An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels [16/11 à 19:59] Cham~rose💞: *KARUWA GIDA...*🙆🏻‍♀️ ```LOVE and ROMANTIC STORY``` ```MRS SADAUKI```💫 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 10GB@===2,600 15GB@===3850 20GB@===5000 40GB@===9900 Dial *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Whatsapp OR Call 08066268951* ```ƘAGAGEN LABARI NE,BAN YI SHI DAN CIN ZARAFIN KOWA BA HAKA BAN YARDA AJUYA MIN KAYANA BA TA KO WANE SIGA``` *PAGE 1-2* Ɗan ƙaramin towel na jawo nayi ɗaurin ƙirji wanda ya tsaya min iya ƙugu bai sauka kan gwiwai ba,ƙarami na ɗauka na naɗe kaina da shi ta yadda zai tsane.A hankali na fito kamar mai tsoron taka ƙasa ban zame ko ina ba sai bisa ɗan maidaidaicin bed ɗina, Teddy ɗina na jawo wanda ya ke ƙatoto na rungume tare da lumshe idona ina tunanin abinda ya zame min ibada wato tunanin wanda zai aurena,ina mashi wani irin so wanda ba zan iya ƙiyasta shi ba dan tuni soyayyar shi ta game gangar jikina da ruhina. Amman tambayar da ni ke yawan yiwa kaina wanene shi?a ina ya ke?dan ni kaina ba zan iya cewa ga shi ko ga kamar shi,abinda na sani kaɗai shi ɗin dogo ne,wankan tarwaɗa,mai saje da yalwatacen gargasar ƙirji."Hummm!"na sauke wani gwabron numfashi saboda ganin suffar shi da nayi a idona ta na min gizo amman banda ainahin fuskar shi saboda in banda dogon gemun shi da ƙayatacen sajen shi babu abinda ni ke iya ƙiyastawa. "Mimi lafiyar ki kuwa?"cewar Mami wacce ta shigo ban ma san ta shigo ba, murmurshi nayi nace "Mami yaushe kika shigo?"ba ta ban amsa ba sai tea ta miƙo min ta na cewa "ungo karɓa ki sha wannan in ya so kya sauko ƙasa ki ci abinci yanzu Daddyn ku ya yi min waya ya na kan hanyar dawowa ma"karɓar tean nayi na fara kurɓa dan dama ta wannan fannin na ƙware dan ba ka sau ni ke cin abinci ba sai in su Mami sun matsa min ita da Daddy. Sai da na shanye tas sannan na miƙa mata cup ɗin ,fita tayi ni kuma na nufi wajen coiffeuse ɗita na jawo lotion na shafe farar fatata da shi sannan na shafa kwalli hakan ya fiddo kyawun fararen idona man leɓe na shafawa baƙaƙen laɓana uwanda a ko da yaushe ni ke muradin sun canza launi zuwa jajaye. Wata baƙar riga tee-shirt mai shatin love na saka tare da sket ɗin ta wanda ya kasance na jeans ne,tsaf na fito abuna gwanin kyawu dukan shap ɗina ya fito irin coca-cola. Fita nayi zuwa falo Teddy na riƙe da hannuna,tun kafin na ƙarasa ni ke jin hayaniyar yara sama-sama kuma ina jin murya Daddy alamun abun da suka saba ne rigima shi kuma ya na yi masu shari'a. Imane ce ta rugo da gudu ta nufo ni ta na mai cewa "anty Mimi rufe idon ki zan gwada maki wani abu"tayi maganar ta na mai kamo hannuna,ina shirin rufe idona Ihsane tayi caraf ta na cewa "anty Mimi sabon Teddyn da Daddy ya sawo maki ta ke son nuna maki dubo shi nan"tayi maganai ta na mai ɗago min wani ƙaton Teddy rose dan har ya fi na hannuna girma. Ihu Imane tayi tare da saka kuka ta na birgima da ƙasa,duƙawa nayi na tallabota ina rarrashinta tare da kamo hannunta mu ka ƙarasa cikin falon.Sai da na zauna sannan na dubi Daddy nace "ina wuni Daddyna?"da murmurshi ya amsa"lafiya lau Mimi ya jikin naki?"nace "ai na ma ji sauƙi"Teddyn ya miƙo min nayi mashi godiya ina mai ɗaukar shi hoto da wayana sannan na ɗora a statut/status a ƙasa na rubuta ```thank You my dear Daddy```🥰 ina gama ɗorawa na kashe data saboda Mami da ta kawo mana abinci. Cikin tray guda duk mu ka kewaya mu na ci har da Daddy dan haka al'adar gidan mu ta ke saboda ƙarin zumunci,kamar wacce aka jefo haka Ameera ta shigo ɗakin babu ko sallama idonta bai zame ko ina ba sai kan Teddy na. "Kam bala'i wai ba dai wani sabon Teddy aka kawo maki ba? Daddy ni shine ba ka sawo min ba?"Ameera ta faɗa cikin jin haushi tare da nuna tsantsar hassadar ta gare ni. Wata uwar harara Mami ta watsa mata tace "sannu Hajiya Babba (cewa da mahaifiyar Daddy)da fatan kun shigo lafiya?to barka"sosa ƙeya tayi tace "laaa ashe ban gaishe ku ba? please na tuba dan Allah Mami kiyi haƙuri, Daddy ina wuni Barka da dawowa"ta faɗa ta na wanke hannunta ta saka cikin trayn abinci. Cike da sakin fuska Daddy ya amsa tare da ɗorawa da "Ameera uwayen kishi,to ke ma yau na kawo maki abinda kike bala'in so shikenan sai kowa ya huta da mitar ki"cike da zumuɗi ta cire hannun ta daga abincin tace "Daddy dan Allah bani tun yanzu"tsawa Mami ta daka mata hakan yasa ta miƙe ta na gunguni,har ta fara tafiya Daddy yace "kin ga fah Ameera dawo ki karɓa ta shi nan cikin leda"da murna ta zo ta ɗauki ledar ta na mai fiddo galleliyar wayarta TecnoPop2 ihu tayi ta na murnar yau ita ma ta zama kamar kowa an barta za ta riƙe wayar hannu,dukan su dariyarta suka shiga yi dan kusan kowa ya san yadda ta ke son kullum Daddy ya barta ta fara aiki da waya yau kuma sai gashi ya sawo ya bata da kan shi. Ko da mu ka gama cin abinci na tattare wanda mu ka zubda na gyaran wurin,kishingiɗawa nayi ina shart ina duba saƙonni abokaina uwanda suka min comment na Teddyn da na ɗora.Murmushi nayi na ɗora Teddyn a ƙirjina nayi selfie na sake ɗorawa nan kuwa wata ƙawata Nabee ta min reply da ```wlh mijin ki na da aiki,saboda wannan iskancin naki ya fara yin yawa kin ɗauki Teddy kin ɗora a ƙirji sai kace wani mijin ki.Ni kuwa ko dai aljannun ki ke son Teddy ?``` da ɗan mamaki na maida mata "aljannu kuma?"ta maido min da ```eh mana tunda sun hanaki ki yi saurayi kin ce duk Mazan duniya ba su burge ki sai mutumen da ke kan ki ba ki san waye ba,to a nan minene in ba alkannu ba?``` shiru nayi ina tunanin furucinta sai na ga kuma kamar ta na da gaskiya,fuska na ɗan ɓata tare da tashi zaune ina mai maganar zuci "to wai ma ya aka yi na son shi alhalin babu wata alama da ke nuni ya san da zamana?na fara jin tsoro gaskiya"ban san duk abinda ni ke Daddy na ankare da ni ba sai da naji yace "Mimi ya dai?"a daburce na kalle shi ganin ya kafe ni da ido nace "kaina ke min ciwo" "ok tashi ki je ki kwanta ƙila ƙarar tv ce ga kuma ta uwannan (cewa da twins da suke zaune kusa da shi)"jiki a mace na ɗauki Teddyna duka biyun na nufi ɗaki. Daram ƙirjina ya buga saboda abinda kunnuwana suka jiyo min,na zaro ido waje ina kallon Ameera wacce daga bata waya yau har ta fara aikata masha'a da ita.Ba komi naji ba sai sautin blue Film da ta ke kallo,komawa nayi da baya dan alamu sun nuna ba ta san ma na shigo ba tsabar yadda ta ƙure volume. A falona na kwanta kan bisa doguwar kujera na rungume Teddyna gam kamar za'a ƙwace min shi, ba komi yasa ni yin haka ba sai tsoro da ni ke ji "ta yaya Ameera da ba za ta wuce 13years ba har ta san kallon blue Film?wane irin ƙawaye Ameera ke mu'amula da su a makaranta?shin dama can ta na kallo koko yanzu ne da Daddy ya bata waya aka turo mata?"wannan sune tambayoyin da ni ke yiwa kaina. Jin motsin zubar ruwa alamun ta shiga wanka yasa ni saurin shiga ɗakin,wayar na ɗauka wacce ta aje kan bed da sauri na dawo falo "tashin hankali na furta a fili"ganin videos sun fi kala goma cikin wayar alamu sun nuna ta WhatsApp aka turo mata su. Ɗaya na kunna na tsaya ina kallon ikon Allah yadda turawan ke iskancin su babu ko kunya,har tsawon 5mns vidéo ta ida saurin maida mata wayarta nayi ina mai tambayar kaina "to miye amfanin kallon?"dan kuwa ni dai Allah na gani ban ji wani abu wai shi désir ba,amman dan son sani yasa na turawa Nabee text kamar haka ```dan Allah wai minene amfanin kallon blue Film?sannan mi ya ke ƙarawa``` ba'a ɗau lokaci ba ta maido min da amsa ```domin nishaɗi da rage damuwa sannan za ki ɗan rage zafi da dattin mara```🤪 tsayawa nayi ina ta juya kalaman ta a ma'auni amman sam na kasa fahimtar su wanda kuma lalle ina buƙatar ƙarin bayani. Ina nan zaune Ameera ta fito cikin shirin doguwar riga ta atamfa ta cire uniforme ɗin makaranta,saurin kawar da idona nayi daga kallonta saboda wata irin kunyarta ma na ji...... Comment and share Please Jikar Rabo ce 😎 [17/11 à 07:54] Cham~rose💞: *KARUWAR GIDA...*🙆🏻‍♀️ ```LOVE and ROMANTIC STORY``` ```MRS SADAUKI```💫 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 10GB@===2,600 15GB@===3850 20GB@===5000 40GB@===9900 Dial *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE 3-4* Teddyna na kwasa na wuce bedroom,kan bed na zube na rungume sabon da Daddy ya sawo min ɗayan kuma sa ka shi tsakiyar ƙafafuna ban jima ba barci ya ɗauke ni. A hankali ya fara kusanto da fuskar shi ga tawa wanda hakan ya sa bayi saurin lumshe idona,danshin yawun shi naji tare da saukar lips ɗin shi kan nawa.Ya ranƙwafo yayi min rumfa sai kuma yayi ƙoƙarin miƙewa da sauri na jawo shi hakan yayi sanadiyar ɓallewa batoran rigar shi wacce ta ɓoye sirrin cikar haibar shi, murmurshi na saki ina mai buɗe idona na zuba su ga fafaɗen ƙirjin shi wanda ya ke cike da gargasa.Hannu na kai na ɗora saitin heart ɗin shi wacce ina jiyo sautinta a duk lokacin da mu kayi kusa da juna,ina shirin ɗagowa na kalli fuskar shi kawai yayi saurin miƙewa tare da juya min ya fara takawa ya nufi ƙofar fita. "Kar ka tafi ka bar ni please mafarkina ka tsaya na kalle ka"jin wani abu mai shegen nauyi ya sa ni firgigit na farka daga ɗan barcin da ya ɗauke ni,ture Ameera nayi wacce ta faɗo jikina ta na dariyar da ban san ta mice ce ba. Kallona tayi ta na nuna ni tare da cigaba da yi min dariya,shiru nayi ina tunani nan take mafarkin da nayi ya faɗo min a rai wanda kuma babu shakka yau ma ɗin a bayyane nayi ta kiran masoyin mafarkina. Ban tankata ba na jimƙe Teddyna ina mai jin wata irin kewa wacce ban san ta mice ce ba,kawai dai ina jin nayi missing wani abu mai muhimmanci da rayuwata ta ke buƙata. Ina nan kwance har aka fara kiran sallah Asar na miƙe na ɗauro alwala na gabatar da sallah,haka ma Ameera ta zo tayi sallah dan gaskiya a gidan mu kowa na yin Sallah kan lokaci hatta da twins da ba za su wuce 8 years ba. Da dare bayan duk mun gama dîner na wuce ɗakina,sai da nayi wanka sannan na saka spleeping dress uwanda suke dogaye ne masu rufe jiki saboda ɗan sanyin da aka fara. Har na jawo Teddy zan kwanta na ga saƙon Daddy ya na kira na a ɗakin shi,miƙewa nayi wayata a hannu na nufi part ɗin shi. Sallama nayi bayan an bani izini na shiga,a zaune ya ke kan sallaya alamun idar da sallar shi kenan ya na jan tazbaha. Har ƙasa na durƙusa cikin sanyin muryata nace "Daddy ga ni"ɗagowa yayi ya ƙare min kallo tun daga yalwatacen gashin kaina wanda ya zubo kan kafaɗata har zuwa farcen ƙafata,wata leda ya miƙo min na karɓa ina jiran yayi bayani sai naji ya ƙyale hakan ya sa na ɗago dan ganin ko lafiya da sauri na mayar ganin ashe ni ɗin ya ke kallo. Sai da yayi gyaran murya sannan yace "Mimi ga kaya nan na sawo maki,ki bar zama haka nan kin ji ko?"kai na jinjina ba tare da na buɗe ledar ba na gani "tashi kije ki tabbtar kin sha maganin ki"miƙewa nayi nace "toh Daddy mu kwana lafiya". Ina zuwa ɗaki na zazzage kayan, breziya ce wajen kala biyar sai wasu ƴan riguna ƙanana masu kamar bra ɗin sai dai su ba suda soso hasalima kamar dai riga suke.Cike da murna na ɗauki ɗaya na saka sai na ga tayi min tsaf kwanciyata ,ina jin Ameera na yaba bra ɗin kasancewar lokacin da na shigo ta na toilet. Washegari tun da safe na shirya cikin uniforme ɗin makaranta dan yau mu na da lectur da na fi so wato English,a falo na fito inda na tarar tuni kowa ya na cikin shirin sa na tafiya school. Gaishe da Daddy da Mami nayi na ja kujera na zauna,tea ɗin da Mami ta haɗa min tun tuni na ɗauka na fara sha,"Mimi in kin tafi school please ki kula da kan ki banda shiga wajen mai ƙura sannan ki guji duk abinda zai saka ki yawan dariya"cewar Daddy ya na mai aje spon ya na kallona, jinjina kai nayi nace "to Daddy in shaa Allah can ma kuskure ne"na faɗa ina ɗan ɓata fuska saboda ni kaɗai na san irin uwar wuyar da na sha da ciwona na asama ta tashi sanadin dariyar da su Nabee suka sa nayi,a ƙarshe sai kawo ni suka yi gida cikin mawuyacin hali. Daddy na gamawa ya miƙe yace "in kun gama ku same ni a mota"da "toh"duk mu ka amsa yayinda Mami ta miƙe dan yiwa mijinta rakiya wanda ku san kullum sai ta kai shi har mota ta na yi mashi addu'a wanda hakan ba ƙaramar ɗaga tutar ta yayi kama daga mu ƴaƴanta har izuwa Daddy. Abincin su Twins na ɗauka ko wace na saka mata a bag ɗin ta sannan na goya masu,kallon Ameera nayi wacce ke ta cin abinci kamar wata shanuwa nace "Malama ke mu ke jira"ta turo baki tace "ba ki ga abinci ni ke ci ba? "gaba nayi Twins na bi na a baya amman sai nayi saurin juyowa ina kallon su zuciyata na bugawa da ƙarfi,sam na tsani halin Mami na rashin kunya ba ta san inda za tayi abu ba ita babu ruwanta yanzu a tsakar gida ta wani shishigewa Daddy ta na sumbata da shafar shi ba ta tunanin akwai ƴan aiki in tace mu ƴaƴanta ne mai gadi fah da mai baiwa fulawa ruwa?ko da wasu su kan ce ki zama *KARUWAR GIDA* a gaban mijin ki ai ana sirrintawa. Muryar Daddy naji ya na cewa "ina ita Ameerai?"ban juyo ba sai na ida gyarawa su Twins hijab ɗin su sannan na juyo na kalle su yanzu Daddy ƙoƙarin shiga mota ya ke yayinda Mami ta koma gefe ta ƙura mashi ido,ƙarasawa mu ka yi har yanzu zuciyata na bugawa. Gidan baya na buɗe mu ka shiga kamar kullum,zuwa can Ameera ta fito ta shige gaba seat ɗin mai zaman banza. Mami ta ɗaga mana hannu alamun bye bye dan ita ba ta zuwa ko ina,kullum ta na gida duk wata Daddy na yi mata salery. Ni aka fara ajewa a ISB sannan aka wuce da su,Twins évangélique su ke yayinda Ameera ke Ɗan Koulodo kowa Sarki. Da gudu Nabee ta tare ni ta na cewa "oyoyo my cakuleti"ture ta nayi ina hararenta nace "ba wani nan tun shekaran jiya da kika kai ni gida ba ki sake waiwayata ba sai yanzu za ki min murnar kare"dariya Nabee ta tuntsure da ita tace "ke rufa min asiri ba ki ga irin masifar da Mami ta dinga yi min ba wai duk laifina ne tunda na san yanayin ciwon ki,shi kuwa dear ɗina ina ji lokacin da ya ke cewa wace ƴar iskar ce Nabeela da har ta tayar mata da ciwon?"buge bakinta nayi nace "Nabee wlh ki fita idona in rufe kar ki sake yi min wannan wasar Daddyna ba tsarar ki ba ne da har za ki rinƙa kiran shi da chéri ki wannan ai cin kashi ne"gira ta ɗaga min tace "to sai mi dan ka cewa wanda kake so chéri ?wlh ni kuwa da zai aure ni da..."ban tsaya saurarenta ba na wuce classe dan kusan kullum sai tayi min hirar ta na son Daddy duka-duka sau biyu ne kawai ta taɓa ganin shi shikenan ta haukace da son shi da roƙona in bata number shi,ta yaya ma mai hali irin na Nabee zan barta ta raɓi wani nawa?macen da ta mayar da kanta *KARUWAR GIDA* kullum ta na cikin yawon bin hotel-hotel da gidajen rawa?. Rungumo ni tayi ta baya tace "haba Fadimatuna miye na yin fushi da ni kuma a nan?" "Ba fah fushi nayi ba kawai na ga ba ki gajiya da faɗar abinda ko a mafarki ba zai taɓa yiyuwa ba"na faɗa ƙoƙarin ɓanɓare hannuwayenta da ta riƙe ni da su,tambayata tayi da "dan miyasa kika ce haka?"ba tare da shakka ko fargaba ba nace "saboda inganci da rashin sa ba za su taɓa haɗuwa ba"sake ni tayi ta dawo a gabana ta na kallona cikin ido tace "Ni kam sai na gwada maki ta yadda za su haɗu har su garwaya"ta na gama faɗar haka ta samu waje can ƙarshen classe ta zauna ta bar ni da faɗuwar gaba,tabbas na fi kowa sanin wacece Nabee duk namijin da ya burgeta to tabbas sai ta san yadda ta yi ta same shi. Nabee kuwa shiru tayi ta na ta tunani ashe maganata ta daketa sosai taji haushinta,ni kuwa a gaba na zauna na fiddo book ɗina na fara dubawa kafin malami ya shigo. Students sai zuwa suke a sannu yayinda kowa ke harakar gaban shi wasu kuma na hira,Nabee na tunani yayinda ni kuma ni ke révision.Babu jimawa duk students suka shigo aji saboda ganin teacher ya nufo ajin mu,"good morning class"cewar teacher lokacin da ya shigo duk amsawa mu ka yi. Cours ɗin shi ya fara na koyar da mu halshen English saboda ko da wani patient ya zo mai jin language ɗin amman a zahiri babu ma anglais cikin programme ɗin karatun likita. Question ya fara kamar kullum ni ce ke yawan amsawa ya na gamawa mushen science ya shigo,haka dai mu ka ta yin cours har lokacin récréation yayi. Fuuu Nabee ta bi ta gabana ta wuce ba tare da tace min komi ba saɓanin yadda mu ke tafiya kullum,har ƙasan raina naji babu daɗi sai na kwashe Books ɗina na bi bayanta ina kiran sunanta amman ta share ni sai da nayi ta bata haƙuri sannan ta haƙura saboda muna matuƙar son junan mu. *** "Anna wai Abba cewa Nasir yayi sai na gama jami'a sannan za'a yi maganar auren mu"cewar Fadila ta na mai kallon mahaifiyarta ta wacce ke tatar ƙulun koko,kallonta Anna tayi tace "eh jiya ma mun yi maganar da shi sai na ga hakan ne ya dace kin ga ki na gamawa sai ayi bikin daga nan shi Nasir ɗin ba sai ya nemo maki aiki ba tunda baban shine shugaban ɗalibai?"cike da takaici Fadila ta dubi Anna tace "yanzu ke ma kin yarda Anna?in yi ta zama a har sai nan da wata shekara biyar alhalin ina cikin shekara ta Ashirin da bakwai a duniya?"tatar kokon Anna ta aje tace "Fadila kin san ciwon kan ki kuwa?ana son yi maki gata ke kuma ba ki gani?duk faɗin gidan nan wa kika ga yayi dogon karatu in ba ke ba?ina ce saboda kiyi karatu mu ka sayar da komi na mu dan inganta rayuwar ki,kishiyoyina najin haushin ba ƴaƴan su ba ne ke kuwa ki na baƙin cikin ɗan farin cikin da ni ke burin samu"da sauri Fadila tace "subahanallah haba Anna ta yaya Ƴa za ta yi baƙin cikin mahaifiyarta?" "Eh ga shi kuwa ke ki na yi min,yanzu in Allah ya sa kun kammala karatun ki kin samu aiki mai ƙwari ai shikenan sai ki saya mana sabon gida mu samu mu fita daga cikin na laka"sororo Fadila tayi ta na kallon Anna kafin ta miƙe ta shige ɗan ɗakin su na laka wanda tsabar tsufan shi har ya fara tsatsagewa. Nasir ta kira ta shaida mashi yadda suka yi da Anna "Fadila gaskiya ba zan iya zaunawa har 5years ba tare da aure ba,kin fi kowa sanin yadda ni ke son ki"cikin kuka Fadila tace "dan Allah Nasir kar kace haka wlh mutuwa zan yi in ka rabu da ni"cikin ɗan ƙasa da murya yace "naji zan jira ki amman da da sharaɗi"da sauri tace "na yarda minene sharaɗin?"Nasir yace "ki bari har mu haɗu school zan faɗa maki".... Comment and share Please Jikar Rabo ce 😎 [17/11 à 15:50] Cham~rose💞: *KARUWAR GIDA...*🙆🏻‍♀️ ```LOVE and ROMANTIC STORY``` ```MRS SADAUKI```💫 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 10GB@===2,600 15GB@===3850 20GB@===5000 40GB@===9900 Dial *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE 5-6* Sai da ta nutsu sosai tace "Nasir ina jin ka tun ɗazu kace na zo kuma kayi shiru"ɗan jim yayi kaɗan kafin yayi gyaran murya har zai yi magana sai kuma ya fasa saboda bai san ta ina zai fara ba. Fahimtar haka ya sa Fadila miƙewa tako ɗaya tayi taji ya rungumota ta baya,ido ta rumtse ta na jin zuciyar ta na yi mata raɗaɗi "Nasir miye haka sake ni mana"ta faɗa ta na mai son ƙwace kanta amman ya riƙeta gam. Wani huci taji ya na sauke mata nan take jikinta ya fara kyarma,an ɗauki tsawon minti biyu ya saketa tare da juyota suna facing juna.Kai ta sunkuyar ta na jin wata irin matsananciyar kunya wai yau ita ce namiji ya rungume? "Ki yi haƙuri Fadila abinda ni ke son sanar da ke kenan amman laɓana sun kasa furta min,na sani ke ɗin kamila ce abu mai matuƙar wahala ne ki yarda da buƙatata a gare ki amman ki sani ba zan ɓoye maki ba aure ni ke so dan haƙuri na ya zo ƙarshe". Idonta ne ya ciko da ƙwalla tabbas ta san Nasir ya na sonta kuma tsawon shekaru biyun da su kayi tare bai taɓa yi mata magana banza ba balle har yace ya taɓa jikinta sannan ya yi mata nasiha a ko da yaushe,abu guda ɗaya ta sani shine da ta tambaye shi yawan azumin da ya ke ya sanar da ita saboda gujewa zina to amman yanzu miyasa ya ke jan su izuwa gareta alhalin ya san ita ɗin alfasha ce?. "Nasir zina kake so mu yi?"da sauri ya girgiza kai ya na shirin riƙe mata hannu ta ja da baya,"kar ka taɓa ni"ta faɗa ta na mai ficewa daga cikin ajin. Bakin titi ta nufa ta tsayar da adaidaita ta tafi gida,ta na shiga ta tarar da Anna ta na ƙullin kafa yayinda gefe ɗaya kuma radiyo ne kunne ta na sauraren wani shiri da ake mai taken Ƙafarka Mai gida. Har ta kai ɗaki taji Anna na cewa "ke Fadila fito ki ɗauko min ruwa gidan malam Mussa tunda shi wannan bai da niyyar dawowa balle ya buɗe mana pampon an taɓa abu kamar na tsiya ka sa pampo gida amman duk in za ka tafi kasuwa sai ka rufe shi"Anna ke faɗa cikin masifa saboda hali irin na Abba da ya ke rufe pampon cikin gidan tun safe bai buɗe shi kuma sai in ya dawo daga kasuwa da marice. Kukan da Fadila ta ke ne ya hanata fitowa sai yi ta ke kamar ranta zai fita,jin shiru yasa Anna miƙewa a hasale ta shiga ɗakin. "Laha'ila mi aka maki kike kuka?"Anna ta faɗa ta na taɓa hannuwa,hawaye Fadila ta goge ta dubi Anna tace "dan Allah ki samu Abba ki yi mashi magana ya bar Nasir ya kawo lefen nan in ya so nayi karatun...."kumbutsar da Anna ta kai mata ne a baki yasa yin shiru tare da dafe bakinta,muciya Anna ta ɗauko ta shiga jibgarta da ita sai faɗi ta ke "ƴar baƙin ciki mai baƙin hali da ki tusa min baƙin ciki gwara na kashe ki na huta,wato gida da mota da kai ni ɗakin Allah shi kike ma baƙin cikin yi min"banda kururuwa babu abinda Fadila ke yi. Indo ce ta shigo ta ceceta ta na mai baiwa Anna haƙuri amman kamar zugata ma ta ke sai balbali ta ke ta na ƙara nanata mata kalmar baƙin ciki😂,ita dai Indo ta na mamakin hali na Anna domin kuwa Fadila ce kawai ƴarta mace duk ɗiyanta maza ne amman babu wanda ta azawa burinta sai Fadilar ƙila kuma dan ta fi su duk ilimi ne,dan su mazan babu wanda yayi boko mai tsayi duk sun kama sana'ar hannu sannan ɗawainiyar iyalinsu kawai suka sani. "Innalillahi to ɗiyan asara kiyon asara Allah sa duk ku mace da yardar Allah wannan ƙullun kafar tawa da kuka zubar shi zai sanadiyar shigar ku huta da ku da wanda ya sawo ku"cewar Anna ta na mai korar awakin kishiyarta Lami wacce ta kwance su dan zuwa kiyo. "Wlh can dai ta faltsar maki wacce ba ta ganin Annabi, jarababa mai farar ƙafa tunda kika shigo gidan nan Malam ya talauce"cewar Lami dan ita ma ba baya ba wajen iya masifa, Indo baiwar Allah duk cikin su ita ce babu ruwanta ƙila ko dan ita ce ƙarama kuma ba ta da wasu ɗiya da yawa. Ta na nan kwance har aka kira sallah Asar ta na ganin appel ɗin Nasir na ta shigowa wayarta tare da saƙonni uwanda rabinsu na ban haƙuri ne da kuma nuna mata zallar soyayyarta gare shi. Wani murmurshi Fadila tayi mai ciwo lokacin da ta turawa Nasir saƙo kamar haka ```na amince da buƙatar ka sai dai kayi min alƙawari duk runtsi ba za ka guje ni ba sannan sex sai bayan aure``` *** Ina tsaka da kurɓar tea Daddy ya dube ni yace "Mimi ɗazu wata ƙawar ki taje office ɗina"wani irin tari ne ya zo min ban san lokacin da na saki kofin tea ɗin ba ya zuba a cinyata. Ban damu da zafin da naji ba dan maganar Daddy ta fi min raɗaɗi fiye da zubar shayin,"subahanallah! Mimi lafiyar ki kuwa?ba ki ji ciwo ba?"Daddy ya faɗa ya na mai sa wani ɗan hankicip ya na goge min inda tea ɗin ya zuba tsananin zafin shi har tururi bujen nawa ya ke. Tarin da ni ke sam ya ƙi lafawa kamar ma asama ɗina ke son tashi ,ruwa ya bani a kofi na sha yayinda Twins duk suka kewaye ni.Ƙirjina na ɗan bubuga da hannu saboda ko naji sauƙin abunda ya tokare min shi,"Daddy mi sunanta ne?"na faɗa ina mai danne tarin,ƙin faɗa min yayi ko dan ya ga Mami ta fito ne oho sai ma sannu da ya shiga jero min. "Minene ya sameta daga in shiga ɗaki in fito?"cewar Mami da alamun damuwa a fuskarta "babu komi tea ɗin ne ya ƙware ni"na faɗa cikin kawar da zancen ƙawata da tafi office ɗin Daddy.Magani Mami ta ɓalle min ta bani na sha nan ta sake haɗa min wani tean,babu yadda na iya haka na rinƙa shan shi amman a zahirin gaskiya sam ya fita raina. Miƙewa nayi na koma ɗaki,yau ma kamar jiya a kwance na tarar da Ameera ta sa écouteurs(abun sauraro na kunne)ta na kallon wani abu a wayarta wanda ko rantsuwa nayi ba zan yi kaffara ba Film ɗin batsa ta ke kallo. Teddyna da ke kan gado na je zan ɗauka da sauri ta kife screen ɗin wayar wai dan kar na gani,a falo na koma dan bata liberté saɓawa Ubangijinta yadda ta ga dama dan dai kuwa duk wanda yayi daidai a duk inda ya ke ya sani haka ma akasin haka. Kira Nabee nayi sai dai tayi ta sonné ba ta ɗauka ba har sau biyu,wasu hawayen baƙin ciki ne suka silalo min "ta yaya ma zan bari *KARUWAR GIDA* tauraruwa mai wutsiya ta kafawa uba mahaifina tarko na ƙyaleta?to wai yanzu minene mafita koko na roƙi Daddy akan ya aureta tunda ya fi dai ace ƙawata ta san sirrin mahaifina ta hanyar zina?"na faɗa a zuci tare da ƙanƙame Teddyna gam kamar zan shige cikin shi. Turo ƙofa aka yi,Mami ce ta shigo kawo min chocolat ɗin da na sa a sawo min.Tsayawa tayi ta na nazarina bayan na karɓi robar, "Mimi ko sai mun je asibiti sai na ga kamar ma kin ɗan rame lokaci ɗaya"cewar Mami ta na shirin zama kusa da ni mu ka jiyo ihun Ameera. Zuciyata ce ta bada dam ganin Mami ta nufi ƙofar kamar na riƙe ta na hanata zuwa sai dai bakina ya yi min nauyi,ko second ɗaya ba tayi da shiga ba naji ta na salalami da sauri na tashi na mara mata baya. Tsaye cak Mami tayi ta na kallon Ameera wacce ta haye pilow ta na....ga kuma video ta na kallo,har mu ka ƙarasa kusa da ita ba ta san mun zo ba sai ihunta ta ke saboda ta ƙure ƙarshen volume ɗin. Kujerar dressing mirror Mami ta ɗauka ta buga mata ita a tsakar baya babu shiri tayi watsi da wayar tare da cire écouteurs ɗin ta na mai fasa uwar ƙara. Da kujerar Mami ta shiga jibgarta har sai da ta kare,Ameera na ta kuka a ƙarshe Mami ta mayar da ita kujera ta ɗale sai kishi take ta na buga kanta da ƙasa. Ganin abun ya yi yawa na ruga aguje dan kirawo Daddy kar Mami tayi kisan kai,a yadda na ga Mami ta haɗa mata jini da majina ba ƙaramin tayar min da hankali yayi ba ina zuwa na faɗa jikin Daddy a sume...... Comment and share Please Jikar Rabo ce 😎 [18/11 à 15:29] Cham~rose💞: *KARUWAR GIDA...*🙆🏻‍♀️ ```LOVE and ROMANTIC STORY``` ```MRS SADAUKI```💫 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 10GB@===2,600 15GB@===3850 20GB@===5000 40GB@===9900 Dial *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE 7-8* Frigo Daddy ya nufa ya ɗauko ruwan sanyi ya malala mani,ajiyar zuciya na sauke tare da yi mashi nuni da ɗakina. Shi sai yanzu ma ya tuna a firgice na fito ashe,bisa moquette ya shimfiɗe ni ya nufin ɗakin wanda tuni Mami ta sumar da Ameera ta koma gefe ta na rusa wani irin kuka mai taɓa zuciya. "Innalillahi wa'inna iley raji'un"cewar Daddy ya na mai nufar inda Ameera ta ke a sheme babu numfashi,bai samu damar tambayar Mami abinda ke faruwa ba ya ciciɓeta ya nufi waje da ita tuni mai gadi ya wangale mashi get. Tun a hanya ya yiwa Dr Ibrah magana wanda shi ma tun a waya ya nuna tashin hankalin shi,suna zuwa tuni nures sun fito da gado aka ɗauke ta aka aza bisa tare da turata zuwa emergency. Idanun Dr Ibrah sun yi jawur saboda tashin hankali da ɓacin rai,sam ya kasa tambayar yadda aka yi wannan lamari ya faru ko kuma akan minene. Tagumi Daddy yayi ya rasa mi ke mashi daɗi, Allah na gani ya na son ƴaƴan shi fiye da komi da na duniya da ya mallaka,wayar shi ya zaro daga aljihu ya danna kiran Mimi bugu biyu na ɗauka cikin sanyi murya nace "Daddy..."ajiyar zuciya ya sauke yace "Mimina ya jikin naki?"nace "na warke Daddy ina Ameerai?" "Ta na can likitoci na kula da ita"cewar Daddy,"ok Daddy ga mu nan zuwa ita kanta Mamin ba ta ji daɗin abinda ta yi ba kuma kamar ciwon ta na son tashi" Daddy ya tambaye ni "Mimi minene ya faru?laifin mi Ameera tayi da har Mamin ku tayi mata wannan dukan?"shiru nayi na kasa cewa komi dan tuni Mami ta fita ta shiga motar da drever zai kai mu asibitin,jin na ƙyale yasa Daddy kashewa. Twins na ja mu ka nufi mota,a baya mu ka shiga dukan mu drever ya ja mu zuwa babbar asibitin Dr Ibrah abokin Daddy,duk in ba mu lafiya can ake kai mu ko kuma shi ya zo har gida ya duba mu. Da taimakona Mami ta shiga cikin asibitin,ba tare da wani ɓata lokaci ba aka bata gado tare da saka mata ƙarin ruwa duk da na lura ba da son ran Dr Ibrah ba dan sai wani hararen Mami ya ke kamar zai doke ta. Mu na nan jungum har aka fito da Ameera an wanke mata fuska tayi fyau yayinda aka naɗe wuraren da taji ciwo da bandeji,sai a lokacin naji hankalina ya ɗan kwanta dan tuni ta na ta barcinta. Ina nan zaune kusa da Daddy yayinda na sa su Mami da Ameera ina kallon yadda kowa ke sauke numfashi,shi kuwa Daddy ina lura da shi sai satar kallona ya ke ya na danna wayar hannun shi. Kamar an ce in juyo nan idona suka yi tozali da hoton Nabee bisa screen ɗin wayar Daddy,ta sha riga da wando baƙaƙe yayinda ta baza sumar kanta irin ta Bugajen asali a kafaɗunta ,laɓanta sun sha man leɓe sai ƙyalli suke yayinda ƙwala-ƙwalan idonta fara ta ranbaɗa masu kwalli sai ya fito da tsantsar kyawunta. Zuciyata ce ta fara tafasa ta na halbawa da ƙarfi lokacin da na ƙara ƙarewa hoton kallo ta wutsiyar ijiya,a gaban rigar kusan a buɗe ya ke wanda hakan ya baiwa dukiyar Fulaninta fitowa kusan rabi ga wata irin gantsarowa da tayi irin dai na ƴan duniya. Hawayen da suka cika min ido ne suka samu damar silalo min,tabbas zuciyata ta yarda kan Daddy ya faɗa tarkon Nabee tunda har ya kasa ɓadda hoton ta ya tsaya ya na ƙare mashi kallo. Fita nayi waje nan na tarar da twins suna cin biscuits da chocolat ɗin da na san bai wuce Dr Ibrah ya saya masu,suna ganina suka taso su na gwada min abubuwan da ke cikin ledar. Ban iya ce masu komi ba sai bajewa da nayi a kan tabarmar da ke shimfiɗe ina sauke numfashi,saƙo ni ke son turawa Nabee to amman mi ma zance mata alhalin tuni wuri ya ƙure min har ta turawa Daddyna karuwan hotunan ta uwanda hatta mace ƴar uwarta ta gan su sai ta yaba da kyawun hallitarta balle namiji?. Numfashina ne ya fara kokowar ɗaukewa tsabar tashin hankali,da sauri Dr Ibrah ya ƙaraso ya na tambayata lafiya?ganin ina dafe ƙirji.Ban iya bashi amsa ba dan kuwa ba zan iya furta komi ba,hannuna ya ja ya tada ni da sauri ya nufi ɗakin da ya ke duba maras lafiya ya shimfiɗar da ni a kan gado. Bugun zuciyata ya fara aunawa,yadda ya ke jin kamar zai fasa mashi kunnuwa yasa shi zaro ido ya na mai ƙara ɗaga rigata sama. Hankalin Dr Ibrah ne ya tashi kasantuwarta ba ma'abociyar saka bra ba ce,ta wutsiyar idona ni ke kallon yadda ya ke haɗiye yawu kafin ya aza na'urar sauraren sauti a saitin zuciyata. Da gayya Dr Ibrah ya ke gogar ƙirjina wacce ni kuma tashin hankalin da ni ke ciki yasa sam ban ɗago shi ba har sai da naji ya na ƙoƙarin shafata,hannuna na kai dan janye nashi amman tuni ya kaiwa ƙirjina damƙa wanda hakan ya yi daidai da shigowar Daddy wanda ke nemana. Kasancewar wanda hankalin shi ya gushe bai jin kira yasa Dr Ibrah bai ma san Daddy ya shigo ba, ƙoƙarin hana shi nike amman ya ƙi hanuwa saboda tsayuwar numfashina cak. Kujerar ƙarfe wacce ke ajiye a ɗakin Daddy ya ɗauka ya bugawa Dr Ibrah a kai,tuni kan ya fashe jini ya fara zuba.Ƴar ƙara ya saki tare da dafe gun,idanun dadi tuni sun yi ja rigarta ya ja min ta rufe duka jikina sannan ya ciciɓe ni ya fito da ni a guje ya nufi mota Twins na take mashi baya. Wata Clinic ya kai ni tuni aka bani taimakon gaggawa,Dr kuma ya yiwa Daddy bayanin furgicin da na shiga ne ya fi ƙarfin ƙwaƙwalwa ta shiyasa na some. Daddy bai kawo komi a kan shi ba kawai tunanin shi ya bashi ƙila dan Dr Ibrah ya nemi ya keta min haddi ne,ɗakin da aka kai ni ya shiga ya jawo kujera dab da ni addu'o'i ya ke tofa min wanda shi kan shi bai san adadin su ba. Dr ya shigo ya baiwa Daddy wata farar takarda mai ɗauke da sunayen maganin da ake buƙata,ya karɓa ya fita zuwa pharmacie daga nan ya wuce gida ya yi wanka sannan ya nufo asibitin direct office ɗin Dr ɗin ya wuce nan ya ke shafi mashi har yanzu ina barci ƙila sai nan da kamar 30mn na farka saboda allurar barcin da aka mani. Jeans blue ne da riga fara a jikin shi,ya ɗaura baƙar agogo a tsintsiyar hannun shi yayinda ya riƙo tsinken flower ja a hannu ya ɗora min a gefen fuska.Idona na buɗe ina ƙare mashi kallo tun daga fararen akaifun shi na ƙafa har izuwa ɗan madaidaicin gemun shi, murmurshi yayi mai sauti yace "ki ɗago ki kalli fuska domin lokaci yayi da za ki ga muradin ran ki"kamar mai jin tsoro haka na ɗaga kaina na sauke fararen idona kan beauty face ɗin shi. A matuƙar birkice na ƙwalo ido tare da fasa ihu ina cewa "Daddyna Innalillahi wa'inna iley raji'un"firgigit na farka daga mumunan mafarkin da ni ke,ashe a fili nayi ihun wanda hakan ya jawo hankalin su Dr suka shigo a kiɗime. Da sauri na dire daga gadon na cire ƙarin ruwan da aka yi mani ina mai kallon Daddy wanda ya ke sanye sak da irin kayan da na gan shi a mafarki,kai na shiga girgizawa yayinda hawaye ke zubo min kamar ba gobe ga jini kuma sai ɗiga ya ke a hannuna. Daddy ya ƙaraso ya na cewa "lafiyar ki kuwa Mimi?"yayi maganar ya na kamo hannuna,luuu nayi kamar zan faɗi saboda wani irin shock da naji kamar lantarki. Tare ni yayi na faɗa bisa fafaɗen ƙirjin shi,da sauri na rumtse ido duk da ba wannan ba ne karon farko da jikina ya raɓu da nashi amman na yanzu sai naji banbanci tare da jin wani abu wanda ban taɓa jin a rayuwata ba désir. Luf na lafe jikin Daddy ina shaƙar ƙamshin turaren shi wanda kuma nayi imani da Allah yau ne ya fara saka shi kuma ƙamshin sak irin na cikin mafarkina,yanayin da na tsinci kaina sai ya gushe min duk wata damuwa ta . A hankali Daddy ya kwantar da ni a gado,tare da yi ma likita murmurshi ganin ya na kallon su cike da burgewa yasa Daddy cewa "Ƴa ta ce Mimi na fi sonta duk cikin ƴaƴana ƙila kuma dan ta na da sunan mahaifiyata"Dr ya waro ido yace "kai haba ni na zata ai amarya ce kayi, musamman yanzu da kayi wannan shigar sai ka dawo ɗan saurayi abun ka"Dr ya ƙare maganar cikin yin raha hakan yasa Daddy ɗan murmusawa ya shafi gemun shi yace "ai ko yanzu ban wani tsufa ba ina iya ɗaukar budurwa Dr,ka ga dai dan Allah ka kula min da ita akwai gun da zan tafi yanzu"da "ok in shaa Allah"Dr ya amsa. Sai bayan sallah magrib na farka,abinda ya bani mamaki ganin Dr ya saka ni a gaba ya na kallo. "La beauté kin tashi ya jikin naki mi ke maki ciwo yanzu?"ya jero min tambayoyin a jere, "Daddy fah...?"shine abinda kawai nace mashi "ya tafi unguwa tun ɗazu amman na san yanzu ya dawo tunda an yi sallah"shiru nayi ina tunanin ina kuma ya je,babu jimawa ya shigo ya na tambayata jikina na amasa da "alhamdullah ina ka tafi Daddy?"bai bani amsa ba ya taimaka min na sauko mu ka fito waje dan likita ya sallame mu. A hanya ya tsaya ya saya mani fruits sannan mu ka wuce gida,har bedroom ya kai ni ya haɗa min wanka masu ɗumi kamar yadda Dr yace. Shiga nayi zan fara wanka sai na period ɗina ya zo min,a haka dai na gasa jikina na fito na shirya cikin kayan barci tun da dai ba sallah zan yi ba. Daddy ya shigo hannun shi ɗauke da tray,tea ya haɗa min na sha tare da bani magani sannan ya fita.Kwantawa nayi na rufe jikina da bargo na lumshe ido ina tunanin yadda aka yi naji ƙamshin turaren mata a jikin Daddy kuma kamar na taɓa jin shi a wani waje amman na manta. Har zai wuce part ɗin shi sai kuma ya ga haske ɗakina hakan yasa ya shigo,bakin bed ya zauna ya na tofa min addu'a ina jin shi sai dai barci ne fal idona kiss ya min a goshi ya na shirin tashi na riƙo hannun shi..... Comment and share Please Jikar Rabo ce 😎 [19/11 à 11:56] Cham~rose💞: *KARUWAR GIDA...*🙆🏻‍♀️ ```LOVE and ROMANTIC STORY``` ```MRS SADAUKI```💫 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 10GB@===2,600 15GB@===3850 20GB@===5000 40GB@===9900 Dial *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE 9-10* Fuskata Daddy ya shiga shafawa tare da hura min iskan bakin shi,ban san lokacin da na sake shi ba dan tuni barci ya fi ƙarfina. Murmushi yayi a zuci yace "Mimi rigima ga tsoro ƙila duk tunanin ta ke in na barta ita ɗaya Dr Ibrah zai shigo nan ɗin ne"yayi maganar tare da ficewa zuwa nashi ɓangaren bayan rufo min ƙofa. Wanka yayi ya shirya cikin spleeping dress na maza ya feshe jikin shi da turare ya kashe hasken ɗaki ya kwanta ya na mai rungumo pilow haɗi da lumshe ido,haɗuwar jikin su yanayin tsoronta,manya breast ɗin ta da suka manne a ƙirjin shi yadda ta ririƙe shi da yanayin fitar numfashinta duk a take suka faɗo mashi a rai. Ƙara rungume pilown yayi ya na jin wani yanayi na daban wanda tun da ya ke bai taɓa jin shi a kan mace ba ko dan ita ta na yarinya ne ko kuwa soyayyarta ce da yaji ta ginu har tayi gini a zuciyar shi? Yanayin da yaji na buƙatuwa ne yasa shi dirowa daga kan bed har zai kama handle ɗin ƙofa ya tuna Mami na asibiti,tsuki yayi ya dawo ya kwanta ya mai dafe mara sam wannan abun ba zai barshi yayi barcin kirki ba. A haka dai ya zauna ya na ta saƙe-saƙe ya ɗaura wannan ya kwance wancan har barci yayi nasara ɗauke shi mai cike da mafarkai érotique. Washegari tun da asuba naji Daddy kaina ya bubuga min kumatu da hannuwan shi masu damshin ruwan alwala,ɗan ware idon nayi na zuba su gare shi a take kuma mafarkin da nayi nashi ya faɗo min a rai.Wata irin kunyar shi ta kama ni sai naji kamar dagaske ɗin ne,"tashi kiyi Sallah Mimi zan wuce masjid"da kai na amsa mashi na wuce toilet na haɗa ruwan zafi nayi wanka sannan nayi sallah. A can asibiti kuwa sosai ran Dr Ibrah ya ɓace,wata nurs ya kira ta naɗe mashi ciwon da bandeji. Dare na yi ya nufi ɗakin da aka kwantar da Mami,ganin abokin mijin nata sai tayi saurin rufe idonta ba tare da ta san tuni ya gane ba barci ta ke ba. Allura ya barci ya yiwa Ameera wacce ke bisa gado ta na barci ita kuwa Mami sai ya yi mata ta mutuwar jiki,ya na gamawa ya rufe ƙofa da key sannan ya tako zuwa gadon da Mami ke kwance. "Ɗazu banzar mijin ki ya fasa min kai ni kuma yanzu zan fasa gonar shi ta yadda sai yayi doguwar jinya kafin ya sake shigarta"ya na maganar ne ya na mai fidda kayan jikin shi,waro ido Mami tayi jin batun shi ga kuma zir da yayi har da ɗaukar allura ƙarin ƙarfi ta maza ya yiwa kan shi. Cike da jin haushinta ya shiga rabata da kayan jikinta,girgiza mashi kai ta ke alamun kar ya keta mata haddi wata uwar harara ya watsa mata haɗe da ɗauketa da marin da yasa ganinta ɗaukewa. Wata irin damƙa ya yiwa ƙirjinta wanda a kullum ta ke shan kunnun alƙama wanda aka yi haɗi da farar shinkafa da hulba da madara duk dan kar su zube(ƴar uwa ki gwada yin wannan in shaa Allah za'a dace ya na gyara breast sosai). A yadda ya ke yi mata komi a mugunce bai hana sha'awar Mami motsawa ba,dan kuwa mace ce da ta san ciwon kanta kullum cikin gyaran jiki ta ke ta hanyar shan kayan marmari,maltina da lait peak. Kusan 30mns yayi ya na yamutsata kafin ya abka mata,maimakon Mami ta ji haushi sai ta lumshe ido ta na jin yadda ya ke sarrafata tsawon dogon lokaci ba kamar Daddy ba.Tun ta na tunanin Dr Ibrah ya ƙyaleta har ta fara kukan wahala saboda awanin da ya ɗauka kanta,ga shi ba ta iya yin wani kuka mai sauti balle magana duk jikinta a mace ya ke. Ya na gama abinda ya ke so ya tsallake ta ya barta nan kwance,cike da jarumta ta miƙe tayi wanka dan tuni an fara kiraye-kirayen sallah a masallatai. Ta na idar da Sallah ta shiga tafin Ameera "ke dan uban ki tashi mu tai gida kafin wannan mugun ya zo ya kashe ni"cikin gigin kwana Ameera ta tashi da fuskarta wacce tayi suntum dan idonta ɗaya ma ya rufe saboda kumburi. Haka suka kamo hanya suka samu adaidaita ya kawo su gida,daidai nan Daddy ya dawo daga masallaci cike da mamaki ya ke kallon su amman sai ya shiga gida ya ɗauko kuɗi ya sallami mai adaidaita. Mami na zuwa ta shige toilet ta fara gasa kanta da ruwan ɗumi, Allah ya isa wacce ta jawa Dr Ibrah ta fi buhu.Ta na fitowa ta tarar da Daddy zaune bakin gado ya na jiran fitowar ta,fuska ta ɗaɗaure saboda yanayin shi kaɗai ya fahimtar da ita abinda ya kawo shi. Kai ta ɗauke ta na mai jin wani irin haushin shi a zuci tace "sai shegiyar jaraba tsiya amman minti ɗaya zuwa uku har ya gama mtsw"ta ja tsukin a fili.Tsayawa Daddy ya yi ya na kallonta ba tare da yace komi ba,mai da turare ta shiga shafawa kamar wata sabuwar amarya. Ta buɗe drower ta na fiddo wata atamfa Daddy ya yi huging nata ta baya,tsayawa tayi tace "ka ga Daddyn Mimi banda lafiya dan Allah ka yi haƙuri zuwa wani lokaci"bai kulata ba sai ma yawo da ya shiga yi da hannun shi a duk sassan jikinta. Ta juyo da niyyar yi mashi masifa ya jawota zuwa jikin shi tare da manne bakin shi da nata,a haka ya samu nasara kanta har ya kawota kan bed. Mami ba ta farga ba sai da taji hannun shi kan....ai a wahalce ta buga wani ihu saboda wani irin raɗaɗi da zugi da wajen ke yi mata.Direwa tayi daga kan bed ta shiga rawar sigile dan kuwa Daddy ya fama ma ta ciwon da ta ke ji ƙila sai ta fi sati guda ba ta warke ba,dan kuwa tamkar budurwar da aka raba da budurcinta ta ke ji,kallonta Daddy ya tsaya yi tare da nazarinta,wani zargi ne ya ɗarsu a ran shi sai kuma yayi saurin Uziya saboda babu kyawu musamman ga matar shi ta sunnah sam sai ya ke ganin hakan ba zai taɓa faruwa ba. Yunƙurin jawota yayi ta ruga a guje ta shige toilet tare da saka key,dafe kai yayi ya koma part ɗin shi a daidai lokacin ni kuma na fito neman tea na ga sadda ya fito daga ɗakin Mami. Wani malolon baƙin ciki mai cike da kishi ne ya turniƙe min maƙogwaro,dan tuni na san dawowar ta su tunda na baro Ameera a ɗakina ta na barci. Sam sai naji tea ɗin ya fita raina haka na koma ɗaki na jawo Teddyna na rungume na shiga kuka a zuci kuma faɗi ni ke "miyasa za ka min haka Daddy?yanzu minene na wani zuwa ɗakinta daga dawowarta yau?" Daddy kuwa saffa da marwa ya shiga yi,dawowar su Mami tun da asubah farin shine na farkon dasa Ayar shi gareta,sannan ta na guje mashi duk da ya ga wurin kamar alamun yayi ja,da zuwanta kuma toilet ta shiga sannan gashin kanta a jiƙe "tabbas akwai matsala doli na sa ido kan ki na gano duk abinda ya jawo hakan"cewar Daddy ya na mai shiga toilet ya sakarwa kan shi shower ko ya ji sassauci. *** Fadila ce kwance a kan ƙirjin Nasir,daga ita har shi babu wani mai suturar kirki.Jajayen laɓan shi ta matse da yatsunta tace "Nas ya kamata mu tashi mu wuce school ka san yau akwai lecture wannan masifafen"dakatawa yayi da shafar bayanta yace "babyna Allah har yanzu ban gamsu ba yadda ni ke so, please ki sake min salo ta yadda zan jina zam-zam"murmurshi Fadila tayi tace "to Nas in ba abun ka ba ta yaya za ka ji daidai a iya romance?kawai haƙuri za ka yi mu yi ta tafiya a haka har Allah ya kawo ranar auren mu"birkitata yayi sai ya zamana ta dawo ƙasan shi sannan yace "baby amman za mu iya yin goge ko?ba zan shige ki ba kawai a baki-baki ne zan rinƙa yi"shiru Fadila tayi ta na tunani can tace "Nasir ina jin tsoro kar kaje ka zarce"cikin kwantar da hankali yace "haba baby ke ma ta yaya zan bari hakan ta faru?na rantse maki da Allah ban son duk wani abu da zai cutar da ke domin soyayyar ki gare ni ta fi ƙarfin ta ɗa da uwa"ba ta ce komi ba hakan yasa yace "ki yarda da ni kin ji?"kai ta ɗaga mashi shi kuma ya zare pant ɗin ta..... *To a nan zan tsaya da free page uwanda suka yi payement please ku min magana, KARUWAR GIDA 200₦/300f ne kacal da masu son cigaba zai ku aiko kuɗin ku ta wannan account ɗin* 3184721842 Bala Maryam Mikailu First bank Sai ki turo da shaidar biya ta wannan number +22795045822 *Ga masu son a basu ta pc kuma 500₦ ne* [20/11 à 08:37] Cham~rose💞: *KARUWAR GIDA...*🙆🏻‍♀️ ```LOVE and ROMANTIC STORY``` ```MRS SADAUKI```💫 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 10GB@===2,600 15GB@===3850 20GB@===5000 40GB@===9900 Dial *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE 11-12* Lumshe ido Fadila tayi ta na sauraren shi,yadda ya ke yin komi a nitse ba tare da yayi gangancin shigarta ba shi ya fi komi tsaya mata a rai. Ta na jin shi duk abinda ya ke amman ita har ga Allah kunya ta ke ji,jin liquide ɗin shi a gabanta yasa tayi saurin ƙoƙarin tashi amman ya mayar da ita babu yadda ta iya doli ta koma ta kwanta har sai da yayi niyya dan kan shi. Wanka ta shiga ta fito sannan shi ma ya shiga,su na gama shirya suka fice tare da kulle gidan da key suka wuce school. *** Ganin kukan bai yi min yasa na tashi na shige toilet na yi wanka tare da shiryawa cikin riga da wando na sous-vêtement farare,kiran Nabee ne ya shigo wayata da sauri na koma falo inda na barta,na ɗaga kafin in ce wani abu ta riga ni "my lovely dauther kiyi haƙuri jiya ina can wani gun ne shiyasa ban ɗauki kiran ki ba kuma sai na shigo a gajiye washhh Allah"ta ƙare zance ta na mai yin miƙa. Rumtse ido nayi ina jin takaici wato ita da Daddyna suka sheƙe ayarsu shine ta ke gayamin?tabbas kuma ƙamshin da naji Daddy na yi irin na turaren Nabee ne kenan zargina ya zama gaskiya? Jin ban ce komi ba ne yasa Nabee cewa "ina my sugar Daddy ya ke?"a tsawace nace "Nabee ki shiga hankalin ki wlh in kika yi kuskuren gwada karuwancin ki ga...."sauran maganar ce ta maƙale min ganin Daddy ya shigo ya na kallona. Can ɓangaren Nabee ta sheƙe da dariya tace "na nawa kenan?wai an cewa kuturu Allah ya la'ance ka ai tuni..."ban ida jin abinda tace ba Daddy ya amshi wayar ya kara a kunnen shi rumtse ido yayi jin abinda Nabee ɗin ke faɗa,"yanzu ita ba ta ko jin kunya Ƴata ta ke gayawa wannan maganar?"Daddy ke faɗa a zuci kafin ya kashe kiran ya maido hankalin shi gare ni. Kaina a duƙe tuni idona sun fara ɗigar da ruwan hawaye,ɗago haɓata yayi sai kawai ya jawo ni zuwa jikin shi dan bai san abinda zai ce ba ta ina ma zai soma? "Daddy ka kai ni gun Hajiyar mu ina son komawa can da zama"na faɗa cikin muryar kuka bayana ya bubuga yace "no Mimi ba za ki koma can ba zan dai kai ki sai ki wuni in ya so da marice sai naje na ɗauko ki kin ji?"kai na ɗaga ina mai barin jikin shi na nufi bedroom. Daddy kuwa huci ya sauke,ya shigo ne dan ya ga jikin Ameera sai kuma ya tarar da wannan kayan baƙin cikin na *KARUWAR GIDA* da ta ke tsarawa ƴarsa abinda zai sa zuciyarta ta buga,dan kuwa ya san ba iya abinda ya faru ba ne kawai Nabee ta gayawa Mimi har da ƙarin ta kawai dan sawa Mimin tension. Ƙaton hijab kawai na aza bisa tare da ɗaukar coton(auduga)dan wani sa'in period ɗina ya na dawowa duk da dai dama kwana ɗaya ne ni ke yi ya tsaya. Kallona yayi yace "Mimi a haka za ki je?"kallon kaina nayi nace "mi nayi Daddy?"kai ya girgiza dan ya gane wayon da Mimi tayi na saka bungulin hijab a tunaninta bai hangi ƙafarta ba, ya ga har yanzu riga da wando ne. Kai na ɗan sosa sai kuma na fuske na ɗauki Teddyna,gaba ya yi ina bin shi a baya har mu ka fito a farfajiya. Seat ɗin mai zaman banza na shiga Daddy zaman drever,ai kuwa ƙamshin turaren Nabee ne ya cika motar duk sai naji raina ya ɓace tare da jin haushin Daddy "wato a cikin motar ma suka kasance?miyasa Daddy zai min haka ya bayyana sirrin shi ga sa'ar ƴar cikin shi?duk ƙoƙarin da Mami ke yi bai gani ne komi?"Teddyna na rungume tare da ɓoye fuskata har mu ka zo gidan Hajiya Babba. Mu na shiga falon Twins suka rugo suka rungume ni,cikin dariya nace "to ku sake ni kar na faɗi,ashe nan kuka zo ?ni shaf na ma manta da ku shiyasa ban ji motsin ku ba"Imane tace "eh jiya Daddy ya kawo mu yace nan za mu zauna har sai kun samu lafiya"murmurshi nayi na ja hannunta dan tuni Ihsane ta bar guna ta nufi Daddy . Fitowa Hajiya Babba tayi daga kitchen gaisheta nayi ta amsa tare da tambayata jikina,nace "da sauƙi alhamdullah"Daddy ne ya matso suna gaisawa da mahaifiyar ta shi amman duk rabin hankalin shi na ga Mimi wacce ta rakuɓe ta rungume Teddynta tayi ƙasaƙe alamu tunani ta ke. Tashi Hajiya Babba ta yi ta koma kitchen zuwa can suka fito ita da mai aikinta wacce ke riƙe da ƙaton tray,hijab ɗina na cire na zo na zauna ƙasan Capet na fara haɗa abun breakfast ɗin. Doya ce aka soya da ƙwai tare da yin wata ƴar sauce ta mayonnaise sai kayan tea,a cikin ƙaton plate n'a zuba duk suka gewaya suna ci har da Hajiya Babba ni kuma tea ni ke sha ina satar kallon Daddy yadda ya ke ci a nutse sajen fuskar shi na ɗan motsawa a hankali hakan ba ƙaramin tafiyar min da hankali ya yi na. Ina kurɓar tea ina kallon shi tare da sakin murmurshi,kofin tea ɗin na aje na kwanta bisa salon mai zaman mutum uku Teddyna rungume a hannuna. A hankali na fara rera waƙa wacce taƙamaima ban san ya ake yin ta ba kawai in na wuce a hanya wani sa'in ina jin ta a gari,to kawai yanzu sai na samu bakina da rerata ```Yaushe ne buƙatar za ta biya yau ne ko gobe?🥺da ina da hali janyo shi zan yi mu yi zobe🥲da siyasa ce tabbas da nai yi zaɓe😰``` da sauri nayi shiru jin Hajiya Babba na cewa "iyeee!takwara ta aure ta ke so"da sauri na miƙe zan ruga sai aka yi rashin sa'a Daddy ma da ya miƙe ya na dariya zai wanke hannun shi sai mu ka yi karo dafe goshi nayi zan faɗi sai kawai ya taro ni na faɗa jikin shi. "Subahanallah Mimi kiyi a hankali mana,ga shi kin sa na shafa maki maiƙon mai a kaya"cewar Daddy ya na mai daidaita min tsayuwa,baki na turo gaba ina kallon inda yayi tâche ɗin. Su Twins dariya suka shiga yi min ganin ina gunguni tare da buga ƙafafu a ƙasa, murmurshi Daddy yayi yace "ayya ki yi haƙuri ai gobe ma zan saya maki wasu tunda na ga so kike ki zama kamar ƴar ƙwllo kullum cikin kayan gudu"Hajiya Babba ta karɓe zancen da cewa "ai kuwa dai yau na ga sakalci goɗai-goɗai da ita ka tsaya ka na sangarta ta a haka ai ba gata kake mata ba dan kuwa babu namijin da zai ɗauki sakarcin takwara komi kuka sai kace pampon an taɓa ido ba su tsayawa sai zubar da hawaye"baki na kwaɓe nace "Daddy kaji ko Allah yanzu Hajiyar mu ta bar ji da Ni kawai ka mayar da ni gida "na ƙarashe maganai ina yin kukan wasa. Kai Daddy ya girgiza ya shiga kitchen ya wanke hannun shi,ko da ya fito bai tarar da Mimi ba dan tuni ta wuce ƙurya ɗakin Hajiya Babba. Sallama yayi masu ai kuwa Twins suka laƙe mashi doli ya tafi da su gida,Hajiya Babba ta miƙe ta shigo ɗaki "binciken miye ake min a ɗaki?"ban ko juyo ba na shiga duba kayan da ta ke tara min na ciro wasu baƙaƙen riguna guda biyu,da sauri ta karɓe su ta na cewa "ba fah zan baki su ba sai kin yi aure dan haka kar ki yi wahala"na turo baki gaba nace "dan Allah Hajiya Babba ki bani Allah ina son yin kwalliya da su ne"dariya tayi irin ta su ta tsofi tace "ai kam ba zan bayar ba ko Amadu dakyar na bashi turaren da ya kai maki jiya shi ma dan ya nace ne". "Wane turare Hajiya Babba?"na tambayeta ta bani amsa da "turaren da dai na saba saya maki tun ki na ƙarama amman dan shegantaka shine kika canza wani kala kika bar saka shi shiyasa ni ke tara maki shi a nan in kin yi aure sai ki cigaba da amfani da shi,na san mijin ki zai so ƙamshi saboda ko a can Saudiyya matan su shi suke shafawa"shiru nayi ina tunani "to ko dai Daddy bai tafi gun Nabee ba?dan ban mancewa da Nabee ta ji ƙamshin turarena ne tayi ƙwaƙuwa na bata ɗaya sai kuma ta cigaba da sayen irin shi yayinda ni kuma na canza wani iri daban.To amman in haka ne miyasa Nabee za ta gayi maganar ɓatanci a kan Daddyna har tace sugar ɗin ta ne?". Wata rose ɗin riga da Hajiya Babba ta yaɓa min a fuska ya sa ni dawowa daga duniyar tunani,ihu nayi na rungume Kakata nace "thank You my granny,ya aka yi kika san ina son launin rose?"na tambayeta ina mai sake ɗaga rigar. "Ko uban ki ai na san launin da ya fi so balle ke da aka haifa jiya"cewar Hajiya Babba ta na mai maida kayan yadda suke,"kai Hajiya shine har da saka Daddyna?to ni dai kar ki rufe kayan ki bani mayafin da zan haɗa rigai"ba ta tanka ni ba ta jawo min wani farin adiko fari sol wanda aka yi ma adon duwatsu. Bisa gado na ajiye kayan tare da kwantawa ina rungume da Teddyna ,sai a yanzu na tuna wayata na ga hannun Daddy bai bani ba. Tunanin shi na fara moments ɗin ɗazu na tuna inda ya tallabe ni na faɗa jikin shi,lumshe ido nayi jin tamkar yanzu ne ƴan yatsun shi suka luma bisa fatar cikina. Rigata na sunsuna ai kuwa naji ɗan ƙamshin mayatacen turaren shi,a haka har barci ya ɗauke ni mai cike da famarkin Daddyna. Sai wuraren sha biyu da rabi na rana na farka,zanen Hajiya Babba na ɗauka na shige toilet. Tâche ɗin jini kaɗan na gani a pant ga kuma liquide ɗin da ya fita yayin mafarki. Shiru nayi ina tunanin "to wane wanka zan yi?na janaba ko na haila?" Tuna malamin mu na islamiyya yace ```«Mazhaba Malikiyya sun ce idan wanka biyu ya haɗu waje ɗaya na Haila da na Janaba to a nan wanka biyu za ka yi a rarrabe,kayi na abinda ya fara samuwa a gare ka misali kamar mace wadda miji ya sadu da ita kafin ta yi wankan janaba sai kuma haila ta risketa to a nan za ta fara yin wanka janaba ne sannan ta kawo na haila daga ba.Yayinda sauran Mazhabobin ke cewa a'a wanka ɗaya za ta yi da niyya biyu kenan niyyar wankan janaba da kuma na Haila»``` shiru nayi ina tunanin "to ni wane ya fara zo min jinin Hailar ko kuwa wancan?kawai bari na ɗauki misali na biyu na ɗauki niyya biyu" na faɗa a zuci tare ```da yin Bismillah,na wanke hannuwana sau uku,nayi tsarki,sannan na wanke gashin kaina ina cuɗa shi ta yadda ruwa zai shiga duk ƙofofin mahudar gashin,sannan na game dukan jikina da ruwa ina cucuɗawa tare da gaggautawa,ruwa na ɗebo a tafin hannu na kuskure baki sau ɗaya na shaƙa a hanci sau ɗaya tare fyacewa``` ajiyar zuciya na sauke jin tamkar an sauke min wasu kayan nauyi saboda na tsarkaka. Bayan na shafa mai na tsane kashina wani zanen Hajiya Babba na fiddo tare da irin rigar nan ta tsofi munafata na saka,dariya na yiwa kaina ganin na dawo tamkar wata ƴar ƙauye sai na shafa madarar turare na fita falo. A kwance na tarar da Hajiya Babba mai aikinta na yi mata tausar ƙafafu, kitchen na shiga ne ɗebo dafa dukar shinkafa da su kayi wace taji ɗayen kifi. Sai da naci na ƙoshi na sha ruwa na miƙe a kujera nace "Washhh Allah na gaji"Hajiya Babba ta ɗago kai ta kalle ni tace "bayan kin share plate ɗaya na abincin?"na turo baki nace "ke ma ai kin ci to minene na min dariya sabida Allah?"mai aikinta tayi dariya tace "Hajiya Babba ana takurawa ƴata fah ai ba ma wani ci tayi sosai ba"Hajiya Babba ta taɓe baki tace "ƴar ta ki ma da ko gaishe ki ba ta yi ba?"buɗe baki nayi da mamaki jin Hajiya Babba za ta watsa ni,"a'a ba ki dai ji ba ta kau gaishe ni"cewar Lami kunya ce ta kama ni hankan yasa na fice na fita zuwa farfajiyar gidan daidai nan kuma motar Daddy ta shigo harabar gidan..... *Kar ku manta book ɗin kuɗi ki yi ƙoƙari ki biya 200 kacal ki sha karatun ki cikin nutsuwa ,wacce ta shirya saya ta yi min magana ta WhatsApp* +22795045822 [21/11 à 19:48] Cham~rose💞: *KARUWAR GIDA...*🙆🏻‍♀️ ```LOVE and ROMANTIC STORY``` ```MRS SADAUKI```💫 ☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 10GB@===2,600 15GB@===3850 20GB@===5000 40GB@===9900 Dial *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Whatsapp OR Call 08066268951* *Last free page mai son shiga paid group sai ya yi min magana ta WhatsApp* +22795045822 *PAGE 13-14* Tsayawa yayi ya ƙare mata kallo tsaf,a yadda ta ke cikin zane simple sai ya fiddo manya hips ɗin ta tare da shap ɗin su. "A'u'zu billahi mina shaitani rajim"Daddy ya faɗa jin shaiɗan na kwaɗaita mashi surar ƴar cikin shi.A jikina naji kamar a na kallona hakan ya sa na juyo caraf mu ka haɗa ido da Daddy murmurshi na sakar mashi tare da nufowa inda ya ke jingine jikin mota,duk takonta ɗaya haka zuciyar Daddy ke halbawa saboda yadda ƙirjinta ke motsawa saboda ba ta sa bra ba. Saurin kawar da kai Daddy yayi daga kallonta ya na ɗumin zuci "Mimi ki na da matsala wlh yanzu haka kika fito babu breziya duk jikin ki na motsawa ga kuma masu gadi a gidan,kenan bra ɗin da na sawo maki sun zama na banza"ji yayi zuciyar shi na suya dan har ga Allah ya na son ganin ƴaƴan shi cikin shiga ta kamala gudun faɗawa tarkon sheɗan,dan dayawan maza sun ɓaya ƴaƴan cikin su wanda dalilin shigar banza da wasu ƴan mata ke yi tsakar gida ya ke sa uba yayi sha'awar ƴar sa. A shagwaɓe nace "Daddy shine ka kawar da fuskar ka?"juyowa yayi ya kalle ni yace "no Mimi akwai dai tunanin da nike yi ne"ya faɗa ya na mai jan hannuna mu ka nufi falo. Bayan mun zauna ne Daddy yayi wata magana da ta sa zuciyata bugawa,"Hajiya Babba ki fahimce ni ba wai ina son nisanta Mimi daga nan ba ne kawai a'a akwai ƙwaƙwaren dalili,kuma makarantar can ta fi ta nan bada horo sannan duk bayan wata uku za ta dinga zowa ganin gida". Sharrr haka hawaye suka shiga ambaliya a fuskata "ta yaya ma har Daddy ya ke tunanin zan iya barin shi na tafi wani gari karatu?miyasa tun farko bai kai ni ba sai yanzu da ruhina da gangar jikina ke muradin shi?". Tasowa yayi ya dawo kusa da ni ya na mai kamo hannuwana "Mimina kiyi haƙuri Daddy ba zai taɓa yin abinda zai cutar da ke ba kin ji?"kai na ɗaga amman ba dan na so ba. "To sai dai in tare za mu je dan ba zan bari ta tafi ita ɗaya ba Niamey can cikin gwarawa babu dangin Iya balle na Abba"cewar Hajiya Babba, murmurshi Daddy yayi yace "wlh Hajiya Babba tamkar kin shiga raina, dama yanzu yadda duniya ta lalace wa zai sakin ƴar sa budurwa ta tafi wani gun inda babu mai tsawatarwa?"Hajiya Babba tace "ah to na zata kai ma sakalcin ƴan Boko za ka yi saboda bariki ka kai Univasaty ta ke ko mi?"dariya abun ya bani nace "kai Hajiya Babba yanzu Université ɗin ce ba ki iya faɗa ba?inda sunan goro ne ai ke ce a gaba" "Kin yiwa Rahamu da kika baro gida "cewar Hajiya Babba ta na mai miƙewa,ni dai dariya nayi Daddy yace "Hajiya Babba ban fah gama maganar ba " tace "akwatin da zan tafi da shi zan kimtsa ko ba cikin satin nan za mu tafi ba?"kai ya jinjina yace "eh in shaa Allah in an kammala komi ina sa ran zuwa jibi za ku tafi" "to kuma a bar ni na shirya kayana cikin hankali kwance "Hajiya Babba ta faɗa tare da yin gaba. Duban shi ya kai ga Mimi wacce ta tsunduma cikin tunani,yatsun hannuna ya fara ja suna fidda sautin ƙwas. "Washhh "na faɗa da ya ja ɗan ƙaramin amman yaƙi yin ƙara sai ya ja da ƙarfi,dariya ya yi min ni kuma na turo baki kafin na tsurawa gemun shi ido. Abun ka da abinda zuciya ke so haka na kai hannuna na shafi gefen fuskar shi nace "Daddy wai miyasa maza ke barin saje ko sun san ya na yi masu kyau ne?"shiru yayi ya na kallona kafin yace "tambayi surukina"na turo baki gaba nace "miye kuma haka nan?"duk da na san nufin shi,"mijin da zan aura maki kafin ki tafi Niamey"na turo baki nace "ban so, Daddy jiya ina ka tafi na ga kayi shiri irin na ƴan gayu wanda rabon da in ga kayi shi an kai wata biyu?"bai bani amsa ta ba ganin na ƙure shi da ido sai kawai yace min "tashi ki kimtsa ina son mu biya shopping kafin mu wuce gida "ba dan na so ba na miƙe ina gunguni tare da jin haushin ƙin bani amsa ta. Tuntsrewa da dariya nayi ina cewa "Hajiya Babba duk ina za ki je da uwannan uban kaya sai kace dai wacce za ta yi hijira?"ba ta kula ni ba ta cigaba da jera kayanta a trolly yayinda nima na shiga sabgar gabana na shirya cikin doguwar rigar da Hajiya Babba ta bani da safe tare da yane kaina da mayafi. "Masha Allah takwas kin tsaf tubarkallah,yau dai kam da ace fita za kiyi na tabbata da sai kin samo mijin aure kin ga kuwa sai nayi zamana"cewar Hajiya Babba ta na ƙare min kallo tare da yaba kwalliyata. Madarar turare na murza a hannu kafin in fice ina mai cewa Hajiya Babba "a wanke min sous-vêtement ɗina kafin gobe" "a'a mi zai hana ki tafi da kayan ki?"cewar Hajiya Babba wacce ta biyo bayana. Sallama mu ka yi mata kafin mu bar gidan,cikin zuciyata ni ke mamakin yadda Daddy ya kauda kan shi daga gare ni ba tare da kuma ya yabi kwalliyata ba. Hakan da yayi duk sai naji babu daɗi,Kalla Mall mu ka je da shigar mu wani buzu da ke zaune bisa kujera inda comptable ke zama yace "masha Allah ka ga wata tsadaddar flower"murmurshi na sakar mashi ganin ya ƙure ni da ido kuma da ɗan sauti yayi maganar ta yadda kusan duk wanda ke wajen ya ji. Ji nayi Daddy ya riƙo hannuna cikin nashi,wani irin shock naji haɗi da wani abu ya tsikare ni. Hararata yayi sannan yayi ƙasa da murya ya na cewa "ki zama mace mai kamewa a duk inda kika je kar ki nuna ke mai arha farashi ce ta yadda ko wane gaja zai iya tayawa"ban ce komi ba na ɗauki wani lotion dan tuni mun zo jerin turaruka da man shafawa. Ɗan basket na ɗauka ina saka abinda ni ke so haka mu ka tayi har na gama zaɓa wasu kuma Daddy ya zaɓar min,ko da mu ka zo wajen biyan kuɗi kicin-kicin Daddy yayi da fuska hakan ya hana buzun nan tankanwa Mimi. *** Nabee ce kwance ɗaiɗaya akan bed a wani ɗaki na hotel,gefenta wani inyamuri ne zaune ya na daddana waya.Can ya ɗago ya kalleta yace "wai yanzu baby duk wayewar ki dama a iya romance kawai kika tsaya koko dai ni ɗin ne ba ki son yi sex da ni ?"murmurshi Nabee tayi tace "Goyu mi zai kai ni yin sex in nayi aure mijina ya tambaye ni gidan ubanwa na kai budurcina mi zance mashi?ba ma wannan ba ka ga in na fara yin sex akwai ranar nadama dan zan iya samun ciki ni kuma ban son ayi saurin gane takon saƙata saboda akwai banbanci tsakanin karuwar asali da *KARUWAR GIDA*"kai Goyu ya girgiza yace "ni dai da za ki yarda ka bani ko da sau ɗaya ne tak nayi maki alƙawarin zan baki 2millions"shiru Nabee tayi ta na tunani kafin tace "ok ka bani lokaci zan yi tunani" yace "ok"tare da ranƙwafowa yayi mata da ƙaton jikin nan irin na gwarawa. Ba tare da wani ƙyanƙyami na ƙabilanci ba Nabee ta fara sarrafa Goyu da salon karuwancinta ta yadda ta ke gamsar da maza ta baki da kuma sauran sassan jikinta ba tare da sun sex ba. Sun ɗauki tsawon lokaci kafin su ƙare sheƙe ayar su,kuɗi ya bata masu yawa sannan ta baro hotel ɗin.Direct gida mai adaidaita sahu ya kaita,da shigarta Iyani ta tareta da masifa "daga gidan ubanwa kike Nabeela?yau ranar hutu amman dan ƙarya shine kika ce kin tafi makaranta"cikin makirci Nabee tace "kai Iyani ni wai sai yaushe za ki daina tuhumata ne?tom bari na faɗa maki gaskiya dama zubin adashe na tafi kuma ina tsoron in na gaya maki ki hana ni tafiya kuma ga shi yau ne kwasata"ta na gama maganar ta shige ɗakin su na ƴan mata. Kasancewa Iyani mai kwaɗayi sai ta ɗaga labulen ɗakin tace "to shikenan kuma sai ki wuce ba tare da kin ban ko sisi ba?"cike da jin daɗin ta samu nasara Nabee ta ɗauki 5000f ta baiwa Iyani ba tare da wani dogon bincike ba ta ƙulle kuɗin da haɓar zane. "Yanzu Fauziya da kika maido min gyaɗar nan wa zai min tallar ta?"cewar Iyani ta na duban Fauziya wacce ta dawo daga talla ta na shan ruwa. Sai da tayi gyatsa tare da sauke numfashi sannan tace "Iyani na gaji sosai kuma fah nayi cikiniki sosai,na sayar da dukan yalon sai gyaɗar ce tayi saura"ta faɗa tare da miƙawa mahaifiyata ta kuɗi cikin farar leda. Karɓa Iyani tayi ta na mai cewa "shikenan zuwa dare sai kije gidan kallo ki sayar(irin rumfar nan da maza suke zuwa kallon ƙwallo)"ɓata fuska Fauziya tayi tace "haba Iyani gobe fah mu ke fara jarabawa a makaranta ina son yin karatu". Dakatawa da lissafa kuɗin Iyani tayi tace "in ba kije ba wa kike son na aika?"cikin gunguni tace "ga Nabeela nan ba sai taje ba"Nabee wacce ta fito da ɗaurin ƙirji ta watsa mata harara tace "nayi maki kama da ƴar talla?" "Ita talla har kama gareta?ke ma kawai dan kin samu ɗaurin gindi n..."kafin ta kai ƙarshe Nabee ta buga mata kwandon sabulu a baki nan dambe ta kancame. Shigowar Nasir kenan ya tarar da su suna faɗa,bai wani ɓata lokaci ba ya shiga jibgar su babu shiri suka bar faɗan Nabeela ta shiga banɗaki dan tsarkaken jikinta yayinda Fauziya ta shiga ɗakin su. Wayar Nabee da ke kawo haske tayi saurin ɗauka da niyyar fasawa amman sai ta ɗaga kiran ba tare da tayi magana ba "my sugar baby kin tafi kin bar ni cike da kewa ga kuma mutumniyar ki na son ganawa da ke tun fitar ki har yanzu ba ta...... please ki amince min sau ɗaya tak na ɗanɗana test ɗin ki da ganin ki kuma za ki yi zaƙi wlh in kin yarda million biyu zan baki"banda zaro ido babu abinda Fauziya ke yi yayinda jikinta ya ɗauki rawa ga kuma wani abu da ta ke ji na daban abun ka da sabuwar balaga. Wani kiran ne ya sake shigowa da sauri Fauziya ta ɗauki takarda da biro ta rubuce lambobin ta na mai ƙiyasta abubuwa dayawa a cikin ranta,ɗaukar kiran ta sake yi sai taji ya na cewa "na turo maki hotuna ki duba"ya na gama faɗa ya kashe kiran. Code ɗin wayar ta shiga sakawa amman taƙi buɗewa dan kuwa duk yadda kuke da Nabeela ba za ta gaya maka mabuɗin wayarta ba,tunani Fauziya ta fara ta yadda za ayi ta samu waya har ta kirawo wannan Guy ɗin ita tayi mashi abinda ya ke so ya bata million biyu ita ma tayi kuɗi..... *Ki biya 200₦ ƴar uwa ki cigaba da shan karatu dan yanzu ma ne labarin zai soma 🙃* 3184721842 Bala Maryam Mikailu First bank Sai ki turo da shaida biya ta WhatsApp ta wannan number +22795045822 Ƴan Niger kuma carte airtel ta 300f zaku turo [22/11 à 14:20] Cham~rose💞: *LITTAFIN KUƊI NE KI BIYA KI KARANTA HANKALI KWANCE,DUK WACCE TA KARANTA MIN BOOK KYAUTA DA WACCE TA TURO DA WADDA TA GAN SHI A WANI GROUP ITA MA TAYI SHARING IN KUN YI DAIDAI KUN SANI🤷🏻‍♀️ mai son biyan kuɗin karatu sai ta tuntuɓe ni ta WhatsApp* +22795045822 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels