana. Ƴaƴa mata jarine. Yafi duk wata hajar da me haja zai baza dancin riba. kai masha Allah, ya ga jan baki da hoda, yarinya fara mai diri." Hon d'in motar saurayin Hafsa ne ya katse Ammi. "Hafsa maza je ki shigo dashi, ni kuma bari in kwanta. Hauwa d'akko mayafi da filo." Da sauri na d'akko mata. Ba shiri ta kwanta na rufeta. Yarane suka shigo da katon na ruwan Faro. da katon biyu na moltina. Sannan sai ga Alh da Hafsa sun shigo, wata dakakkiyar bazin ce a jikinshi. sai maik'o take yi. Duk girmanshi a gaban Ammi ya zube yana gaisheta. Nera dubu ashirin ya ajjiye a gabanta yai mana sallama. Hafsa data tashi shigowa da kayan mak'ulashe ta shigo. Wunin ranar sam saina kasa sukuni. Aminu ne yake ta kirana a waya. Agogon wayar na kalla k'arfe takwas na dare. Da kyar na d'aga wayar, ban iya cewa komai ba. "Hauwa ina waje a k'ofar gidanku, kamar yanda ki kai mun kwatance." Wayar na kashe, na mik'e kwallin da Ammi ta had'a mana na musamman dan jan hankalin d'a namiji na ranbad'a a idanuna, dama hodar farin jini da jan hankalin ɗa namiji ita muke shafawa a koda yaushe. sannan na fita dan cikin kwalliya nake tsab. Yana rab'e a jikin bangon gidanmu. Hafsa kuma tana zaune a bakin ƙofar motar Alhnta, shi kuma yana tsaye sai zuba yake yi mata. Jamila kuma tana zaune akan roba robar saurayinta mai kaji. Takaici duk ya cika ni. yanzu a dakali zamu zauna kenan, irin matsiyacin dana yayiɓoma kaina kenan? Bafa zata saɓu ba bindiga a ruwa. Fuu na wuce dakalin gidanmu na zauna, na bud'e Aminu da k'amshina mai janye hankalin mai shaƙa. Isowa yayi wajan ya zauna. "Hauwa amma kamar an tab'amun ke ko?" K'inyin fara'a nayi, sai ma sake haɗe raina da nayi nace. "Kaza nake ta son inci tun safe, ban samu ba har yanzu." Murmushi yayi mun yace. "Kaza fa, ke bakya jin garinne Hauwa? Kaza fa dubu uku take, dubu uku ai garinta da nisa. Harararshi nayi, kaina na juya. Kenan bazaka iya siya mun kaza ba ko Aminu, a haka ne zaka iya soyayya dani? Toh bari kaji duk wani fitowa da zanyi wajanka saika biya dan wallahi bazan yi fitowar banza, in sha sanyin banza ba. Kai nifa in bazaka iyaba kaje kawai." Iska ya busar a bakinshi, shiru yayi yana kallona k'ur, bagabaki d'aya hankalinshi na lura ya tashi. Da gaske Aminu ya zurfafani a zuchiyarshi sosai. sai naji ya d'an bani tausayi, amma dole in matse dan bazan iya zancen banza ba. "Hauwa bari in fito in zaiyana miki koni waye tun yanzu. Domun na lura tafiyarmu kamar bazata yiwu ba, danni talakane, kuma aure ya kawoni ba shashanci ba. Ni dai marayane, mahaifina ya rasu tun ina k'arami. Mu biyu mahaifiyarmu ta Haifa, dani da k'anwata Tahira. Nauyin gidanmu tun ina d'an shekara goma sha biyu ya hau kaina. hakanne yasa ban samu damar karatun boko can ba, iyakata faramare, amma nayi karatun addini madaidaici. Mu fulanin Adamawane, danginmu duk suna can. Ni ma aikacine a babban shagon sai da iskar gas, wanda yake kan titin mandawari, albashi nake d'auka duk sati. Hauwa wannan shine Aminu a tak'aice, ba da yaudara na zo ba, zan baki kulawa daidai k'arfina, zan kula da ke in sha Allah. Duk abunda kike so zanyi miki, kin amince dani ko kuma in yayyafama zuchiyata ruwan salama?" Tsintar kaina nayi da amincewa. Daga nan muka b'alle da hirar soyayya. Na saki jikina har da dariya. Da zan shiga gida ya kawo nera dubu biyu ya mik'o mun. "Ga kud'in zancan ina fatan bai yi kad'an ba?" Hannu nasa na amsa. Babu laifi dai, amma dan kad'an kam yayi." Murmushi yayi. "Hauwa rigima.Zan tafi ni kam. Ki gaishe da Ammi da jiki. Sai gobe inna dawo, kya ban labarinki ko, dan sanin dawa nake taraiya. Sallama mukai da juna na shiga gida. Ammi na samu a tsakar gida, hannunta ta mik'o. "Bani kud'in zancan, ko a haka kika bari ya tafi baki yago komai ba? Dubu biyun na mik'a mata. "Hauwa matsiyacine kika tsaya b'ata lokaci a kanshi, nera dubu biyu ya baki da zai tafi? Amman kin cika asararriya, ai ko kuɗin turaren da kika shafe jiki dashi bai biya ba, balle azo kan jan baki da hoda" Hafsa da ta shigo ta saki shewa tace. "Bari kiga masu yi dan Allah Ammi. Dubu goma ta mik'a ma Ammi. Tsaki nayi na shige ciki, baƙin cikin Hafsa yayi mun katutu sosai. Ba dan Aminu yayi mun ba da dole in yima Hafsa ƙarfa_ƙarfan Alh kota halin ƙaƙa ne" Soyayyarmu sati biyu kenan da somata, kuma kullum Aminu yana xuwa zance, wataran ya bani dubu biyu, watarana ya bani dubu d'aya. Iyakar kyautata da shi kenan. Yau kam ina zaune ina jiran ko ni ko Aminu, dan dole ya siyamun babbar waya gorin ya isheni haka. Bayan isha kuwa saiga kiranshi. Ina fita na zauna a dakali ina d'igar hawaye. gabaki d'aya Aminu ya birkice sai aikin lallashina ya ke yi. Idanu ya runtse yasa. "Ya salam, Hauwa kina bani ciwon kai, dan kinga ina mugun sanki, yanzu menene fad'amun nasan bazai wuci wani abun kike buk'ata ba, ko kudi ko?" Harararshi nayi nace. Wato kasanma baka wadatani yanda ya dace ba ko?" Yace. "Bafa haka nake nufi ba. Amma fad'amun damuwarki in sha Allah zanyi miki. Yauwa ko kai fa. Babbar waya nake son ka siya mun, 'yan gidanmu sai gori suke yi mun. Had'e ranshi yayi tamau, da dukkan alama maganar da na furta ta jagula mishi ranshi ainun. Kanshi ya girgiza kawai yace. "Zan sai miki nanda sati d'aya masu zuwa. Amma yakamata kifasan k'arfina ba d'aya bane da Alhn da yake zuwa k'ofar gidanku wajan Hafsa ba. Ni mai k'aramin k'arfine sosai." sabida tsabar b'acin ran daya shiga, bai jima ba ya tafi abunshi. Gida na shiga ina k'unk'unni sabida ya matuk'ar bani haushi. Amma satin na cika ya kawo mun sabuwar waya vivo A haka mu kai ta takusawa har tsawon shekara guda, kullum sai mun samu sab'ani da Aminu, kuma a hakan shi ke mun komai, hatta kud'in abinci shi yake bani. Kud'in gyaran kai, kud'in kitso , kud'in kayan kwalliya, kud'in sutura, kud'in kashewa, duk fa shine. Ammi da kanta ta yaba da Aminu sosai, yaki ya nuna gazawarshi, kuma hanya k'iris muke jira ya gaza mu sallameshi, dan Ammi tace bazan aureshi ba sam. Tatsarshi kawai zanyi. Aminu Dada na zaune a d'aki tana damun fura, Aminu ya shigo da sallamarshi. Idanu ta zuba mishi har wata rama yayi, a watanninnan ta rasa gane kan Aminu sam. "Wai kai lafiyarka k'alau kuwa, ni naga duk ka fice a hayyacina ne. Bai bata amsaba wayarshi ta shiga ruri, Hauwa ke kiranshi. Da sauri ya d'aga. "Hello Hauwa. Ya akayi ya gida?" A turb'une na Amsa mishi. "Lafiya lau, Ammi na son ganinka da daddare, shine tace in kiraka." K'it na kashe wayata. Aminu Ahankali ya sauke wayar a kunnenshi jikinshi a mace mus. "Tambayarka fa nake Aminu am." "Dada babu komai, kawai kwana biyu bana wani jin dad'ine sosai shi yasa." Kallonshi kawai tayi tace. "Allah ya kawo sauk'i. Amma ai yakamata tunda k'anwarka ta yi aure, kaima kayi zaka fi samun nutsuwa ko, daga kai har Saminu shiru abunku babu mai budurwa." Saminu ne ya shigo da sallama ya zauna yana dariya. "Dada daga ni har shi muna da matan da muke so, ni har ma an kai mun sadakinta yau d'innan. Shima yana da budurwa duk da sai wahalashi take ta faman yi, shiyasa duk ya sukurkuce, ni gani nake kamar bazata aureshi ba Dada." Hannu Dada ta shiga tafawa tace. "Yanzu akan mace ne ya jefa kanshi a wannan halin, toh yankarka take yi ne in kaje duk ka tsomare haka?" Shi dai Aminu ya kasa cewa komai, Saminu yace. "Yarinyace 'yar shuwa, kinsan Dada in mata na da kyau sai a hankali." " 'yar shuwa fa kace Saminu? Ni bada ni ba da yin suruka da shuwa, wad'annan masu mallakar, da nuna mulki. Inama Aminu yaga kud'in auren 'yar shuwa ma toh, kasan irin kud'i da ake kashewa kafin a auresu kuwa? ka kiyayeni wallahi, na faɗa maka kenan. Kar kaje ka ɗebo mana kara da kiyashi, ina kai ina shuwa." Aminu jikinshi ya mace mus, dama shi kanshi tunani yake kamar bazai iya auren Hauwa ba. Duba da yanda son abun duniyarta yayi yawa. Amma bazai iya rayuwa ba in dai bai mallaki Hauwa ba. Zai iya salwantar da dukiya ko nawace dan ganin ya kashe ya kawo Hauwa cikin gidanshi." Fita su ka yi da Saminu bayan sun yi ma Dada sallama. "Saminu gaskiyar fa Dada ne, bani da kud'in auren Hauwa, amma bazan soma bari Hauwa ta kufce mun ba. Nasha wahallalu a kanta sosai, kuma ina sonta da yawan gaske." Saminu yace. "Yarinyar ce iyayenta suna baka wahala da yawa, sun saka buri da kwad'ayi akan yaransu yai yawa. Amma ni kaina zan so ka mallaketa, kar wahalar daka sha ta tafi a iska. "Ameen Saminu, yanzu mahaifiyarta ta buk'aci ganina yau da daddare. Zamu je ka raka ni, Allah yasa mu ji alkhairi." Saminu yace. "Babu damuwa, Allah ya kaimu daren. Sai kaji na kai Sadakin Farida ko?" Dariya Aminu yayi yace. "Wallahi kuwa, kai abokina na tayaka murna fa, yaushe aka tsayar ranar bikin?" Saminu yace. "Da waini naso ad'an dakata ko za'a had'e da naka, tunda ai kun dad'e da Hauwa. Kunfi shekara guda fa, ni yaushe yaushe na had'u da Farida? Gashi har an kai kud'ina gidsnsu. "Ka bari kawai. Ni na zuba idanune inga yaushe Hauwa zata bani damar turo magabatanane, na jima da gaje take_takenta, gashi samari suita zuwa wajanta. Ni gani nake yi tana samun me mota toh a ranar zata yi mun ritaya. Dan Hauwa mayyar mota ce." Dariya su ka saka dukkansu" Jacara Ammi wai meye dabararki na yin hakanne?" Dariya ta yi mun tace. " Hauwa ho. Kora da hali nake son yi mishi, gazawa nakeso yayi da kanshi dan kar yaga an yaudareshi. Haka Jamila, da Sameera. Duk zanyi ma samarinsu tarasu zanyi waje guda in zayyane musu abunda ya dace, su kansu za'a samu masu janyewa a cikinsu." Ajjiyar zuchiya na sauke nace. "Ammi in Aminu ya tsallake fa, ni yaya zanyi auren nashi zanyi kenan?" "Hauwa ho, saiki bari ya tsallake tukunna ai. Da daddare kuwa sai ga surukan Ammi duk sun hallara a falon gidanmu. "Am dama ba wani abu bane yasa nace aimun kiranku ba, sai dan akan maganar yarana da kuke naima. Toh dama a tsarin dana tsarama kaina shine su su hud'un da suka taso a tare zan had'esu ayi aurensu lokaci guda ne. Allah cikin ikonshi d'aya dags cikin manaima sai yayi maganar zai turo da magabatanshi gobe, kuma baya so abun ya wuce wata guda. Ni kuma a shirye nake. Toh dalilin kiranku kenan, ina fatan kuma kun shirya ko." Aminu sai kallon Ammi yake yi yanda take magana gatse gatse yau ya gane ba banza yasa Hauwa bata iya magana ba." Lawan me kaji yace. "Toh ni dai zan iya cewa na shirya ban shirya ba, domun wata d'aya dai yayi mun kad'an. Sai dai bazai gagaraba in sha Allah. Yusuf saurayin Sameera yace. "Babu komai zan sanar a gida." Aminu kuma yace. "Ni dai ban shirya ba gaskiya. wata d'aya yayi mun kad'an, ni ba mai ƙarfi bane marayane.".Saminu yayi gyaran murya yace. "Babu damuwa Allah ya kaimu za'ayi in sha Allah." Ammi tace. "Toh dukkanku kun Amince da wannan batu. Amma ba anan gizo ke sak'ar ba, dan akwai sauran rina a kaba. Mu shuwa muna da al'adun aure iri iri, kuma duk wata cikakkiyar 'yar shuwa, da sisin gwal ake biyan sadakinta. A matsayinku na marasa k'arfi zaku biya sisin gwal biyar a matsayin sadaki. Dan Hafsa sisin gwal goma sha biyu za'a biya sadakinta. Kuma mu shuwa anayi ma amarya akwatuna cike da tsadaddun kaya. Kuma muna yin kayan d'aki sosai, dan haka babban waje muke so a kama musu, ta yanda duk kayan da aka narka musu zai cinye ɗakin. Banda dai sauran hidindimu da zaku ji a makin amaren naku. Na baku nan da sati guda, ko wanne ya tabbatar sadakinshi bai wuce wannan lokacinba. In ya wuce toh ya rasa mata. Zaku iya tafiya na k'are magana." Aminu da jan k'afa ya fita waje. Dakali ya samu ya zauna zaman 'yan bori. Saminu yace. "Tabb babu tarbiyya a gidannan sam Aminu, wannan wacce iriyar surukace sai kace magajiyar karuwai. Aminu ya rasa me zaice, dan wani matsanancin ciwon kai da fad'uwar gabane ya dameshi. Hauwa Assalamu Alaikum Kaga abokin ango da angon da kanshi" Kallon Aminu nayi na tab'e baki. Saminu yace. "Amarya bakya laifi, masha Allah sai muka ji sa biki sama ta ka haka. "wallahi kuwa Saminu, muma bamu san da zancan ba sai yau d'innan. Ni fargabata shine kar in rasa Aminu Saminu. Kuka na fashe dashi na munafurci. Aminu abubbuwa suka kuma jagwale mishi, yau ga Hauwa tana kuka dan bata son ta rabu da shi. "Hauwa ki dena kuka zanyi iyakar iyawata inga na aureki in sha Allah. Karki saka ni kuka dan Allah. Rauni sosai naji a muryar Aminu. "Aminu sisin gwal guda biyar ya kusan dubu d'ari shida zuwa bakwai fa. Ina zaka samu kud'in sadaki ma kawai. Nifa mutuwa zanyi in ban mallakeka ba. A guje na shiga gida, Aminu na kwad'amun kira amma ina. Ina shiga tsakar gida na tuntsire da wata wawuyar dariya. Shashasha baka da ko sisine zan tsaya yin kuka a kan ka haka?" Hmm shigewa ta nayi cikin su Ammi, anata shewa. Aminu "Aminu tawo mu tafi kaji." "Saminu Hauwa zata shiga wani hali inta rasani, haka nima kuma bazaku gane mun ba, a jinina nake jin san Hauwa. Sonta ya tasirantu a rayuwata." Idanun Aminu ya zama jawur, iya tashin hankali yana ciki. Saminu ne ya rik'o hannunshi yace. "Allah ya kawo mana d'auki. Dama kora da hali ita mahaifiyar Hauwan ta yi mana. Ina zamu samu dubu d'ari shidda a wannan marrar. Kuma kud'in sadaki kawai banda sauran hidindimun akwati, da kama haya. Ni na amsa mata ne da mun amince, sabida ina duba irin hidimtawa Hauwa da kayi. Kuma kuna son junanku, duk da Hauwan kanta tana da nata tsayata kun" Haka Saminu ya dinga jan Aminu, shi kuwa jefa k'afarshi kawai yake yi. Abun hawa su ka hau har zuwa gida. Kafin su isa gidan Aminu sau biyu yayi amai, zazzab'i mai zafi ne ya rabkeshi cikin k'ank'anin lokaci. idanunshi har hawaye su ke yi. a haka suka shiga gida. Dada ta fito band'aki kenan taga shigowarsu. Butar hannunta ta yar. "Saminu lafiya kuwa, meke damunshi.? "wallahi Dada zazzab'ine ya saukar mishi yanzu muna hanya. Matsala aka d'an samu ne a gidansu ita yarinyar da yake nema." Dada tace. "kai shi d'aki gani nan." Fita su ka yi, Saminu ya shinfid'eshi a katifarshi. Dada bata jima ba ta shigo. Hannunta rik'e da kofin magani. Saminu ne ya bashi maganin yasa. "Sannu Aminu, akan mace kake son halaka kan ka?" Saminu yace. "Ba haka bane. Ita kanta yarinyar ta yiwu tafi Aminu shiga halin tashin hankali. Dan mun barota tana kuka. Mahaifiyarta ce ke son rabasu." Saminu ya zayyane ma Dada yanda akayi. Kai take ta jinjinawa tace. "Wannan sadaki haka sai kace zata siyar da yaranta? Gobe zan shiga mak'otanmu nan gidan 'yar shuwa muji shin haka suke yi, ko kuwa ha'intarmu za'ayi. In tace haka suke yi, in sha Allah Aminu bazan barka ka rasa yarinyarnan ba, tunda dai itama yarinya tana sonka. ka kwantar da hankalinka." Sallama Dada ta yi musu ta fita. Saminu ne ya kwana d abokinshi yanai jinya. Da sassafe kuwa Dada ta nufi gidan 'yar shuwa mak'ociyarsu." Mrs Bukhari ce *TALLAH* Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?" "Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi." "Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?" "Bari na faɗa miki akwai... Humra Kulacca Sudanese Humra Kulacca ta gashi. Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban. Turaren mopping Room freshner Turaren turara kaya. Turaren wuta na toilet Sannan akwai ingantaccen maganin infection Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida. Wanda zasu shiga daga ciki kuma Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas Kabbasa Setin kujerar tsugunno Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna. Ina bayar da sari. Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa? "Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number. 08179523215 *TALLAH* A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata. *MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽 *ingantaccen maganin infection * Ingantaccen maganin basir Ingantaccen maganin gyaran nono Ingantaccen maganin gyaran hips Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji. Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW. Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki. Akwai zallan hadi na amarya Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa. Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽 Akwai gumbar Madara Akwai gumba me rubutu 🤐 Akwai gumbar kankana Akwai gumbar giginya (sa megida kuka) Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA) Akwai gumbar hasi Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉 Akwai gumbar gero Akwai gumbar ridi Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐 Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽 Akwai tsumin kankana Akwai tsumin baure Akwai tsumin rubutun Ayar Allah Akwai tsumin kwakwa Akwai tsumin giginya Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake) Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌 Akwai rubutun mallaka Akwai zoben mallaka Akwai hayakin mallaka Akwai zani na mallaka Akwai hadin ci da kaza Akwai hadin yan shillah (Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,) Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉 Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉 Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani. _Ummu Maheer_ *DINYAR MAKAHO* _Miss Hajo_ *KHADIJATUL SABREEN* _Mrs Bukhari_ *ANGULU DAKAN ZABO* _Ummu Affan_ *SANDAR MAKAUNIYA* _Mom Islam_ *TSAUTSAYIN TAUNA* *Ga tsarin yanda biyan yake* _Guda d'aya 300_ _Guda biyu 500_ _Guda Ukku 700_ _Guda hudu 800_ _Guda Biyar 1k_ Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya. 0037219728 FATIMA RABIU SUNUSI StanbicIBTC BANK Shaidar biya ta nan 0810 433 5144 Masu turo kati MTN ta wannan number. 0702 616 6536 Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number. 0706 860 6171 *Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu* 🤘🏿 [09/12, 19:49] Badi at: GAWURTATTU BIYAR DAGA ALK'ALAMIN BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI (B4B) *ANGULU* *DA* *KAN ZABO* 13/14 Mardiyya ce ta shiga gida da sallama d'auke a bakinta. Su Zara'u ne suka amsa mata Dada tana zaune ta zabga tagumi sai tunanin Aminu take yi. Mardiyya ta k'araso ta dafata. "DAda, ku dena wannan tunane_tunanen dan Allah, hakan zai iya sake jefamu a wani halin kuma fa Dada. Ajjiyar zuchiya Dada ta sauke tace. "Mardiyya Abbanku ne yake bani tausayi Sosai, nasan rashin mahaifiyarku bazai bari ya samu nutsuwar data dace ba. Amma zanyi k'ok'arin kawar da damuwata ko dan farin cikin ku. Murmushi tayi tace. "ya masa ta k'are?" Dariya nayi nima. "Tak'are tas, kinga cinikin da akayi duka." Amsar kud'in tayi ta k'irga tana dariya tace. "Ai kuwa an samu har ribar d'ari bakwai, ina laifi. Yanxu abunda nake so dake, ki shiga nan gidan k'awata Gwamma ki sanar mata, cewar nace in jini tazo. Masu gere wai za su zo yau. "Toh Dada, dan Allah Dada inna dawo zamu je gidansu Murja ni da su Zara'u. "Babu komai Mardiyya, daga nan saiki shiga kasuwa, ki yi siyayyan kayan masa." Mardiyya bata jima ba ta je ta dawo daga aikenta. wanka ta yi, ta sanya kaya, hijabine yadi uku a jikinta. K'annenta ta kama su kaima Dada sallama. A lokacin tana gaban murhu zata aza tukunyar girkin 'yan jere. Gidan Saminu: Murja! Murja!! Farida ce a tsaye da mayafi a kanta, jikinnan nata duk datti, k'afarta duk jirwaye. Murja ta amsa da k'arfi. Da sauri ta iso. "umma fita zaki yi wai?". "Ba nisa zanyi ba Murja gidan 'yar sokoto zan shiga. Bazan jima ba. Ga d'ari biyar, ayo fenane, kayan miya na d'ari. maggi na d'ari, sai a siyo taliya leda d'aya, itacen hamsin. D'ari biyar ta mutu. Ina da gari da k'uli ku yi kwado ku ci, taliyar ta rana ce inna dawo zan dafa, kayan miyar da maggin da yai ragowa dashi zanyi miyar dare, zan shigo da manja. Fita tayi bazar _bazar ta bar Murja anan a tsaye. Da safennen ace kwadon gari za su ci. Haka ta ja k'annenta tai musu kwad'onnan su ka ci. ta mayar da sauran garin. Sannan ta soma gyaran gidan. Tana zaune har rana mahaifiyarsu bata dawo ba, kwatsam ta jiyo muryar Mardiyya da su Fatin Ammi. "wayyo k'awata kece da tsakar ranar nan?" Mardiyya tace. "wallahi ke dai bari k'awata nazo ne in d'anji sanyi a raina." Murja ta ja hannun Mardiyya su ka shiga ciki. Zama su ka yi a k'asa. "K'awata kasa zuwa nayi ta'aziyya wallahi, na shiga tashin hankali matuk'a da abunda Ammi ta aikata wallahi. Yanzu yaya ake ciki?" Mardiyya tace. "Ke dai ki bari da ciwo fa, yanzu haka ai an yanke mata hukuncin d'aurin rai da rai ma. Gashi Muktar ya fasa aure na, duk irin son da muke ma juna Murja Amma ya fasa, harma ya Samu Abbanku a kasuwa ya sanar mishi, bayan tarata a titi da yayi." "Na shiga uku Mardiyya, sabida abunda ya farunne yasa ya fasa aurenki?" Hawayene suka ciko idanun Mardiyya, ta d'an tab'a kuka mara yawa. Sannan suka koma hirarsu ta matasa. Babu walwala a tare da Mardiyya sam. Farida Da sallama ta shiga gidan 'yar sokoto mai maganin mata, matan anguwar suna yawan zuwa a kai a kai. Gulma iri _iri a gidan ake shukata har tayi tsiro. Ko wacce mace ta baro gidanta bata ko gyara ba, amma ta tawo yawon tsegumi. "Uwar Murja, yanzu fa nake maganarki a falonnan, nace ban jiki ba yau. Ashe ina tafe." Shewa mata suka saka, Farida tace. "Ke dai bari 'yar sokoto ni da jiya maganinki ya kusan hanani bacci. Zane ta yaye ta zauna a tsakiyar falon. Maman Saifullahi mak'ociyarsu tace. "Kamarya fa maman Murja?" 'Yar sokoto tace. "Shine nima na tsagu in ji kanun labarai. Farida tace. "Uhmm ni da jiya na damu Baban Murja da lalurata, dama yaya nake balle na sha magani, a daren sai da mu ka yi kaca kaca dashi, na fitineshi. Da k'yar nai bacci. Ni maganin ni'ima kawai yau zan sha." Maman Zainab tace. "Shi yasa fa har yanzu Baban Murja ya kasa yi miki kishiya, bakya wasa da kayan mata. Dariyar jin dad'i tayi tace. "Amma a banza, tunda ba za'ace maka anji dad'i ba, saidai kaga alama. kullum ni kuma a narka kud'ina nake." Maman Saifullahi tace. "Ina Maman Murja ki turke 'yar sokoto ta baki wannan wanda nace miki na yi amfani dashi. Nera dubu goma Baban Saifullahi ya bani, banma san da kud'inba." Hannaye Farida ta tafa tace. "A bani bashi 'yar sokoto kinsan ina biyan bashi. 'Yar sokoto ba tai musu ba ta d'ebo wani ruwa mai yauk'i a cikin gora ta mik'ama Farida tace. "wannan shi ake kira da mazari, zan barki kya bani labari da kanki, zaki samu kud'i a wajan me gida Hajiya. Farida ta karb'a ta kurb'e. 'yar sokoto tace. "Dubu biyar kika kurb'e a take." Tsurewa Farida tayi da ta ji rikicin data b'alloma kanta. Duk siyan magungunanta bata wuce d'ari uku, d'ari biyar. "Yar sokoto tace. "Da zaki had'a da wannan ki sha, yau kam zaki dawo tamkar amarya tsabar dad'i. Amma dubu uku yake shi kuma. Farida tace. "Bani bazai gagaraba, zan kawo miki shaddar dana samu a cikin kayan sunan autana, sai ki yi mata kud'i, in tayi kud'in magungunan shikenan, in basu yi ba, zan k'ara miki da atampa." Galadanci Dada da k'awarta Gwamma da k'anwar Aminu Tahira. wacce tazo bayan fitar su Mardiyya, bata ma san da zancan jeren ba sam. Suna gama abincin Masu jere su ka iso. Mata ne suka shigo da sallama, nan aka tarbesu cikin girma da mutunci. Tahira ce ta nuna musu d'akin Amaryar. Nan suka soma jere, ledar ruwan pure water Tahira ta kai musu, sannan ta dawo ta kai musu shinkafa da miyar kazar da su ka yi, tare da kwanuka. Sun yaba sosai, a matsayinsu na masu k'aramin k'arfi. Babu laifi Lubabatu ta samu kaya dai_dai na yaranmu na talakawa, dan komai mai arhar kud'i aka sai mata. D'aki yayi kyau sosai da sosai, basu wani jima ba suka kammala. Da za su tafi kuma su ka ba Tahira keyn d'akin akan a ajjiye. Sannan su kai musu sallama su ka tafi." Tahira ta shigo da kular da aka zuba musu abincin da kwanon miyar duka. Gwamma bata jima ba tai musu sallama ta koma gida. "Tahira ya mai gidan naki? Tace. "Toh sai dai godiya kawai Dada, dan bana iya gane mishi sam, infa yaso dukana haka dai zaita jibgata ina ihu, kuma mahaifiyarshi tana ji Dada. Dada ta had'iye wani takaici da bak'in ciki tace. "Tasi'u ya sammace mune kawai yai mana angulu da kan zabo, in ba haka ba me zai sa ki auri mashayin giya madoki, ga yunwa ga takaici. Ni inaganin gaskiya tura ta kusan zuwa bango. Ni banaso auranki ya mutu ne Ki dawo gida ki fitini kanki da tunanin 'ya'ya, kuma zawarcin ba dad'i bane dashi shima. Kina gani a cikin gidan muma fama muke yi. Tahira ki ta hak'uri. Hawaye ta share dama tasan zancan Dada baya wuce ayi hak'uri, su iyaye sai sunga ka fad'i ranga _ranga ka mutu. Ko kuma ciwon zuchiya ya rabkekq. sannan kuma su sake shiga wata sabuwar damuwar. "Dada mai makon a dak'ile abun tun yanzu, yara biyu kawai muka haifa dashi Dada, kuma sharia ta bani damar in kula da yarana, ni ina tsoron abinda kaje kazo a gabane, amma gara aima tubkar hanci. Dada tace. "Ki d'an dad'a hak'uri dai Tahira mu bashi lokaci, kinga yanxu ko kin kwaso jiki kin dawo gida da yara, babu ɗakin da za ku zauna. "Dada ga shagon Yaya Aminu, ba sai in koma ciki ba, tunda aure zaiyi, zan bari in na tawo bikin sai in yi zamana, zai biyoni da takaddata, ko in sashi a kotu. Dada tace. "Ki dai dakata tukunna nifa karkije ki kaso auranki Tahira. Ki dad'a hak'uri nace. Ki nemi kwano ki zuba shinkafa da miya in kinje gidan kwaci, ke da 'ya'yan naki." Tahira tana kuka ta fita a cikin gidan, a cikin tashin hankali take a gidan aure, duk bayanta a farfashe suke, kullum sai Tasi'u ya daketa,ga aman giya da yake yi mata, wani sa'in har fitsarin kwance ya ke yi mata." "Hafsa wai shin me yake faruwa ne, kink'i cemun komai nifa kin barni a duhu. Cikin kukan fitar haiyaci Hafsa tace ma d'an sahu. "Malam ka fara kaimu D'anladi na sidi. Daga nan sai mu wuce kasuwa, daga k'arshe ka sauke mu a jacara." Mai d'an sahu ya amsa mata da "Toh" Jamila a cikin tashin hankali da rikici take mai tarin yawa, zuchiyarta cike da nadamar rayuwa, bata san ma ta ina zata soma rok'on afuwar mijinta ba, domun yayi hak'uri da'ita sosai. Hafsa kuwa ajjiyar zuchiya take ta faman saukewa. Babu mai cewa da wani wani abun. A haka har suka isa anguwarsu Hafsa. "Ki jirani a nan, yara kawai zan kwaso sai in zo mu wuce." Fita tayi ta shige get d'in gidan nata. A farfajiyar gidan ta ga Alh yana kai kawo. Bata ko bi ta kanshi ba, ta yi shigewarta ciki. Kai tsaye zuwa d'akin yaranta. Jaka ta bud'e ta soma loda kayan yaranta. Bata d'iba duka ba. cikin d'akinta ta koma ta tattare 'yan kadarorinta. Ta had'e kan suturunta. A harzuk'e ya shigo. "Hafsa wayata na fito nema tun tuni, yara suka ce mun kin fita da'ita bani wayata nace. A zabure ta d'ago idanunta a bushe. Dan ji take yi zata iya kasheshi kowa ya huta, abunda zai faru ya dad'e bai faru ba. "Auwal na gama zama a gidanka, aurenmu ya k'are, k'azami wanda ya d'auki fasik'anci a matsayin ado. Toh kasani abunda kuka jima kuna shukawa ya fito, kuma in kayi yunk'urin k'in sakina wallahi saina yi ma bankad'ar da sai fita ya gagareka. Jakarta ta zuge ta ciro wayar tashi, ta lalubo mishi abunda ta gani ta haska mishi. Bai iya ce mata komai ba, sai kallonta yake yi kawai, zufa duk ta gama wankeshi tsab. A sanyaye yace. "Hafsa ki yarda dani ba laifina bane. Zan yi miki cikakken bayanin da zaki fahimta." cije baki ta yi kawai tace. "Takaddata nake so, in ba hakaba narantse da Allah kasheka zanyi a cikin gidannan, saidai a kasheni, ko kuma in je in taradda 'yar uwata a kurkuku, d'an bura uba mara mutunci." Dubanta yayi yace. "Na sakeki saki d'aya. Amma fa ki sani babu inda zaki tafi mun da yara suna gidan ubansu. Dariya tayi, dukda xuchiyarta ta tsinke sosai, har kuka yaso ya xo mata, dannewa tayi kawai. "Auwal kenan, ka kaini kotu sai su baka yaran naka, Amma ni ba shegiya bace dazan bar maka yara a hannunka. Fuu ta fita a d'akin ta fitar da kayansu tas, sannan ta dawo ta tusa kan yaranta. Har bakin D'an sahun ya je, ya rik'e k'arfen d'an sahun yace. "Ki daure ki bar yarannan a gidansu shine gatansu, kar abun kunyar daya faru a gidanku ya shafesu. "Kaci bura ubanka, kai da abun kunyar, abun kunya har ya wuce na kanka. Mai d'an sahu ja mu tafi. Jamila kuwa da mamaki take kallonsu, gani take yi abun tamkar almara. Mai d'an sahu ya jasu zuwa kasuwa. Xinarenta na gado ta siyar, suka wuce jacara. Aminu Sai bayan isha ya shiga gida, su Zara'u kam sun jima da yin bacci, Mardiyya ce idanunta biyu, yanzu ta gama tsinke alaiyawon miyar masa. "Ka dawo?" "Nadawo Dada, yau munsha zurga zurga ni da Saminu. Mun kammala komai, zuwa gobe zamu bud'e sana'a, Saminu zai rik'a saida su lemo da ayaba. Dada tace. "Masha Allah Abun yayi kyau. Mardiyya ta fita zuwa d'akko ma Abbanta abinci bayan ta yi mai sannu da zuwa.Tuwon masara miyar kuka, ta ajjiye a gabanshi da ruwan sha, dana wanke hannu. Sai ta fita tsakar gida gyara shinkafar tuwo. "Dada, dama Saminu ne ya zo mun da wata magana akan ita Mardiyya, tunda maneminta iyayenshi sunk'i amincewa da auran. Wai shi yana son ita Mardiyyan. Kinji fa abunda yake tafiya." Dada ta jinjina sosai tace. "Toh Saminu yayi k'ok'ari sosai Aminu. Amma yanda za'a k'arke da Farida shine abun dubawa. Sannan zumuncin Mardiyya da Murja ka iya lalacewa. Sai dai in a ka yi duba da irin abun kunyar daya b'ullo a gidansu Hauwa, toh fa yaron mutunci ba lallai bane ya fito neman auren Mardiyya iyayenshi su amince mishi ba. Al'amarin yana da nauyi. Aminu yace. "Hakane duk tunane tunanennan nima su naita tattaunawa a raina, amma abunda yafi shine mu yi istikara dukkanmu, Allah ya zab'ar mana abunda yafi zama alkairi shine kawai. Dada tace. "Ameen, 'yar uwarka ma da kuka ta bar gidannan yau, sha'anin aure yanzu ya dawo abun tsoro, maza suna kukan mata, matanma kukan mazan su ke yi. Mu iyaye an barmu da kuka ta kota ina. Ga hawan jinina ma ina tunanin ya tashi, sakamakon wannan fitina data kunno, zanje asibiti gobe. Aminu ya cije leb'enshi dan shi halin da yake ciki yafi gaban a tsaya bayani ma. Shuru su ka yi kowa na zancen zuchi. Tuwon ya d'an cakala ya rufe. "Aff masu jere fa sun zo an gama komai ras, waje yayi kyau.Kai ta adda'a Allah yasa Lubabatu ta kawo haske da canji a cikin rayuwarka. "Ameen" Kawai yace, ya mik'e tare da yi ma Dada sallama. KURMAWA HAUWA Wajajen k'arfe taran dare na farka, Uwatale tana sallah a lokacin, sauran abokan aikina suna daga kwance suke tab'a hirarsu cike da raha. Murmushi nayi daga kwancen da nake. Ahankali na mik'e zaune, ina jin wani irin jiri na d'ebeni daga zaunen. A daddafe na mik'e, sai a wannan lokacin suka lura dani. "Hauwa Kin farka, Sannu ya jikin?" "Da sauk'i nagode." Band'akin na shiga, nai fitsari, sannan na d'auro alwala. A zaune na gabatar da sallolin da ake bina. Sallama na yi musu, nan muka shiga gaisawa d'aya bayan d'aya, kowa na gabatarmun da kanshi. Naji dad'in had'uwata da su. Abincina Uwatale ta bud'e ta mik'omun, tuwone miyar kuka. Ahankali na soma ci, a halin da nake babu wani dad'i da nake buk'ata. Kama daga na rayuwa har xuwa na d'and'ano. Ban iya cinye abincinba. Ruwa na sha na koma gadona na lullub'a Awa d'aya. Ko wacce ta yi baccinta bandani, ina tuno gidana, da gadona na alfarma. Ina baje Aminu na yi mun tausa. Murmushi nayi. Allah Sarki Aminu. KOMAWA LABARI mune masu hada hadar raba abinci a wajan biki, sabida mune na kusa kusa da amarya. Da kyar muka samu muka zauna ni da k'awata Zalika. "Kai Zalika nagaji sosai da sosai. nifa ban fiye son aikin wahala ba." Daga bayanmu muka ji wata murya ta amsa da cewa. "Aikin wahala bai kamaceki ba ai, domun ko jikinki ya nuna zallan hutunki." Juyawa mu ka yi ni da Zalika dan ganin mai maganar. Samari biyu muka gani a tsaye, sun sanya komai nasu iri d'aya. Kaftanne a jikinsu na farin bowel me kyau, duk da ba mai tsada bane, amma ya amshesu duba da yanda ya haska su, jar hular dara ce a kawununsu, da jan takalmi wanda kudinshi bazai wuci nera dubu uku ba. sai k'amshin turare mai mugun arha suke ta faman yi. Aminu na zuba ma idanu take sai naji ya burgeni gashi da sakin fuska. "Kun bamu izinin zama ?" Cewar Saminu. Zalika tace. "Bismillah kuna iyawa" Zama su ka yi, Aminu ya fuskanceni da kyau yace." "Sunana Aminu, ina zaune a anguwar galadanci, kuma ina aiki a shagon sai da iskar gas dake kan titin mandawari. Kefa yaya Sunanki." Aminu ya burgeni sosai, kuma inajin zan iya soyayya da shi, duk da dai hamshak'in mai kud'i nake son Aure, amma a lokacin ni ban tab'a bama wani saurayi dama ba, sai nake jin zan soma ta kan Aminu kafin in samu miji daidai da abunda Ammina take buk'atar mu kawo mata. Sunana Hauwa, ina zaune a Jacara." "Masha Allah Hauwa, nayi farin cikin had'uwa dake. da fatan zan samu matsuguni a zuchiyarki, ko yayane a d'an karani, duk da nasan ban isa ba?" Murmushi nayi nace. "Aminu kenan, da bazan baka dama ba da bazan ma saurareka ba balle har kaji sunana dama inda nake da zama ba. Mace allurace cikin ruwa, in ka biya allonka saika wanke, in wanda ya fika k'arfin hadda kuma ya kasaka karka ga laifina." Dariya muka sanya baki d'aya. Aminu ya k'arb'i number wayata, da aka tashi kuma ya ciro nera dubu d'aya ya bani in saka kati. Da ga nan mu ka yi sallama akan jibi zan ganshi. A gajiye tulus muka dawo gida, wata mota mai nunfashi na gani a k'ofar gidanmu. Da mamaki na k'araso wajan. Hafsa ce jingine a jikin motar tana tad'i da wani babban mutun, kai da ganin motar hawanshi, da suturar daya keta. Kasan kud'i ya zauna. Sum_sum na shiga ciki jikina a mace ina cizon yatsa. Har nake tunanin anya banyi gaggawar bama Aminu dama ba kuwa?" Amma da yake Aminu gwanin iya kalamai masu sanyi ne. A daren bai barni a waya ba sai da ya tabbatar ya cusa sonshi a xuchiyata da k'arfin tsiya, dan gudun karya tsaya kallon ruwa kwad'o yai mishi k'afa. Da mafarkai barkatar na kwanta, ina Allah Allah gari ya waye, domun daga Aminu har ni mun k'agu gari ya waye dan muga junanmu. sab'ani da daya ce mun sai zuwa jibi zai zo. MRS BUKHARI *TALLAH* Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?" "Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi." "Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?" "Bari na faɗa miki akwai... Humra Kulacca Sudanese Humra Kulacca ta gashi. Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban. Turaren mopping Room freshner Turaren turara kaya. Turaren wuta na toilet Sannan akwai ingantaccen maganin infection Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida. Wanda zasu shiga daga ciki kuma Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas Kabbasa Setin kujerar tsugunno Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna. Ina bayar da sari. Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa? "Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number. 08179523215 *TALLAH* A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata. *MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽 *ingantaccen maganin infection * Ingantaccen maganin basir Ingantaccen maganin gyaran nono Ingantaccen maganin gyaran hips Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji. Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW. Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki. Akwai zallan hadi na amarya Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa. Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽 Akwai gumbar Madara Akwai gumba me rubutu 🤐 Akwai gumbar kankana Akwai gumbar giginya (sa megida kuka) Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA) Akwai gumbar hasi Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉 Akwai gumbar gero Akwai gumbar ridi Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐 Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽 Akwai tsumin kankana Akwai tsumin baure Akwai tsumin rubutun Ayar Allah Akwai tsumin kwakwa Akwai tsumin giginya Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake) Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌 Akwai rubutun mallaka Akwai zoben mallaka Akwai hayakin mallaka Akwai zani na mallaka Akwai hadin ci da kaza Akwai hadin yan shillah (Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,) Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉 Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉 Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani. _Ummu Maheer_ *DINYAR MAKAHO* _Miss Hajo_ *KHADIJATUL SABREEN* _Mrs Bukhari_ *ANGULU DAKAN ZABO* _Ummu Affan_ *SANDAR MAKAUNIYA* _Mom Islam_ *TSAUTSAYIN TAUNA* *Ga tsarin yanda biyan yake* _Guda d'aya 300_ _Guda biyu 500_ _Guda Ukku 700_ _Guda hudu 800_ _Guda Biyar 1k_ Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya. 0037219728 FATIMA RABIU SUNUSI StanbicIBTC BANK Shaidar biya ta nan 0810 433 5144 Masu turo kati MTN ta wannan number. 0702 616 6536 Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number. 0706 860 6171 *Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu* 🤘🏿 [09/12, 19:49] Badi at: GAWURTATTU BIYAR DAGA ALK'ALAMIN BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI (B4B) *ANGULU* *DA* *KAN ZABO* 17/18 "Assalamu Alaikum, maman Hewa kina ciki?" Maman Hewa tana daga d'aki tana turare d'akinta da turarukan k'amshi tace. "waye shigo" Dada ta bud'e labulen da sallama ta shiga. Bata tab'a shigowa gidan ba, dan ba dad'ewa su ka yi da dawowa ba, 'yarta d'aya ce mace me suna Hewa. D'akin yaji kayan alatu sosai. Dada ta nemi kuri ta zauna a ranta tace. "Shuwa gidan k'amshi kenan. Kaima Allah ya baka Aminu" Maman Hewa ce ta fito daga d'aki da fara'a suka gaisa da Dada. Ta tsaɓa ado tamkar zata je gidan biki ko suna. Dada tace mata. "Dama nazo ne in miki wasu 'yan tambayoyi a game da al'adun auren shuwa. Da farko dai bari in soma da sadakinsu. Yana kaiwa nawa?" Maman Hewa tace. "Toh Dada k'arfi k'arfine abun, kamar dai mu talakawa haka, sadakin daga dubu d'ari uku, d'ari hud'u har zuwa bakwai. Kuma da sisin gwal ake biya, wannan wajibine, duk cikakken shuwa da sisin gwal ake biyan sadakinsu. Daga sisin gwal uku, huɗu, biyar, goma sha biyu ne ƙarshe. Masu sukuni kuwa har million hudu, million goma ana biya sadaki, Dada har Million ashirin ana biya ya danganta da ƙarfi. Dangin amarya kuma gaskiya zasu narka mata kaya sosai. Akwai kayan uwar miji da akeyi har da katifa, da kafet na ɗaki, su kulolin cin abinci, abubbuwa da dama, shi kanshi kayan uwa kuɗi ake narkawa sosai. Al'adun da yawa gaskiya. Wannan dalilinne shuwa basa auren talaka, sai ake fassaramu da kwaɗayi, ba kwaɗayi bane talaka bazai iya bane. Akwai kashe kud'i." Dada ta yi shiru tana nazari, can kuma tace. "Tom shikenan nagode sosai." Sallama ta yi mata ta fita. shagon k'ofar gidan nasu inda nanne d'akin Aminu. Dada ta shiga da sallama. Aminu ya amsa mata a hankali. "Ina Saminun?" Dada ta tambaya bayan ta zauna. "Ya shiga cikin gida, zai kama ruwa." "Aminu har ga Allah banason wannan 'yar shuwan, ni hankalina bai kwanta da'ita ba. Ka ga mun jima muna wannan maganar dani da ku. Toh amma gudun kar in rasaka, kuma itama yarinyar tana sonka. Toh bazan tauye ku ba. Na Amince Allah yasa albarka." Murna ce ta cika zuchiyar Aminu fal. A haka Saminu ya dawo ya samu aminin nashi. "Toh Saminu na tambayo mak'ociyarmu 'yar shuwa. Ashe dai haka ake biyan wannan sadaki, wai harda masu bada million ashirin abu kamar hauka. Naga yaronnan yayi zurfi a son yarinyar. dan haka na amince muku. Zan kuma je k'auye, a cikin shanun gado in gani ko guda biyu a siyar, ya samu ya aureta kowa ya huta." Murna su ka yi sosai da sosai. Washe gari Dada ta tafi gida. kwana hud'u tayi suka dawo ita da k'anin mahaifin Aminu, su ka had'u da mahaifin Saminu, ranar da aka yanke musu gobe ne, sun shirya zasu je da yamma." Hauwa wayar gari nayi cikin fad'uwar gaba da fargabar rasa Aminuna. Hak'ik'a ina son kud'i, kuma ina son auren mai kud'i. Amma son Aminu yaci k'arfina har nake ganin in zan samu Aminu zan zubar da makaman yak'i, in aureshi in ci duniyata da tsinke. na kasa walwala sam. Ammi ta yi mun tambayar duniya kan meke damuna. Ni dai da Ba komai nake amsa ta. Tunda Aminu ya tafi bai d'aga waya ya kirani ba. Koda na kira wayarshi da safe dan in jaddada mishi yaune fa. Sai naji wayar a kashe. Hakan ya tsurad dani sosai." Da daddare muna zaune a tsakar gida, sai ga sallamar Baffa Junaidu. Sannu da zuwa mu ka yi mishi, duk muka tarwatse. "Marne na zo ne akan iyayen samarin yarannan da kika turosu maganar sadaki da tsaida rana. Sisin gwal biyar kamar yanda kika yanke. Gasu sun samu, Alh Auwal kuma guda sha biyu ya kawo. Marne kiji tsoron Allah yarannan siyar dasu zaki yi ne da irin wannan dukiya. Albarka ai itace kan gaba a aure ba tulin sadaki ba. Sannan kinsa musu wata d'aya ca su kai dake duk sun gama shiryawa koko yaya nine dai uban yarannan duniya da lahira. Kwatsam sai jin sallama na dinga yi a zauren gidana, wannan wanne irin ɗumasariya ne?" "Hmm jibeka Junaidu me jiya ta yi ma bare yau. Dan kaga na baka girma anje kai sadaki gidanka har shine ka samu zarafin ci mun fuska?. Tunda wan naka ya mutu mai ka tab'a yi mana daga ni har yaran da kake ikrarin kai ubansune? Ko Sada bai isa nunan yatsa ba kai ka sani." "Yaran da baki nuna musu girmana ba balle su san mutuncina. Ubansuma baki nuna musu su dinga yi mishi adda'a ba. Ranar fa Sada yazo yana faɗamun a titi ya haɗu da Hafsa amma kawar da kai tayi tamkar ba ɗan uwanta ba. Yanzu dacewa kenan, in yarannan basu yi zumunci dasu Sada ba dawa kike so suyi zumuncin to? Mu biyu rak iyayenmu suka haifa.To Ayi dai mu gani in tusa zata hura wuta Marne. Sisinan gwal d'in ya zube mata a gabanta ya fice. Yana magana" "In banda fitina ina Sada ina wannan mata, gata kamar basamudiya, ga rashin tarbiyya, sanda aka kawota ko sallah bata yi. Itace aka auro a matsayin uwar ƴaƴa. Ba dole aga aikin jahilci ba. Gud'a ta shiga yi. "Aiyiririiiiii Yarana sunyi kasuwa, Junaidu sai dai ka mutu. Irina sunfi ƙarfin aurenka sai dai irinsu Harira ai. Jin guɗarnanne yasa muka fito a guje dukkanmu. "Ammi sun biya sadakinne?" na tambayeta a ɗarare. "Sun biya sadaki, sun yi rabin aiki, inaga aje dasu d'in kawai ku auresu. Amma in ina raye babu wacce zatai kuka a gidan aure, zan shiga in fita a tsumaku, da sihirtattun itatuwan mata, ta yanda tasirinku zai baku damar mallakar mazajenku. Dan haka nan da sati biyu zamu tafi koshob'b'e duk wani gyara acan za'ai muku shi. Ku sanar da su kud'in gyaran jiki nera dubu d'ari d'ari, ke kuma Hafsa sai abunda Alh ya bayar." Kwanan farin ciki nayi, inata kiran wayar Aminu a kashe, sai washe gari da daddare kawai yaro ya shigo kirana wai inji Aminu. A jingine a bangon gidanmu ya tsaya. "Aminu ka sanyani a cikin damuwa, tun ranar daka tafi ka barni a mawuyacin hali ban kuma ji daga gareka ba. Murmushi yayi mun. Sai naga Aminu ya sake yi mun mugun kyau a cikin darennan. Har nake jin lallai nayi dace. A lokacin Aminu bai wuce shekara Ashirin da biyar ba, ni kuma shekaruna duka duka Ashirinne . Amma Aminu yana da nutsuwa da kamala, gashi da tunani irinna manya. "Hauwa ki yi hak'uri wayarce aka sace, kuma na kwanta jinya shi yasa baki jini ba." Subuhanallah, jinya kuma? Muje dakali mu zauna Aminu. Ina gaba Aminu na bina a baya har zuwa kan dakalin. "Ciwon sonki ne ya kwantar dani a daren da muka bar gidanku da Saminu. Hauwa ina sonki fiye da tunaninki fa. Ina jira lokacine in nuna miki tsantsar son da nake yi miki. Na shinfid'a miki wata rayuwa mai kyau a gidana. Murmushi nayi ina kallonshi, Sonshi na k'aruwa a xuchiyaya. "Aminu, nima ina sonka sosai. Kuma ina farin cikin mallakar juna da muka kusan yi. Amma dai bazaka had'a sonda kake mun da wata mace ba dai ko?" Dariya yayi kawai yace. "Cikakken namijin da ya san kanshi, da irin halittar da Allah subuhanahu wata ala yai mishi. Bazai ma budurwar da zai aura romon baka irin wannan ba. Ni a ganina masu amsa tambayarnan da cewa eh bazasu yi ba. Ni na d'aukesu mak'aryata, mayaudara kuma Hauwa. Ni a tsarina bana yaudara." Rai na b'ata bance dashi komai ba. Shima shiru yayi yana kallona yana sake mun murmushi. "Aminu zaka ba da kud'in gyaran jiki bisa al'ada, domun nanda sati biyu zamu tafi k'auyanmu, sai satin bikin zamu dawo." "Toh nawa ne Hauwa? Ai mun gyara da kyau Hauwa." Dubu d'ari ne kacal ba yawa." "Dubu d'arinne ba yawa Hauwa, wannan wanne irin gyaran jiki za'ai miki haka Hauwa, a injin za'a saki?. Haba Aminu dad'ina da kai ka fiye mammak'o da yawa akan komai sai ka nuna gazawarka. Kallonta kawai yayi yace. "zan bayar. Zan nemi gidan haya kafin lokacin, sabida in kai ki kije ki ga gidan ki? Dariya na sakar mishi, shima ya mayarmun da martani. Hakan yayi Aminu gaskiya. Sallama Aminu yai mun dan baya doguwar hira. Aminu Ta b'angarensu sai shirye shiryen akwatuna suke ta faman yi. Akwati biyar da k'yar suka cika da karo karon dangi suka samu aka kammala komai. Tahira k'anwarshi ita aka wakilta ta sai komai. Aminu ya kai Hauwa gidajen haya da dama. Amma ko wanne sai ta ce bai yi mata ba. HAUWA Aminu nifa bari in fito maka a mutum irin gidajen da fa kake kaini ba su yi mun ba. Ni gida mai get nake so, mai d'akuna biyu da falo, kuma ya zamana akwai bayan gida da kitchen a ciki, anguwa me kyau kuma." "Haba Hauwa waike baki da tausayine? Gidan da kike magana a kai fa, hayarshi sai ya haure dubu hamsin. Haba ina zan dinga samun dubu hamsin ina biyan haya ga ciyarwa." Dakata Aminu nifa sai a fasa aurennan fa. In dai bazaka iya kama mun irin hayar da nake so ba." "Saime Hauwa a fasa d'in. Ku dawo mun da kud'ina mana kiga in bazan samu wata matar ba." Fuuu ya tashi ya barni a dakalin gidanmu. Fuu nima na shige gida. washe gari kuwa muka d'au hanyar Borno, kuɗin gyaran jikin da bai bayar ba kenan. Ammi kamar zata ari baki dan masifa." "Ai wallahi bai isaba dan uwatar, dole zai biya kuɗinnan ranta mishi zanyi. Wa zai more gyaran inba shi ba?" Haka Ammi ta dinga sababi daren ranar. KOSHOB'B'E mun isa k'auyan su Ammi. Jama'ar k'auyen sai zuwa yi mana maraba su ke yi. Ammin Ammi kuwa ta takwarkwashe sosai, amma tana yawonta ko ina. Kuma tana gane kowa. Kwana biyu muka yi muna gaisuwar dangi Kafin kuma muka nutsu waje guda. Nan fa aka shiga tsumamu da magungunan sha da na ci. Kala kala, turarukan jiki da na tsugunno gasu nan barkatai. Gyaran gashi ma sai yi mana shi ake yi. Muci wannan mu sha wancan abun sai dai son barka. "Marne ina fatan dai fatar da akai ma yarannan kaciya suna adane a wajanki ko?" Kinsan fa dashi za su yi tutiya, duk wata mallaka ta biyo bayan wannan ne. Shi yasa macen da akai mata kaciya a cikin shuwa darajarta ma dabanne kamar yanda sadakin auranta ma daban yake." Ammi ta jinjina ma Amminta kanta tace. "Duk na adanasu, kin gansu nan na tawo dasu, domun a nad'e musu su a layu a ba ko wacce tata ta d'aure a jikin jigidarta, kota ɗinke a filon kwanciyar mijin nata. " "Kinyi kyan kai, su kula dashi sosai iya tsawon rayuwarsu. Mahaifinki da ya rasu har muka tsufa yana kiyayemun duk wata dukiyarshi a kaina da ku ya k'are tas. Ka tsufa da darajarka a wajan miji, ka wuce wulak'anci a wajan dangin miji. Ka zame musu k'adangaren bakin tulu. Ga turaren kwanciya da kwalli na had'a musu na mallaka." Haka dai lamuran su kai ta gudana babu sassauci. Ni kuwa duk kewar Aminu ta dameni sosai, gashi mun rabu cikin fad'a da fishi. "Hauwa ku xo fa ku cinye kajinnan a samu a baza k'asusuwan, ku zare dunkulen maganin da zaku cire a cikin kazar. In kun gama za'a had'a da kashin da dunkulen maganin a dake shi a xuba muku a yaji ku dinga ci. Sannan ku dage da tsarki da ruwan dorot d'innan." Ammi ke magana da mu. Nan muka rufarma kajinnan kowacce da nata. Da kyar muka cinye. Shanya k'asusuwan akayi cikin kwana biyu suka bushe, aka dake tare da wasu itatuwan ana xuba mana akan abinci muna ci. note shuwa ba wai 'yan asiri bane dukkansu ba a'a, Allah ya basu ilimin sanin itatuwa ne da amfanoninsu, kamar yanxu misali tarihin itacen dorot. shi itacen dorot itacene mai dogon tarihi sosai. kuma a maiduguri yake fitowa wannan itacen. Ana amfani da itacen wajan yin tsarki dan matsi da k'amshin gaba. Itacen zaki jik'a tsurarshi ki dinga kama ruwa, yana sauke ni'ima. Yana matse mace, yana sanya gaban mace k'amshi sosai. Kuma yana saukar da nutsuwa a xuchiyar mai gida. Sannan ana daka itacen dorot a yi gyaran fata dashi a maiduguri musamman na amare. Dan yana sa fata taushi da k'amshi. Yana sawa mace ta zama mowa ta fannin saduwa badai namiji ya wulak'antaki ba. Sannan ana turaren wuta da itacen dorot, na mallake zuchiyar namiji, ta yanda duk inda ya fita Allah_Allah yake yi ya dawo gida. Akwai itatuwa jingin ma mallakar miji bata hanyar kaucema Allah ba.sanna akwai humrori masu tarin yawa na mallaka, waɗanda akayi su ta tsabtatacciyar hanya. Wannan shine sirrin shuwa, duk da masu asirinma a kwaisu. K'amshi shi wannan bama a maganarshi a wajan shuwa, haka kansu da gashinsu kullum cikin k'amshi yake. Gwanayene wajan iya mu'amular kwanciya, kuma gwanayene wajan iya tsabta da gyaran jiki. Kab matan Arewa da shuwa suke koyi wajan turaren wuta da humra. Humrah iri iri ce akwai humra akwai muna humra. In kina son ingantattun turarukan wuta da humrori masu sirrin k'amshi ki yi magana 'yar uwa (Mrs bukhari) zaki tab'o domun ta gyara miki zamantakewar aure da turaren wuta dana tsugunno da na tsarki, da humra iri iri. Hauwa cikin sati guda mun canja sosai, ko ina a jikinmu ya cika yai b'ulb'ul dashi, k'amshin dake jikin fatarmu kuwa da gashinmu sai wanda ya shak'a. Fatarmu ta yi wani taushi da shek'i tamkar ta jariri sabuwar haihuwa. kullum sai an wankemi tas. Abun ba'a cewa komai. Mun wayi gari da rasuwar mahaifiyar Ammi mutuwar da du d'inmu mun jita sosai da sosai. nan gida ya cika ya batse da maza da mata. Ita dai an sallaceta. Ranar sadakar bakwai aka raba musu gadonsu, sun samu arziki sosai, domun ta tara abun duniya sosai. Washe garin ranar da aka raba musu gado mu ka d'ingumo mu ka dawo Kano, inata d'okin kiran Aminu dan can basu da sarvice na waya sam. Muna isowa gida bayan mun huta na kira Aminu. Ajjiyar zuchiya ya sauke mun tare da cewa. "kina da girman matsayi a zuchiyata. Na ji kewar rashin jin k'amshinki da ganin kyakkyawar fuskarki Hauwa. Kun dawo lafiya ko?. Alhamdulillahi Aminu nima nayi kewarka sosai. ka kusa mallakar k'amshina da ma ni mai k'amshi baki d'aya, har sai ya gundureka ma. "Kar ki yi sab'o a wajena. In dai zan gundura da jin k'amshinki to ki sani zan gundura da numfashin da nake shak'a da fitarwa. zan xo anjima. Da sauri nace. "Wanne zuwa kuma, dama ance in sanar da kai ne, zuwa gobe ku kawo lafe, tare da toshi. Sannan jibi za'a je jere. Maganar had'uwarmu kam zai yi wuya Aminu, kila sai dai a wajan event in ka ba da kud'in kenan. "Haba dai, ni babu event d'in dazan yi gaskiya ki yi hak'uri, kuma banda kud'in da zan bayar akan shashancin da zaku yi. In an kawo ki ma had'u." Aminu karfa in yi zab'in tumin dare. anya sona kake yi kuwa?" Dariya yayi kawai yace. "Rigimammiya sai anjima Amaryar kwana uku. Meye sunan Amarya da yarenku? Hararar wayar nake kamar Aminun yana gani, fur nak'i sake cewa komai dole ya kashe wayarshi ya barni" cikin gida na koma wajan dangina." Aminu "Dada wai gobe su ke buk'atar kayan lefe dana toshi, Ya kenan, tunda sai gobenne su Innawuro zasu iso ma. Dada tace. "Kai wannan iyayen mata naka suna da tsurfa wallahi, nifa aurennan ya fice mun a kai, In sun iso da wuri ai sai su kai, in kuma basu iso da wuri ba jibi sa kai. Ya maganar hayan fa?" Ajjiyar zuchiya ya sauke yace. "An samu haya a wajajan zoo road, dubu tamanin, harmun biya. Gobe Saminu zai mana fenti ma, jibi za su je jere." "Dubu tamanin fa kace Aminu, ina zaka dinga samun wannan kud'aden a duk shekara? Kar ka ga na sai da shanu dan kayi aure. Dama na jima da ware maka su, nasone in ka tashi aure, sai a siyar a sai d'an muhalli madaidaici ku zauna a ciki, tunda nan d'in namu ne. Toh auren Hauwa 'yar gwal ya lamushe komai, karkayi tunanin zan tallafa maka wajan kula musu da 'ya. Sannan karka yi sake Hauwa ta gano logonka na sanyi da tsananin tausayi. Dan makami zai zame mata." Tahira ce ta shigo tana kuka, a jikin Dada ta xube. "Dada a kwato mun hakkina bazan iya zama da mashayi ba wallahi. "Mashayi!?" Su ka had'a baki wajan fad'e. "Eh mashayi Yaya, sai ya sha giya yazo yaita dukana, matan yayyenshi da mahaifiyarshi duk suna ji babu mai kawo mun d'auki, ga aman giya." Jikinsu yai murus dukkansu Aminu yace. "Dada bazai yiwu ta zauna da mashayiba, kamata yayi kawai a raba wannan auren, auren mashayi a kwai wuya Dada." "Aminu hak'uri Tahira zata koma tayi, ki sa shi a adda'a, Allah sai ki ga ya shiryeshi. Tasi'u yaban mamaki shan giya a matsayinshi na d'an musulmi" Tahira ta kuma fashewa da kuka. "Dada nifa na gaji. "Kul na kuma ji Tahira, aure hak'urine. Ashe da zaki shiga ki dubi rayuwar da wasu matan suke ciki a gidajensu Toh cewa zaki yi ke da auren har abada. Aminu zai yi magana Dada ta hana shi furta komai. Mayar da Tahira ta yi, haka tana ji tana gani kuma ta koma." mrs Bukhari ce *TALLAH* Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?" "Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi." "Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?" "Bari na faɗa miki akwai... Humra Kulacca Sudanese Humra Kulacca ta gashi. Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban. Turaren mopping Room freshner Turaren turara kaya. Turaren wuta na toilet Sannan akwai ingantaccen maganin infection Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida. Wanda zasu shiga daga ciki kuma Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas Kabbasa Setin kujerar tsugunno Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna. Ina bayar da sari. Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa? "Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number. 08179523215 *TALLAH* A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata. *MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽 *ingantaccen maganin infection * Ingantaccen maganin basir Ingantaccen maganin gyaran nono Ingantaccen maganin gyaran hips Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji. Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW. Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki. Akwai zallan hadi na amarya Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa. Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽 Akwai gumbar Madara Akwai gumba me rubutu 🤐 Akwai gumbar kankana Akwai gumbar giginya (sa megida kuka) Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA) Akwai gumbar hasi Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉 Akwai gumbar gero Akwai gumbar ridi Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐 Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽 Akwai tsumin kankana Akwai tsumin baure Akwai tsumin rubutun Ayar Allah Akwai tsumin kwakwa Akwai tsumin giginya Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake) Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌 Akwai rubutun mallaka Akwai zoben mallaka Akwai hayakin mallaka Akwai zani na mallaka Akwai hadin ci da kaza Akwai hadin yan shillah (Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,) Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉 Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉 Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani. _Ummu Maheer_ *DINYAR MAKAHO* _Miss Hajo_ *KHADIJATUL SABREEN* _Mrs Bukhari_ *ANGULU DAKAN ZABO* _Ummu Affan_ *SANDAR MAKAUNIYA* _Mom Islam_ *TSAUTSAYIN TAUNA* *Ga tsarin yanda biyan yake* _Guda d'aya 300_ _Guda biyu 500_ _Guda Ukku 700_ _Guda hudu 800_ _Guda Biyar 1k_ Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya. 0037219728 FATIMA RABIU SUNUSI StanbicIBTC BANK Shaidar biya ta nan 0810 433 5144 Masu turo kati MTN ta wannan number. 0702 616 6536 Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number. 0706 860 6171 *Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu* 🤘🏿 GAWURTATTU BIYAR DAGA ALK'ALAMIN BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI (B4B) *ANGULU* *DA* *KAN ZABO* 19/20 LAST FREE PAGE Wannan shafin naki ne Maman Yaseer ƙawata ta kaina. Aminu Duk wani shiri daga b'angarensu ya kammalu duka. Saminu yayi fentin d'akin Amarya. sun shiga kasuwa sunyo cefanen abincin biki, da ma wanda za'a dafama 'yan jere. sun kasa tsaye sun kasa zaune, sai tattaro kan 'yan abokan nasu su ke ta faman yi. Hauwa tun wuri k'annen Ammi damu kanmu muka wuce kasuwa dan siyo kayan katako. Dan Ammi ta gama siya mana duk wani kayan kitchen. Su Goggo Harira matar Baffa Junaidu kuma, da mak'ota sune 'yan dafa abincin masu kawo akwati. showroom muka shiga, anan kowa ta darji kalar data ke so. Ni marroun kala na zab'a da bak'i. kafet kafet kuwa, sai da aka siya mana shida shida irin na shinfid'awa a samun tayil ko saman babban kafet da ake mamaye falo dashi. Sannan haka muka wuce wajan labulaye, da katafu da fululluka. duk wata siyayya data dace duk mun kammaleta tsab, a waje guda aka ajjiye kayan kan cewar gobe za'azo da mota ta kwashe daga nan a tafi a jerama ko wacce. Ni banda k'awaye 'yan uwana sune k'awayena sai kuma Zalika. Toh tayi Aure a Zaria ta bar kano. da d'aya da d'aya masu kawo akwati duk suka kawo, gaskiya kowa ta more kaya. Amma har zuwa yamma lis su Aminu basu kawo nasu ba. Ina d'aki Ammi ta shigo. "ke Hauwa ki kira talakan yaronnan, yaya akaji shiru basu kawo kaya ba har yanzu. Kuma ki sanar mishi gobe da sassafe su zo da motar kaya a kwashi kayan kitchen d'inki na gida, a tafi kasuwa a kwashi kaya sai a wuce jeren, sannan ki tuno mishi da dubu ɗarin da nake binshi bashi. Tsaki taja ta fice a d'akin. ni kuma na shiga kiran Aminu. Aminu masu kawo akwati basu zo ba har yanzu ko lafiya? cewa yayi dani. "Lafiya. Dangin Abbanane basu isoba tukunna, suna hanya. Amma in sun iso dare baiyi cancan ba. zasu kawo yau. In kuma basu iso da wuri ba, sai gobe da wuri. Na ce mishi Sannan gobe zaku tawo da sassafe da motar d'iban kaya nan gida. Za'a d'ibi kaya, sauran suna kasuwa, sai dubu ɗari da Ammi ta ranta maka na gyaran jiki da baka bayar ba tana buƙatar kuɗaɗenta." Ajjiyar zuchiya ya sauke yace. "Allah ya kaimu Hauwa nagode." Wayata na kashe Abina. Aminu "Lafiya Aminu naga kayi sanyi da yawa ne?" Saminu ke tambayarshi, bayan ya tsireshi da idanu danjin me zai ce mishi. "Ka bari Saminu. Nifa kud'in hannuna sun k'are, wallahi k'ark'ab nake. Maganar motar d'akko kaya fa Hauwa take yi mun, harda wai bashin dubu ɗari da mahaifiyarta ta ƙaƙaba mun na gyaran jiki wai." Saminu yace. "Abokai sun d'an zauna zaman meeting kamar yanda ake yi. Kuma sun gaggand'a maka dubu ashirin.Da naso sai an kai ka sai in d'an baka a hannunka dan wata buk'atar. Amma sahun giwa ya take na raqumi sai ayi amfani da ita. Maganar wannan magajiya mai idon cin nerar kuma ka barshi a gefe. Wallahi ba sisin da zaka bayar kaji ma na rantse" Ajjiyar zuchiya Aminu ya sauke, bakinshi duk a bushe yace. "wallahi tsadar aure tayi yawa sosai saminu, ka duba irin kud'in da aka narkar wajan neman auren dama auren. Kai talaka shi yasa baya samun mata mai kyau. Kyawawan iyayensu sun cika zuchiyarsu da buri. Sai gidan get da mota. Mu kuma marasa k'arfi sai dai mu auri mata dai_dai mu." "Kai dai bari, bama irin na shuwa, shuwanma irinsu Hauwa. Yanxu na gane dalilin da yasa sai kaga yarinya 'yar shekara arba'in hamshin a Borno babu aure tana yawo da sunan budurwa. Ashe tsauwalawa harkar auren su ka yi. Dole sai mutum yayi dogon shiri zai iya aurensu. Kai dai Allah ya baka. "Hauwa "Hauwa!!. Asuba ta yi ki lallab'a ki tashi ki yi sallah ko? Idanuna na lumshe wanda su ka kumbura ainun, k'irjina ya sake yin nauyin gaske. Toh Uwatale. Na furta tare da mik'ewa zuwa cikin bayi. Alwala na d'auro na gabatar da sallah. Na jima ina istingifari Kan mummunar b'arnar dana aikata. Tare da adda'ar Allah yasa in samu haske a gaba. Gaisawa nayi da jama'ar d'akin. Sai tambayata jikina suke yi. Uwatale tace. "Bamu samu damar gabatar miki da kanmu ba Hauwa. Duba da kina hali na jinya. Ni Sunana Maryam Ana kirana Uwatale. wannan kuma sunanta Zainab. Ga Zakiya. Ga Ramla. Haka ta dinga jero mun sunayensu baki d'aya. Ta d'aura da cewa. "Ki taso mu je kitchen ki ga yanayin yanda muke gudanar da aikin girki a gidan. Ko hakan zai d'an k'arfafa miki jikinki ki d'an warware. Ba tare da musu ba na mik'e na bi bayanta. A bakin k'ofa ta tsaya. Sai ga wata gandiroba ta zo da sauri ta bud'e k'ofar. "Uwatale da mai jikin yau zaki fita?" Uwatale tace. "Eh tare zamu dinga fita. Domun ta samu ta sake ta warware, kinsan ciwo baya son zama waje d'aya. "Hakane uwatale." Ni dai ina biye da ita, har zuwa can bayan wani gini. Anan naga mata 'yan firsina masu manyan shekaru. Anata had'a wuta ga k'atuwar tukunya a gefe. "Ahh Uwatale wannan itace bak'uwar d'akin ku ko?" Uwatale tace. "Eh itace Hauwa sunanta" Wata tsohuwa tace. "Hauwa mu nai miki maraba da shigowa gidan albarka, gidan da ke mai da 'yar fashi ko mai kisan kai mutum. Ba kamar yanda al'umma zasu k'yamace ka a waje ba. Da sannu zaki saba da kowa har kiji bakison fita waccen duniyar mai cike da mayaudara da fasik'ai. Ni dai sai ido nake binsu dashi. Da gasken gaske sunajin dad'in rayuwarsu a gidan. Tunda gashi suna hirarsu da raha. Ga soyayya da nuna 'yan uwantaka, nima na shaida wannan. Duk da ni kaina zamana a gidannan yafi mun kwanciyar hankali. fiye da zaman da zanyi a waccan duniyar da an sake ni. Wata k'ila ma in sha guba in hallaka kaina. Amma anan na samu sabuwar duniya da sabuwar rayuwa, sababbin 'yan uwa. Waje suka bani na zauna. Inata kallonsu. Aka dama ruwan kokko, tare da mazaikwaila. Aka kafa kaskon tuya. K'osai aka toya manya manya. Ga gandirobobi zagaye damu suna duba aikin namu. Cikin awa uku aka kammala. Nanfa aka soma zuzzubawa kwano kwano. Ma'aikatan gidan yarin suna d'auka suna fita dashi. Ni kunun kawai nake sha. tsami tsaminshi yayi mun dad'i, sabida bakin nawa babu text. Da d'aya da d'aya aka kwashe abincin tas. Sannan su Uwatale suka zauna zaman cin nashi. Da sha'awa nake kallonsu, dan sun burgeni sosai. Da suka gama kuma su ka wanke komai, aka tsabtace wajan. Sannan uwatale tace. "Mu je Hauwa. Kinji ma an buga k'ararrawa, lokacin fitowa yadi ne yayi. k'arfe goman safiya ake bud'e kowa. Zuwa shiddan yamma kuma a kulle kowa. Nace. "Amma ni kam jiri nake ji Uwatale zan je in kwanta. Zuwa azahar zan fito." Kallona ta yi tace. "Shikenan Hauwa. Amma kisha maganinki kamun ki kwanta." Kai kawai na gyad'a mata. Ahankali nake ta tafiya. Mata sun firfito anata hira ana dariya. ku ba kwa ce hukuncin d'aurin rai da rai a kan da dama daga cikin matan ba. Jagwab na zauna akan gadona. Aminu ya fad'omun. Ni nasan duk inda yake da tunanina a zuchiyarshi zai ta rayuwarshi. Sake tsunduma cikin tunanin rayuwa ta baya nayi. KOMAWA LABARI Sai washe gari dangin Aminu su ka kawo kayan lefe da toshi a tare. A gaskiya an raina kayan a gida sosai. Ammi da kanta ta kira Aminu. A lokacin bai jima da barin k'ofar gidanmu ba. sun zo da mota sun d'ibi kaya, suna hanyar kasuwa. Aminu. Suna kasuwa ana loda kaya a mota wayarshi ta soma kuka. Da sauri ya d'aga duk da baisan wake kiraba. "Toh matsiyaci kayan lefenka da na toshinka sun iso, kayan ba su kai darajar 'yata ba. Ko bazin babu a cikin akwatin balle zinare da manyan atampopi. koddibuwa ce kad'ai babbar atampa fa a cikin kayan. Kasan me zaka yi. Ko wallahi kanaji kana gani in ba Hauwa wani mijin daya dace da'ita, sannan ina binka bashin dubu ɗari" K'it ta kashe wayarta. Sororo Aminu yabi wayar da kallo zuchiyarshi cike da mamaki ji yake yi uwa a mafarki, wannan wacce irin suruka ce haka to. Saminu ne ya iso yace. "Anfa gama Aminu. Mu je mu sauke su, muje wajan karb'ar dinkinnan ko?" Yanayin yanda yaga idanun Aminu ya kad'a nan ya gane lallai da matsala. "Aminu. Tunda ka soma soyayya da Hauwa take saka a cikin matsaloli barin ma da aurennan ya matso dab. Yanxu dai meye kuma?" "Saminu nifa na sare da lamarin gidansu Hauwa. Domun mahaifiyarsu son abun duniyarta fa yayi yawa." Bama Saminu labarin komai yayi. ya d'aura da cewa. "Ni fa akan wannan zan iya hak'uri da Hauwa. Bazai yiwu ace tun yanzu za'a dinga juyani daga gidansu ba. Saminu ni na hak'ura da Hauwa." Tafiya yayi ya bar Saminu a wajan. Sai shi ya raka motar kaya gidan da za su zauna. Nan ma Hauwa ta kirashi tana kuka akan ita gidan baiyi mata ba, ance da mutane da yawa a gidan. Wayarshi ya kashe baki d'aya. ya lumshe idanunshi son Hauwa na kuma nunkuwa a zuchiyarshi. Sonta ya riga yayi tasiri a jikinshi. Sai yamma lis Saminu ya shigo shagon kwanan su, anan ya iske Aminu a kwance, kanshi sai bugawa yake yi. "Yaya ake ciki, sunyi jeren ko sun koma da kayansu?" cewar Aminu. Dariya Saminu yasa yace. "Anyi jere da k'yar, dan sai da aka yi sa'in sa a tsakanin Dangin Dada da Dangin Hauwa. Kai a tak'aice matan gidanne su ka raba wannan fad'an, dangin Hauwa suna da mugun fitina, kai in taƙaice maka faɗa har waje. Harda masu cire kallabi za'a daku. Ban bar wajan ba sai da su ka gama jere tsab. Kai d'aki yayi kyau sosai Aminu. kai kaga d'akinka kamar wani Alh. Ko ina shinfid'un lallausan kafet akayi mishi. D'akinka kaima daban. Aminu baice komai ba. Sai lumshe idanu da yayi. Ya shiga tunanin irin tattalin Hauwa da zaiyi. washe gari aka sa Amarya a lalle. Akasha shagulgulan biki. Ranar juma'a Aka d'aura auren A babban masallacin jacara. Hauwa Ashe wani irin canji jiki da zuchiya take samu yayinda aka d'aureta da igiyoyin auren sunnah har uku?" Jikina gabaki d'aya yayi wani irin mugun taushi. muna ta shirye shiryen zuwa wajan bikin da za'a gabatar da bikin al'ada mai suna Hannono. shigace akeyi ta jajayen kaya da gwalagwalai ga wad'anda suke da hali. Wani irin bikin aure ne na Al'ada wanda shuwa su ke ji da shi. Mun yi kyau iya kyau. Sai kiran wayar Aminu nake yi Amma a kashe. dole nayi hak'uri da zuwa wajan bikin. Gidan kab ya watse sai ni kad'ai kamar manya. Nayi kuka ma'ishi. Sannan na tashi na sake wanka. Nayi adon lafaya ja mai adon juwatsu jajaye. Suna dawowa motocin d'aukar Amare su ka soma zuwa. Hafsa aka soma d'auka. Sai Jamila. A tak'aice nice ta k'arshe. Ina kuka aka tafi dani. bayan Ammi ta d'auramun layar dake k'unshe da fatar kaciyana a jikin jigidar dake k'uguna. An shigar dani d'akina. Wani sanyi da dad'ine ya mamayeni a zuchiyata. 'Yan uwana basu jima ba kowa ya watse tas. Daga baya dangin Aminu suma suka gama fulatancinsu suka watse. Mayafina na yaye. Nanfa na soma bin uwar d'akina da kallo komai ya tsaru sosai. Fita nayi falo, tv k'ato na gani manne a bango. Murmushi nayi kawai. Na shige kitchen nanma na dudduba komai yayi. D'ayan d'akin na tura na le'ka shima ya had'u sosai. Nanne wato d'akin da su Ummu su ka ce mun na Aminu ne. Ko ina sai k'amshin turaren maiduri yake yi. dan mun tawo da kasko na tuwa, muna shigowa aka kukkunna sune suke ci ko wacce kusurwa. A falo na zauna ina kallon k'atuwar durowar turaren wuta da humra dake falon. Ina zaune naji motsin 'kofa. Ko gezau banyi yunkurin tashiba. Aminu ne shi kad'ai hannunshi rik'e da wata leda mara girma. Nasan dai ledar kazar amarya shak'e ake shigo da ita. ba lak'wam kamar ta hannun Aminu ba. Sai wani washe baki iyake yi, kamar wanda yaga wawan xama. "Amarya bakya laifi." Zama yayi a kusa dani, tare da tallafoni zuwa jikinshi. Duk yanda naso in cika Aminu da masifa sai naji na kasa irin kyakkyawan rok'on da yayi mun, da kuma irin kallon soyayyar daya cikani dashi. Dole nayi lak'was. "Hauwa yau dai na zama mijinki da k'yar. nasha wuya sosai, sonki ya wahalani. Harfa rama na dinga yi. Barka da shigowa gidana Hauwa." Zame jikinshi yayi ya dawo k'asa da zama. kaza ya ciro a fuwel na ganta mitsitsiya da ita. Sai wani yogot 'karamin gora d'an d'ari da hamsin. Kai kawai na jijiga. "Hauwa dakko plate da kofi a kitchen, ki zo ki ci abinci." Mik'ewa nayi na wuce. Ina juyo idanun Aminu na yawo a jikina. Plate na d'akko da glass cup kamar yanda yace. Mik'amai nayi Yasa hannu ya amsa. A gefenshi na zauna. Rabin kaza naga Aminu ya ciro ya d'aura a plate. ya d'auki yogot d'innan ya zuba a glass cup d'innan. Iyakar yogot d'in cikin kofin. "Ki yi hak'uri Hauwa Kinga rabin kaza ko? Iyakar k'arfina kenan. Duk kud'adena sun k'are. Tab'dijan ni nafi k'arfin rabin kaza Aminu. Amma ka tusa a gaba kaci abunka zai fi maka. Mik'ewa nayi da zummar wucewa ciki. Carab Aminu ya rik'i hannuna. Banyi aune ba naji na fad'o jikinshi. kafin inyi wani yunk'uri sai jin bakin Aminu nayi a cikin nawa. Tsigar jikina take ta soma zullo. A karon farko dana tab'a shiga irin wannan yanayin kenan. Daga ni har Aminu jikinmu rawa yake yi. Da k'yar Aminu ya zare bakinshi a cikin nawa. Murya a mak'oshi yace. "Haba Amarya. Yaufa daren tarihine a cikin rayuwarmu. Ki daure ki had'iye fishinnan naki kici kazar haka nan. Baki na cuno nace. "Sai in ka yi mun alk'awarin kaini gidan Hafsa gobe, nima inje in ba idanuna abinci. Wuyana ya shafa yace. "Na yi miki alk'awari zan kai ki. Murmushi nayi. nan na hau cin kazar nan. Tas na cinye abata ina korawa da yogot. Brush naje nayo. Aminu yace. "Da kin d'auro alwala ai, sai mu gabatar da nafila ko?" Toh" Kawai nace mishi. Tun akan sallaya Aminu ya cikani da sak'onnin dayake ta aikama jikina. Daga nan kuma muka haye gado. A cikin minti goma Aminu ya samu nutsuwarshi dani. Nasha zafi sosai. Jawo ni yayi jikinshi wani irin bacci mai cike da nutsuwa ya suremu. Baccine wanda daga ni har Aminu bamu tab'ayin irinshi ba, har makara mu ka yi. "Subuhanallah, Hauwa tashi ki d'aura mana ruwan wanka, kinga gari ya waye." Mik'a na yi na bud'e idanuna a hankali. Ruwan wanka fa Aminu? Bani da kananzir gas d'in da aka kawo ni dashi babu iskar gas a ciki." "Okey bari in yi da ruwan sanyi sai in nemo miki ruwan d'umi. Da sauri ya fice. Tsaki nayi na koma baccina. "Hauwa tashi ga ruwan zafin na siyo miki, ki yi wanka ki samu kiyi sallah." Mik'ewa nayi, ina d'anjin zafi kad'an amma, ina yin wanka dana gasa jikina sai na ji sawai. Na fito na samu Aminu ya fita. Sallah na soma yi. Kwalliya na cancara. na cakud'e jikina da humrori iri iri, na kashe d'auri. Gyaran gado nayi komai tsab yake, gawayin kanti na kunna na turare gidana da turare d'an maiduguri. Nan na zauna a falo ina jiran Aminu. Da sallama ya shigo. Idanu ya xuba mun kawai yana kallona. Murmushi na yi mishi nace. Kar ka cinyeni ka iso mana." A hankali ya iso ya zauna a kujerar da nake zaune. "Hauwa kinyi bala'in kyau mara misaltuwa, ke da gidan sai k'amshi kuke yi. tun daga get d'in shigowa gidannan fa na soma jiyo k'amshi. Hauwa ina son ganinki a cikin yanayi na kwalliya da k'amshi, ina mugun son tsabta a gidana." Aminu! Ni ka bani abinci inci yunwa nake ji. Da kanshi yaje kitchen ya d'auko kofina da plates. Tea ya xuba mana wanda ya tawo dashi a filas. Sai wainar k'wai da biredi. Sakkowa nayi, muna karyawa muna hirarmu har muka kammala. Gyara wajan nayi, na wanke plates da kofunan, sannan na dawo a kwance na samu Aminu a kafet idanunshi a lumshe ya mik'omun hannu. Shigewa jikin Aminu nayi. Yai mun kyakkyawan tarba. Sai hirarmu muke yi ta soyayya. Sai wajejen goman safe jama'a suka soma zuwa, da k'yar na lallab'a Aminu ya fice a gidan. Wuni nayi ina tarbar dangin Aminu, nawa dangin kad'anne su ka zo duk suna gidan Hafsa. Sai zancan gidan Hafsa ake yi. Allah Allah nake yi dare yayi Aminu ya kaini. Da yamma Dada ta aiko mana da tuwon shinkafa miyar taushe taji kabewa da awarar waken suya. Sai bayan Isha Aminu ya shigo da jakar kayanshi a hannunshi. ina zaune ban tashi ba, harya iso ya zauna a kusa dani. "Barka da gida Hauwa. Gaskiya kinyi kyau kin kuma san makamar kamani sosai, inason kwalliya da kunshi Hauwa. "Aminu nifa tuntuni na shirya kai nake ta jira fa. Ya kalleni da kyau. "Ni kike jira ai gani Hauwa." Maganar zuwa gidan Hafsa fa." "Ahh aini na manta, kaimun ruwan wanka in nayi saimu tafi ko?" Rai na had'e. Ni fa Aminu bani da abun dafa ruwan Zafi. Kallona yayi, na had'e rai . "Hauwa ko jiya dana shiga kitchen naga hita naga electiric a ciki. Ruwanne bazaki iya kaimun ba ga wuta ga komai?" Bai jira nace komai ba. Ya mik'e ya shige kitchen Ina zaune a wajan ya fito da ruwan zafinshi a bokiti d'akinshi ya shige. minti goma haka sai gashi ya sake fitowa da towel a k'ugunshi. Jakar kayanshi ya sunkuta. Sai ga Aminu ya fito cikin adon farin yad'i wanda d'inkin ya amsheshi, ranshi a sake yace. "Muje Hauwa." Lafaya na nad'a na d'auki takalmi da jaka wanda nazo dashi a k'afata jiya. muka fice a gidan. Kafin mu isa titi duk na galabaita. Aminu kuwa sai hira yake jana dashi. Wasu mata da miji ne suka wuce ta gabanmu a k'atuwar mota. Yuuu na bisu da idanu. Har Aminu ya tare d'an sahu ban sani ba. Ma'auratan sun d'auki hankalina sosai da sosai. "Hauwa ko gida zamu koma, duk sanda na sai mota ma je?" Harararshi nayi, na shige cikin d'an sahun muka wuce." Anan k'arshen free page ya tsaya, ki biya ki samu naki 'yar uwa. Yanxu aka soma labarin Zaki k'aru da darussan rayuwa sosai. Nagode Mrs Bukhari ce _Ummu Maheer_ *DINYAR MAKAHO* _Miss Hajo_ *KHADIJATUL SABREEN* _Mrs Bukhari_ *ANGULU DAKAN ZABO* _Ummu Affan_ *SANDAR MAKAUNIYA* _Mom Islam_ *TSAUTSAYIN TAUNA* *Ga tsarin yanda biyan yake* _Guda d'aya 300_ _Guda biyu 500_ _Guda Ukku 700_ _Guda hudu 800_ _Guda Biyar 1k_ Kai tsaye zaku iya turo kuɗinku ta wannan hanya. 0037219728 FATIMA RABIU SUNUSI StanbicIBTC BANK Shaidar biya ta nan 0810 433 5144 Masu turo kati MTN ta wannan number. 0702 616 6536 Ƴan Niger zaku turo da naku kai tsaye ta wanna number. 0706 860 6171 *Mun gode da kasancewa da gawurtattu biyar taku na biyu* 🤘🏿 *TALLAH* Ina kuke amare uwayen gida kai har ma da ƴan mata? Ko kun san Mrs Bukhari mai kayan ƙamshi, ai in dai batu na kayan ƙamshi gyaran jiki da na ɗaki to kai tsaye ku ne mi Badi'at domin gwana ce ta ko wanne fanni a ciki. "Wai ƙamshi kina nufin Badi'at dai marubuciyar nan tamu mai nishaɗantar da mu?" "Tabbas Fati ita take magana, ai kin dai ji yadda ake magana a kai na, hatta me gidana ya jinjinawa Badi'at domin duk wani ƙamshi da zaki ji a jikina tare da gidana to daga ita ne, ke me kankat ma har gyara na nake yi domin gyaran aurena daga gareta ne, shi ya sa bana wasa da gyaran jikina da na gidana har kuke kirana da ƙamshi." "Eh tabbas nima na jinjina mata, kuma zaki bani addireshinta domin nima na kwankwati wannan garaɓasa. Ko zaki iya faɗa mini abubuwan da take sayarwa.?" "Bari na faɗa miki akwai... Humra Kulacca Sudanese Humra Kulacca ta gashi. Turaren wuta ɗan gaske, iri daban daban. Turaren mopping Room freshner Turaren turara kaya. Turaren wuta na toilet Sannan akwai ingantaccen maganin infection Ina da magungunan mata, wanda zai gyara amarya da uwar gida. Wanda zasu shiga daga ciki kuma Akwai sabulun amare, da dilka ta amare, wanda zaisa amarya ta fito ta haska tas Kabbasa Setin kujerar tsugunno Sannan inayin turaren wuta da kasko, da ashana wanda ake rabawa a taron biki ko suna. Ina bayar da sari. Ma sha Allahu to taya zan sameta domin mallakar nawa? "Kai tsaye zaki mata magana ta whatsApp ko kiranta ta wannan number. 08179523215 *TALLAH* A yau nazo muku da manya manyan magunguna domin gyaran Auranmu! Saboda yadda zamantakewarmu ta AURE keta kara tabarbarewa. Mata iyayenmu ku fito ku gyara jikinku , domin wallahi har Abadan macen da bata gyara bata isa ta hada kanta da mace me gyara ba har abadan! Mu gane yaku yan uwana mata, ma’aurata! wallahi gyara shine mace Akwai mata dayawa dasuka san magunguna na, a online Suna siya kuma Alhmdulillahi ba wadda ta siya bata dawo tamin godiya ba, Alhmdulillahi!Alhmdulillahi! Alhmdulillahi! Yawancin mata dayawa na nemana ta dayan sim dina sede nayi losing dinsa sede wannan shi yake Aiki 08104335144, A YAU NAZO MUKU DA MAGUNGUNA INGANCI DA IZININ UBANGIJI, WATO AINIFIN HADI Iri ~iri na MALLAKA D’ANA MIJI ALFARMAR ANNABI SAW, ina tabbatar muku da magunguna na babu shamaki base na tsaya bata lokaci a bayaniba zanso ku gwada dan tantance GASKIYA * Akwai cututtukan dake hana maganin mata aiki idan kinason sani ki tuntubeni ta wannan lambar 08104335144 wadannan cututtukan inhar kinadasu wallahi duk maganin daza kisha bazeyi Aiki ba, kuma bazaki taba fahimtar komiba a harkar dadih na magungunan mata. *MUNADA MAGUNGUNA AVAILABLE KAMAR HAKA*👇🏽 *ingantaccen maganin infection * Ingantaccen maganin basir Ingantaccen maganin gyaran nono Ingantaccen maganin gyaran hips Ingantaccen maganin kara kiba kiyi dumur~mur dake Ingantaccen maganin rage tumbi meyi tsakani da Allah Ingantaccen maganin matsin farji mesa dadin farji ga azzakarin d’ana miji. Ingantaccen MALLAKA TA DOMIN ALLAH (Bata harkoki) shine sunansa, hmmmm Wannan magani inada tabbaci a kansa shidin hadine kawai na mallakar d’ana miji akwai komi a cikinsa na mallaka hajiya ki gwada kisha mamaki Alfarmar Annabi SAW. Se matsin (GAMADIDI) wannan matsi in kikayi amfani dashi har abadan abidina mijinki baze kawo a gaban wata ya mace ba in har ba gabanki bane wannan inada tabbaci a knsa 💯 kuma wadanda suka saya ma sun kara tabbatarmin da kyaunsa na mamaki. Akwai zallan hadi na amarya Akwai hadi na uwar gida sarautar mata wannan seat ne akwai komi a cikinsa. Akwai ingantattun gumba iri iri kamar haka 👇🏽 Akwai gumbar Madara Akwai gumba me rubutu 🤐 Akwai gumbar kankana Akwai gumbar giginya (sa megida kuka) Akwai ingantacciyar gumba me suna (BARIN MAKAUNIYA) Akwai gumbar hasi Akwai zallar gumba wadda ita ta rubutuce zallarta zaki ganta baka karki damu Aikin kawai zaki duba 😉 Akwai gumbar gero Akwai gumbar ridi Akwai gumbar garin gamadidi ita ta mallaka ce zallarta.🤐 Akwai tsumi iri iri sunansu sha yanzu magani yanzu 💯👇🏽 Akwai tsumin kankana Akwai tsumin baure Akwai tsumin rubutun Ayar Allah Akwai tsumin kwakwa Akwai tsumin giginya Akwai tsumin GORON SUDAN (wannan special ne dan kudinsa ma daban yake) Akwai ingantattun magunguna na tada shaawah kama daga na turawa har zuwa na Islamic wato namu na gangajiya. Akwaifa maganin maza madam na hausa dana turawa 😉 duk basuda side effects 👌 Akwai rubutun mallaka Akwai zoben mallaka Akwai hayakin mallaka Akwai zani na mallaka Akwai hadin ci da kaza Akwai hadin yan shillah (Muna dafa kaji da yan shillar ma dade sauran abubuwa da dama,) Akwai dambun nama na mata wanda ke dauke da magungunan sirri na mata mesa tsantsi da laushi da ruwa a farjin mace 😉 Akwai magunguna na ban mamaki wadanda base na rubutasu ba saboda SIRRI 😉 Muna aika magungunan mu kasa kasa gari gari *UWAR GIDA KI GARZAYO QUEN SANAF Islamic chemist kise magunguna na ingantattun ne insha Allahu kin wuce takaicin d’ANA MIJI * direct to me 08104335144 muna sauraron masu shawarwari a kan zaman AURE insha Allahu, amma in knsan baki shirya siyan magungunan jima’i ba na mata ko na maza pls karki kirani. An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels