An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?-2️⃣ Tafiya takeyi a gefen titi tana sauri domin Bata son ta makara yau C E O din office dinsu zai zo gashi Monday ne Wani machine ne Bajaj ya zo da gudu kawai batayi aune ba ta ji ya watso mata ruwa,ai juyawa yayi yana ganin itane yaji wani mugun fadiwar gaba a ranshi yace"na Shiga uku ya akayi hakan ta faru yau me rabani da wanan fitsaranran yariya sai Allah,ko da Wasa be yarda ya tsaya ba itako da gudu tayi ta binshi tana cewa Bala ka tsaya kaima kasan bazan kyale ka ba sai na rama" Be tsaya ba sai dai ko nisa beyi ba traffic ya rike shi sai yayi ta juye-juye ko tana zuwa aiko ya hangota tana karasowa da gudu,sai yayi saurin kallon light din ya gan tana 26sec ai sai ya yanke shawaran yayi beating traffic amma kafin ya ja machine ya ji ta wani irin jawo shi domin karfine da ita na bala'i Sauka yayi machine din ya fadi,cakume rigarshi tayi tace"Bala ni ka wasawa ruwa?wallahi yau me rabani da Kai sai allah" Bala ya hade hanunshi yace"NI'IMA dan girman Allah kiyi hakuri wallahi ba da gangan nayi Miki ba bada sanina na watsa Miki ruwan ba dan girman Allah kiyi hakuri" Tuni mutane suka zagaye su ana Bata hakuri Taki hakura wai sai ta Rama" Sani makocinsu yace"ke wace irin shed'aniya ce ayi ta Baki hakuri ki ki hakura" NI'IMA ta Kara damkeshi Dan tuni Suka bar titi Suka koma gefen titi tace"Al'Qurani ubangiji bilahillazi na ratse da Allah Mai busa min numfashi in kuka gan ban d'ibi wanan ruwan na Wasa me ba sai dai in mutuwa nayi na rantse da Allah bazan yarda ba sai na rama" Sani yace"tunda ya baki hakuri ki hakura mana" A fusace tace"Anki a hakura di wanda ma ya kara bani hakuri Allah ya tsine me ,duk Wanda ya Kara cewa in hakura allah ya tsine me,Allah ya mayar da bakin shi gefe" Sani yace"toh ai sai kiyi shed'aniya kawai" Tace"wallahi ni ba shed'aniya ba ce ta gidace shed'aniya" Gadan-gadan sani ya zo zai jawota tayi wani ihu,tace"in ka Isa ka tab'ani wallahi yau zan nuna maka ni yar halak ce" Bala yace"sani kyaleta kasan halinta ba kunya ce da ita ba,Bari kawai ta Rama" Sanda ta jashi Suka koma wurin ruwan ta fara niman abinda zata Wasa me ruwan dashi Amma babu,haushi ya dibe ta,kafin tayi magana sai ta ji horn alamun bus ya iso da gudu ta ruga ko ta kan balan bata bi ba shiko ya sauke ajiyar zuciya ya Kara gaba,dukda yasan sai ta Rama tunda har ta rantse Wani had'aden mota ne pake nisa da bus din alamun dai motar ta samu matsala ne, Driver ya bude Burnet yana dubawa cikin b'acin rai Aslim yace"Wai meke faruwa meyasa tun a gida baka duba ba I hate all this wanan ai disgrace ne a ce kamar ni a titi mota ya lalace bayan Ina da fin ashiri,already Iam late gashi you are wasting my time" Driver yace"alhaji kayi hakuri ko da safen nan nayi warming wallahi motar nan bata nuna alamun Bata da kyau ba kuma..."tsaki da Aslim yayi ne ya katseshi kiran abokinshi yayi yace"Fahad kana Ina?" Fahad yace"wallahi gani yanzu Zan shiga meeting" Aslim yace"please I need your help so Nike ka turo min driver ka ya zo ya kaini office motana ya tsaya a wurin union clinic and Nima Ina da very important meeting da safe Nan" Fahad yace"wallahi na aikeshi d'auko min wani files a gida dana manta dashi yanzu Haka shi Nike jira nayi Kiran duniya be d'aga ba" Ya katse Kiran ya Kira mummy Amma har so biyar bata d'aga ba,tsaki yayi yace"ya zanyi yanzu iam getting late" Danna wayarshi yayi sai ya Kai kunni bugu biyu ta d'auka Yace"wiffy please I need your help wallahi mota ta tsaya a bakin hanya Kuma nayi latti please ki taimaka min" Tsaki tayi tace"Amma kasan yanzu na tashi ko,gaskiya ni bazan iya ba look for another alternative"tana Gama magana ta katse wayar Tsaki yayi yace"yanzu ya zanyi Driver ya kalleshi ya kalli babban bus din da mutane ke dambe shiga Yace" Maman Nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ3️⃣-4️⃣ Yace"oga toh me zai hana ka shiga cikin wancan motar tunda Lalura ne"ya Kare magana cike da tsoro Wani kallon Aslim yayi me yace"you expect me in shiga public bus? me of all people kana da hankali kuwa?" Driver yace"tuba Nike ranka ya dade na gan Wai tunda sauri kake"be kulashi ba ya cigaba da Kiran mummy Amma still Bata d'auka ba ya Kira walida yafi so biyar itama bata d'aga ba yasan tana can tana ta bacci Sake kiran Fatima yayi tana d'agawa a fusace tace"Wai miye ne Aslim bashi na ci maka da zaka hanani sakewa Dan Allah ka barni in shakata Mana baki nayi kawaye na sun zo " Cikin sanyi murya yace"Dan girman Allah wiffy ki min rai ki taimaka ki zo wajen uniou clinin ki d'aukeni ki kaini office wallahi kina saukeni Zaki koma gida please wiffy" A fusace tace"Dan iskanci ni zaka mayar driver?toh ka kwana a wurin in dai har ni zan zo in d'auke ka,ka dade baka je office din ba"tana magana ta katse Kiran ya bi wayar da kallo shidai Allah ya jarrabce shi da sonta in ba Haka ba ai ya wuci wulakanci" Kallon driver yayi yace"ka sake Kira makaniki ya zo ya duba"ya Kare magana da duba agogo" Driver yace"wallahi na Kira shi yafi so goma be shiga ba" Wayarshi ne yayi Kara ya duba ya gan manager ne" D'agawa yayi sai manager yace"oga wallahi bakin har sun iso" Yace"please ka Basu hakuri gani nan zuwa" Kallon bus din yayi ya gan dambe ake za a shiga Yace"please Babu inda zamu samu cab ko adaidaita honestly bazan iya shiga wanan bus din ba_ Driver yace"wallahi an Hana masu adaidaita tsayawa a nan saboda sunyi rigima da Dan kabu-kabu shiyasa ka gan Yan sanda domin har kashe wani akayi kawanaki uku da Suka wuce,shiyasa ma ka gan ana ta dambe shiga bus din" Ya Kara kallon bus din a ranshi yace"why today of all days?" Karasawa yayi Kamar mara Lafiya duk dama shi mutum ne me natsuwa amma na yau yafi,driver ya bishi da kallo Yana karasawa ya tsaya a gefe yana jiran a Gama shiga tunda dambe ake,Yana ganin duk an cike kujerun wasu a tsasaye Kuma still sai shiga ake Driver ne ya karasa yace"oga shiga fa ake in ka tsaya Haka sai bus biyar ya cika baka shiga ba dambe akeyi a shiga" Yace"toh ai motar ta cika ne" Driver yace"ai Haka akeyi a tsaye ake tsayawa domin in wanan ta tafi sai karfe goma Kuma wata zata zo kuma ba lailah tayi hanya bosso ba please ka shiga Kallon kofar yayi ya gan an rage ba Kamar da ba karasawa yayi cike da kyama da takaici Ai ji yayi an wani mugun bangaje shi Juyawa yayi domin ganin Wanda ta bangaje shi Amma ko kallonshi batayi ba ta shige ciki Tuni idonshi ya canza kala domin ya lura a jike take jiki ba kwari ya karasa ciki ya tsaya duk an matseshi ga Wanda suke tsaye kowa ya d'aga hanun ya Kama karfe hamanta a bude hakan yasa duk bus din ya cika da tsami ji yayi Kamar zaiyi amai ya fara yatsine-yatsine Yana d'ago Kai domin warin kwata yake ji sai sukayi Ido hud'u da NI'IMA Wani kallo me cike da raini tayi me kafin ta Yau dai nayi typing Maman Nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku ~Free page~ πŸ…Ώ5βƒ?-6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Wani kallo tayi me,me cike da raini irin kallon ka fi kowa ne,domin sai yatsine fuska yake,shima kallonta yake domin ya lura ita ta dibo kwatan Tsaki tayi tace"hmmm karyar banza in an fi karfin bus din meyasa aka shiga?"tayi magana ba tare da ta kalleshi ba,shidai bece komai ba,mota na Shiga rami ta wani fad'o me a jiki tureta yayi a fusace tace"Kai malam miye Haka an ce maka da gangan na tureka in fa a motar Nan za a Kai ka inda zaka je Sai ka Yi hakuri ka wani Sha suit ka d'aure wuya kamar Wanda baya Kashi toh in Banda karya meyasa zaka shigo wanan motar?"shidai beyi magana ba mutum ne Mara son hayaniya saima juya Mata baya da yayi,Amma dan niman fitina ta Kara tureshi a fusace ya juya yace"what your problem?stop all this nosense" Wani dariya tayi tace"Kai nifa ban son iyayi bani nace ka Shiga motar kasuwa ba balle ka kawo min wani iyayi ka ji min mutum fa da sanina Zan buge ka ne?" Wani dake zaune yace"NI'IMA kedai anyi shed'aniya Ina ruwanki dashi mutumin nan beyi Miki komai ba,meyasa baki son zaman lafiya" A fusace ta juya ta kalle mutumin tace"wallahi in ka Kara shiga harkata zanyi maka rashin mutunci Ina ruwanka dani Dan niman suna zaka wani saka Baki a abinda be shafe ka,Kai baka gan irin kallon da yakewa mutane bane alamun dai warin mu yake ji sai ka ce mu Muka ce ya shiga motar shine bazan nuna me iyakar shi ba" Tsaki Aslim yayi ya girgiza a ranshi yace"stupid girl" Conductor yace"haba NI'IMA tunda be furta ba Babu ruwanki dashi nifa na Fara gajiya da halinki Babu ranan da zaki shiga wanan motar bakiyi fad'a da wani ba saboda ke wasu sun gommace su hakura da motar" Juyawa tayi tace"toh jikan Mai ajiye kuddin tarihi duniya yau kuma Babi na aka bude toh in shi kanin jatimin ka sai mu gani " Inda sabo sun Saba da halinta shiru conductor yayi ya fara bi Yana ansa kudi Yana kaiwa gunta yace"kudi" Tace"nawa?" Yace"talatin" Tace"bani dashi" Yace"gaskiya yau sai kin biya" Tace"toh d'aukeni ka nimi Mai siya na in ka sayar dani ka cire Sha biyar ka,ka bani sauran canji domin Sha biyar Zan biya tunda a tsaye na tsaya" Yace'Ni'ima wallahi in baki biyani ba Zan barki da Allah " Murmushi tayi tace"ka gan yayi dai-dai sai ka sashi a lissafi,Amma ka shirya kaima Domin ai ba a ce ku kwashi mutane a tsaye ba" Shidai Aslim ko kallonsu beyi ba saima latse waya Maganar conductor ne ya katseshi ya d'ago ya kalleshi Yace"kudi zaka bani" Ciro kudi yayi ya Mika me dubu biyu NI'IMA dake leke ta gan ya Mika me dubu biyu da sauri ta kwace ta Maman Nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ7βƒ?-8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Ta saka a jaka tana murmushi tace"Kai oga aini zaka bawa na fishi bukata"d'ari biyu ta ciro ta mikawa conductor tace"gashi sani ka rike canji nasan yau bazaka tab'a manta ni ba wanan kyauta Haka" Sani yace"toh ce Miki yayi bani yayi Dan Allah maida me da kudinshi" Tace"ai dama bance baka yayi ba ni ya bawa shine na baka kyauta d'ari biyu ka ga rike yanzu dai mun warware lissafi" Wani dake zaune kusa da ita makocinsu ne yace"Kai kin fiye son kudi" Tace"karka zageni duk Wanda baya son kudi Wawa ne " Tsaki sani yayi ya kwace d'ari biyun ya mikawa Aslim ticket ya girgiza me kai Kwace ticket din tayi ta saka me a al-jihun gaba tace"ai Wanda suka amsa ba finsu kayi ba" Turata yayi yace"what wrong with kina da hankali kuwa meyasa kike abu kamar jaka?haba ki Kama kanki tun d'anzu kina da surutu kamar ke kadai ce a mota Wallahi na tsane mace Mara kamun Kai" Baki sake NI'IMA ke kallonshi har ya Kai aya kafin tace"Dan Allah bawan Allah akwai inda ka tab'a sanina ko hanya ne?" Shidai beyi magana ba ya cigaba da latsa waya yana girgiza kai? A fusace ta fisge wayar tace"da Kai nikeyi malam" Rai b'ace ya damke hanunta yace"you are very stupid bani wayana how dare you do that eh' Ai cikin b'acin rai NI'IMA ta Tara miyau ta watsa me a fuska tace"Dani kake zancen" Wani ihu yayi ya jawota ya falfale Mata Mari ya turata ta Fadi jikin wani tsoho tana d'agowa zataje wajen shi conductor ya rike ta yace"NI'IMA karki jawowa kanki wanan yafi karfin ki" Tace"sani sakeni,alquranin ubangiji sai na Rama" Sani yace"Yi hakuri Yar mama gashi har mun iso" Zatayi magana wayarta yayi Kara ta gan manager ne zaro Ido tayi tace"sakeni in d'aga wayan Nan yanzu bani da lokacin shi na makara" Suna kaiwa inda zata sauka a tare suka had'e Baki Suka ce Nan Zan sauka Kallonshi tayi tace"Allah ya Isa kuma ka ajiye a bayan ranka Zan Rama" Shidai be kulata ba ya fita ya shiga building dinsu Itako kallon building din tayi sanan tayi gudu taje wani shago dake nisa da building din,babban store ne,zee tace"kin makara tun safe nike sa Ido" Ba tare da ta tsaya ba ta shige wani d'an d'aki da customer ke shiga in zasu gwada Kaya tana cewa"it a long story" Ta d'au lokaci sai ga wani ya fito a d'ankin cikin suit Mai kyau Zee tayi murmushi tace"sannu ishaq" Dariya mutumin yayi cikin muryar shi me Kama Dana mata yace" Maman nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 vip 500ne me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku Free page πŸ…Ώ9βƒ?-1βƒ?0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"toh ya za ayi man most survive" Zee tace"murya fa ya canja na yau tayi laushi dayawa a Kara kaurin shi" Murmushi kawai yayi ya tsallaka da gudu rike da d'an jaka sai shafa sajensa yake Yana shiga da gudu ya shige elevator Yana sauri domin manager na jiranshi Yana kaiwa 3rd floor ya fita da wuri wani office ne me transparent glass door thou ginin glass ne,jama'a sai kaiwa da kawowa yake kowa yayi busy,tura kofar yayi ya shiga kowa na desk dinshi ya maida hankalin kan aiki direct desk din yaje ya ajiye files da jakar hanunshi ya kalli gefen shi ya hango manager karasawa yayi sanda ya gyra murya kafin yace"sir dan girman Allah kayi hakuri wallahi abin hawa ne yayi wuya" Manager ya juya yace"ishaq na Fara ganin alamun ka Fara gajiya da aiki a Nan domin this days kana ta zuwa latti which be kamata ba despite yau Monday dubi lokacin da kake zuwa" Ishaq yace"please sir a min uzuri inshaallah hakan bazai kara faruwa ba" Manager yace"ba badan hazaka ka ba Kuma ka kawo cigaba a wanan company ba gaskiya Dana dade da korar ka" Ishaq yace"a min uzuri inshaallah zan kiyaye" Manager yace"Ina fatan dai the presentation is ready tun safe suke nan" Ishaq yace"C E O ya iso ne?" Yace"eh but Ina ganin yana shiryawa ne a office dinshi" Ishaq zaiyi magana sai ga C E O ya fito kowa ya mike tsaye,kura me Ido ishaq yayi yace"wanan shine C E O din?" Manager yace"eh" Ishaq ya fara zufa yana shafa sajen shi salati kawai yake a ranshi tare da shafa kirjinshi Kamar dai Mara gaskiya a ranshi yace"inallillahi wa inaillahi raji'un na shiga uku in na rasa aikin nan ya zanyi meyasa ma na shiga harkanshi sosai yake zufa" Yana ganin ya karaso yayi saurin kau da kanshi Yana b'oye fuskarshi Aslim ba tare da ya kalleshi ba yace"shall we?" Manager yace"sure"tuni ishaq yayi gaba har zasu shiga Hall din ishaq yaji yace"wait" Tsayawa yayi cak ba tare daya juyo ba a ranshi ko cewa yake na d'ibo ruwan dafa kaina " Karasawa Aslim yayi ya duka ya Maman nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?1βƒ?-1βƒ?2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Karasawa yayi ya duka ya d'auki abin hanunshi yace"your handband" Sai a lokacin ishaq ya bude idonshi daga rintsewar da yayi ba tare da ya kalli Aslim ba yace"thank you very much sir" Aslim ya gyda kai yace"but ai wanan na matane" Ishaq yayi murmushi yace"my girlfriend gave it to me" Aslim yace"I understand" Shigewa sukayi Nan fa aka fara gudanar da meeting din ishaq dai shiru yayi Yana kallon presentation din Aslim daga karshe dai aka ajiye akan zasuyi plan na housing extate wa government Wanda Basu kadai bane daga plan din ne za a zab'i Wanda company shi yafi iyawa a bashi contract din,basu bar hall din ba sai kusan 12:30 Aslim duk a gajiye yake, bakin na wucewa ya d'auki abinda yake amfani dashi wajen Zane ya Fara zanawa ya kalli manager yace"yanzu wani idea kake dashi ko ya kake ganin zamuyi plan din" Manager ya fara magana,sai ishaq yace"sir with dew respect I don't wanan plan din zaisa a bamu contract din a ganina Mai zai hana mu Yi using din wanan plan din,kawai sai ya fara me bayani Yace"ok shima idea dinshi is not bad kawai muyi team work,Ina son wanan contract din at all cost" Ishaq yace"sir ka ce inshaallah bawai at all cost ba" Juyawa yayi Yana kallon ishaq tuni ya tsargu ya gyra glass din idonshi,shiko Aslim natsuwa yayi Yana kallon ishaq kamar me tuna wani abu can dai ya kalli kirjinshi,ishaq ya shafa sajenshi ya gyra suit dinshi confidently yace"sir ni Zan tafi ina da aiki in an raba team dai sai a fad'a min"be jira cewar su ba ya tafi,Yana barin hall din ya Jingina da kofa ya furzar da wani iska,sanda ya d'au minti biyu kafin ya bar wurin Yace that was too close"toilet yayi direct shiko Aslim ya kalli manager yace"who is he?" Manager yace"a Nan yake aiki shine a desk din dake kusa da office dinka sunanshi ishaq Al-amin" Tabe baki Aslim yayi yace"but ni Yana min Kama da mace" Manager yace"hallita ce Amma namiji ne yana dai da kyaun matane" Tabe baki yayi yace"yea nasan namiji ne and he is interlligent" Manager yace" Maman Nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?3️⃣-1βƒ?4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Manager yace"yes he is unique domin Yana da ilimi sosai" Fitowa sukayi manager ya tafi office dinshi shima Aslim ya shiga nashi Ishaq da fitowar shi kenan a toilet ya zauna a desk dinshi ya fara aiki,sadiya ce ta karaso desk din tana wani yanga tace"sir do you need anything" Ba tare daya kalleta ba ishaq yace"just a coffee" Murmushi sadiya tayi domin itace take had'a musu coffee tace"sir about what we discussed kayi tunani a kai?" Ishaq a ranshi yace"sakarya"a fili ko cewa yayi no sadiya ki tafi iam very busy we will talk when iam less busy but for now I don't have time"ya Kare magana still be kalleta ba Sadiya ta shagwab'a fuska tace"wulakanci ba kyau fa"be kulata ba ya cigaba da aikinshi Sadiya tace"ko dai saboda wanan sells girl din Nan ne" Sai a sanan ishaq ya kalleta yace"please ki tafi inyi aikin gabana na fad'a Miki Ina da wacce Zan aura why are you disturbing me" Sadiya ta tafi cike da haushi can anjima sai gashi ya dawo da coffee" Karb'a yayi ya fara sha,ko rabi beyi ba telephone din desk dinshi yayi kara,ya d'aga bayan wani lokaci ya ajiye coffee dinshi ya mike rike da wani files ya shiga office din Aslim yace"ishaq ban gane Wanan project din ke tafiya ba can you please explain"ya Kare magana da jan kujeranshi baya domin ishaq ya samu dama me bayani Ishaq ya karasa ya d'an duka ya d'an fara dandane laptop din har ya nuna wani babban building din,juyawa yayi yana nuna me sai idonsu ya had'u sun dade suna kallon juna kafin Ishaq ya d'auke nashi,gyra murya ishaq yayi yace"sir nan d'inan da kake gani"juyawa ya Kuma yi Dan dubawa ko Yana kallo sai Suka Kara had'a ido Ishaq a ranshi yace"ni na gan jaraba"bayani ya fara yime ba tare da ya yarda ya sake kallonshi ba sun d'au lokaci kafin Ishaq ya sake kallonshi yace"sir ka gane ko?" Aslim yace"eh"but ga wanan file din ka kaiwa manager ya duba sanan in ya gama dubawa yasa hannu da stamp a tura government house but before then please arrange this files for me" Ishaq zaiyi magana sai ga wani ya turo kofa Fahad ne ya shigo yace"Aslim Ina ta kiran ka baka d'aga ba" Aslim ya d'auke Kai yace"ya kuwa Zan d'auka tunda kaki taimako na" Fahad yace"so sorry my man wallahi Ina da meeting ne a lokacin kuma na aike driver please ka min uzuri,but ya kayi" Aslim yace"dole fa na shiga bus ya kawoni" Zaro Ido yayi yace"ban fahimta ba" Aslim yayi tsaki yace"bus din ne baka sani ba ko yare nayi maka" Fahad yace"bus waye ya d'auke ka a bus?" Aslim yace"I mean government bus" Cikin mamaki Fahad yace"you mean a whole you ka shiga government bus da wani ya fad'a min bazan yarda ba,bus dai?" Girgiza kai Aslim yayi cikin takaici yace"da kasan irin hell din dana gani kafin in iso office daka tausaya,wata jaka na had'u da ita that girl is a nuisance and a public disturbance"labarin komai ya bashi ishaq dake arranging files ya juya yana kallonsu a ranshi Yana maimata kalman jaka" Aslim ya katseshi da cewa"wallahi ni bana kaunar in Kara had'uwa da yariyar nan ko a hanya ne balle magana ta had'a mu" Fahad ko sai dariya yakeyi harda rike ciki yace"yau dai ka ce ka had'u da dai-dai da Kai,but what if in anan take aiki tunda ka ce a wuri d'aya kuka sauka" Aslim yace"da ko aikinta ya kare domin korarta zanyi Kai ka masan in ba dole ba ban fiye son aiki da Mata ba Fatima ta isheni" Fahad yace"hmmm"domin yasan wacece Fatima a very selfish and greedy human being Amma ai ba a shiga tsakanin Mata da miji" Duba agogo Aslim yayi ya gan 1:35 yace"muje muyi lunch" Sai a sanan ya tuna ishaq na tsaye yace"you can go" Ishaq ya fita Fahad ya bishi da kallo ya kalli Aslim yace Maman nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku Free page πŸ…Ώ1βƒ?5βƒ?-1βƒ?6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"wanan kumafa?" Aslim yace"my staff" Fahad yace"gaskiya kyakyawa ne" Aslim be kulashi ba ya tashi Suka bar office din Ishaq ya kai file din office din manager ya fito sai ga babban abokin ishaq watoh Salim ya karaso daga wani department,Zama yayi a desk din ishaq yace"yau bazaka je yin lunch bane?" Ishaq yace"aiki ya min yawa bari saina Gama but you can go in bazaka iya jira ba" Salim yace"zaiyi taking dinka minti nawa??" Yace"I think 40minit" Salim yace"what? ai lokacin time din lunch yayi over please in ka Gama Wanan tashi muje" Ishaq yace"ok give me 20 minit" Cikin kankanin lokaci ya Gama Suka tafi,duk wani ma'aikacin company Aslim builders yana zaune a resturant din harda Aslim sai dai shi kujeranshi daban ne Nisa dashi ishaq ya zauna shida babban aminin nasa,jellouf ne akayiwa kowa serving da nama sai drinks Fara ci sukayi ishaq na d'ago Kai suka had'a ido da sir Aslim,d'auke Kai ishaq yayi da sauri Sanan ya cigaba da cin abincinshi Bayan sun Gama ci Suka bar resturant din Sai 4:pm Suka tashi da sauri ishaq ya tattara kayanshi Babu inda Salim beyi ba zai rage me hanya Amma yaki yarda Salim yace"nasan zaka biya wajen budurwar ka ko?" Ishaq yayi murmushi sai ga sadiya ta karaso tace"ishaq mu jera Mana" Ishaq yace"no kedai yi tafiyar ki Zan biya wajen budurwarta zee"be jira cewarta ba ya bar building din Direct shagon su zee yayi yana zuwa ya shiga shagon ya tarar tana sallah Zama yayi a kujera ya fara cire takalminshi,bayan ya gama ya cire suit din ya rage na ciki Zee na sallame sallah tayi addu'a ta shafa ta kalle shi tace"shegiyar gari"ai sai na gan ishaq ya fara cire sajen fuskarshi,zaro Ido nayi ganin abin na fita yana Gama cirewa na gan ashe NI'IMATULAH be,dariya tayi tace"k'awa toh ya zanyi sun ki bani aiki a company Wai bani da deegree Kuma a lokacin vacancy din p'a ya rage,zee kin san komai in ban fita ba nimo ba ai sai yunwa ta lashe mu nida ummina,ya yariyar da mahaifinta ke auri saki zatayi Kuma be da sana'a kirki da zai ciyar da ya'yanshi yara sun Kai 36 Kuma har yanzu auren yake ba Dole in Nima ba" Zee tace"Amma ai naki ya wuce ka'ida tunda yanzu abinda kikeyi in asirin ki ya tonu Zaki iya zuwa prison" Murmushi takaici tayi tace"hmmm you think iam hapy doing this ki kin San condition Dina Babu Wanda baya son ya huta my ummi is a diabetic patient magungunan ta tsada gashi ba ko wani abinci take ci ba,Amma duk da Haka tayi kokarin ganin ta turani makaranta har na Gama secondary school na shiga jama'a a ganin ta shine kadai gatan da zatayi min but me nayi?saboda rashin ji irin nawa sanda na Kai tsakiyar karatu nayi abinda aka koreni a makaranta wallahi har yau Ina tausayin ummina shiyasa Zan iya Yi mata komai Zee tace"Amma meyasa abbanku ya tsane ki Haka na gan be kula ki" Murmushi tayi tace"yau Zan baki laharina" Wacece NI'IMATULAH??? Maman nur Maman nur 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?9βƒ?-2️⃣0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan sati d'aya da zuwan Ni'ima Aslim builders,ba karamin damuwa ta shiga ba domin ciwon umminta ya tashi kullum jinya gashi ba kudin abbanta Dama ba ruwanshi sosai ummi ke Shan wuya ita kanta Ni'ima ta wahala ga bashi ya fara musu yawa tasan mafita d'aya ne ta nimi aiki,kawai wata ranan juma'a tana kwance sai kawai ta tuna da ishaq makocinsu wanda suke shiri sosai wani idea ne ya fad'o mata tayi wani murmushi domin makaranta su d'aya sai dai a lokacin da take 100 shi yana 300 same department ,Tashi tayi da wuri ta tafi gidansu cikin sa'a ta sameshi zaune kofar gidansu domin a lokacin har ya Gama ya amshi result Yana ganin ta ya fara mata kirari yana Ni'ima Ni'ima the one and only Ni'ima in minna" Murmushi tayi tace"Kai ban san sharri na zo ne ka taimakeni" Yace"toh,ta samu ne?domin nasan ke Baki Nima na sai akwai business,kwana biyu ma kin yada ni tunda Kika sato akuyan abbanki na Saida Miki Kika bani kasona ban Kara ganin ki ba,yanzu wata akuyan Kika sato?" Tace"shi da akuya d'aya Tak ya mallaka a duniya Kuma na d'auke mun sayar Ina Kuma zai samu wani mutumin da aure-aure ya hanashi ajiye abin arziki,Kai ishaq akwai kallo ranan lahira domin sai Allah yayi mana hisabi wallahi a ranan zan tuhume shi akan meyasa ya haifeni bΓ yan yasan bazai iya kula dani ba,Kai ka gan yanzu matanshi uku a gidan yau naji Yana cewa Ranan juma'a za a d'aura me aure ga ya'ya kamar akuyoyi yanzu ma na barosu suna kukan yunwa ni da ummina dama ya daina kulata domin yanzu bata dashi yanzu saude yake like ma,kasan ita ta Haifa me yara maza" Ishaq ya girgiza kai yace"gaskiya baya kyautawa " Tace"duk ba wanan ba ishaq Dan girman Allah zuwa nayi ka bani result dinka zanje niman aiki dashi" Wani kallo yayi mata yace"ke mahaukaciya ce?Taya zaki nimi aiki da result Dina ina namiji kuma gaskiya bazan Yarda ba" Tace"basaja zanyi tayi a matsayin namiji Kuma da an biyani zanyi ta baka 15% tunda Kai already kana aiki a wani company wallahi ishaq i need this job my ummi is seriously sick ya kamata in Samu income da zan dinga kula da ita" Yace"gaskiya bazan Baki ba wanan ai criminal case ne zamu fa iya zuwa prison" Tace"Allah zai Kare please muyi trying kuma nasan kaima kana son kudin domin nasan Kai maye kudine" Yace"ok zan baki nasan ma ba Baki aiki za ayi ba domin kallo d'aya zasuyi Miki su gane macece" Tace"Kai dai ka bani Kuma Kaine zaka maida ni namiji" Yace"how?" Tayi murmushi ta ciro wayarshi dake aljihunshi ta shiga gallery ta bude film din data tab'a kallo a wayar shi tace"like this" Yace"toh wa zai kashe kudi ya siyo fake bears din a super market ake sayarwa fa kuma nasan zaiyi tsada Kuma Dole Zaki siya suit Sanan ya zamuyi da suman kanki ga kirjin ki" Tace"watch the video carefully zaka gan inda tayi " Yace"but Dole sai mun aske suman kanki" Tace"ragewa dai lowcut zaka min and sajen ai nasan irinshi Yan film ke amfani dashi but wanan abin nonon ne bansan ko zamu samu ba a nan tunda ka gan wanan American film ne thou nasan nono na ba irin manya nan bane so ba lalle su gane ba Hararanta yayi yace"dake dawa?" Tace"ok muje mu tambaya please" Basu zarce ko Ina ba sai wani super market me suna jonapals a Nan Suka samu fake bears Suka zab'i wanda suke so Amma 2500 ne" Kallonta ishaq yayi yace"biya kudin" Tace"bani dashi Kai zaka siya sai Musa a lissafi in na samu aiki sai a cire maka kudinka" Ajiyewa yayi yace"in Kuma ba a samu bafa" Al-jihun shi ta saka hanun ta Ciro Atm ta Basu nan ta fara zagawa har ta gan wani Chinese weavon Mai kyau zaka d'au ko suman mutum ne da gaske tace"lah ishaq wanan zaiyi ba sai nayi aski ba yace"kina da kudine?" Tace"is just 1500 fa please ka biya" Yace"wallahi ko baki samu aiki ba sai kin biyani" Tace"na yarda biya yayi sanan ta nuna musu hoton abinda zai matse nono,kamar Riga yake iya cibi wanda in tasa zai shafe nono baza a gani ba,sai in ta cire Sales girl din tace"Basu dashi Amma suje choice" Nan suka je abin hawa-hawa ne da k'yar ishaq ya yarda ya biya 7500 wanda shine me karamin kudi sanan suka kamo hanyar gida Shi ta bawa Kayan tace"gobe zanzo da safe" Yace"toh" Har ta juya zata wuce yace"ni'ima"juyawa tayi ta kalleshi yace"Ina sonk ....." Katseshi tayi da cewa"kana son kudin ka ko ban samu aiki ba ko" Ya girgiza mata Kai,tace"karka damu zan biya"tana Gama magana ta tafi ya dafa setin zuciyarshi yace"sonki Nike ni'ima kinki ki gane" Itako tana Shan kwana tayi tsaki tace"Wawa a karamin kwakwalwarshi zaice Sona yake ni yar iska ce zan yarda dashi in fito a gidan talauci in auri d'an talaka aini maikudi zan aura wanda Zan huta inji dadi ummina ta ji dadi mu huta in Kuma nunawa Yan gidan mu ni Yar halak ce tunda suna gani kamar bazanyi kudi ba" Washe gari tayi wanka ta shirya da asuba ta fito sai gidansu ishak da yike kofar d'ankinshi a ta waje yake Nan fa ta shiga ta shirya a karamin bayinshi dake ciki dama akwai kitso a kanta all back shiyasa Bata sh wuya ba wajen saka weavon din dake razor cuta Aiko yayi mata kyau saitayi kamar mazan Chinese ko in ce yaran real fulani bazaka tab'a tunanin ba Haka kan yake ba ,da k'yar ta saka wanan rigarme Kama da jikin mutum Aiko ya shafe nono saidai da mutum zai natsu ya mata kallon kurulla zai gane akwai d'an tudu Amma ba sosai ba beyi flat ba sosai Bayan tashirya ta saka suit din ishaq domin da kadan yafita tsayi fitowa tayi Yana ganinta ya sake baki yace"wallahi basasu gane ba" Murmushi tayi tace"bana fad'a maka ba result din ya Bata ta tafi sai office din tana zuwa tayi sa'a ba a cike post din ba,interview sukayi mata tayi ta basu ansa nan suka bata pencil Wai ta zana musu plan na 3bedroom plan a take tayi Aiko sun yaba da kokarinta nan fa suka Bata aiki za ayi ta biyanta 75000,ai kamar tayi ihu Dan murna canja murya tayi zuwa na maza tayiwa manager godiya Sanan ta bar office din da niyya washe gari zata fara aiki tana fitowa tayi shagon su zee ta ganta zaune,canja murya tayi tace"Yan mata ya kike?" zee ta kalleta tace"fine" NI'IMA tace"please zan iya samun number ki?" Zee da Kai ya fara Kato ta samu Mai suffan larabawa sai Yan ga take ta fara kira Mata number" Dariya ni'ima ta kyakyale dashi ta dawo da voice dinta tace"ke ni'ima ce" Zaro Ido zee tayi tace"Kai haba ya akayi Haka?" NI'IMA ta shige ciki ta fara cire sajen fuskarta da farin glass dake idonta tace"ki tayani murna na samu aiki"labarin komai ta bawa zee" Zee tace"har Ina cewa nayi new catch" NI'IMA tace"ai aikin kenan"tun daga wanan ranan Ni'ima ta Fara aiki da sunan ishaq al-amin Kuma Babu wanda ya tab'a kawowa macece duk da wani lokaci suna ganin suffa mace Amma basuyi tunani haka ba domin cire passport din ishaq tayi ta manna nata da tayi da new loook yanzu watanta uku kenan duk wata tana bawa ishaq dubu ashirin yanzu Abba ya fara kulata Amma Bata bashi fuska,sauran matan gidan ko cewa suke karuwanci take zuwa itadai duk Wanda ya shiga harkarta toh sai su kwana ana bala'i,da wanan aikin take samu ta biya musu bukatu da maganin ummi ji take zata iyayin komai dan ummita NI'IMA tana da sayi Amma ba can din Nan ba ita ba fara sosai ba Kuma baza a kirata da baka ba,tana da matsifar kyau gata da d'an jiki Amma ba sosai ba itadai baza a ce mata siririya ba,matsifaffiya ce ajin farko Dan in ka shiga harkarta toh ka bani koma baka shiga Ba akwaita da tsokana bata da hakuri ga niman fitina yanzu burinta ta auri me kudi Wanan kenan Cigaban labari 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?7βƒ?-1βƒ?8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim *A gaurguje domin abinda ya faru a baya bashi da muhimmanci sai wanda zai faru gaba* Ni'imatullah Abubakar shine asalin sunanta,mahaifinta malam Abubakar Musa sai Kuma mahaifiyarta Ladidi,mahaifinta d'an asalin jihar Niger state ne kontagora to be precise,malam Abubakar ya kasance mutum me matukar son mata inda yayi ta aure-aure har Mata goma Sha biyar Kuma har Yanzu in ya ji labarin an samu bazawara shi zaije niman aurenta,mahaifiyar NI'IMA itace ta 7 Kuma a lokacin da ya aurota duk matan da yake aurowa yara mata suke Haifa me,shiyasa daya ji labarin aurenta ya mutu yaje niman aurenta a ganin shi tunda a gidan tsohon mijinta ta haifi yara biyu duk maza shiyasa yake da yakinin zata Haifa me yara maza,domin ya'yanshi goma sha d'aya amma ba namiji,shiyasa yasa hope dinshi akan ladidi ya kwashi dukan soyyaya ya d'ora mata,auransu da wata uku ta samu ciki murna a gun malam Abubakar ba dama komai ladidi ke so yana mata kullum zancen shi be wuce Allah ya sauketa lafiya ta haiho me tsantalelen d'an,a lokacin su biyu ne kadai suka rage matanshi da ita da talatuwa,talatuwa itace matar shi ta farko ita a budurwa ya aurota,itace me mulki a gidan duk matar da ya auro ita ke juyasu sai inda tayi dasu kasancewar ita be tab'a sakinta ba,kalman saki be tab'a shiga tsakaninsu ba Kuma ko kad'an bashi da niya sakinta domin talatu ta wuce tunanin ku,macece me shige-shige da bin bokaye ko kad'an Bata damu da aure-aurenshi ba domin tasan bazasu dade ba zai zubar yayi sabon zubi,saidai hankalinta ya fara tashi ne a lokacin da ta gan irin kulawa da mijin nata ke bawa ladidi nata daban ne ko kad'an be tab'a mata haka duk aure-aure daya keyi babu wacce ya nunawa irin Wanan kulawar sai ita,nan fa tayi ta shige-shige itako ladidi Bata masan tanayi ba saima d'an sana'an kayan miyarta da takeyi tana d'an samu rufin asiri Abubuwa sun canja ne a lokacin da ladidi ta haiho Ni'ima ai a ranan haukacewa ne ya rage beyi ba,yayi ta hauka har ya kai ga cewa"shi ba shine babanta ba a waje akayi cikinta,murna gun wajen talatu ba dama tayi farin cikin wanan Lamarin da k'yar dai alhaji sambo maigidan shi watoh alhajin da yakewa gadi ya shiga tsakaninsu sosai ya me fad'a Kuma ya shaidame duk Randa ya sake ladidi zai koreshi a aiki,da yike Yana samun d'an zakkah duk shekara ga kyautan sutura hakan yasa ya hakura be saketa ba Amma ko d'aukar yar beyi ba Kuma yaki yanka mata ragon suna,alhaji sambo ne yayiwa ladidi komai na suna da aka tambayeta wani suna take son a sawa yar'ta tace"NI'IMATULAH"Haka fa NI'IMA ta taso cikin sangwama mahaifinta kwata-kwata ya tsaneta Kuma ya cigaba da aure-aurenshi itadai ladidi ta Kama sana'anta Kuma Allah yasa mata albarka harta su shinkafa da wake garin masara duk tana sayarwa yanzu,saidai a lokacin da NI'IMA keda shekara biyu a duniya step Brothers dinta Suka bar duniya a gidan tsohon mijin ladidi an waye gari aka gan sun mutu,ba karamin tashin hankali ladidi ta shiga ba, ga ciwon sugar da take fama dashi amma ta dage da sana'a ta rungume yar'ta a duk gidan Ni'ima ce ke zuwa boko ba karamin jajircewa ladidi tayi ba wajen ganin Yar"ta ta samu ilimin zamani da Kuma addini sauran yaran kuwa Babu ilimin boko balle mahamadiya Kuma kullum Kara yawa sukeyi,a Haka har Ni'ima tayi primary ta shiga secondary ta gama,yariya ce Mai ilimi sosai,waec result dinta na fitowa umminta ta bata kudi tayi registration din jamb seating d'aya ta ci exam din,nan fa ta siyi form din jami'a a first choice tasa tana son karanta achitecture second choice Kuma tasa urban and regional planing itadai tana son karanta achitecture domin ko a secondary school ita technical student ce a under building take a lokacin ita kadai ce mace,cikin ikon Allah ta samu abinda take so saidai ita kadai ce mace a department din,Ni'ima bata da wata kawa data wuce zainab tare suka taso tun suna yara sunyi primary tare har secondary school sai dai ita zee bata cigaba ba,makota ne su A lokacin da NI'IMA ta fara jami'a sai talatu ta fara sakin haibaici Wai karuwanci take zuwa sai tayi ta cewa"ayi mu gani" Malam Abubakar ko duk da be kula Ni'ima be hanashi zuwa d'akin ladidi domin talatu in be kawo ba saidai ya kwana da yunwa Amma ladidi ba ruwanta ko me ta dafa tana bashi,ko kad'an Ni'ima bata kulashi itama Bata ragawa kowa a gidan ba ma gidan ma kadai ba har anguwan kowa yasan matsifar Ni'ima ita ke takawa talatu birki domin in ta fara matsifa sai ayisati tanayi A lokacin da NI'IMA ke 300 level ne aka koreta sanadiyan dambe da tayi da wata a makaranta kasancewar haka ya sab'awa dokar makaranta,ba karamin tashin hankali Ni'ima ta Shiga ba, tayi kuka domin tasan ita kadai ce hope din mamanta da karatun umminta ta dogara Taya zata Sanar da ita an koreta tasan sai zuciyar umminta ya buga ga ciwon sugar da take fama dashi domin har yayi tsanani ya fara tab'a mata Ido dama tuni ya hanata haihuwa Zee ce kadai tasan da wanan batun tayi kuka ta gode Allah domin tana san ran da a ce Ni'ima ta samu tayi graduating da da first class zata fito domin shegen ilimine da ita itace best a department din,Kuma ita kadai ce mace Amma rashin hakuri da matsifa yasa ta jawowa aka koreta domin tun tana 100level ake Bata warning Amma taki ji" Tasan ko hauka takeyi bazata iya Sanar da ummita ba,hakan yasa duk safe sai ta fita taje gidansu zee da sunan makaranta har na tsawon shekara tana haka kafin ta zo ta cewa umminta ta gama karatun, da yike ummi ba kan karatun ta sani ba,nan fa ta fara shiga gari niman aiki Amma duk inda taje sai a ce ba vacancy,kawai wata Rana sai zee ta fad'a mata Wai sabon company da aka bude a kusa da shagon da take aiki suna bukatar ma'aikata Nan fa NI'IMA ta shirya taje tace"ko shara ne tana so Amma da taje sai Suka ce an cike wanan gurbin post d'in p'a ya rage Kuma saime degree in achitecture Kuma namiji suke so domin post din will involve traveling da c e o in akwai need shiyasa basa son mace"ba karamin kuka tayi ba ranan ta bar buiding din jiki ba kwari Bayan sati d'aya Maman nur 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ2️⃣1βƒ?-2️⃣2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Cigaba tayi da cire kayan jikinta tace"zee kin gan laifina in banyi Haka ba wallahi zan iya rasa ummina,ni kaina na Fara gajiya da wanan harka ga matan office dinmu' kamar zasu cinye ni,yanzu ma na Kara shiga wani tashin hankali domin mutumin dana yiwa rashin mutunci d'azu da safe ashe shine me kamfani" Zee tace"hmmm ai shiyasa Babu kyau tsokana gashi yanzu kin jawowa kanki NI'IMA tace"ko yanzu ya shiga gonata ba kyaleshi zanyi ba ai duk Yan office din Nan wawaye ne" Zee tace"ba laifinsu bane yanayi inda kike canja murya bazasu gane ba Tashi tayi ta shiga ciki ta maida kayanta tana fitowa ta gan Aslim tsaye yana cewa"a bashi ko wani irin soda drink,domin shagon akwai drinks da snacks Hade rai NI'IMA tayi shiko d'auke Kai yayi Kamar besanta ba Zee ta kalleta tace" har an dawo NI'IMA?" NI'IMA ta fito ta tsaya kusa dashi tace"wanne za a bani?" Ciro dubu d'aya yayi ba tare da tanka ba zai mikawa zee ta kwace,wani kallo yayi mata yace"jaka kawai Wanda bata san me takeyi ba,a ce mace da roko Haka?tur da Hali irin naki" Dariya tayi tace"ko a jikina malam indai Zan karb'i canji" Kallon zee yayi yace"ku daina barin irin wa'yanan mutane suna zuwa muku shago in ba Haka ba zasu korar muku costomer" Hararanshi Ni'ima tayi tace"karyar banza Kawai kaima ka daina zuwa kananan shago Mana tunda kana ganin Kai wani ne" Zee tace"Yi hakuri sir Bari in baka canji" Tsaki yayi ya bar wuri Ni'ima ta bishi da kallo tana murmushi Sai da ya wuce zee tace"miye Haka so kike a koreni Ina Kika sanshi?* Ni'ima ta kalleshi tace"nifa sonshi Nike tunda na ganshi a bus na ji ya sace min zuciya,balle dana gane shi me kudine,ya Gama Dani shine fa Mai kamfanin mu" Zee dake kwashe Kaya tana shigarwa ciki tace"ikon Allah daga ganin me kudi shikenan" Tace"Allah ya gani tunda na ganshi na ji Ina sonshi Amma Dana gane shi Mai kudine sai son ya Karo" Zee ta shigar da Kaya tace"toh Allah ya kyauta Amma da kin hakura dan yafi karfin ki Kuma na Lura ya tsane ki" Tace"ko da karfin tsiya zai so ni Bari ki gani nasan hanyar da zan bi Dan ya soni,in Kuma ya ki in je niman aurenshi har gidansu me ke ciki" Zee ta saki Baki Tama rasa me zata ce,nifa zan aureshi da yarda Allah, Zee tace"toh Allah ya kyauta Amma dan rashin gata da sanin ya Kamata mace taje niman auren namiji ni ban tab'a gani ba" Ni'ima tace"wanan ai sai na bi hanyoyin da zanbi in ya garara sai inje gidan nasu Amma yanzu Ina da hanyoyi da zanbi" Zee tace"meyasa Zaki wahalal da kanki akanshi gaki da samari wanda suke sonki Amma zaki zubar da ajin ki Ni'ima you are beautifull why do you want to downgrade yourself?" Ni'ima dake tafiya tana Shan rake domin tuni zee ta kulle shago ta cire rake da ta sa a Baki tace"zee you expect me in auri wanan kanana samarin da Basu San ciwon kansu ba,masu zuwa zance a babur sai ka ce Yar iska,ni Yar iska ce da Zan auri talaka,wallahi wahala da ummina ta Sha bana addu'a in Sha shi,Ina son in bawa ummina farin ciki Kuma ta auren Mai kudi Zan samu cikar burina" Zee tace"toh Allah ya taimaka Allah yasa auren maikudin Nan bazai zama sanadin shigar ki wani Hali ba" Ni'ima tace"eh ko Zan wahala da sauki" Itadai zee Bata Kara magana ba har suka Isa inda take siyawa mamanta abincinta wheat ta siya domin in taje gida shi zata tuka suci sanda tayi cafeni da kudin Aslim Sanan sukayi gida,tana kaiwa gida ta tarar da saude da talatu suna dambe inda sabo ta saba gani,dambe suke tsakaninsu da Allah Ai Zama Ni'ima tayi ta d'auki kwanun silver da cokali ta fara Yi musu Maman nur 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku Free page πŸ…Ώ2️⃣3️⃣-2️⃣4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ta fara yi musu gid'a tana cewa"ku casu arna ku casu ku casu ba Mai raba ku'hakan ya b'atawa talatu Rai dama gashi ta daku tana Jin haushi ba a zo an rabasu ba" Tana samun dama ture saude a fusace tayi kan Ni'ima tace"ke Dan uwarki waye arna?" Dariya ni'ima ta kyakyale dashi tace"ah'ah ai bani na kashe zomon ba ga dai-dai ke can Dan wallahi In kikayi Dani zan manta na tab'a sanin ki,bulala Zan samo in Zane ki"sanin karamin aikinta ne yasa taja bakinta tayi shiru ta koma kofar d'akinta ta zauna ta cigaba da cacan baki" Ni'ima tace"ku kuke jawo Mana talauci a gidan Nan" A fusace saude tace"uwarki ce talaka shegiya karuwa kawai sai kin je karuwanci ki kin dawowa da uwarki da leda sai ki Hana mutane sakat" Talatu tace"rabu da yar duniya karuwar titi kawai " Wani dariya ni'ima tayi tace"ke ladidi har kina da bakin fad'amin magana karki manta fa yar'ki zainaba sanda ta haifa Miki ya'ya biyu duk ba tare da aure ba karshe ma ta shiga duniya saratu ko da ciki aka Kaita d'akin miji ai kin gan gomma ni tunda baza a ce ga lasisina ba kece Mai karuwai a d'akin ki,ke kuma saude karki manta tsohon mijin ki ya sake ki ne dalilin Kama ki da yayi da wani a ban d'ankin gidan haya ko kin d'au bamu San komai bane"sit kake ji babu wanda ya tanka ta Ummi ce ta fito a d'akinta ta daka mata tsawa tace"Ni'ima maza Basu hakuri ai iyayenki ne" Ni'ima tace"Babu hakurin da Zan Basu ai su suka fara,cikin b'acin rai ummi ta wanka mata Mari tace'nace ki basu hakuri" Ni'ima ta ruga ciki da gudu tace"wallahi saidai ki kasheni Amma bazan Basu hakuri ba" Ummi na ganin ta shige ta kwashi ledar da ta dawo dashi tace"Dan girman Allah kuyi hakuri yariya ce" Ladidi tace"munafuka ai duk ke kike koya Mata" Tsaki saude tayi tace"yariya da nono a kirji wacce tasan hanyar niman maza za a Kira da yariya,gaskiya kiyiwa kanki fad'a ki daina tura yariyar nan karuwanci" Ummi Bata kulasu ba ta shige d'akinta ta fara yiwa Ni'ima fad'a Ni'ima dai amsar ledar tayi ta fito da karamin cylinder 3kg ta aza ruwan tuwo ______________ Aslim na barin shagon gida yayi driver na parking ya fito,be zarce ko Ina ba sai part din mummy Dake d'an nisa da nashi Yana zuwa ya tarar ba kowa a falo sai tv dake aiki Zama yayi a kujera Yana cewa mum iam home" Wata kyakyawar matace ta sauko cikin shiga ta alfarma Fara ce sol tana da jiki Amma Bata da tsayi da fara'a ta sauko Tashi yayi ya Karasa yayi mata side hug yayi pecking dinta yace"mum a gajiye na dawo wallahi" Murmushi tayi tace"Sannu da kokari my son ai Ina alfari da kai,so ya aikin kana dai ganewa ko?" Yace"yes mum" Zama yayi ta d'auko me drinks can sai ga likita ya sauko ta kalleshi tace"ka dai Yi mata allura ko?" Yace"eh" Kawai ji sukayi ta fito da gudu tana kokarin zuwa wurin Aslim,tsayawa yayi Yana kallon hajiya mariya da ta rungumeshi tana kokarin yin maganan Amma ta kasa ga jikinta rawa yakeyi Kallon mum yayi cikin sanyin jiki yace"mum mu fitar da Anty waje Mana she is suffering" Mum ta kalli dr shima ita yake kallo tayi me signal da Ido sai kawai ya fito da allura a jakarshi ya fara had'awa Mum ta Karasa inda suke hajiya mariya na ganin Haka ta b'oye bΓ yan Aslim da tausayi ya Gama cika shi Dr ko hanunta ya Kama yayi mata allura Aslim yace"mum please mu fitar da ita waje tunda na taso fa na ganta a Haka ana fama" Mum tace"ai Babu kasar da ba zaga da ita ba Amma Allah besa an dace ba Saidai mu cigaba da Yi mata addu'a kawai" Cikin damuwa ya zauna kawai sai ya ji ta fad'o jikinshi Dr ya fara kokarin d'aukarta sai yace"Dr tafi kawai zan shigar da ita tunda ta samu bacci" Dr yace"ok hajiya sai gobe kenan" Mummy tace"muje in raka ka" Suna fitowa mummy tace"gobe ka zo da allurar da zai Kara daburce da kwakwalwar gabad'aya bana son ya fara zargin wani abu,domin za a iya samun matsala in ya gano gaskiya" Dr yace"karki damu nasa a nimo min allurar Kuma an tabbatar min gobe za a kawu min" Tace"ok sai na gan ka" Koda ta koma ta gan har ya kaita d'aki Ya sauko tace"son je ka huta" Cikin sanyi jiki yace"toh"sanan ya fita ta bishi da kallo Zaune Fatima take a falo ita da kawarta Fatima tace"ance Miki in badan abinda Zan samu ba Zan zauna a Nan ne ai da mun cima burin mu Zan bar kasar" Salma tace"toh me zai hana kiyi beating hajiya a game din da ta had'a Fatima tace"ban fahimta ba" Salma zatayi magana sai ga Aslim ya shigo kallo d'aya Fatima tayi me ta d'auke kai,murmushi yayi yace" Maman Nur 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku My paid books Nida mijina 200 Kaunace 200 Mai mata biyu 200 Nida Yaya hydar 200 So makaho ne 200 Habib Mr neat 200 Mu kawaye ne 300 Zo kiji 300 Yarima annur 300 And now NI'IMATULAH 300 Gaskiya in baki karanta wa'yan nan littatfan ba an sha dake ga me bukata sai a min magana ta wanan layin 09090112846 πŸ…Ώ2️⃣5βƒ?-2️⃣6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"au yau su Salma ne a gidan namu?" Tayi murmushi tace"eh ya aiki ai tun safe na zo aka ce ka tafi aiki" Yace"eh wallahi"kallon Fatima yayi da ta hade rai yace"haba sweetheart bazakiyi welcoming Dina ba me nayi Miki?" Tsaki tayi ta juya me baya,Salma ta mike tace"haba ke ko kiyi me sannu da zuwa Mana" Kallon Salma tayi tace"muje in raka ki"daga haka Suka fita ya bisu da kallo Suna fitowa Salma tace"ke miye haka kike basar dashi?" Fatima ta yatmusa fuska tace"nifa haushi yake bani ke kanki kin San ni bana yin maza,Kuma in ban Fara hade rai tun yanzu ba ba in na sakar me fuska sai ya takura min,gashi da shegen naci kamar cingum baya gajiya,ni fa harna Fara gajiya domin nidai saboda kudin na aureshi amma ke kanki kin San ko u's da Mata Nike harkata na fi Jin dadin su,Amma an wani takurani a gida da sunan aure" Salma tace"ai shine Nike fad'a Miki kiyi beating hajiya a game dinta" Fatima tace"how?" Tace"why not tunda ke likita yace bazaki iya haihuwa ba,kuma haihuwar ne ake jira a kau dashi ku kwashi dukiyar,me zai hana ki b'ollo ta bayan gida domin in baki riga hajiya ba zata Riga ki we all know how curning and selfish that woman is,she can do anything Kuma zata iya Kau da kowa akan dukiyar Nan ciki harda ke da kike Yar sister ta balle ita da mum dinki step sisters ne,yanzu da baki haihu ba zata iya sawa Aslim din ya Kara aure Kuma kin San Yana jin maganarta Kuma Ina fad'a Miki da Haka ya faru Zaki tashi a tutar babu domin zata iya sawa ya sake ki ko Kuma ma ta kashe ki tunda kin san sirrinta" Fatima dake gyada Kai alamun kin kawo point tace"Kuma hakane nama ji ta fara zancen" Salma tace"atoh,yanzu dai me zai hana tunda yana sonki kuma kina lokacinki me zai hana ki ce me kin amince yayi secret wedding ya auro Wanda zata haifa muku yara in aka kawu ta ta samu ciki sai kema ki Fara laulayin karya in cikin ya girma sai ki Fara saka cikin karya ita kuma yariyar da zai auro in ta haihu sai ku kasheta harda shi dama duniya zata d'au yar'ki ne ko d'anki kin gan kafin hajiya ta gane sai ki tattara komai nashi ki bar kasar Amma tun kan ta haihu Zaki Fara Shirin barin kasar da lauyer ya zo ya saki dukiyar kawai sai ki Kai yaron gidan marayu ki tafi inda kike so" Dariya Fatima tayi tace"Kai kanki naja Amma saidai wanan plan din da hajiyar za ayi shi kin San tsinanniyar wayau ne da ita zata gane da wuri zan fad'a mata komai amma da haihuwar ya zo kawai Zan canja wasan" Salma tace"Kuma Haka fa yayi duk inda akayi ki min waya" Tace"Yanzu ko zani in fad'a Mata" Jan mota Salma tayi ta bar gidan itako Fatima tayi b'angaren hajiya a falo ta sameta tana waya Zama tayi ta jira ta gama waya,mummy ta kalleta tace"Lafiya dai ko?' Fatima ta harareta tace"miye Kuma na b'ata rai Ali ne fa ya ga Ali " Hajiya ta mike ta jawo Fatima ta murd'a Mata hanun baya tace"na fara ganin alamun kin fara growing wings har kike tunanin zaki sa Aslim ya juya min baya" Fatima tayi murmushi tace"kila saboda abinda Nike bashi ke Baki bashi shiyasa ya fara fifitani a kanki,yanzu ki sakeni na kawo plan din da za ayi ta ta Kare kowa ya huta"ta Kare magana da kwace kanta Mummy ta koma ta zauna,Nan ta zayyana mata komai amma karki nuna me kin San da plan din" Mummy ta kalleta tace"ke kanki kin San ba a playing dina in wanan hanya ne da kike tunanin zakiyi beating Dina a game Dina toh ki canja shawara domin Zan manta ke Yar kanwata ce Wallahi akan dukiyar nan zan iya kawar da ko waye na d'au shekaru Ina wanan Shirin " Fatima tayi murmushi tace"hmmm ke bansan meyasa baki da yarda ba auren Nan fa shine zai kawo karshen komai da ta haihu kin gan sai muyi amfani da d'an mu mallaki dukiyar a bawa kowa kasonshi ya kara gaba ita yariyar ai tana Gama haihuwa sai mu kasheta kowa ya huta kin gan ai duniya bazata San waye mahaifiyar d'an ba a cikin sirri za ayi auren'" (Niko nace lallai wanan auren shi zai kawo karshen komai) Mummy tayi shiru tana nazarinta tace"ok convince him" Fatima ta mike tace"ok inshaallah zai amince I will shade crocodile tears" Komawa tayi ta tarar dashi zaune a dining Yana Shan tea,karasawa tayi ta rungumeshi ta baya tana shagwab'a tana kukan karya Cikin damuwa ya juya yace"dear meya same ki" Cikin kuka tace Maman nur 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku Free page πŸ…Ώ2️⃣7βƒ?-2️⃣8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Cikin kuka ta Kara rungumeshi tace"kayi hakuri kullum Ina maka laifi wallahi haushin kaina Nike ji in na tuna cewa"bazan iya haihuwa ba,Aslim bazan haihu maka ba wallahi hakan na kasheni" Yace"but na fad'a Miki ko a Yaya kike Zan rayu dake ina sonki matata" Juya me baya tayi tace"that the problem,wallahi my conscience is Killing me in na tuna saboda ni bazaka gan jinin ka a duniya ba kullum da abin Nike kwana dashi Nike tashi wallahi mijina Ina son koni bazan haihu ba Kai ka gan jinin ka zanfi samun kwanciyar hankali tunda Dr yace"you are ok" Yace"Fatima what are you saying kema kin san bazan iya Miki kishiya ba Allah ya jarrabce ni da sonki" Tace"mijina Ina son ka,me zai hana ka Kara aure wacce zata haihu maka Koda d'aya ne ka gan Nima Zan huta da takaicin rashin haihuwa" Wani kallon rashin fahimta yayi mata yace"ban fahimce ki ba,saboda Baki Sona kike son in Miki kishiya Fatima ko kishina bakiyi,ni bance Zan Kara aure ba sai kece Zaki ce in Kara aure hanya Fatima kina Sona kuwa?" Kuka ta fashe dashi tace"you think is easy for me in ce maka ka Kara aure?duk duniya Nan Babu macen da zata so mijin ta ya Kara aure balle har tace yayi,ka taimakeni Kuma ba Ina nufin ka zauna da ita bane na din-din data haihu sai ka sallameta ta bar Mana yaron ko yariya Kuma ai zaka nima Yar talakawa ne ka aura Wanda ko daga baya ta zo claiming abinda ta Haifa zamu iya fighting dinta" Yace"no gaskiya bazan iya ba ai wanan ya zama wickedness ne ita wacce za a auron Bata da gata ne?" Kuka Fatima ta fashe dashi ta mike ta shige d'anki ya bita da kallo,d'auka biredi yayi da niyyar cigaba da Shan tea dinshi sai ya tsinci kanshi da rashin Jin dadin tashi yayi ya bita tana Jin ya bude kofa ta Kara karfin kukan nata,karasawa yayi gado ya rungumeta ya fara lallashinta cikin shashasheka tace"bafa Zama zakuyi na dindin ba,da ta haihu zaka sallameta,gaya me tayi inda komai zai kasance yace'kina ganin haka bazai Zama matsala nan gaba ba?" Shafa fuskarshi tayi tace"kaidai ka Amince Kuma bazamu fad'a mata amfani da ita zamuyi ba infact karka fad'a mata kana da Mata sai anyi auren" Yace"toh Ina zamu samu yariyar?" Tace"ai kai zaka samu me kwad'ayi da son abin duniya ka kashe mata kudi da ita da iyayenta " Zaiyi magana ta hade bakinsu dama abinda yake so kenan domin yayi Kwana biyu,dukda ba so take ba haka ta hakura ta bashi hadin kai hakan ya bala'in tafiya dashi bΓ yan komai ya lafa ya rungumeta yace"I love you my wiffy" Tana shafa suman kirjinshi tace"Mee too please ka amince" Murmushi yayi yace"in Zaki dinga min irin Haka zan amince,Fatima Ina sonki please ki daina hanani kanki please" Tace"Nima in ka Amince Zan dinga Yi maka inda kake so" Yayi murmushi yace"toh tashi muje muyi wanka sai muyi sallah magrib ta gabato" Suna tashi ya Kuma jawota ta tureshi tace"nifa yunwa Nike ji" Yace"alright Bari in nayi sallah sai in fita in samo Mana abinci" A tare sukayi wanka suna fitowa yasa jallabiya ya feshe jikinshi da tularai yace"na tafi massalaci sai bΓ yan Isha Zan dawo" Tace"ok'yana fita tayi tsaki tace"nifa bani da fellings wa namiji" _____________ A gurguje ni'ima ta tuka tuwon wheat ta kwashe Sanan ta kashe gas taje tayi sallah magib Bata tashi ba sanda tayi Isha Ummi tace"Amma sai kin siyo maganin zakiyi Miya ko?" Tace"bana son dare yayi min domin sai na je mudus zan samu da sauki" Ummi tace"toh kije kawai zan lallab'a inyi miyar kafin ki dawo* Tace"in bazaki iya ba ki Bari in na dawo sai in yi kin ji umminta" Ummi tayi murmushi ta shafa kumatun ta tace"Yar ummi ki daina kula Yan gidan Nan kin ji" Tace"toh" Ummi tace"ki dawo da wuri bana son ki tsaya fad'a da kowa" Tace"toh" Da sauri ta fita da kafa ta taka da yike Basu da nisa domin a Baki general hospital yake Minna Tana zuwa ta Basu paper maganin Suka Bata juyowa tayi tana tafiya harta zo junction din gidansu zata tsallake titi sai ga wani mota ya zo a guje sake ledar maganin tayi har ta runtse ido sai taji ya ja birki A ranta tace"wallahi baka Isa ba tunda har ka kusan bigeni ka shiga uku,fad'awa tayi saman mota ta kwanta Aslim ya tsaya Yana kallon ikon Allah shidai yasan be tab'a ta ba fitowa yayi kafin a taro Yana zuwa ya Maman nur 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ2️⃣9βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Fita yayi ya leka fuskarta Amma be samu ganin ko waye ba Jijjigata ya farayi yace"malama meya sameki ina fatan dai baki ji ciwo bako?" Banza tayi me,ganin dai Bata da niyyar magana yasa shi d'aukarta ya Shigar mota sanan ya ja motar gefe D'aga fuskarta yayi bΓ yan ya gama parking Yana ganin fuskarta yace"not again" Bude ido d'aya tayi aiko sai ya ganta turo baki tayi ta wayance tace"a duniya nike ko a lahira" A fusace yace"meyasa kike damuna ne?" Hararanshi tayi tace"oh ni da ka buge da mota banyi magana ba sai Kai ne me bakin magana sai ka biyani asarar da kasa nayi" Yace"fita ko in yi Miki dukar tsiya" Tace"al-quranin ubangiji bilahillazi la'ilaha ilahuwa na rantse da Allah in ka gan na fita a motar nan ka dire min dubu goma da a ce na fadi na mutu fa iyayena ne da asara wallahi bazan yarda ba,ni Yar iskace zan Bari ka wuce free wallahi baka isa ba"ta Kare magana da gyra Zama Wani kallo yayi mata a ranshi yace"yariyar nan akwai son kudi"tsaki yayi a fili yace"ni kuma bazan Baki ko sisi ba,fita ki bar min mota" Tace"ok ai zamu gani" Ganin dai da gaske take yasa ya Ciro kudi a inda take ajiyewa ya wasa mata murmushi tayi ta fara sincewa harta gama ta kalleshi da murmushi tace"tun d'azu da haka kayi da an wuce wurin,ledar maganin daya shigo dashi ta d'auka ta kalleshi tace"Ina wuni,ya mutane gidan su umma fa?" Yace"fita please sauri nikeyi"har zata fita sai ta gan take away guda biyu d'auka d'aya tayi tace"nagode Allah amfana inda kake d'awainiya dani kaima Allah ya biya ka" Bata jira me zaice ba ta fita ta kama hanyar gida tana sauri Tana kaiwa ta tarar da abbanta a kofar d'ankinshi ummi harta kad'a busashan kubewa" Hade rai tayi ba tare data kalle inda yake ta shige ciki,ummi tace"kin samu maganin" Tace"eh na samu" Abba ya kalleta yace"ke baki ganni bane?" Tace"na ganka me zan maka?' Ummi ta daka mata tsawa tace"ke miye Haka" Ni'ima bata kulata ta bude kula abinci ta cirewa ummi leda d'aya tasa mata Miya Ta kwashe ta Kai d'anki ta zauna ta bude take away dinta fried rice ne da chicken ta ajiye kudi gefen ta ta fara ci,ba tare da ta kalli inda yake ba tace"in ma mutum abinci yake jira gwamma ya tashi kafin dare yayi me domin tuwon mu dai-dai mu Muka tuka' Kallon abincinta Abba yayi ya had'iye miyau ni'ima ta cire kaza saman abincinta ta sawa ummi duk Yana kallo' Kallon ummi yayi yace"ladidi baki bani abinci ba kuma yau girkin ki" Wani dariya ni'ima ta kyakyale dashi Amma batayi magana ba Ummi ko yi tayi kamar bata jishi ba domin duk ranan da yunwa ya kwaso shi sai ya zo ya zauna yace"girkinta ne alhalin tunda ciwon ta ya tashi ya daina kulata Ni'ima ce kawai me fama da ita Yace"dake Nike ladidi" A fusace tace"Wanda ka kawo zan baka ko wanda ya'ta ta samo?ka gan mal am na dawo daga wanan rakiya Dan bazai yiwu ya'ta ta fita kullum dan rufan asirin mu kuma in kwashe inyi ta baka ba bazai yiwu ba" Da mamaki ya kalleta domin zamanshi da ita Bata tab'a yime magana haka' ba lallai tura ta Kai bango,ita kanta Ni'ima tayi mamaki ummi nata yau Muryar tausayi yayi yace"ladidi Dan Allah kiyi hakuri yunwa Nike ji" Ummi tace"ka cire kudi cikin wanda ka tara na sadakin da zaka Kai ranan juma'a ka ci abincin dashi " Yace"ai na aika dashi ko?" Ni'ima ta d'auki kudinta ta kirga dubu bakwai tace"ummi gashi wanan gobe in kin samu lafiya ki shiga ki yanko Mana kaza ki siyi shinkafa irin Wanda kike ci da tumatu gobe shinkafa da Miya zamu ci ki siyo holandia babban gora da wanan dubu uku nan ki siya atamfar da aka fito dashi na auren zara'u makociyar mu ki bada d'inki" Ummi tace"kefa bazaki d'inka ba?" Tace"karki damu in ke kin samu ni ban damu ba bana son ranan tayi ke ki fita daban kin San ina kishin ki,ni Kona d'inka bana Nan ina gun aiki" Abba yace"nifa Ni'ima" Ni'ima tace"ni ban tab'a saninka kamar inda baka sanni ba,malam zan baka mamaki nan gaba mu zuba nida Kai tunda har kayi musu na kace Kai ba mahaifina bane Kuma kaki yanka min ragon suna,hmmm malam zan baka mamaki kad'an kenan ka gani" Yace"Ni'ima ai abinda ya wuce ya Riga ya wuce a baya Kuma karya ake miki,nidai a manta baya kawai,yanzu dai bani dubu a wurin" Ni'ima zatayi magana ummi tace"ya Isa haka" Talatu ce ta fito tana marsifa tana zuwa ta shake shi tace"malam in baka so in tara maka jama'a ka fito ka bada kudin abinci domin ni da yarana yunwa muke ji" Saude ta fita tace"ai yau in be bamu kudin abinci dukan siya zamuyi me" A fusace yace"ku sakeni ko ku kwana gidanku yau" Tuni talatuwa ta sakeshi tace"malam Babu abinda zamu ce ma sai Allah ya isa" Saude tace"ai wallahi sai Allah ya isar mana kuma daga yau sauran ya'yan ka wanda uwayensu basa nan sai ka San inda zakayi dasu tunda manya suna fita wajen samari" Saude na barin wajen ta aika taliya guda biyu ta dafa ta ci ita da yaranta,itako talatu ta dafa shinkafa Yar Fara da Mai kowa ya ci da yaranshi sauran yaran da ba iyayensu a gidan sukayi tagumi kanana na kuka manya dai sunyi shiru Babba cikinsu ramlat ta zo tace ummi Dan girman Allah ki tausaya Mana tun safe bamu ci komai ba" Ummi ta saci kallon Ni'ima, Ni'ima tace"a Basu ragowar tuwon,d'aki ta shiga ta d'auko d'ari biyar ta mikawa Ramla tace"ku Kara dashi Sosai Ramla tayi godiya Ni'ima tace"ya kamata kema ki fita ki nimi aiki Koda shara ne in ba Haka ba yunwa zata kashe ku" Ramla tace"toh anty in an samu Ina so" Ni'ima tace"Zan duba Miki Amma kema kiyi ta tambaya" Tace"toh" Suna wucewa ummi tace"Ni'ima Allah yayi Miki albarka ya rufa Miki asiri nagode" Tace"Amin" Ummi tace"Amma ki rage wanan tsanan da kikewa mahaifin ki ki Fara kiranshi da sunan abba bawai kiyi ta kiranshi malam ba ya kamata ki gane shi mahaifin ki ne" Ni'ima ta mike tace"duk Randa ya gane shi mahaifina ne Kuma ya d'aukeni kamar yar'shi Nima Zan Fara bashi muhimmanci Binta d'anki ummi tayi tana mata nasiha,itadai Ni'ima ta juya mata baya tana kuka,haba ita Bata jin zata iya yafe Masa domin ta sha wuya tun tana yariya har girmanta da a ce shi responsible father ne da yau ba sai tayi shigar maza ba ___________ Aslim na kaiwa gida ya tarar da Fatima zaune tayi tagumi Rungumeta yayi yace"ai na ce Miki karki damu Kuma ni kaina nayi tunani na gano soyyaya da kike min ne yasa Baki son in mutu ba ya'ya you are Not selfie at all shiyasa nike sonki dan da wata ne sai dai ta hanani aure" Tace"Ina son ka mijina please ka Fara niman yariya ko cikin staff dinka ne nasan baza'a rasa Yar talakawa ba masu kwad'ayin kudi" Shiru yayi kamar me tunani ni'ima ce ta fad'o me a Rai yace"it will be easy to use her domin tana da kwad'ayi ga son kudin bala'i sai dai bazan so in had'a zuri'a da ita ba" Fatima da ta ji maganar shi Wanda shi a zatonshi ba a bayyane yayi ba Tace"baby wacece ita?_ Yace"share kawai" Tace"fad'a min mijina"labarin komai ya bata tace" wow baby ai itace zamu iya amfani da ita Kuma ai mu zamu bawa d'an tarbiya kawai kasan inda zakayi ka jawo ra'ayinta in zaka tura magabatanka sai mu biya wasu su je niman aurenta bazaka fad'awa kowa ba if possible a d'aura da asuba karka Bari wani ya san da maganar auren sai ku biyu da iyayenta,ko Fahad karka fad'a me ka gan Koda ka saketa in sukayi musu sai mu ce su kawo shaidu" Yace"ok no prob Allah yasa ta amimce" Tace"karka yarda tasan manufar mu ka nuna Mata soyyaya" Yace"hanya kina kishina kuwa?" Tayi murmushi tace"sosai ma kuwa" Ajiye abinci yayi yace"ki ci nagode da kokarin ki dan ganin na gan jinina a duniya" Tace"jinin mu dai " Yace"eh hakane kam" Murmushi yayi a ranshi yace"perfect ta wanan hanya Nima Zan Rama iskanci da tayi min" Jiranta yayi ta gama cin abinci duk inda yaso kusantar ta kin yarda tayi Wai bacci take ji badan yaso ba ya jika tea ya Sha ya kwanta,domin Fatima bata girki Washe gari da safe ya shirya ya fito falo dama ya rigada ya Saba da rashin breakfast shiyasa be wahala da kanshi ba ya fita aiki Yana kaiwa kowa ya mike ya gaidashi ya amsa ya shiga office Ishaq dai na desk dinshi yayi serious Yana aiki Sadiya ce ta kawu me coffee ta ajiye me godiya yayi mata Tace"ishaq" Yace"Wai miye?" Tace"haba ishaq ka bani dama Mana ka gan nawa kala soyyaya" Ishaq yace"aiki Nike please don't distract me" Ta ajiye wani kula tace"ok ga abinci na kawo maka daga gida" Yace"nagode je kiyi aikin ki zamuyi magana anjima" Wucewa sadiya tayi badan taso ba tana wucewa ya sauke ajiyar zuciya Coffee ya d'auka ya fara sha ya bude abincin ya gan lafiyayar jellouf ne da nama tabe baki yayi ya rufe abincin Yana Gama shan coffee ya cigaba da aikin shi"telephone din ne yayi Kara ya d'auka ok sir, s kawai yace"ya mike ya shiga office din a lokacin da suka had'a ido ji yayi Kamar ya fashe da dariya tunawa da abinda ya faru jiya Amma sai ya basar ya karasa yace"sir gani" Aslim yace"wani time ne meeting din?" Yace"10:30am sir" Yace"ka gama aikin ka" Yace"sir iam still working on that sir" Yace"ok gobe Ina son ka gama zuwa gobe so that mu duba mu gani kafin mu had'a plan din" Yace"ok"har zai fita,aslim yace"kasa a kawo min coffee" Ishaq yace"ok sir" Yana fita yaje inda zai gan sadiya amma Bata nan duk Babu kowa a wurin,kawai sai ya d'auki cup me kyau ya had'a me coffee ya aza a tray ya kawo me ya ajiye a table" Har zai wuce ya ji yace"please use my laptop to reply the email din public procurement board Ishaq yace"nidai na gan jaraba kamar ni kadai ne a office din"kasa-kasa yayi magana inda bazai ji ba Yana zuwa ya fara danne-danne Ji yayi aslim yace"who made this yayi daban dana jiya" Ishaq yace"sorry sir dana je ne ban gan kowa ba a kicin din shiyasa na had'a ma da kaina Amma in baka so Bari inje in nimo sadiya ta had'a ma" Aslim yace"no infact I love it,gaskiya ka iya coffee waya kowa maka domin jiya banji dadin shi ba" Ishaq yace"thank you sir kawai ginger ne nasa kila shiyasa kaji dadin shi" Aslim yace"as from today you will be the one to make me coffee " Ishaq yace"ok sir nayi sending email din " Yace"ok"komawa yayi ya zauna,Ranan ishaq be je gida da wuri ba kowa ya tafi ya barshi domin Yana son ya gama aikinshi kafin gobe Da misalin karfe 5:30 zee ta Kira ni'ima tace"kefa Nike jira mu tafi gida" Ni'ima tace"please yanzu Zan fito bani 10minit" Zee tace"ok"suna Gama waya Ni'ima ta mike ta fara had'a kayanta ta saka waya a aljihu godiyar Allah ta d'aya duk ta samu tayi sallolinta domin ta fita taje shagon su zee a sace File ta kwashe ta kai store ai tana shiga kofar ya kulle da ita a ciki Babu irin bugun da batayi ba Amma shiru ga duhun ya mamaye store room din Bugu da take da karfinta ko security zasu jita Amma abu kamar Wasa sanda tafi minti 30 ga number zee be shiga service ma gabad'aya d'aukewa yayi dama cikin kwanakin ana fama da matsala network Aslim ne ya shigo company sanadiyan mantuwa da yayi security ya gani a kasa suna hiransu suna ganinshi suka mike suna tambayarshi ko lafiya yace"kalau Abu zai d'auka,d'aya daga cikinsu ya biyoshi sai yace"ah'ah Yi zaman ka" Komawa yayi ya zauna,shiko ya haura 3rd floor yana haurawa ya shiga office dinshi ya d'auki abinda zai d'auka ya fito ji yayi ana buga kofa da karfin Karasawa yayi Yana cewa who is there" Budewa yayi Amma be gan kowa ba hakan yasa ya shiga yana haska wuta kamar kofar jira yake ya Kara kullewa da sauri ya juya ishaq ya mike cikin tashin hankali da tsoro ya Karasa da gudu ya Maman nur 9/10/20, 6:32 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku *Last free page* πŸ…Ώ3️⃣0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Rungumeshi ishaq yayi jiki na rawa duk ya daburce" Jin ishaq jikinshi yasa Aslim yin shiru na d'an lokaci domin wani yanayi yake ji na daban,jin shiru yasa ishaq janye jikin shi yace"sorry sir wallahi na zo ajiye file kawai sai door din ya kulle wallahi na fi 40minit a ciki" Kallonshi aslim keyi a duhu hakan yasa ishaq juyawa da wuri yace"sir p kofar ya Kara rufewa kuma dama kofar nada matsala tun last week manager yace zai kira me gyra in kofar ya kulle sai an bude ta waje" Tsaki Aslim yayi yace"that is my problem with securities door suna da wuyan sha'ani" Karasawa yayi ya fara kokarin budewa Amma Taki buduwa Shima bugawa yakeyi Amma shiru shi kanshi yasan masu gadi bazasu tab'a jinsu ba domin duk Suna can waje gajiya yayi ya koma ya zauna ya bar ishaq Yana bugawa Gajiya yayi yace"yanzu sir ya zamuyi kuma ba service" Aslim yace"I guess a nan zamu kwana har zuwa gobe" Ishaq yace"what? sir Yan gidan mu will be worried and I can't reach them please sir ka taimaka" Aslim ya gyra Zama yace"ishaq what do you want me to do iam as worried as you are but I can't help it domin ko ya Zamuyi kofar nan bazata tab'a budewa ba Kuma duk inda akayi akwai wanda ya tab'a kokarin shiga ne ba sani ba,just seat and relax Ishaq a ranshi yace"how can I relax when iam in trouble in na cigaba da wanan zufa this fake bears zai fita,and zaka gane ni macece bana Miji ba" Ji yayi yace"why not ka cire suit din you are sweating" Ishaq yace"no never mind sir I will coup" Shi dama cikin jeans da polo yake domin har yaje gida yayi wanka ya dawo ne ya d'auki wani file yayi aikin a gida" Zama ishaq yayi sai shafa gemu yake ganin abin ya fara b'anb'arewa" A ranshi yace"innalillahir wa Inna illahi raji'un ya rabbi ka taimakeni" BΓ yan wasu mintuna sai ga cockroach a wajen kafarshi a da sauri ya mike yaje ya rungumeshi yace"sir cockroach ka taimakeni" Aslim ya fashe da dariya ganin fa da gaske tsoron yake har jikinshi na rawa" Yace"ishaq wanan wani irin tsoro ne Kamar ba namiji a why ishaq jibi fa har maganarka ya canza zuwa na Mata saboda tsoro" Sai a sanan ishaq ya gane ya kwabsa ya canja murya yace"please sir ka koreshi wallahi tsoro Nike ji" Dariya aslim yayi yace"ok"koma gefe Rakub'ewa tayi gefe jiki na rawa har ya Kori cocroach din Dariya yayi yace"honestly ishaq ban tab'a ganin namiji that is scared of cocroach ba sai Kai Haka kake da tsoro" Ishaq yace"sir tun ina yaro Nike tsoron cocroaches shiyasa ma yan gidan mu ke ce min namiji dole saboda Ina da tsoro gashi wasu na cewa features dina kamar na mata Dariya ya kyakyale dashi yace"namijin dole?is that your name at home' Ishaq yace"sir miye na dariya please bana son kowa yasan Ina da tsoro let it be our little secret if not my girlfriend zata min dariya" Aslim yace"so you have a girlfriend tell me about her" Ishaq ya zauna a ranshi yace"ni na gan ta kaina yau kofar nan ya bude kafin bears din nan ya cire" A fili yace"sir please ka duba wayar ka ko akwai service" Yace"ai na duba I think Babu service ne a store room din nan but gist me about your girlfriend kafin allah ya turo Wanda zai bude mu let while away time" Tace"sir karfe nawa?" Yace"7:15pm" Zaro Ido yayi yace"sir my mum will be worried na sani" Aslim yace"as big as you are kaifa namiji ne meyasa zata damu akan grown up man like you?a man that has a girlfriend" Ishaq cikin kosawa yace"my mum loves me a lot kuma ni kadai gareta in ba aiki ba bata bari inje ko Ina" Yace"zancen fa wa ke zuwa ma?" Ishaq yace"ai during lunch nike zuwa in ganta itace wacce ke Zama a store din dake opposite din mu" Yace"you mean the sales girl?' Yace"yes sir" Aslim yace"but meyasa kake Bari tana harka da anyhow friends?" Ishaq ya gyra Zama yace"I don't understand" Aslim yace"no I don't mean to interfere but akwai wata kawarta da Bata da kamun Kai which I don't think ya kamata suyi ta harka kartayi currupting dinta" Ishaq yayi wani dariya yace"you mean Ni'ima?" Yace"I don't know her name but be kamata suyi ta yawu tare ba" Ishaq yace"nasan ma Ni'ima ce wata me son kudi ko?" Yace"eh" Yace"is not her fault that she loves money what do you expect in yariya bata da responsible father,a gidansu yara sun fi arba'in domin babanta aure saki yakeyi and baya ciyar dasu shiyasa take son kudi and ita kadai suka haifa tare suka taso da zee so it will be difficult to separate them" Aslim yace"I see, it will be easy to decieve her" Ishaq yace"kana magana ne" Yace"no" ______________ A gida ko hankalin ummi ya tashi sosai ta rasa inda zata sa kanta domin da safe Ni'ima ta tabbatar mata zata dawo da wuri da shiyasa ma ta lallab'a tayi shinkafa da Miya Amma shiru Hijabi tasa ta tafi gidansu zee,zee na ganinta ta duka ta gaisheta ta amsa,gaisawa sukayi da mahaifiyar zee Ummi tace"zainab Dan Allah akwai inda Ni'ima tace'miki zata je ne?" Zee ta zaro Ido tace"kina nufin har yanzu Bata dawo ba?8:12pm fa yanzu" Ummi tace"toh ni Ni'ima bata tab'a min Haka ba,Bata kawai shida a waje ba"ta Kare cikin damuwa" Zee tace"nifa na kirata da na jita shiru tace"in Bata minti goma zata fito toh har 6:30 shiru sai Kuma abbana ya fara Kira shiyasa na dawo" Ummi ta zauna akasa tace"Allah dai yasa lafiya" Ganin ta damu yasa zee shigar d'akin ta Kai minti biyar sai gata ta fito tana murmushi da be Kai zuci ba tace"ummi karki damu yanzu ta turo min sako Wai sun tsaya meeting Kuma ance su kashe waya shiyasa Amma da sun gama zata dawo" Mama tace"alhamdullilah" Ummi tace"toh Bari in koma gida"komawa tayi zee ko d'aki ta shige ta dinga trying number ta be shiga tace"Allah dai yasa ba Kamata akayi ba Abu dai kamar Wasa har 11:30pm ____________ Babu abinda Aslim yakeyi sai kyakyale dariya yace"are you serious?kana nufin irin mutane Nan na existing a duniya" Yace"iam darm serious,she was like ishaq meyasa zaka min haka why wulakanci Babu kyau fa?"ta Kare cikin muryar maza" Niko nace"I don't want to betray you zee is the only one I love" Aslim yace"and what her reaction when you said that" Ishaq yace"she hug me and started crying,begging me to love her" Aslim yace"are you serious Ashe Kai na Mata ne" Ishaq yace"sir Kai fa, do you have a girlfriend?" Murmushi yayi yace"not at all,ko Zaka bani cikin masu sonka?" Ishaq ya zaro Ido yace"ai bazasu so ka ba,su dai ishaq kawai suke so" Aslim ya mike yace"ni bansan irin gadin da security din Nan suke ba ya kamata a ce sun zo tunda motata na waje da basu gan fitowa na ba ya kamata su biyo ni Amma suna ta hiransu yanzu fa is to 12 Bari in buga kofar kuma" Zuwa yayi ya fara buga kofa ai sai ga fake bears din ishaq ya fadi,lalube ya farayi tana sauri kafin ya juyo,ji tayi ya juyo yace"I guess a Nan zamu kwana" Da sauri Ishaq ya juya baya ya samu ya d'auki bears din amma mayarwa zaiyi Wutar Aslim ke haskawa har ya karaso yace"ishaq ya kamata ka cire wanan rigar ka Sha iska" Ishaq dai yana kokarin mayarwa ai juyo dashi Aslim yayi zai haska me wuta a fuska har ishaq ya runtse Ido zuciyarshi na mugun bugawa sai ya ji yace"wayar ma ta mutu ara min taka" Wani wawan ajiyar zuciya ya sauke sanan yayi sauri ya maida bears din amma be Kama sosai ba Zaiyi magana sai yaji Kamar motsi da gudu ishaq ya fara kwankwasawa cikin ikon Allah sai ga security ya bude kofar Yace"ya Haka Kuma" Aslim yace"meyasa da Baku gan fitowa na ba Baku biyo ba" Security yace"Babu wanda ya lura da motar ka sai yanzu shine nace Bari in zo in duba ko lafiya shi oga ishaq dama babu Wanda yasan Yana ciki" Aslim yace"Amma a matsayin ku na masu gadi ya kamata kuyi ta zagaye office ba ku zauna Kuna hira ba" Security yace"sorry sir " Aslim yace"ishaq let pray kafin mu tafi gida" Ishaq a ranshi yace"you fool ya zanyi inyi sallah ba hijab"a fili yace"ah'ah in naje gida zanyi" Yace"ok then muje in sauke ka a gida" A mota ko Aslim sai dariya yakeyi yace"ishaq you are funny and fun to be with" Ishaq yace"thank you sir" A junction ishaq yace"saukeni a Nan" Aslim yace"no gida zan Kai ka in Yi magana da mama in fad'a mata abinda ya faru kartama fad'a" Ishaq yace"no zatayi min fada please saukeni anan" Yace"ok if you insist,gobe ba sai ka zo da wuri ba" Yace"ok sir" Yace"Amma duk anguwanku d'aya da ni'imar ko?na gan this is the same spot da na so bige ta" Yace"eh mu makota ne" Jan motar yayi ishaq ya ruga da gudu bΓ yan ya cire fake bears din matsalanshi d'aya Kar ummi ta ganshi cikin kayan maza" A kofar gida ya tsaya yana Kiran ummi yace"Yana waje Domin har an kulle kofa" Yana tsaye ya hango saude da mijin makociyarsu ya rokota matarshi tayi tafiya d'auke Kai yayi sai Suka Fara kame-kame" Ummi ce ta fito ta bude kofa tana kallon ni'ima da har ta cire razor cut din ya rage ta babu ko d'an kwali Matsawa tayi ta shiga suna kaiwa d'aki ummi tace"daga Ina kike Kuma Ina hijabin ki?meyasa Kikayi shigar maza?* Rasa me zata ce tayi,a fusace ummi tace"ba da KE nikeyi ba?" Ni'ima tace"Dan Allah kiyi hakuri ummi wallahi.." Wanka mata Mari ummi tayi tace"tube kayan ki"kallon ummi tayi cikin tashin hankali ta fashe da kuka tace"ummi wallahi ni ban bin maza"a fusace ummi tace"zaki tube ko sai ranki ya b'ace?" Ni'ima na kuka ta tube kayan ta kwanta ummi ta saka mata hanun Ihu tayi sai ta wurga Mata zani rai b'ace ni'ima ta tashi taje ta d'auro alwala tana kuka bata yarda ta kalli ummi ba" Ummi da jikinta yayi sanyi ta zauna bakin gado tana kallo yar'tata harta idar da sallah Ummi tace"Ni'ima Ina takura Miki ko?" Ni'ima ta fashe da kuka tace"ummi har yanzu baki yarda Dani ba abin na damuna ni bana bin maza" Ummi ta mike ta zubo mata abinci tace"gata Nikeyi Miki ko bana Raye wata rana Zaki gode min" Ni'ima taki amsa tace"na koshi" Ummi tace"in baki ci abincinan ba yanzu Zaki gan b'acin Raina" Ni'ima tace"toh muci nasan kema Baki ci ba" A tare suka ci bayan sun Gama Ni'ima ta kwanta bacci yayi awon gaba da ita" __________ Aslim na zuwa ya tarar Fatima tayi bacci ko ta kanta be bi ba yaje d'akinshi yayi sallah ya kwanta Aslim ne ya fad'o me a Rai da labaran daya bashi sai kawai yayi murmushi yace"funny guy"kwanciya yayi sai kawai ya tuno da inda ya kankameshi daya gan cocroach murmushi yayi yace"silly guy" (Niko nace tohfa) BΓ yan sati d'aya sosai ishaq ya maida hankali akan plan dinsu kuma sun Zama friends da Aslim domin a cewar aslim yana sashi nishad'i Yau dai da asuba ta fito zata je aiki tana sauri a junction dinsu ta hango motar Aslim murmushi tayi ta karasa kusa dashi ta buga glass din sai ya sauke Yana ganin Ni'ima ce ya hade rai" Fuskar tausayi tayi ta duka har kasa tace"Ina yini sir" Da mamaki yace"lafiya Lau" Tace"sir dama Ina ta niman ka in baka hakuri akan abubuwa da nayi maka wallahi sharrin shadaine da Kuma bukatar kudin Amma insha Allah Zan biya ka dubu goma Sha biyu ko??wallahi a lokacin ummi ta ce ba lafiya shiyasa Amma Zan biya" Aslim a ranshi yace"this is my chance"a fili yace"not at all dear na baki" Murmushi tayi tace"toh nagode" Har zata wuce yace"please mu Zama friends Mana" Tace"ok ba damuwa,amma me kake zuwa Yi a unguwan mu kullum Haka" Yace"Ina da abokine ishaq" Ni"I'ma tace"Allah sarki ai saurayin kawata ne,dazu ma ya wuce aiki" Aslim yace"ok Ashe ya wuce ok then" Jan mota yayi ni'ima ta fashe da dariya tace"fool" Keke ta tare ya sauketa gaban shagon su zee a guje ta shige ciki ta canza kaya,ya shirya sak domin ya siya sabon saje Fitowa yayi Yana gyra neck tile,turus yayi sakamakon ganin Aslim da yayi tsaye yana magana da zee,murmushi yayi yace"sir meka zo yi a Nan?" Aslim ya hade rai yace"na Kama ka yau na Kama ka red handed" Ishaq ya had'iye wani miyau,zee zatayi magana yace"Yi min shiru I didn't expect this from you inda kike sa hijab ban tab'a tunanin Zaki shigar da namiji ciki ba" Ajiyar zuciya ishaq ya sauke yace"sir I can explain" Juyawa yayi ba tare daya amsa soda drinks dinshi ba ya wuce ciki" Zee tace"yanzu ya zakiyi?" Dariya ishaq yayi yace"zargi yake ko matse ki nikeyi ciki tunda ya ganni na fito Ina gyra necktie" Zee tace"ya zakiyi yanzu?" Ishaq yace"Raina me hankali zanyi" Binshi ishaq yayi ko daya ya shiga office ya tarar already Yana cikin office dinshi had'a Ido sukayi sai Aslim ya hade rai ya d'auke kanshi,ishaq ya zauna ya fara aikinshi Da misalin karfe 10:30 ishaq yayi natsu Yana aikinshi sai ga Fatima ta shigo building din da warmer na abinci me kyau,karasawa tayi desk din ishaq hakan yasa ishaq ya d'ago Kai daga kallon computer da yikeyi ya kalleta Fatima na had'a ido da ishaq tace"Mashaallah ka gan namiji Mai kyaun Mata" Ishaq yace"how may I help you" Fatima tace"handsome ya sunanka?" Ishaq yace"ishaq" Tace"you are handsome please ko zaka bani number ka muyi ta gaisawa?" Ishaq a ranshi yace"toh fa" A fili yace"ok' Tace"please sir Aslim na zo Nima" Ishaq yace"ya shiga meeting sai 12:pm zai fito" Tace'ok gashi In ya fito ka ce me Fatima ce zan ma kirashi" Har ta juya zata wuce ta dawo tace"the number" Ishaq ya Bata number sanda ta kira ta gan waya yayi ringing a desk dinshi sanan ta wuce" Tana fita tayi dialling number salma,Salma na d'agawa tace"Salma guess what yau na gan namiji da ya birgeni a rayuwa Baki ganshi ba kyaun mata gareshi wallahi yau for the first time naji Ina son namiji and he is Young bazai wuci 25-26 to 27 ba,eh yanzu gani nan zuwa" Sai misalin karfe 12;30 Aslim ya fito a meeting ko kallon inda ishaq yake beyi ba ya shige ciki office dinshi Ishaq ya d'auki warmer din ya bishi office yace"sir wata Wai Fatima ta kawo ma abinci" Ba tare da ya kalleshi ba yace ajiye,ajiyewa yayi yace"sir is not what you think" Aslim yace"meyasa kullum kake zuwa shagon ku kebe a cikin changing room da yariya I even saw you yesterday" Ishaq yace"sir is not what you think" Aslim yace"don't try to decieve that girl just because she loves you,please don't take advantage of that poor girl" Ishaq yace"sir what are you insinuating?kana zargin Zina nikeyi da yar mutane?" Aslim yace"in bashi ba me kake zuwa Yi kullum Kuma yau na Kama ka kana fitowa harda gyra necktie" Ishaq yace"sir ni ba mazinaci bane I have respect for women,how can you think of that?" Aslim yace"can you swear baka tab'a taba ta ba?" Ishaq yace"not at all" Aslim yace"you mean baka tab'a kissing dinta ba?" Ishaq yace"eh toh muna d'an tab'a kiss and hugs but not sex" A fusace Aslim yace"you mean matse Yar mutane kakeyi karamin yaro da Kai sai shegen jaraba" Shima ishaq a fusace yace"and what is your business in my personal relationship?in badan Kai namiji bane da sai in ce kishi kake,ai kiss and hugs is common in relationships why are you even bothered tunda. ba sister ka bace" Aslim ya sake baki Yana kallonshi shi kadai yasan inda yake ji Ishaq ya rike Kai yace"iam sorry sir for shouting at you is just that you are interfering too much and I don't like it" Aslim yace"just because i cared and want the best for you,you think I am interfering ishaq you are too young for all this,and na d'auke ka a matsayin kanina please ishaq becarefull" Ishaq dake me wani kallo domin lamarin ogan nashi ya fara bashi tsoro kodai gay ne shi Yace"sir zan wuce Ina da aiki yi" Har zai fita ya ji yace"get me coffee" Ishaq yace"Zan fad'awa sadiya" Aslim yace"no do it yourself" A wunin ranan ishaq be Kara yarda yaje office din ba shiko Aslim abin ya tsaya me a Rai sai juya kalman kishi yakeyi Koda Suka tashi nacewa Aslim yayi shi zai Kai ishaq gida Ishaq yace"tare fa muka saba wucewa da zainab" Be jira amsarshi ba ya wuce yana fitowa sai wani mutumi ya tareshi manager nice builder suna cikin magana sai ga Aslim ya fito a mota kallo d'aya yayi musu ya d'auke Kai" Bayan kwana uku Ni'ima ne a cikin motar Aslim tace"da gaske kake zaka aureni Kuma kana sona?" Yace"eh Kuma bana son ya wuce sati biyu Ina sonki" Ni'ima ta rufe fuska tace"Nima Haka" Aslim yace"muje inyiwa baba magana" Ni'ima tace"toh har gaban gidansu ta kaishi tana murna ko ba komai su talatu zasu mutu da bakin ciki" Baba na ganin Mai kudi ya sunguna har kasa ya gaishe shi hakan ya bawa Aslim kunya shima ya sunguna Baba yace"ai ni'ima yariyar kirki ce ga iya girki" Aslim a ranshi yace"kwad'ayi ne dasu" Yace"baba dama niman izini na zo Ina son in turo magabata na" Baba yace"toh ba damuwa,Aslim be bar wurin ba sanda ya direwa Abba dubu d'ari" Kwanciya ne Abba ya rage beyi ba Cikin kwana uku Aslim ya tura fake relatives da ya biya Suka zo niman auren Ni'ima inda akasa biki Nan da sati biyu Duk inda ummi taso ayi bincike abin gagara yayi,su talatu da saude ko hassada zai kashesu Ana bikin su saura sati d'aya Ishaq ne zaune a office yana aiki Aslim ya fito yace"muje hope you are ready for the presentation?" Ishaq yace"yes sir" Manager yace"ok muje sir" Suna fitowa domin a public procurement zasuyi meeting din meeting din da in sunyi sa'a zasu samu contract din da yayi Worthing billions of naira Bayan kowa ya zauna nice builders ne Suka Fara presentation abin mamaki abinda su Aslim zasuyi presentating shi sukayi exactly Kallon tuhuma Aslim yayiwa ishaq,domin ya gansu tare ranan kenan ishaq ne ya sayar musu dashi Manager ya kalli Aslim dake zufa ganin duk wahalan da Suka sha ya tashi a tutar Babu" A Haka har company hudu sukayi Sanan aka fito break sai 3:pm za a dawo Suna fitowa ishaq yace"sir what is happening" A fusace ya damko shi yace"I think I should be asking you that" Zaiyi magana ya finciko shi ya kaishi mota ya tura shi ciki sai office dinshi a fusace ya turashi ya Fadi kasa Ishaq yace"sir me nayi?" Yace"nawa Suka biya ka?" Ishaq ya gyra rigar shi idonshi tab da hawaye yace ".... Toh my people free page ya Kare me son karantawa har karshen sai a hanzarta biyan 300 ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 vip 500 watoh masu son a tura musu p'c kenan ko katin MTN ta wanan layin 08148088368 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels