An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels 🐅 *MATAR DAMUSA*🐅 (the wife of tiger) Mallakin Asma'u Muhammad Auwal ✍️ *ASMEETAH*✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم Book one 1. Pages 1 to 10 Wata tsohuwar Mata ce zaune a bakin bishiya, ta jingina bayanta a jikin bishiyar tana shafa sumar kan Yarinyar dake kwance saman cinyarta, Yarinyar bazata wuce 20yrs ba, tana kwance kamar mai yin bacci taji uwar tana shesshekar kuka! A firgice ta tashi zaune tana fadin "Uma lafiya kuwa, meya faru dake?" Cikin kuka Tsohuwar tace "Ayush inaso ki tayani neman gafarar ubangiji, na tafka babban kuskure a rayuwata, inaji ajiki na zan mutu, Ayush! Zan mutu ba tareda na nemi yafiyar Junaid ba" Lokaci guda ta fashe da matsanancin kuka mai kashe zuciya "Uma Dan Allah ki daina kukan nan banso, banso na rinka ganinki acikin wannan halin, Shin wanene wannan JUNAID din? Sannan mai kika Aikata masa haka har kike fad'in munanan kalamai akanki saboda shi? Cikin zubda hawaye Ayush take fad'in "Uma idan baki furta mun abunda ke ranki ba taya Zan iya temaka miki da Addu'a bayan bansan laifin da kika Aikata ba" Cikin takaici da cije la66e Umma take kallon Ayush wacce itama Ayush d'in kallon Umman take, "Ayush! Na tsani kaina, kema idan kika ji labarina na tabbata zaki tsaneni ne, Zan gaya miki Amma kafin nan inaso ki yafe mun Dan Allah" tana kallon Ayush cikin tausayawa. Da mamaki a fuskar Ayush cikin kasalalliyar murya tace "ni kuma Uma? Nasan bakiyi mun komai ba, duk abinda kikayi mun nasan aciki soyayya ne, bazaki iya cutar dani ba Mamana, saboda haka na yafe miki duniya da lahira". Murmushin takaici Umma tayi murya a sha'ke tace "Ayush a yanzu rayuwata batada amfani, a shirye nake dana mutu, sai dai Ina mai tausaya miki idan na mutu bansan halin da zaki shiga ba, Ayushh banida en uwa banida kowa, mutane gudu na suke saboda ban aikata abu mai kyau ba, hakan yasa laifi na ya shafeki kowa kyamar mu yake," kinga can👉 ta nuna wani 'Dakin Kara sannan ta cigaba da cewa "nasan kinsan cewa nan ne 'Dakin mu na kwana, tin kina jaririya muke wannan dajin! Kinsha tambayata cewa Ina BABANKI, SU WAYE EN UWANKI amma na kasa baki amsarki saboda kada ki gujeni, amma yanzu a shirye nake dana fuskanci duk wani 'Kalubale" Taja dogon numfashi murya Ciki-ciki tace "AYUSH" Cikin Sanyin murya ta amsa "Na'am Uma Ina sauraronki" fuskar nan duk ya jagalgale da hawaye ga yayi jawur abunka da farar mace. Ta cigaba da cewa "Ina so naga kinyi Aure kin haihu, Ayush kina da kyakykyawar zuciya, kinada tausayi, Sam bana fatan ki d'auko kalar halina koda da qwayar zarrah, sannan banaso ki d'auko halin mahaifinki shima, tirrr da halayen mu" ta sake fashewa da wani sabon kukan mai cin rai! Ayush itama kukan take ta rungumi Uma tana shafa bayanta rarrashinta take cikin kulawa, cikin sassanyar murya tace "Uma kibar mun wannan labarin indai zai Saki kuka, banson abunda zai sakaki kuka Umma nah Ina matukar kaunarki" Umma ta raba jikinta dana Ayush tana sharar hawaye sannan tace " a'a Ayush indai ban fitar da abunda ke raina ba, bazan samu nutsuwa ba, Zan gaya miki ko ni wacece. Da farko ni sunana *AGATHA* ni ba musulma bace, asalin er kasar Ghana ce ni, na rasa iyayena ta sanadiyar hatsarin motor, banida kowa bayan su saboda rashin zumuncin dake tsakaninsu da en uwansu hakan yasa basu ta6a gaya mun cewa inada en uwa ba, ni kuma ban damu da sanin hakan ba, ni dai nasan cewa mahaifina christal ne, mahaifiyata kuma musulma ce sai dai mahaifina ya rinjayeta zuwa chrital hakan yasa gava ta shiga tsakanin en uwan mahaifina da kuma mahaifiyata, Sakamakon ba Wanda ya kula dani yasa na shiga harkar karuwanci ta hanyar nan nake ci da sha da kuma sutura a kaina, Ina cikin wannan halin Allah ya had'ani da wani Attajirin Bawan Allah, ya fitar dani daga cikin wannan halin da nake ciki, Ya taimake ni a rayuwa sannan ya kwad'aita mun musulunci, na musulunta ta sanadiyarsa, ya canza mun suna na koma *BARA'ATU* shi 'Dan nan Nigeria ne kasuwanci ya kaishi kasar Ghana, Nayi kusan shekara guda ina tare da shi amma ba wani abu daya ta6a shiga tsakanina dashi, nabi duk wasu hanyoyin dazan bi domin ya nemeni da lalata amma Sam yaki, ni kuma ina da munguwar sha'awa Gashi na kamu da matsanancin son sa, Duk wani nauyi na akansa ya rataya shi yake mun komai hatta kudin da zan kashe shi yake ban, Wata rana yana zaune yanata Lissafe-lissafensa na kudurta a raina cewa zan sanar masa cewa ina sonsa kuma zan Aure shi, Bayan na sanar masa bai nuna mun 6acin ransa ba amma sai dai yaki amincewa da Aurena, Kinsan mai ya cemun?? Ta karasa maganar tareda tambayar Ayush. Girgiza Kai Ayush tayi tareda 'kura Mata ido cikeda mamaki take kallon mahaifiyar tatan, Ta cigaba da cewa "naji takaicin maganar daya gaya mun" Hmmmm! Taja ajiyar zuciya sannan tace "cewa yayi yabar Matarsa a Nigeria tare da 'Dansa, baya bukatar 'Kara Aure saboda gudun matsala! Sannan yace "zai tafi Dani gidansa a matsayin er Aikin matarsa," Ayush zaro Manya-manyan idanuwanta tayi waje tana kallon mahaifiyar ta, ta rasa abun cewa Sai ji tayi Umma tace "a lokacin na kudurta a raina cewa saina rabashi da matarsa, saboda Ina matukar kishinsa, kuma sai nabi ta hanyar dazan bi na Aure shi, Na bishi a hakan har muka komo Nigeria, ya gabatar dani a wajen matarsa Doctor Fateemah mutumiyar kirki, batada tashin hankali, sai 'Dansa mai suna Junaid karamin yaro ne lokacin baifi 10yrs ba, Alhajin bai 6oyewa matarsa komai ba ta yanda muka hadu, sai dai bai sanar mata da cewa ina sonsa ba, Na fara gabatar da Aikin gidan a matsayin er Aiki suna biyana salary duk wata" Umma ta dakatar da labarin tayi shuru kamar mai tunanin wani abu sannan tasau murmushin takaici Ta cigaba da cewa "a lokacin na nemi wani hatsabibin boka babban matsafin duniya, ta hanya wata shu'umar mata wacce muka hada kawance da ita, Tafiya mai nisa mukayi domin zuwa gurin bokan ni da kawata, Kuma mun sameshi amma guri ne mai hatsarin gaske ba kowa ne yake zuwa dajin ba sai mai karfin ikoh, Na sameshi da maganar Alhajin nan, Bokan yayi wani irin matsanancin Dariya mai rikitarwa sannan ya sanar mun cewa Zan mallaka masa Abu uku ne kafin ya biya mun bukatata, Na farko zan bashi kudi 100Bs, Na biyu zan mallaka masa jinin yaro namiji domin biyan bukatarsa na daban , Na uku zan bashi kaina, ma'ana yayi lalata Dani, Duk na amince masa saboda nima inason bukatata ta biya, Sai dai Abu na farkon daya fad'a shine zai ban wahalar samu wato 100Bs, Bayan mun bar dajin hotel muka Kama saboda garin yayi nisa sosai, Anan ne nayi shawara da kawartawan akan batun kudin Ta sanar mun cewa wannan bazaiyi wahalar samu ba, nayi mamakin jin hakan saboda kudi ne mai yawan gaske, Daga baya tace mun zata iya bani duk kudin kyauta amma saina bata Abu daya, Na nuna Mata cewa komai ma zan iya bata indai zan samu kudin, Ashe cikakkiyar er lesbian ce (madigo) Ban nuna Mata komai ba sai cewa nayi na Amince "na mallakawa 'katon boka mah balle ke kawata" Taji dadin wannan furucin nawa Haka muka aikata madigo cikin jin dadin juna ba tareda fargaban komai ba, ta mallaka mun kudaden nan nakaiwa boka, shima na bashi abunda yake bukata ajikina sannan na bashi yaron Alhaji wato Junaid, Sai dai kash abun bakin ciki anan shine Bokon nan yana son haihuwa amma manyan Aljanunsa sun hanashi har saiya mallaka musu jinin yaro namiji kafin su bashi haihuwar, Ya nemi Mata da yawa amma ba haihuwar, yaran da suke kawo masa jininsu baiyi dai dai da kalar jinin da suke nema ba shiyasa ya hakura da neman matan, Sai akaina kuma jinin Junaid yazo dai dai da jinin da suke bukata, Boka yayi matukar farin ciki sosai, ya kamu da sona hakan yasa ya ruguje duk wani tsafin da yayi don na mallaki alhaji, yace "bazan Auri kowa ba, kuma bazai Aureni ba saboda su basa Aure, Bansan hakan ba sai da ciki ya fara 6illowa daga tumbina, na tsorita sosai, Har cikin ya girma! shi kuma bokan ya haskaka madubinsa gareni duk wani motsina yana gani ta madubi, kuma duk abunda nakeso zai bani saboda cikin dake jikina, Har Allah yasa na haihu jaririyar mace ba kowa bace face ke *AYUSHMAT* Ayush suman zaune tayi jin mahaifiyarta ta ambaci ita diyar boka ce Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, Abunda Ayush taketa furtawa kenam, "Umma kin cuceni, kin 'kazantar mun da rayuwata, na shiga uku nah, wayyo Allah nah, Umma laifinki babba ne, kin gama da rayuwata, bayan ni er cikin shege ce hakan mah diyar babban boka iblis" Cikin takaici ta zubawa mahaifiyarta ido, idanunta duk sunyi jaa tsabar zubar hawaye, ta lankwasa wuya ta zamo kalar tausayi, murya a sanyaye take fad'in "Umma ya rayuwarki a haka? Meyasa kika za6arwa kanki kalar 'kazamar rayuwar nan , Gashi nima ya shafeni, Allah sarki Junaid yaro bai san komai ba gashi an jefa rayuwarsa cikin hatsari" Umma Bara'atu gaba daya ta susuce, ta fita hayyacin ta, idanuwanta duk sun 'kan'kance tsabar kuka, bakinta na rawa tace "Ayush kiyi hakuri, nasan na cutar da rayuwarki, naso ace kema kin zamo d'iya mai enci" kuka ne yazo mata mai cin rai. Cikin tausayawa Ayush ta kamo hannun Uman tana rarrashinta "Umma ki daina kukan nan, ki sanar mun abunda ya faru bayan nan" Umma ta d'ago da rinanan idanuwanta tana kallon Ayush wanda itama kukan take ta gagara rarrashin kanta domin abun da ciwo, Cikin karayar murya Umma tace "Ayush! Bayan na haifeki na nuna cewa ke d'iyar Alhaji ce, wanda hakan ya jawo rashin jituwa tsakaninsa da matarsa, nasa Alhaji kuka cirr da idanunsa yana rantsuwa akan shi bai ta6a kusantar zina ba, baisan ya akayi na samu cikinki ba, naji tausayinsa alokacin sai dai inaso ya amince da ke a matsayin d'iyarsa" bata karisa maganar ba taji Ayush ta katseta da cewa "tayaya Umma, taya zai yadda ni diyarsa ce bayan yasan ba alakar data shiga tsakanin ku, haba Umma" Cikin kuka Umma tace "toh ki tsaya mana ki saurareni, ai a lokacin matarsa cewa tayi bazata cigaba da zama dashi ba, naji dadin hakan sosai saboda nasan ko bai Aureni ba zamuyi zaman dadiro ne da shi, Amma sai dai kash yana cikin bawa matarsa hakuri zuciyarsa ta buga lokaci guda Alhaji ya rasa rayuwarsa, Innalillahi wa inna ilaihi raju'un Allah sarki Alhaji ka gafarce ni" ta Kara fashewa da wani irin kuka, Ta cigaba da cewa bayan rasuwar Alhaji an gano cewa karya nake Anyi mun korar kare a gidan nan, har hukuma sai da ta kulleni daga baya mahaifinki yazo ya yi baili na, Mutane sun kyamaceni, wasu har tofa mun yawu suke da zaran nazo wuce wa, gaba daya zaman cikin garin ya gagareni hakan yasa mukazo nan dajin da zama, Na kuma yanke alakata da mahaifinki babu ni babu shi amma duk da hakan bai daina bibiyata ba saboda ke, yanzu haka yana kallon mu ta cikin madubinsa kuma yana jin duk abunda nake fad'a, Rauninsa kuma kece" Wani irin juya ido Ayush tayi tana wani yamutsa fuska kamar mai jin kyama tace "ni kuma? Tayaya rauninsa zai zama daga gareni yake, can't believe" Murmushi Umma tayi sannan tace "kwarai kuwa, duk wani abun cutarwar da zai sameki to shima haka, idan kika ji ciwo a jikinki toh shima zaiji zafin ciwon a jikinsa, shiyasa tin kina karama idan kikayi laifi bana dukanki saboda zai d'au fansa ne domin shi zaiji zafin dukan, idan kikayi zazza6i toh shima a ranar zai kwanta jinya, duk abunda ya faru da ke shima zai faru da shi, sai dai kuma shi ata 6angarensa duk abunda ya faru dashi babu abunda zakiji" Ayush ido ta zaro waje still tayi tambaya atakaice "Umma duk meya jawo hakan?" "Saboda rauninsa yana daga gareki ne, akwai abunda ya ajiye a jikinki wanda shine rauninsa, da zarar kin cire wannan abun toh duk wani tsafinsa zai lalace, duk wani sihirinsa zai karye, kuma daga karshe zai iya rasa rayuwarsa" A firgice Ayush tace "Umma meye abun dake jikina? Inason saninsa" Numfashi Sama-sama Umma take jaa saboda ba karamin azabtar da ita bokan nan yake ba domin tanaso ta fad'awa d'iyarsa sirrinsa wanda ba kowane ya sani ba, Ta cikin madubin yake watsa mata tafashashshen ruwan zafi, duk jikinta yayi jawur ita kadai tasan irin rad'ad'in da takeji, amma ita Ayush bata san da hakan ba, ta zubawa mahaifiyar ta ido tana kallon ikon Allah "shin meyasa Umma taketa yunkurawa ne kamar wacce jikinta ke Mata kyaikayi" Muryar Umma na rawa take fad'in "Zan gaya miki wani Abu Ayush ko zan mutu, Junaid yana cikin mawuyancin hali, sun bada jininsa a wani tsohon DAMUSAN SU wanda yake bukatar jinin yaro, Damusan yana taimaka musu waran tsafinsu, kuma zai iya mutuwa indai ba'a bashi jini yasha ba, jinin mah sai wanda ya za6a bazai sha jinin kowa ba sai wanda ya burge shi, ankai mishi jinin yara da yawa amma ya'ki shan jinin kowa, duk jinin da bai sha ba yaron mutuwa yake, anyi asarar rayukan yara maza da dama, sai da aka kawo masa jinin *JUNAID* kafin Damusan nan yasha, atake Damusan ya samu lafiya ya mi'ke, jinin Junaid yana gudana ne a jikin Damusan, Shiyasa da zaran ran Damusan ya 6aci shikenam za'a nemi hankalin Junaid a rasa", Tashin Hankali ya Junaid zai kasance??? Labari Umma take badawa! "Tin lokacin da Damusa yasha jinin Junaid daga lokacin Junaid ya zamo 'Karfafan Namiji, yanzu shekarunsa 30 cif Amma bai San sha'awa ba, ko kallon mace bayayi balle yaji sonta a ransa, sun gusar masa da duk wani tunaninsa, Idan ran Junaid ya 6aci to kowa ya shiga uku, domin zai iyayin kisan Kai ba tareda saninsa ba, Zai zamana duk wani ire-ire na Damusa zai rinka yinsa hatta kalar kukan Damusa zai rinka yinsa tareda gurnani kalar na namun daji, Idanunsa zasu koma irin na Damusa, kukansa irin na Damusa, sannan ko wani lokaci zai rinka jin kamshin mutum, ga 'karfi ba'a magana duk da saninsa danayi yana yaro 'karfin bala'i gare shi, ya 'Karfinsa zai kasance yanzu kuma? Hakan yasa bashida Aboki ko d'aya, daga shi sai mahaifiyarsa ita ke kula dashi, duk da kudin da suke dashi nasan bata cikin kwanciyar hankali, malumai da dama sun kasa ceton Junaid a halinda yake ciki, Junaid yana zama cikin hankalisa amma duk sanda Damusan ya motsa masa tofa ba zaman lafiya, kowa tsere mishi yake sai dai idan anyi gaggawar d'aureshi da igiya mai karfin gaske," Umma tana zubda hawaye tana fad'in "ni dai nasan Damusan bazai bar jikin Junaid ba, duk sanda Damusan nan ya mutu shikenam shima Junaid mutuwa zaiyi" Ayush kam tayi sumar zaune idon ta ya 'kame 'kam ko 'kifta su batayi, Umma ce ta bubbuge kafad'arta sannan tayi firgitt ta dawo daga sumar zaunen, Tsananin tsorone ya bayyana a fuskar Ayush jin yanayin da Junaid ke ciki duk da bata sanshi ba amma tana jin fargabar haduwa da shi "hatta idanunsa komawa yake irin na Damusa?". Tayi tambayar a ranta tareda jinjina kai , Ayush ce ta maido hankalinta kan mahaifiyarta sannan tace "Umma kenam bashida magani shi ciwon Junaid din?" Wani irin murmushi Umma tayi mai 'kona rai sannan tace "akwai mana, warakar ciwon Junaid yana a jikin ki" Wani irin had'iyar yawu Ayush tayi ido waje tace "Umma meyasa duk wani tsafinsu yake jikina, shin meye abun dake jikina?" Tace "ba nace miki raunin mahaifinki yana jikinki ba, to haka shima Damusan tsafinsa yana jikin mahaifinki, da zarar kin cire wannan abun dake jikinki shikenam kin lalata komai, kin tarwatsa mahaifinki sannan kuma Damusan shima tsafinsa zai lalace da zaran tsafin Damusan ya lalace kuma shikenam Junaid zai samu lafiya, Damusan zai fita daga jikinsa, Sai dai hakan zaiyi matukar wahala saboda dole saikin zubda jininki sosai kafin abun ya fita daga jikinki hakan kuma zai iya jawowa ki rasa rayuwarki" Fashewa Ayush tayi da kukan gaske tana fad'in "Umma ki gaya mun abunda ke jikina, wallahi nayi Alkawari ko zan rasa rayuwata saina tarwatsa tsafin mahaifina sannan na ceto rayuwar Junaid" kuka takeyi sosai. Cikin lallami Umma take fad'in "Zan gaya miki Ayush, badon zaki raunana ba dana dad'e da cire miki saidai mahaifinki bazai bari hakan ta faru ba, saboda hatsabibin boka ne, Amma Zan gaya miki kodan saboda rayuwar Junaid", Tana zubda hawaye tace " *AYUSHMAT* wannan abun tsafin ba komai bane face abunda ke jikin!! Bata 'karasa maganar ba taji an sha'ko mata ma'kogaro, numfashi Sama-sama Umma take ta zaro ido waje, Ji tayi daga sama ana magana cikin tsawa " *KEE* *BARA'ATU* *NI* *ZAKI* *CIWA* *AMANA* *A* *GABAN* *'DIYATA* *ZAKI* *TONA* *MUN* *ASIRI*, *ZAKI* *MUTU!* *ZAKI* *MUTU!!* *ZAKI* *MUTU!!!* *HAHAHA*, *HAHAHAHA*, Dariya ne mai rikitarwa, nan take ta rasa hankalin ta, Itama dariyar ta farayi, tana tafa hannayen ta biyu tare da fad'in " *Junaid* *Damusa* *wayyo* *Damusa* *kamoshi* *naan*" haka ta rinka Maimaitawa tana kwashewa da dariya, alamu sun nuna cewa Uma ta haukace. Salati Ayush ta shiga yi tana fad'in "Uma meye haka? Dan Allah ki daina" kuka ne yaci raanta sosai, tazo zata rungumi mahaifiyar tatan. A haukace Uma ta cillata gefe guda tana fad'in "Damusa ce ke! Kar ki ta6ani, Damusa ce ke!! Ta tashi da gudun gaske ta nufi bakin hanya. Itama Ayush binta tayi tana kuka tana fad'in "Umma Ina zaki je ki dawo dan Allah!.. Kafin Ayush ta sake magana wata karamar motor ce 'kirar Jeep brown colour ta taho da gudun gaske bata Ankara ba tayi sama da Umma, kanta ne yayi mungun buguwa a saman kwalta , kafin kace mai jini kamar anbaliya, Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un daman Umma mutuwa take jira Gashi kuwa rai yayi halinsa, sai ido a bud'e. Wani irin 'Kara Ayush tayi mai rikitarwa, da gudun gaske ta nufi Uman wacce take kwance ... Tsugunawa Ayush tayi gaban Uma tana girgiza ta " Dan Allah Uma ki tashi karki mutu ki barni, Idan kika mutu ban San ina zansa kaina baaa" wani irin kuka take na fitar hankali "wayyo Umanaa, ki tashi mana" Duk kukan da take mai motar yana kallonta ta cikin madubin motarsa ko fitowa bai samu damar yiba, Motarsa ya fara ja a hankali zai bar wajen! Cikin 6acin rai Ayush ta mi'ke ta d'auki wani qaton dutsi ta wurga bayan motor da shi, nan take glass d'in motor ta fashe, kansa ne ya bugu da sitiarin motar tsabar burkin daya Danna, Ransa ne yayi matukar 6aci, DA karfin gaske ya cankar da marfin motar da kafarsa ya fito yana huci. Itama Ayush gabansa tazo tana fad'in "Kai wani irin Dabban mutum ne Wanda baka San darajan Dan Adam ba, mungu, Azzalumi Mahaifiyata ka buge amma kamar Wanda ka kashe kiyashi," Ya kasa juran kalamanta haka yasa hannu ya shaqo wuyanta da karfin gaske, ya d'agata sama da hannu daya, idanuwansa ne suka fara chanza colour, Ta tsorita sosai da ganin shi haka, ido ta zaro waje tana kakakin mutuwa, Wani irin shocking yaji yabi jikinsa kamar Wanda ya rungumi electric gass, jiyayi kamar wuta ne yake ci a jikinsa, Da 'kyarr ya iya wurgar da ita gefe, sauran kad'an ya fad'i 'kasi badon ya ri'ke motarsa da karfi ba, a gigice ya shige cikin motarsa ya figeta da gudun gaske! Shi kad'ai yasan irin rad'ad'in da yake ji a jikinsa, ga hankalinsa ya fara barin jikinsa. Ayush tashi tayi tangal tangal kamar zata wad'i kasi tayi gurin da mahaifiyar take kwance ta fad'a saman ta, numfashin ta ne ya tsaya cakk, lokaci guda ta sume a gurin. Motar ce tasau hanya sakamakon ba'a cikin hayyacinsa yake ba, cikin jeji motar ta gangara wata 'katuwar bishiya motar ta daka, kansa ne yayi wani irin buguwa a take shima ya suma......... Comments and share please 🙏🙏 *Littafi* *na* *daga* *farko* *har* *zuwa* *karshe* *kyauta* *ne* Fatana Ku kasance cikin farin ciki 😘😘😘 *ASMEETAH* ✍️✍️ Littafi na kyauta ne 👌👌👌 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* Asmeetah✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم Book One PAGES 11 Kwance take a saman gadon asibiti tana ta sumbatu "Uma! Uma!! Uma dan Allah karki mutu ki barni, Dan Allah Uma ki dawo gareni" tana cikin wannan yanayin hankalinta ya fara dawowa jikinta, ido ta fara bud'ewa a hankali tana ganin Dishi-dishi har idon ya washe Wata farar Mata ta gani gefen ta tana zaune ta zuba mata ido sai kyakykyawar murmushi dake kwance a saman fuskarta Tashi ta fara 'ka'karin yi, sai ji tayi matar tace "Sannu ko, ya jikin nakin?" Tana shirin gyara mata zaman. Juyowa Ayush tayi tana kallon matar daga bisani tace "Ina Mamana?" Shafa sumar kanta matar tayi sannan tace "Am sorry my dear, ke kad'ai aka kawo asibitin nan, but mutanen da suka kawo ki sunce already sun sallace Mahaifiyarki bayan sun tabbatar da ta rasu, we're losses your mom" Fashewa tayi da wani matsanancin kuka tana fad'in "shikenam kin tafi kin barni Uma, Ina Zansa rayuwata, bazan iya rayuwa ba tare dake ba Uma, bani da kowa innalillahi wa inna'ilaihi raju'un" kuka ne yaci raanta sosai. Rarrashinta Matar take tana bata baki, da haka har Ayush ta samu da dawo hayyacinta, ajiyar zuciya ta shiga ja. Murya a sanyaye Matar take fad'in "Allah yana tare da ke, insha Allahu bazaki tozarta ba" Ayush murya Ciki-ciki tace "banida kowa sai Uma na, yanzu Ina zansa kaina" Ajiyar zuciya Matar tayi ta jawo Ayush jikinta tana shafa bayanta alamar rarrashi sannan tace "meye sunanki?" "Sunana Ayushmat" atakaice ta bada amsa! "Shin zaki iya zama a tare da ni?" A cewar matar. 'Dagowa Ayush tayi ta 'kurawa matar ido daga bisani ta mayar da kanta saman jikin matar, batace komai ba. Matar ce ta sake yin magana tace " no karki damu insha Allah Zan ri'keki tamkar mahaifiyarki, ni sunana *DOCTOR* *FATEEMAH* wannan asibitin da kike gani 's my own, inaso ki kwantar da hankalinki, zaki cigaba da zama dani a gidana". Kafin ta rufe baki taji wayarta tana ringing, d'aukar wayar tayi tare da karawa a kunnenta, ji tayi ance *HAJIYA* *KI* *DAWO* *GIDA* *YANZU* *AKWAI* *MATSALA* daga nan aka katse wayar! "Ikon Allah meke faruwa ne, kinga Ayush ki jirani Ina zuwa yanzu" ta shafa sumar kan Ayush tare da d'aukar hand-bag d'in ta tana tafiya cikin tsari duk da tana had'awa da Sauri-sauri sai takun takalminta da kake ji qwas qwas qwasss, dan'kararren less ne a jikinta tasha d'inkin Riga da zani sai gyalen data yafa, ko Ina sai 'kamshin turaren jikin ta yake, asalin er washh ce, Ayush kallon ta take ba 'karamin burgeta Doctor Fatima tayi ba, har sai data 'kule mata kafin da dawo da kallon ta kan ledar ruwan da aka d'aura mata. Da gudun gaske Doctor Fatima ta shige harabar gidanta da dan'kararren motor ta black colour mai taya ta bayan motar. En Sanda ta gani su uku sunyi cirko-cirko suna jiran isowarta already mai gadi ya barsu sun shigo cikin gidan, cikin tashin hankali ta nufi gurinsa tana fad'in "lafiya kuwa na ganku a cikin wannan yanayin?" Ta 'karasa maganar tana kallon Ogan nasu. Ogan ne ya bada umarni cewa "a fito da shi" Doctor Fatima ce ta maida kallon ta kan Wanda za'a fito dashi daga cikin motor, Lokaci guda ta furta "innalillahi wa inna'ilaihi raju'un *JUNAID* , maiya faru da shi? ya naga jini a saman kansa? mai kuka mishi? Wayyo Allah na Junaid, Allah yasa dai ba ciwon naka bane ya tashi" tana zubda hawaye tana sumbatu. Wani daga cikin en sanda ne yace "Hajiya wad'annan tambayoyin nakin bazasu amsu ba anam sai mun shiga daga ciki tukun" A gigice Doctor tace "to to toh mu je mana jini yanata zuba masa" Ayush kuwa dake kwance saman gadon asibiti ta 'kudurta a raanta a cewa duk Wanda yayi sanadiyar mutuwar mahaifiyarta sai ta d'auki fansa, Jinin mahaifiyata bazai zuba a banza ba..... *ASMEETAH* ✍️✍️ *LITTAFI* *NAH* *KYAUTA* *NEH* 👌👌👌 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* 12 to 13 Wani katafaren gado na alfurma aka kwantar da Junaid yayi Jina-jina goshin nan a fashe sai tsiyayar da jini yake, da gudun gaske Doctor Fateemah ta nufi d'akin medicine cikin gaggawa ta dawo hannun ta ri'ke da akwatin boxes, nan take ta fara treat dinsa, duk kayinsa sai data zagaye shi da bandeji tare da yi masa allurai, Sai da ta kammala yimasa magani sannan ta maida hankalinta kan en sandan da suka kawo shi, "Nagode muku da taimakon gaggawar da kukayi masa, ba karamin wahala yasha ba" ta 'karasa maganar tana goge kwallar da ya zubo Mata. Ogan cikinsu ne yace "ki godewa Allah Hajiya, Allah ne ya kaimu gurin da yake har muka tsinto shi, Munje yawon patrol ne cikin wani daji, munga bayan glass din motor a fashe sannan ya daki wata 'katuwar bishiya, a gaskiya bamuyi tunanin zamu ga Junaid ba a wannan yanayin" anan Dan Sandan ya tsayar da maganar sa saboda bayan haka basu San maiya faru da shi ba. "Ni daman nasan za'ayi haka, Junaid baya jin magana, duk abunda ya 'kudurta a ransa cewa zaiyi to ba wanda ya Isa ya hanashi, hakan zaiyi sanadiyar tashin hankalin kowa, Yace mun zaije gidan Barrister Ahmad abokin Mahaifinsa! Na dakatar da shi akan kar yaje amma yayi kunnen 'kashi, gashi yanzu abunda ya faru dashi, A tunani na duk kwana biyun nan a gidan Barrister yake ashe yana jeji rai a hannun Allah..." Lokaci guda ta fashe da matsanancin kuka "yaaa Allah ka magance mun ciwon dake jikin yarona, shi ba DAMUSA ba, shi ba MUTUM ba". Magana take a cikin kuka, ta kafa gwiwowinta 'kasi Kai a sunkuye take kuka mai 'kona zuciya. (Ko ba'a gaya muku ba Doctor Fatima tana cikin mawuyancin hali na rashin lafiyar Junaid). Duk en Sandan dake waren ba wanda baiji tausayin Doctor Fatima ba Cikin Rarrashi Ogan yake fad'in "kiyi hakuri Hajiya duk tsananin ciwo yana da magani, insha Allahu Oga Junaid zai samu sau'ki, Shawaran da zamu baki shine, ki ringa kula da shi sosai , duk yanda za'ayi kar kina barinsa yana fita, tinda a kowani lokaci ciwonsa zai iya tashi..... Sufa d'aya *JUNAID* yayi daga kwance ya cakko wuyan Dan Sandan bai 'karasa maganar ba. A wani irin yanayi Junaid yake kallon cikin idanun Dan Sandan da ya zaro ido waje tsabar sha'kar da yayi masa, Idon Junaid ne ya koma kalar ta Damusa, ba alamar d'igon ba'ki a cikin idon, gurnani yake irinta zakunan da suka samu nama, jijiyoyin jikinsa ne suka tashi tin daga saman kansa har 'kasin sawayensa sunyi tsirbo-tsirbo, sumar kansa dake kwance duk sun tsaya Cirko-cirko, da iya 'karfinsa ya d'aga Dan Sandan nan sama da hannu d'aya, still hannunsa yana sha'ke da wuyansa, sai 'Kafar Dan sandan da yaketa lilo yana 'ko'karin ceton kansa amma ya kasa hakan, numfashinsa ya tsaya cakk 'karfinsa ya sake babu wani 'karfi a tattare da shi. Tin farkon al'amarin sauran en sandan da sukaga hakan suna ja da baya har suka fece kowa 'ko'karin ceton ransa yake, Ita kuwa Doctor Fatima ba abunda take sai ihu, tana 'kwalla 'kiran security na gidan amma basu jiyota ba, Su dai sunga en sanda sun fita da gudu ko motarsu basu tsaya d'auka ba, Amma kwata-kwata basuyi tunanin dubowa mai ke faruwa ba, Domin sune masu aiki akan Junaid da zarar ciwon nan ya tashi, B-guard ne Doctor Fatima ta samosu saboda Junaid tana biyansu salary duk wata, Wasu Mazaje ne Manya-manya masu 'kirar 'karfi, irin American man din nan ba'ka'ke ne wuluk ga tsayi ga 'karfi, idan suna tafiya jikinsu har rawa yake, Kana ganinsu kasan ba 'karamin motsa jiki suke ba. Irin yasu su hudu ne a cikin gidan, amma duk 'karfin su da 'kyar suke danne Junaid 'kasi idan zasu d'aure shi muddin in ciwonsa ya tashi. Junaid fa ya kusan yin kisan kai, Daga gurnani har ya koma ihu irin na Damusosi, Wani Dabara ne yazo wa Doctor Fatima jiki na rawa ta d'auki Allura ta zu'ki magani mai sa bacci cikin en mintina, Hakan kuwa tayi cikin 'karfin hali ta caka masa wannan alluran ta bayansa, Lokaci guda yasau wuyan Dan sandan yarafff ya fad'i 'kasi, Juyowa yayi a gigice ya kai hannu ya sha'ko wuyan Mahaifiyar tashin yana 'Kara zaro dodonnin idanuwan na shin ya fara gurnani ciki-ciki har jikinsa ya sake shima fad'uwa yayi Allurar ya ratsa jikinsa, Shafa wuyanta ta shiga yi tana maida numfashi, Da 'kyar ta nufi gurin Dan sandan dake kwance ya suma, da gudu ta shige cikin toilet d'in Junaid ta d'aibo ruwa a bottle tana yayyafa masa, a gigice ya tashi zaune yana maida numfashi sama-sama, ya samu kansa a cikin wani irin firgici da tashin hankali ya waiga gefen dama da hagun ya tabbatar a free yake, wani irin mi'kewa yayi da gudun gaske ya bar d'akin kafin kace bismillah har ya wuce security ya bud'e get a d'ari ya bar gidan, motarsu kuwa still tana nan bai saurareta ba. Security suna ganin hakan suka nufi 'katon falon gidan daga nan suka haura up stair yanda zai Kai ka d'akin Junaid, Samun Doc. Fatima sukayi tsugune a gaban Junaid tana ta rera kukanta, shi kuwa yana kwance 'kasi bacci mai nauyi ya d'auke shi. "Lafiya kuwa Hajiya? Kodai Tiger ne ya samu matsala" Dake sunansa Tiger a wurinsu, Direct sun tabbatar da Tiger ne shi domin basu ta6a ganin ikon Allah nan ba, in ba a film ba. Cikin sheshshekar kuka Doc. Tace "na mishi Allura babu wata matsala yanzu, you can go" Suka amsa mata da "OK" sannan suka koma gurin tsayuwarsu. Bayan ta gama kukanta ta rarumi wayanta tayi dialing call wata number Lokaci guda ta Kara a kunnenta murya 'kasa-'kasa tace "please I wanna that girl to come my house right now" Daga 6angaren d'ayan shima yayi magana, Sai ji nayi ta kuma cewa "yeah! Her Name is Ayushmat, room 4." Lokaci guda aka bata amsa ta katse 'kiran. Mi'kewa tayi tabar room d'in 'Dakinta ta mi'ka jikinta duk sun mutu ga wani matsanancin ciwon Kai dake damunta, toilet ta shiga ta watsa ruwa a kanta, ta fito jikinta d'aure da towel ko shafa mai bata tsaya tayiba ta zura doguwar riga marar nauyi mai hannun breziya, fad'awa tayi saman 'katoton gadon ta bacci ne yayi awun gaba da ita. A can asibiti kuwa murna Ayush ta shigayi za'a kawota gidan Doctor Fatima, "Daman kuwa har na gaji da zaman asibitin" tana fad'in hakan tare da shigewa cikin motar da za'a d'auketa. Cikin 'kan'kanin lokaci suka iso gidan, horn sukayi mai gadi ya bud'ai musu daman already sunsan da zuwansu, Mi'kewa motar tayi har sai data je gurin parking tukun, Doctor Hasheem yayi mamakin ganin motar police a gidan amma sai dai ya kafse kawai baice komai ba. Har cikin falo suka shiga amma basu tarar da kowa ba, sallama Doctor Hashim yayiwa Ayush sannan yayi tafiyarsa, Ba komai ne yasa Doctor Hashim tafiya ba illa tsoron Junaid. Guri Ayush ta samu ta zauna cikin d'aya daga cikin jerin kujerun falon, Tana ta kallace kallace, Flowers dake manne a jikin bangon d'akin ne yaja hankali ta zuwa gurin Ba karamin burgeta flowers sukayi ba, Ita kad'ai take sau murmushi a kan kyakykyawar fuskarta har sai da dimple d'inta ya lotsa. Bata ankara ba taji wani irin gurnani ta bayanta irin na namun daji, A tunanita a cikin television ne ake nuno namun daji, Sai tada juya zata koma gurin mazauninta karaff ta had'a ido da Junaid tiger still yana wannan yanayin nasan Idanunsa kuwa irin na asalin *TIGER* ya tsaya cakk yana mata wani irin kallo kamar wanda ya samu nama. Tsoro ne ya bayyana a fuskar Ayush Wani irin 'Kara tayi mai toshe kunne a take ta sume a gurin yaraff ta fad'i 'kasi. Duk mutanen gidan naan ba wanda baiji ihun Ayush ba Hatta Doc.Fatima da take bacci saida ta razana da wannan ihun...... *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ The writers of... 1️⃣ Ikram ko Kausar. 2️⃣ Rayuwar Siyama. 3️⃣ Baby Ogah. 4️⃣ Yayana Zan Aura. At now 5️⃣ *MATAR* *DAMUSA* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* 14 to 15. Ayush tana kwance saman gadon Doctor Fatima tin sumar nan datayi bata farfad'o ba, Abin duniya yabi ya ishi Doc. Fatima itama tana zaune a bakin gadon da Ayush take, tana dafe da goshinta Kai a sunkuye, "Allah yasa dai ba wani abu yaron nan yayiwa yarinyar ba" tana maganar zuci. "Dodo, wayyo Dodo zai kamani, gashi nan idonsa wani iri, wayyo Allah na, Ku fitar dashi daga cikin gidan nan banason ganinsa". Ayush ce ta farfad'o tana wannan sambatun "Lafiya kuwa Ayush meyake damunki ne haka kodai kina tunowa da mahaifiyar ki ne?". Ta rirri'keta domin taga niyyar ta so take ta gudu tsabar tsoro. Ayush tana maida numfashi sama-sama kamar wacce tayi gudu "Wayyo Alhamdulillah, mafarki nayi ashe" ta juyo tana kallon Doc. Fatima gumi duk ya ji'ke mata KO Ina kamar wacce ta fito daga wanka, duk A.C dake d'akin amma ko kad'an bata jin wannan sanyin AC. Doc. Fatima itama amsa ta bata cewa "e fa mafarki kikayi, ki kwantar da hankalinki ba abunda zai sameki, Yanzu dai tashi ki shiga toilet kiyi wanka sannan ki ci abinci saina kaiki d'akin da zaki zauna" Mi'kewa Doc. Fatima tayi tare da nufan gurin da jerin kayanta suke tana fad'in "Bari na za6a miki kayan da zaki saka kafin gobe muje shopping" Mi'kewa Ayush tayi ta tsaya cak, tana sa'ke- sa'ke a ranta! Ji tayi ance go and enter mana. "To inane Band'akin?". Tayi maganar a shagwa6e. Murmusawa Doc. Fatima tayi sannan tace "muje na nuna miki abubuwanda zakiyi using dasu" Tare suka shiga toilet. Ta bata Brush wanda zata wanke bakinta, ta nuna Mata yanda zatayi using da shower idan tana bu'katar tayi wanka da shi, idan kuma seat-B zatayi duk ta nuna mata, kafin nan ta fito, already ta fitar da kayanda Ayush zata sanya. Falo ta nufa daga nan ta wuce side din Junaid Wanda tin lokacin da Ayush ta sume masa daga nan ya dafe goshin sa, kan sa ne yad'au zafi sai masifar ciwon da yake yi, Daman duk lokacin da zai dawo hayyacinsa sai kayinsa da goshinsa sunyi ciwo kafin. Alluran da Mom d'insa tayi masa da'ace ya juma da yin baccin zai iya tashi cikin hankalisa ba tare da ciwon Kai ba, domin kwakwkwalwarsa ce ta samu Hutu a wannan lokacin, Ba haka kawai ya tashi daga baccin nan ba Kwata-kwata bai dad'e da Fara baccin ba ya soma jin qamshin jini mai dad'in gaske da kuma ratsa zuciya, A cikin baccin yake bud'a hanci yana shan-shane shan-shane, lokaci guda kuwa ya mi'ke daga baccin yana tafe a hankali yana bin wannan qamshin jinin nan kamar Karen da yake bin mushe. Yana sau'ka a up stairs jikinsa ba 'kwari ga dafin alluran da Doc. Fatima tayi mishi ga kuma qamshin jinin da ya 'Kara kashe masa jiki, Ido kuwa like tiger still bai washe ba. A haka har ya iso daf da Ayush yana bibiyar jinin jikinta, ita kuwa flowers sun d'auke Mata hankali.............. Tana sumewa a gurin kuwa nan take ya dawo hayyacinsa, ya dawo asalin JUNAID d'insa, Yana dafe da goshinsa yake bin ko Ina da kallo, kamar komai na gidan ya dawo masa sabo, bai Lura da Ayush dake kwance a 'kasi ba sai daya juya zai bar gurin sannan kyawawan idanunsa suka sau'ka akanta dai dain lokacin Sucuirity sun shigo falon jin ihun da sukaji itama sai ga Doctor Fatima ta nufo waran da gudu tana fad'in "lafiya kuwa mai yake faruwa a gidan" Junaid binsu yake da kallo d'aya bayan d'aya still ya maida kallonsa kan Ayush tare da fad'in "Mom! Who's dis girl?? Yayi tambaya tare da Kai idonsa kan Mom d'insa. Security kuwa komawa sukayi tinda komai normal Tiger ya dawo Mutum. Cikin 'kik'kina Mom take fad'in "am daman marainiya ce, inaso ta zauna damu a gidan nan.... Bata 'karisa maganar ba taji ya katseta da cewa "Enough, enough Mom! you known bana son kasancewa cikin mutane, bana son hayaniya, bana son ko wani 'kazamin mutum ki kawo shi gidan nan.... "Junaidddd!" Mom ce ta Kira sunansa cikin jaaa alamar dakatar da shi, "Meyasa kake haka ne? Wannan Yarinya bafa house worker bace balle kayi tunanin haka, inason maye gurbin mahaifiyar ta data rasa ne" Kama qugunsa yayi tare da jan dogon numfashi "koma meye ne, I don't want her to stay wit us, ki San yanda zakiyi da ita ni dai tabar gidan nan kawai, inaso zanyi bacci". Ya karasa maganar yana tafiya ya haura upstairs. Cikin mamaki Mom ta Kira sunan sa "Junaid kana bani umarni ne? Shin Kai ka haifeni ko ni na haifeka?" Juyowa Junaid yayi yana kallon Mom d'insa daga nesa "Ba Umarni nake baki ba, idan kinason taimaka mata ki tabbatar kin nesanta ta daga gareni saboda karai lafiyarta". Yana kai karshe ya kule room d'insa. Mom girgiza kai kawai tayi domin ba yau ta saba jin haka daga gare shi ba, Junaid asalin miskilin mutum ne marar son mutane, idan yace baya son abu to kuwa bazai ta6a son abun ba, ga tsirin tsira baya son raini, Mom tasha kawo house worker cikin gidan Junaid yana koransu, Hakan yasa Ayyukan gidan suke yiwa mom yawa, Gashi tana zuwa hospital ta rasa yanda zatayi, Junaid baya cin abincin kowa inba ta Mom d'insa ba... Haka Doc. Fatima ta cicci6i Ayush zuwa d'akinta............. Continue. ✍️ Junaid yana a bakin gado da wata er glass table a gaban sa yanata pressing d'in computer yaji ana knocking "yes coming" ya furta hakan ba tare da ya d'ago kansa ba. Turo kofar akayi ta shugo ciki tare da mayar da kofar ta rufe , "my Son! anata business kenam sarkin danna computer fatan dai kayi sallar Isha'i?" Tayi maganar a daidain lokacin da ta zauna a kusa da shi. "Let me finish dis work be4". Ya furta hakan yana cigaba da Danna computer! Mom ce ta juya tana masa kallon 'kurilla cike da mamaki tace "you finish what?? Junaid are you serious? A tunani na Sallah shine gaba da komai" "Oh god! Mom nayi sauran sallolin only isha'i ne banyi ba, shi kuwa lokacinsa baya wuce wa da wuri, kinsan dai bana wasa da ibada na KO" Jinjina kai Mom tayi "OK! I known that" In short amsa ta bada. Daga nan ta shiga nazari tayi shuru kamar mai yin tunanin wani Abu Juyowa Junaid yayi yana kallon mom d'insa yasau murmushi sannan yace "let me go and pray, naga kamar ranki ya sosu KO?" Yakai karshen maganarsa tare da mi'kewa ya nufi toilet. Itama murmushin tayi jin abunda yace. Ita daman tazo taga lafiyarsa ne da kuma ta bashi hakuri akan yabar Ayush ta zauna da su . Tayi tunanin ta 6oye Ayush a cikin gidan yanda bazai ganta ba, sai dai duk lokacin da ya gano hakan bazai barta ba saiya hukunta ta, domin ba abunda ya tsana illa a munafurce shi da kuma 'karya... Zaman jiranshi tayi har yayi sallar sa ya had'a da lafuloli. Daga bisani kuma yazo kusa da mominsa ya zaune yana fuskantar ta "Is there any problem". Ya furta hakan yana kallon ta. Murmushi tayi sannan tace "Junaid kana son ganin farin ciki na?" "Of course Mom" ya bata amsa a takaice! "Idan kuwa hakane! Inaso ka saurari abunda zance maka, Nan ta kwashe labarin Ayush ta gaya masa, ita marainiya ce daga asibiti bata San Ina zata nufa ba" Ta dakatar anan tana kallonsa, so take taji abunda zaice, Sai dai kuma bataga alamar tausayawa daga fuskar Junaid ba , hakan yasa Tasha jinin jikinta, tasan bazai bar yarinyar ta zauna a nan ba. 'Dan turo 'karamin bakin shi Junaid yayi ya kalli mom d'insa ta wutsiryar ido yana yamutsa fuska yace "Ni fa mom duk wannan tatsuniyar takin ban fahimce shi ba, naji labarin Kwata-kwata bai shafeni ba" "Junaid please be patient and help her" murya a sanyaye mom take magana. Juyowa yayi ya kalleta "how comes Zan iya temakan wanda ban Sani ba, Mom don't trust any body, yanzu mutane ba abun yadda bane, wani zai iya shugo rayuwarka domin ya cutar da kai, tin Ina yaro na fara ganin yanda rayuwar take, karki ga laifi na don Ina Koran house worker da kike kawowa because House worker ce tayi sanadiyar *MUTUWAR* *MAHAIFINA* mutumin kirki bai aikata komai ba! Wallahi Mom bazan bar kowa ya kusance mu ba, kuma har yanzu Ina kan bakata na d'aukar fansan mutuwar Mahaifina, idan ban d'au fansa akanta ba sai dai bata Raye to kuwa Zan d'au fansa akan *IYALANTA* har yanzu Ina kan bincike na kuma insha Allahu Zan samesu, hukunci na kuma kisa ne ko wa nasamu acikin familyn ta! Hakan yasa na shiga Aikin *soja* ban damu da ciwon dake jikina ba, nasan Allah ne ya d'ora mun ciwon kuma Ina neman warakarsa"....... Doctor Fatima ba abunda take sai kuka domin an fame Mata ciwon dake zuciyarta, Shima kawar da fuskarsa yayi gefe yana 'ko'karin share hawayen da ya zubo masa............ *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ The writers of... 1️⃣ Ikram ko Kausar. 2️⃣ Rayuwar Siyama. 3️⃣ Baby Ogah. 4️⃣ Yayana Zan Aura. At now 5️⃣ *MATAR* *DAMUSA* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️16 Fitowarta kenam daga toilet, tana d'aure da towel a kirjinta, gashin kanta a baje agadon bayanta ta wanke shi fess har wani shining yake ga ba'ki ga tsayi har ya kusan isowa 'kugunta, dake gashin Fulani ne da ita! Ayush farar mace ce ta asali, ga manya manyan idanuwa gashin ido kuwa zara-zara ba'a magana, azo kan gashin gira acike tam da gashi har girar ya kusan had'ewa 2, ga shaden ta luf-luf kwance da gashi, gashin gaban goshinta kuwa ya sau'ko sun had'e da girar ta. Allah yayiwa Ayush baiwar suman gashi ga kyau ba'a magana, ga tsayin hanci kamar Wanda kullum ake dad'a tsayinsa, lips d'inta kuwa kamar bakin tsuntsu tsabar 'karanta tana da 'karamin baki, colour bakinta yaci maroon sosai kamar wacce ta shafa jan-baki, kuma haka bakinta yake tin tana jaririya, Ayush ko kad'an bata makeup saboda kwalliyar fuskarta Wanda Allah ya tsara mata mah ya isheta, Ko tayi makeup ko kartayi kullum Ayush a cikin kyau take, doguwar mace ce, siririya marar kauri, sai dai akwai kayan alatu kam Ta waran 'kirjinta ba'a magana a cike fam kamar meyin ciko sai dai bata saka rigar breziya, saboda gurin da ta zauna da mahaifiyarta basa samun kud'i balle suyi siyayyan kayan da zasu saka, sai riga kala d'aya da take using dashi kullum..... Anzo gurin kuma wato waran Baanbom d'inta ga hips kuwa kamar ita tayiwa kanta, ta ko Ina a cike yake a jinkinta duk da batada jiki amma tana da kyakykyawar surar jiki.... Tsayawa tayi a gaban mirror ta kammala shafa cream mai shegen 'kamshi ta feffesa turare a jikinta ta gama gyara gashin kanta ta d'aure da rivon, shikenam makeup d'inta kenam ko powder bata shafa ba amma fuskar yanda kasan an tsara kyakykyawan makeup ne. Ta nufi yanda Doctor Fatima ta ajiye mata kayan da zata saka, wata dan'kararriyar doguwar riga ne na kanti mai bell a jiki black color. Zura rigar tayi sannan ta d'aure kunkumin ta da bell d'in, kunkumi kamar na sauro sai tilin 'kugu, ga breast d'in ya fito sosai Masha Allah kayan ba 'karamin kyau sukayi mata ba. Ba tare da ta rufe kanta ba ta bar room d'in tana taka matakala a hankali ta sau'ko falo, ta nemi d'aya daga cikin jerin kujerun falon ta zauna ta d'aura 'kafanta d'aya akan d'aya tana fuskantar television Wanda a ciki ake showing India film. ( (Ashe Ayush er Hutu kenam, wato da ace a gidan masu kud'i Ayush ta fito waii da anyi 'karyar rai)) "Mom please stop crying, banyi haka don na 6ata miki rai bane, just I can't believe any body, ni ban yarda da wannan yarinyar ba, zaifi ta bar mana gida" Junaid ne yayi maganar yana ri'ke da hannun mom d'insa. Doctor Fatima d'agowa tayi da rinanan idanuwanta wad'anda sukayi jawur tsabar kuka, "Junaid ba wai na'ki batunka bane kana da gaskiya, bama bu'katar yarda da kowa domin yarda da Bara'atu ne yayi silar mutuwar mijina mahaifinka, wanda Inna tuno da hakan nakanyi kuka mai rad'ad'in gaske, amma abunda nakeso ka Sani shine wannan yarinyar da zata zauna damu Yarinya ce 'karama like bazata wuce 20yrs ba Bata da mummunan 'kudiri a ranta face neman taimakon da takeyi, tana bu'katar kulawa, Mace ce mai rauni inta bar gurin mu bamu San hannun wanda zata fad'a ba maybe mai cutarwa ne, Kar muyi gaggawar rabuwa da ita domin idan ta shiga hannun mungu tabbas sai Allah ya tambaye mu tinda nasan mahaifiyar ta bata raye marainiyace bata san yanda mahaifinta yake ba shin yana raye ko ya mutu sai Allah, Please my son" Dogon Numfashi yaja sannan yace "OK mom na Amince ta zauna a tare da mu, but idan naga robish anything can happen". Yakai karshen maganar yana kallon mom d'insa Murmushi ita kuwa tasau na farin ciki tace "insha Allahu ba abunda zai faru, thank you my son" Mi'kewa yayi akan lallausar gadon sa yana fad'in "OK call her for me, I want to see her" Mi'kewa tsaye tayi tace "to Zan kuwa Kira ta yanzu tazo ta gaida Boss d'in gidan". Tana shirin fita yace "mom please am hungry let me eat something" yana kai karshen maganar ya wani d'aure fuska kamar bai ta6a yin murmushi ba, Mommy kuwa ganin hakan yasa ta kwashe da dariya tana fad'in "OK don't worry, yaro ba wasa da eating" fita tayi ta bar d'akin, shi kuwa rufe idonsa yayi kamar maiyin bacci ... Shima fa Junaid asalin kyakykyawa ne, white chaculate ba ba'ki bane still bai kai asalin farin fata ba domin ko rabin farin Ayush bai d'auko ba, but mutumin akwai dogon hanci ga bigger eyes bakin shima 'karami ne, dirarren namiji ne ga tsayi ga fad'i ga jiki ga-ga-ga-gaaaa abubuwan sunyi yawa yara kamar su suka halicci kansu , shima akwai tara suman Gashi akansa baya son aski sai dai akwai son gyara suman kullum Gashi a kwance lufff azo kan jikinsa duk gargasa ne ta ko Ina a jikinsa a kwance luf domin ba 'karamin cream na gyaran jiki Junaid yake amfani da shi ba, Gashi tin daga kan sajensa har zuwa gemunsa a kwance yake..... Fitowar Doc. Fatima falo ta tarar da Ayush zaune tana ta kallo hankali kwance, Sauran kad'an Mommy ta juya da gudu ganin Ayush ta d'au Aljana ce Ayush ce ta kalli gurin da mommy take ta sau murmushi "Aunty na fito ban ganki ba" Ajiyar zuciya mom tayi sai a yanzu hankalinta ya dawo dai dai jin muryar Ayush d'in "Wayyo Alhamdulillah Ashe Ayush d'in ce". Ta 'karaso yanda Ayush d'in take. "Masha Allah Ayush kinga yanda kikayi kyau ne, danma bakiyi makeup ba da ba'a San irin kyau d'in da zakiyi ba, said dai a kulleki saboda sumar da samari zaki rin'ka yi a titi" Kwashewa da dariya Ayush tayi Tana kallon Doctor Fatima wacce ta 'kura mata ido Ita kuma Ayush sai zabga uban murmushi take dimple d'in nan gwanin burgewa. "Gaskiya zanso Junaid yaga yarinyar nan ko zai 'kyasa, inada burin ta zamo surkata na samu jikoki kyawawa" Doctor Fatima ce maiyin maganar zuci, daga bisani tayi gyaran murya sannan tace "Yawwa Ayush Oga yana son ganinki" Cikin mamaki Ayush take kallon Momy tace "wayene Oga kuma Aunty? Kodai mai gidan kike fad'a?" Duk lokaci guda tayi tambayar still Idonta akan Mom, Short laugh Mom tayi sannan tace "eh kusan hakan ne, 'karamin maigidan ne domin babban maigidan ya rigamu gidan gaskiya, 'karamin maigidan kuma shine yaron gidan" Sai a yanzu Ayush ta dawo nutsuwarta taja ajiyar zuciya "Toh shikenam Aunty Zan jeni, Allah ubangiji ya ji'kan maigidan" Amsawa Mom tayi da Amiin. Mi'kewa Ayush tayi tana tambayar yanda yake zata je gaisuwa, Nuna mata hanya Mom tayi yanda zai sadata da d'akin Junaid, ta fara tafiya kenam Mom ta tsayar ta tana fad'in "tsaya ki tafi masa da lunch d'insa domin ya sanar mun da cewa yana jin yunwa. Tsayawa Ayush tayi tana jiran momy cikin en mintina saiga Mom da manya manyan kuloli har kashi hudu asaman glass tray ta d'aura a kayi hannunta ri'ke da flas da'kananun kofina a Jere saman glass tray d'in, Yanda Mom ta d'auko haka Ayush ma ta d'auka Tana hawan upstairs a hankali tabi yanda akayi mata kwatance sai gata a d'akin Junaid, 'Daki wayam ba kowa, sai'karewa d'akin kallo take yayi matukar burgeta Ta sau'ke kayan abincin a saman dinning d'insa, Taje gaban mirror tana duban kanta, kwatsam sai ta hangoshi ta cikin madubi yanata sharar bacci akan gadonsa, dake akwai labule ta tsakanin gadon hakan yasa bata ganshi da wuri ba. Juyowa tayi da sauri tana le'kashi ta bud'e labulan a hankali tana so taga fuskar shi amma sai dai hannayensa suna kan fuskarsa ta kasa ganin fuskar........... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ The writers of... 1️⃣ Ikram ko Kausar. 2️⃣ Rayuwar Siyama. 3️⃣ Baby Ogah. 4️⃣ Yayana Zan Aura. At now 5️⃣ *MATAR* *DAMUSA* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️17 to 18 Ayush tsayawa tayi a bakin gadon da Junaid yaketa sharar baccinsa ya rufe fuskar da pillow, tana tunanin ta tashe shi ne ko kuma ta kyale shi kawai tayi tafiyarta Lokaci guda ta yanke shawarar tashin shi yaci abinci kada yayi sanyi, cikin 'karfin hali ta haye saman gadon tana rarrafawa a hankali cike da fargaba saida tazo saitinsa ta tsaya cak ta kasa tashin shi. Shi kuwa adai dai lokacin ya fara wani irin mafarki mai tsoratarwa, A cikin baccin yaga wata ba'kar Damusa mai jajayen idanuwa ta tsaya daf dashi tana shirin Kai masa hari! A gigice Junaid ya Kai mata naushi da iya 'karfinsa Wayyo a madadin ya naushi Damusan ashe a Ayush ya kaiwa wannan naushin a saman Nononta ta 6angaren dama, wani irin 'Kara tayi ta wantsilo 'kasi sai datayi dungure sau uku ta tsinci kanta a bakin 'kofa, hankali a tashe ta mi'ke tana tangal tangal kamar wacce tasha kayan maye! a haka ta fice daga d'akin... Shi kuwa cigaba da baccinsa yayi hankali kwance. Mommy tana shirya musu kayan abinci a dinning Ta jiyo kukan Ayush da sauri ta waiwaya bayanta domin ganin abunda take ji, Ayush bata tsaya wata-wata ba sai yaraf ta fad'i 'kasi tana ta faman juye-juye da shanbe-shanbe "wayyo Allah Zan mutu, kirjina ya fashe ciwoo". Ta Kama Nononta da hannunta domin ba 'karamin zogi yake yi mata ba Duk ta rasa Ina zata saka kanta, idanunta duk sun kad'a sunyi ja tsabar azaba ga wani gumin da yake yarfo mata.. "Ayush lafiyanki kuwa? Ke da waye? Meya sameki" haka mommy taita jero mata tambayoyinda bazata iya amsa su ba a yanzu, Ganin yanda taketa juyi a gurin yasa mommy tsorita da sauri ta kamo Ayush tana fad'in muje mu d'aki kiyi hakuri" Ayush KO mi'kewa bata iya yinsa kamar Wanda wuta yake ci akan Nonon haka take jin rad'ad'in nan. Zaunar da ita tayi a bakin gado, tana fad'in "sannu ko, wai meya faru ne Ayush?" A lokacin Ayush ta d'an dawo hayyacinta duk da zafin da gurin yake yimata da 'kyar ta bud'i baki tace "buguwa nayi" bakinta na kakkarwa kamar maijin sanyi, "A'a Ayush ki gaya mun gaskiya, shin da mai kika bugu? Kamar bazata yi magana ba can tace "na bugu da 'kofar d'aki ne" murya sanyi sanyi take magana. Mommy tace "kin tabbata?" Kai Ayush ta d'aga mata alamar eh. Mom tace "to muga gurin da kika ji ciwon" ta 'karasa maganar tana faman cire rigar Ayush! "A'a Aunty ki Bari kawai ba wani ciwo sosai bane" a cewar Ayush wacce kanta ke kallon 'kasi alamar kunya. Mommy kallon ta take cike da mamaki tace "to banda abunki nifa mace ce er uwarki sannan in baki manta ba ni Doctor ce, dubaki zanyi naga wani kalar magani ya dace ki sha" da kyar Ayush ta yadda ta zame rigarta daga sama sannan a hankali ta zame breziyar ta Mommy tana ganin yanda Breast d'inta d'aya ya kumbura suntum ga yayi jawurr abunka da farar mace "Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, Ayush duk wannan ciwon a buguwar 'kofa yake? Ki duba kiga?". Banda zubda hawaye ba abunda Ayush take, ita kad'ai tasan irin rad'ad'in da take ji! Da sauri Mommy ta tashi tana fad'in "wannan bana zama bane kina bu'katar treatment" Ta fice daga d'akin gaba d'aya ta susuce a ranta tana tunanin Junaid ne yayi mata wannan d'anyen aiki daman ya nuna baya son zamanta a gidan. Ayush kuwa tashi tayi ta nufi toilet tsayawa tayi a gaban mirrow tana fad'in "wannan bawan Allah ba 'karamin mungu bane, azzulumi daga tashin sa a bacci yaci abinci shine zaiyi mun wannan hukunci, Allah zai saka mun" ta 'karasa maganar tana zubda zafafan hawaye, ga Nono d'aya kuwa yayi timm kamar Wanda ya Tara ruwa. Tana cikin sambatun ta tajiyo bud'an 'kofar d'aki. Mommy ce ta shugo hannun ta ri'ke da boxes na pharmacy, ta 'kara ficewa ta dawo da kulolin abinci ta ajiye a saman table, zama tayi a bakin gado tana jiran fitowar Ayush, ba jumawa Ayush ta fito da d'aurin towel a kirjinta tayi using da hot water domin jikin ta ya samu 'kwari. "Ayush en mata anyi wanka kenam, Bari na za6a miki 'karamar riga wanda zakifi jin dad'in zama da ita" Ta bata doguwar riga sleeping dress mai short hand marar kauri ta Sanya a jikinta bayan pant babu komai a jikin ta sai wannan longer shirt, zama tayi kusa da mommy wacce ta d'auko magunguna tana 'ko'karin bud'e mata su ta bata lokaci guda ta Kora su, daga baya Mom ta d'auko Allura tana 'ko'karin yi mata, tabb d'in Ayush taga makiyarta wato Allura da gudun gaske ta nufi toilet ta danna sakata tana fad'in "wallahi baza'a mun Allura ba, Dan Allah Aunty kiyi hakuri ki ban ko wani irin magani amma banda Allura" Mommy sake baki tayi tana kallon ikon Allah kwashewa da dariya tayi tana fad'in "Ayush da girman ki kike tsoron Allura? Nake ga Allurar zaifi miki amfani cikin gaggawa KO!" Ba yanda mommy bata yi da Ayush ba akan ta fito amma furr Ayush ta'ki Allura sai hakura tayi tace "toh shikenam ganan Abinci kizo kici tinda kin'ki Allura" Momy cikin fushi tabar d'akin ba wai saboda Ayush ta'ki Allura bane, tana so taje ta samu Junaid ne akan Abunda yayiwa Ayush, Sam bai kyauta mata ba, Bayan fitar Mommy daga cikin d'akin Ayush ce ta bud'e 'kofar toilet a hankali ta lalla6o ta d'auki Alluran da mommy ta ajiye saman table tasa a cikin boxes ta rufe, sannan ta d'auki flask din abincin ta zuba a plate paten doya ne da wake, sai ta tsiyayi ruwan tea a cup tana ci tana Kora tea, daman ba 'karamin yunwa take ji ba, tinda ta shugo gidan nan take had'uwa da 'kaddarorinta bata samu tasa komai a cikita ba, Ayush fah ansamu eating kamar ba gobe, tana ci tana yarfa hannaye tsabar zogin da Nononta yake yi mata kawai dai jurewa take........ Mommy Kamar zata dungura haka take hawa upstair nan tana zuwa ta bangaje 'kofar d'akin tana shirin yin masifa, abunda ta gani ne yasa ta tsaya cakk ta zaro ido waje bakinta na kakkarwa take fad'in "Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, JUNAIDDD" wani irin gigitaccen ihu tayi ta fad'i 'kasi sumammiya.... Ikon Allah mai Mommy ta gani haka??? Duk yanda akayi taga abunda yafi 'karfin tunaninta ne!. *TO* *BE* *CONTINUE* *INSHA* *ALLAH* Sorry en uwa ina ganin complain d'inku akan rashin poster littafina da wuri, Dan Allah ayi mun uzuri Ina busy ne shiyasa, ga rashin wutar NEPA! Please my fans pardon me 🙏🙏🙏 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *MATAR* *DAMUSA* 🐅🐅🐅. Littafi kyauta domin nishad'i 💃💃💃 Qirqirarren labari from me 👇👇👇👇 *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ The writers of... 1️⃣ Ikram ko Kausar. 2️⃣ Rayuwar Siyama. 3️⃣ Baby Ogah. 4️⃣ Yayana Zan Aura. At now 5️⃣ *MATAR* *DAMUSA* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️19 to 20 Mommy fad'uwa tayi sumammiya ganin halin da Junaid ya shiga, tinda uwarta ta haifeta bata ta6a ganin wannan al'ajabin ba sai yau akan d'anta wanda ta haifa. Junaid ne a manne da jikin gini an d'aga shi sama yayi cross kamar yanda akayiwa Jesus Christ, jikinsa yayi jawur sai tabo-tabon 'kunar wuta ga shatar bulala ajikinsa duk ya faffashe babu kaya a jikinsa sai jageren wando wanda baije gwiwarsa ba, kansa a sunkuye wuya ya karye kamar wani matacce ko numfashi bayayi, sai gumin da yake gangaro mishi daga cikin sumar kansa, Abunda ya faru da shi shine 👉. Naushin AYUSH da yayi a rashin sani shi ya jawo masa wannan bala'i, domin Naushin ba iya ita kad'ai taji ciwo ba hatta mahaifinta sarkin matsafan duniya sai daya jijjiga da wannan naushin! hakan yasa ya turo mutanensa wato Manya-manyan Aljanu guda uku don su hukunta shi, Allah sarki bawan Allah yana cikin baccinsa yaji sau'kar bulalar kaca wacce aka cirota daga cikin wutar su na tsafi, duka d'aya fatar jikinsa ya fashe a razane ya tashi yana waiwaye amma baiga kowa ba su kuma suna tsaye a kansa, cikin fushi babban aljanin cikinsu ya yi wurgi da shi sai da kansa ya bugi jikin gini, kafin ya Ankara an sake d'agashi sama aka buga shi a 'kasan tiles, haka suka cigaba da buga shi da 'kasa tsabar wahala ko kuka ya gagara yi balle ihu, har sai dayayi jina-jina suka d'aga shi kamar tsumma ko motsi bayayi sai numfashi sama-sama, suka d'aure hannunsa d'aya da kacar wuta haka d'ayan hannun, wannan aljanin ya ri'ke hannun dama shima wannan ya ri'ke na 6angaren hagun sawayensa suka had'a biyu suka d'aure guri d'aya, suka manne shi a jikin gini. Cikon na ukun kuma bulala ya fara zabga masa shi kuwa hatsabibin uba wato Ayush father watsa masa garwashi ya Fara yi ajiki ta cikin madubin tsafi, ana jibgarsa kuma ana watso masa garwashi, haka jikinsa ya koma ba dad'in gani jiki duk ya farfashe suna cikin gana masa wannan azabar wuyansa ya karye ba alamar motsi, shi Ogan yasan bai mutu ba doguwar suma yayi domin tsafin Damusar su bazai bari ya mutu ba sai dai yasha iya wahalarsa. (Innalillahi wannan ai gwara mutuwarsa). Haka *BOKA* *ZALIMU* ya bada umarni a cigaba da hukunta shi har na tsawon kwana uku 👌 Farin Bafulatani mai Ba'kar Zuciya, Sarkin Matsafan Duniya (Boka Zalimun) Baban AYUSHH Shi a fad'ar sa daka ta6a Ayush gwara ka ro'ki mutuwarka, Domin duk duniyan nan ba wanda yake so sama da d'iyarsa Ayush, ko cinyaka ce ta cije ta saiya zaro hannunsa ta cikin madubi ya mur'kushe ta 😳😳 (Anya kuwa d'aukar fansar Junaid zaiyu akan d'iyar Bara'atu kuwa 🤔). ___________________________ Ihun da Mommy tayi ne ya jawo hankulan kowa na gidan, Ayush tana cikin cusa abinci sai da ta razana daga zaune ta mi'ke tsaye, sarkin tsoro har jikinta ya Fara 6ari tayi cikin toilet da gudu ta danna sakata! Security gidan kuwa suma da gudun gaske suka shiga cikin d'akin direct d'akin Junaid suka nufa saboda sun san duk wani problem daga d'akin Junaid yake fitowa, Suna shiga cikin d'akin suka tarar da abun al'ajabi, zaro idanuwa sukayi waje sun firgita da ganin Junaid a haka ga kuma mommy a shanye a 'kasi sumammiya, cikin zafin nama suka nufi gurin da Junaid yake Gadan-gadan sun d'ago hannu zasu jawo Junaid nan sukaji an had'a kayuwansu biyu aka gwara kamar daga sama kuma basuga kowa ba, ba 'karamin buguwa akayi musu ba kwakkwalwarsu ne ya fara juyawa kafin nan kowannen su suka fad'i sumammu, sauran two bodyguard suma ganin hakan yasa suka nufi gurin babu tsoro a fuskarsu zasu sa hannu su finciki Junaid daga jikin gini sukaji an sha'ko wuyansu duk su biyun an d'aga su sama kakaki suka farayi suna ri'ke wuyansu, saiga mai gadi shima ya shugo da gudu cikin d'akin abunda ya ganine yasa shi tsayawa cakk ganin gardawa a sama suna lilo da 'kafafuwansu kuma bai ga abunda ya d'agasu sama ba, nan take yasau fitsari a wando jikinsa ne ya hau 6ari, Su kuwa sai da numfashin su ya tsaya cak sannan aka wurgar dasu kan mai gadi da yayi sumar tsaye, sai yaraff duk su biyu akan mai gadi shima saida yayi asalin suma jin Manya-manyan gardawa a samansa. Bayan 1hour Ayush dai tana cikin toilet jin ihun da akayi yasa ta 6oye a gurin, tana tsugune har ta gaji jin babu komai yasa ta bud'e 'kofar toilet tana Le'ke-le'ke cikin sand'a take tafiya har ta sau'ko falo babu kowa, A hankali take 'kiran sunan "Aunty, Aunty, kina Ina ne" taji shuru ba'a amsa mataba, ta nufi kitchen tana bud'ewa taga wayam ba kowa Anan fa ta fara rawar jiki tsoro ne ya bayyana akan fuskarta, "innalillahi wa inna'ilaihi raju'u, Allah yasa dai ba 6arayi bane suka shugo gidan, naji ihu kuma yanzu babu kowa" Tana magana cikin kuka hawaye ne sharaf-sharaf suka fara gangaro mata a saman kunci, ta lalle'ka ko Ina amma bataga Mommy ba, ta duba agogon saman bango 12:30 ne. Tayi hanyar waje ko zataga security hankalinta zaifi kwanciya, "May be an kirata ne a asibiti" a cikin ranta take wannan maganar! Abun mamaki ko dataje waje bata ga kowa ba hatta mai gadin sai haske Dara-dara ta ko Ina, Wani irin yawu ta had'iya ga gumi kuwa daya fara tsirto mata, kakkarwa ta somayi tana tunanin kar itama a sace ta Da gudun gaske ta koma cikin d'aki tana maida numfashi, Ta zauna a saman kujera 1seater dafe kanta tayi ta fara rera kuka Ita kanta ta rasa shin kukan mai takeyi Shin na rashin ganin mutanen gidan ne ko kuma kukan tsoro ne, tana cikin wannan halin ta tuno da Junaid! Da sauri ta d'ago kanta idonta sun rine sunyi jaa "Ina yaron gidan, ko shima an sace shi" tana magana tana kallon upstairs d'in d'akin Junaid Cikin rawar jiki ta mi'ke da sauri tayi hanyar d'akin Junaid tana taka matakala da sauri-sauri kamar zata kife, Tana zuwa daf da d'akin tasa hannu zata bud'e naushin da Junaid yayi mata ne ya fad'o mata a rai, tsayawa tayi cak cike da fargaba ta fara tunanin "ya za'ayi na shiga d'akin wannan azzalumin d'azu ya naushe ni yanzu kuma ban san wani muguntar zai 'kara mun b, ta juya zata bar gurin ta koma falo sai wani tunanin ya sake fad'o mata shin idan kuma shima ansace shi fa? Inma ba'a sace shi ba ai zai fita ya nemo mutanen gidan! Knocking ta fara yi taji shuru ko motsi bataji ba ta sake buga 'kofar still ba motsi Almost 30minute tayi a tsaye tana sa'ke sa'ke a raanta Daga baya ta yanke shawarar shiga kawai, cikin rashin sa'a tana shiga tayi tuntu6e da mutum a gabanta, Juyowa tayi ta kalli gurin ganin Mommy a kwance yasa taji fad'uwar gaba, "Innalillahi was inna'ilaihi raju'un Aunty meya sameki" jijjigata ta somayi taga babu alamar motsi Juyawar da zatayi taga mutane uku aguri d'aya 2 bodyguard da mai gadi ja da baya tayi cikin firgici da tsoro tana waiwaya gabanta taga still 2 bodyguard kwance ba motsi Daman bodyguard 4 ne a gidan sai mai gadi Bakinta ne ya soma kakkarwa ko magana ta kasayi Ga wani irin guminda yake yarfo mata Cikin fargaba da tsoro take bin d'akin da kallo Karaff idonta ya sau'ka akan Junaid dake manne saman bango rai a hannun Allah, 'Kara ta sau tare da toshe bakinta kuka ne yaci ranta yau taga abunda tinda aka haifeta bata ta6a gani ba. Da gudun gaske ta nufi gurin da Junaid yake, jinin da yake d'idd'iga daga jikinsa duk ya 6ata tiles d'in d'akin, 'Dagowa da kanta tayi ta 'kura wa fuskarsa ido lokaci guda kuwa ta zaro Manya-manyan idanuwanta waje bakinta ne yake motsi kamar maiyin magana, jikinta kuwa rawar sanyi ta soma, cikin firgici ta jaa baya da sauri sai da ta fad'i 'kasi still idonta akan Junaid Da kyarr ta iya bud'e bakinta cikin kuka ta fara fad'in "Wayyo Allah nah Umma nah, Kaine ka kashe mun Ummana bazan yafe maka ba, ka sanya ni cikin maraici! Saika tozarta a rayuwa, sai kayi mutuwar wulakanci kamar yanda ka kashe mun mahaifiyata" Gaba d'aya Ayush idonta ya rufe bata ganin halin da Junaid yake ciki, kamar zautacciya haka take maganganu cikin fitar hayyaci, Saida ta gama surutanta ta mi'ke da gudu ta fice daga cikin d'akin... Shi kuwa Junaid duk abubuwan da yake faruwa bai saniba , baya cikin hayyacinsa, A halin yanzu taimako yake bu'kata Kuma Ayush ce kawai zata iya wannan taimakon, in har ba itaba ba Wanda zai iya ceton Junaid daga hannun azzaluman Aljanun nan da kuma mahaifinta. Barin Ayush cikin d'akin falo ta nufa ta kwanta 'kasan carpet tana rera kukanta mai cin rai, a halin yanzu ba mutumin da Ayush ta tsana kamar mutumin da ya kashe mata mahaifiya, Kuma saita d'au fansar mahaifiyarta akan sa, Wato JUNAID......... TO BE CONTINUE INSHA ALLAH. *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️21 to 22 Ayush! Ayush!! Ayush!!! Cikin sassanyar murya ake kiran sunan nan, ita kuwa Ayush tana kwance akan carpet kuka yaci ranta taji ana kiran sunanta kamar daga sama, dakatar da kukan tayi tana sauraron kiran da ake mata, sautin zazza'kar murya ne yake dukan kunnenta a hankali take d'ago da kanta wani irin hajijiya ne yake d'iban ta a haka ta tashi zaune! Da dara-daran idanuwanta wad'anda sukayi jawur ta d'agosu ta kalli yanda sautin sunanta yake fitowa, cikin firgici taja da baya ta zaro manya-manyan idanuwanta waje tsoro ne ya kuma bayyana akan fuskarta, baki na kakkarwa ta ambaci "Umaa" abunda ya fito daga bakinta kenam tana kallon gurin da wata zankad'edd'iyar mata take tsaye, tana sanye da fararen kaya daga sama har 'kasa ta rufe doguwar suman kanta da farin mayafi, da murmushi a kan fuskarta... Ayush ce ta sake motsa baki tana fad'in "Umaanah" tana kuka kuma tana had'awa da dariya tayi farin cikin ganin mahaifiyar ta a wannan Daren misalin karfe 2:00 Itama Uman da murmushi a fuskarta cikin sanyayyar murya tace "Yarinyata nazo gareki ne domin na tunasar da ke abunda kika manta a baya, ki kasance mai taimakon al'umma idan kika fuskanci suna cikin wani irin hali, kada ki dubi girman laifin da mutum yayi miki idan ya bu'kaci taimakon ki kawai ki taimake shi kema wata rana idan kika shiga wani hali Allah zai taimake ki, kada ki tsani bawa! kada ki cutar da bawa!! kada ki bari ata sanadiyarki a cutar da bawan Allah, Ayush d'iyata! 'Dan uwanki yana bu'katar taimakon ki kije ki taimake shi kada ki damu Allah yana tare da mai hakuri, kije ki, ki je ki taimake shi........! Tana kaiwa karshen maganar ta 6ace 6attt. A firgice Ayush ta tashi zaune tana fad'in "Umaa! Umaana!! Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, mafarki Ayush tayi kwanciyar da tayi tana kuka ashe bacci 6arawo yayi awun gaba da ita, zuwan da mahaifiyar ta tayi acikin mafarki ta zo mata. Ta waiwaya ko Ina bata ga kowa ba ga hawayen da ya bushe mata akan fuskar "tabbas mafarki nayi, Uma tazo mun" a lokacin ta fara tariyo maganganun mahaifiyar tatan lokaci guda ta fashe da matsanancin kuka, Junaid ne ya fad'o mata a rai "Uma mutumin da ya rabaki da rayuwarki shi kike so na taimaka?" Kuka ne ya kwato mata sai wani tunani yazo mata a cikin zuciyarta take fad'in "Mahaifiyar shi ta taimake ni, ba don ita ba bansan Ina zan nufa ba, shin itama tana raye ne ko ta mutu? Tabbas suna bu'katar taimako a wannan halin" ta mi'ke tsaye cikin sauri lokaci guda kuma ta tsaya cakk Alamar ta tsaya tunanin wani abu "amma meyasa naga shi wannan mutumin a manne da jikin gini ba tare da an d'aure shi ba, kuma jikinsa a faffashe kamar ma ya mutu"... 'Kirjinta ne yayi wani irin bugawa ta zabura da gudu ta nufi hanyar d'akin takawa d'aya biyu taji kamar an ri'ke 'kafarta ta doku a 'kasi danma carpet ne mai gashi da tunin taji ciwo, Tana shirin d'agowa kunnuwanta suka jiyo mata kukan mujiya 🦉🦉 mai firgitarwa a tsorace ta kalli saman cilling yanda ta jiyo kukan kenam, wutar nepa gidan ne ya d'age sai duhun daya biyo baya ko hannunta bata iya gani wani irin tsoro ne yabi jikinta, kamar daga sama tajiyo wata 'katuwar murya ana cewa "AYUSHHHH KADA KI KUSKURA KI TAKA 'DAKIN NAN, WANDA YA KASHE MIKI MAHAIFIYA ZAKI TAIMAKA? TO LALLAI KEMA ZAI KASHE KI KAMAR YANDA YA KASHE MIKI MAHAIFIYA, KIYI TUNANI SHI BA MASOYINKI BANE MAKIYINKI NE, YANA NEMAN AHALINKU NE DOMIN YA GAMA DA RAYUWAR KU GABA DAYA HAHAHAHA, HAHAHA, HAHAHAHA haka ta ringa jiyowa dariya marar dad'in ji, Jikinta ne ya hau 6ari murya na kakkarwa tace "waye Kai?" "NIIII MAI BAKI KARIYA NE, still ya 'kara tintsirewa da razananniyar dariyar shi mai ban tsoro.... Lokaci guda kuwa haske ya bayyana ta daina jin kukan mujiyan. "Innalillahi wa inna'ilaihi raju'unnn wannan wani irin bala'i ne a cikin gidan nan, Aljanu da mutane duk suna rayuwa a gidan nan" zuciyarta ne ta soma magana kamar haka "Ayush kar ki manta wannan Addu'ar da malamin nan ya koya muku ke da mahaifiyarki" anan ta tuno da Baba tsoho wanda yayi hijira zuwa dajin da suka zauna yayi tsawon shekara biyar atare da su, Babban malami ne na gaske shi ya koya musu karatun al'qur'ani mai girma tare da addu'oi ya koya musu alwala da yanda ake sallah su wankan janaba da haila ba abunda bai koya musu ba ta 6angaren addini, Ayush lokacin bata wuce 15yrs ba ita kuma mahaifiyarta tana 'kara koyan karatun ne domin wad'annan karatuttukan mahaifin Junaid ya koyar mata su tin suna GHANA. Damuwar dai Ayush ta samu ta koya duk da itama tana koya mata wasu abubuwan!! Anan tayi firgitt ta soma jero manya-manyan addu'o'i.... 👉. "Allahumma laa sahla illaa maa ja'altahu sahlan wa anta taj'alul hazna izaa shi'ita sahlan" (Yaa Allah! Babu wani abu mai sau'ki sai abin da ka sanya shi ya zama mai sau'ki, kuma Kai kana sanya tsanani idan ka so ya zama sau'ki) "'Kadrul laahi wamaa shaa'a fa'ala" (Kaddarar Allah ce, kuma abin da Allah ya so, shi ne yake aikatawa, domin da-na-sani tana bud'e 'kofar aikin shaid'an). "Laa ilaaha illallaahul aziimul haliimu, Laa ilaaha illallahu rabbul arshil aziim, Laa ilaaha illallahu rabbus samawati wa rabbul ardi wa rabbul arshil kariim".... Bayan ta kammala addu'o'in ta ta shafa ayatul kursiyu, duk wani tsoro da fargaba da 'kuncin zuciya ya wuce mata ta 'kwarin gwiwarta ta mi'ke tsaye ta nufi d'akin da ake bu'katar taimako! Upstairs ta fara takawa a hankula har da iso bakin 'kofar d'akin tasa hannu zata ture d'akin... Aka daka tsawa "kada ki kuskura ki bud'e" amma kash duk wannan maganganun kunnen Ayush ya toshe bata jin maganar Tana bud'e d'akin kuwa wani irin duhu ne a d'akin babu haske kwata-kwata tana shiga d'akin haske ya bayyana ta ko Ina, still yanda taga mutanen nan a kwance haka ta same su Ta d'aga kanta ta kalli yanda Junaid yake a manne a jikin gini ganinsa yasa ta tsorita naman jikinsa duk ya farfashe ciwon yanzu yafi na d'azu hakan na nufin har yanzu basu daina azabtar da shi ba, Girgiza Kai tayi tana maganar zuci "bazan iya kusantar ka ba, ka rigada ka mutu". Toilet ta nufa ta d'auko bucket da ruwa a ciki duk bodyguard d'in da suke kwance ta bisu da ruwa tana kwakwkwara musu cikin sa'a kuwa suka tattashi a firgice suna ajiyar zuci, bayan sun dawo hayyacin su kowa rige-rigen fita yake daga cikin d'akin har mai gadin! Ta dawo kan Mommy itama ruwa ta yayyafa mata, ajiyar zuciya tayi tana Jan numfashi sama-sama tana ambaton "Junaid! Junaid my son, ya mutu ko? Kamar wata zararriya haka take magana tana bin Ayush ta kallo, mommy bata san waye akan ta kawai dai tana sambatu ne, Ayush ta tsaya tana tunanin aina ta ta6a jin sunan nan! Tana cikin wannan tunanin tajiyo kukan mommy ya tsananta sosai tana kuka tana nuna gurin da Junaid yake da yatsanta, kafin kace mai Mommy ta tashi da gudu tayi kan Junaid Da karfin gaske aka hankad'o mommy baya da sauri Ayush ta tareta badon haka ba fad'uwa 'kasi zatayi. Lokaci guda idon Mommy ya 'kakkafe ta dafe 'kirjin ta tana shure-shure ciwon zuciyar ta ta tashi, Ayush ta tsorita sosai da ganin haka da kyar ta iya d'ago Mommy suka fita daga d'akin Falo ta nufa tana zuwa ta tarar da bodyguards duk sunyi cirko cirko kowa yaji jiki sai ajiyar zuciya suke sau'kewa Da sauri sukayi kan mommy 'Daya daga cikin bodyguard ne ya d'aga mommy cakk yayi waje duk sauran ma binsa sukayi a baya Motor suka shiga gaba d'ayansu Motor biyu suka d'auka Biyu suka shiga d'ayan motor and order car shima mutum biyu a ciki, Kafin one minute sunbar harabar gidan, iya Ayush da mai gadi kawai aka bari a gidan, da sauri Ayush ta nufi gurin mai gadi tana fad'in "Ina zasu Kai ta?" In short amsa mai gadi ya bata "Asibity" yana fad'an hakan ya shige cikin d'akinsa zallar tsoro ne a tattare dashi... "Anya kuwa ba Aljanu a cikin d'akin nan? Junaid kuma? Uma ta ta6a bani labarinta akan Junaid, a'a ba wannan Junaid bane, to aina Zan samu Junaid d'in da Uma take so na taimake shi?? Waye wannan Junaid d'in? Innalillahi wa ina'ilaihi raju'un shi na gani acikin mafarki na idon sa kamar na namun daji, A'a sharrin mafarki ne bashi bane...... Haka ta rin'ka sa'ke-sa'ke a raanta!... (KASHH HABA AYUSH KIJE MANA KI TAIMAKI JUNAID MIJIN ASMEETAH 😁😁😁 ) Yawwa dan Allah masoya kuyi hakuri a bisa jinkirin da ake samu waran yin posting, ba NEPA kullum chaji 100 naira, still i'am a student Ina bu'katar yin karatun exam, still I'm married not a single Ina wasu ayyukan gida da kuma Oga worker 😅😅😅😅. Hhhhhh amun uzuri please 🙏🙏🙏 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 👇👇👇👇👇👇👇👇 🐅 *MATAR* *DAMISA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️23 to 24. Tana cikin nazarin duniya kamar wacce aka zabure ta tayi cikin falo da gudu kamar wanda taga abun tsoro, daga nan ta haura upstairs ta shige d'akin Junaid, da sauri taje gabansa ta tsaya tana ajiyar zuciya! Still a yanda ta barshi anan ta dawo ta same shi, lokaci guda taji wani irin tausayinsa ya kamata ta wani 6angaren kuma tarin tsanar sa ne acikin kwayar idanunta, bata kaunar ganin fuskar shi sunkuyar da kanta 'kasi tayi tana tariyo lokacin da ya buge mata mahaifiya da kalar wulakancin da ya yi mata itama yaso ya rabata da duniyar a lokacin, zazzafar hawaye ne yake gangaro mata ta d'ago da manya- manyan idanuwanta wad'anda sukayi jawur lokaci guda, kallon tsana takeyi mishi tana maganar zuci "saboda mahaifiya ta zan taimakeka, ba don haka ba ba abunda zaisa na ceci rayuwarka a halin yanzu sai dai ka hallaka! Allah yasa ka mutu" a halin yanzu mutuwar Junaid shine farin cikin Ayushh. Rufe idonta tayi sosai ta d'ago da hannayenta biyu zata jawo shi, wani irin murya ne mai ban tsoro ya daki dodon kunnen ta "KEE AYUSH KADA KI KUSKURA KI TA6A SHI, UMARNI NAKE BAKI, KAR KI KARYA MUN DOKATA, YANA CIKIN HUQUBA TA" tan fa ta bara jin kukan namun daji dana mujiyoyi 🦉 cikin firgici da tsananin tsoro yasa ta rungumi Junaid ta 'kan'kame shi cikin rashin sani, (Ita da ake bata dokar kada ta ta6ashi amma tsananin tsoro yasa ta rungume shi gaba d'aya) dogon numfashi yajaa tare da d'ago kansa sama ya bud'e jajayen idanuwansa wad'anda suka canza launi tsabar azaba, wani irin sanyi yaji a cikin zuciyar shi kamar wanda aka watsa masa ruwan sanyi, sakin shi akayi daga sama ya tafo luuuu ya fad'a kan Ayush atare suka fad'o 'kasan lallausar carpet 'Kara Ayush tayi saboda jin yanda Junaid ya fad'o akan ta ga ciwon breast d'inta da ya fame mata shi! Shi kuwa sai 'Kara narkewa yake ya 'kara 'kan'kameta, shi yasan kalar nutsuwar dayake samu daga gareta ba tare da yasan ko ita wacece ba, haka yake maida numfashi sama-sama! Guri kuwa yayi tsitt ba alamar motsi sai numfashin da suke ja a tare. (Ayush itace samun nutsuwar Junaid, itace kuma samuwar warakar sa indai ta samu rauninsa wanda yake jikinta, in har ta kusanci yanda Junaid yake to babu wani abun cutarwar da zai sameshi, a yanzun mah itace ta ceceshi daga azabar da ake gana masa, domin suma kansu Aljanun tsoronta suke, Ita d'in dai itace AYANAR JUNAID 🧚♀️🧚♀️ ). Dakyarr Ayush ta tattaro iya 'karfinta ta ture Junaid gefe tana mai da numfashi duk ya kashe mata jiki, ta d'ago zata mi'ke ta nufi yanda yake kwance da rarrafe ta Isa waro ido waje tayi tana 'kare shi da kallo abun mamaki duk ciwon dake jikinsa babu shi, jikinsa ya koma normal kamar bashi ne wanda akaita azabtarwa ba babu tabo ko 'kurzune d'aya sai tarin gargasar dake kwance saman kirjinsa, Abun ba karamin bata mamaki yayi ba aranta take fad'in "Anya ba Aljani bane, nashiga uku nayi gamo" a tsorace taja da baya zata gudu yayi caraf ya ri'ke hannun ta, a hankali yake bud'e idanuwansa yana ganin Dishi-dishi har idon ya washe nan ya sau'ke kyawawan idanuwansa akan ta idon ya washe ya komo fari soll, a hankali yake lumshe ido still hannunsa yana ri'ke da nata a hankali yake motsa 'karamin bakin shi murya Ciki-ciki yake fad'in "Wace ce ke?" Murya na kakkarwa tace "Ni ni ni ni" ta rasa mai zata ce tsabar tsoro kuma lokaci guda yayi mata kwarjini ga wani shakkar sa datake ji! Tana cikin motsa baki ba tare da yasan mai take fad'i ba ya katsar da ita "please can you carry me to go inside bathroom?" Yayi maganar da harshen turanci, waro Manya-manyan idanuwanta tayi waje tana binsa da kallo, seriously taji abunda ya ce! Duk da batayi karatun boko ba amma ta iya turanci sosai ta koya agurin mahaifiyarta domin Umanta sai data zo Nigeria sannan ta koyi Hausa amma yarenta daga Ghananci sai turanci ta kuma iya yaren French, haka itama Ayush duk ta iya yaren sai dai yaren mahaifinta ne bata iya ba wato fulatanci....... Ita dai bazata iya maida masa da amsa ba sai dai tayi magana da zuciyarta "How comes Zan iya d'agaka kana nam gardi da Kai, amma sai dai kyakykyawa ne mutumin" tana cikin maganar zuci taji ya ri'kota zai tashi ai tunin ta fad'a jikin shi 'karfinsa ya ninka nata sau goma 😄 Shima komawa yayi ya kwanta yana binta da kallo, d'agowa tayi a hankali suna fuskantar juna, numfashin su yana dukan na juna, ido cikin ido suke kallon juna! Dakyar Ayush ta iya cewa "you're a strong man, I can't....... Kasa 'karisa maganar tayi sakamakon Breast d'inta dake mata ciwo ga wani feeling da yake shirin kawo mata ziyara duk ya kashe mata jiki shi kuwa babu wani abunda yake ji babu sha'awa a ransa an gusar masa da shi, Gaba d'aya jikinsa ne yake masa ciwo, shi bai San meya faru dashi ba a tunaninsa duk abunda ya faru dashi mafarki ne saboda ya duba jikinsa babu alamar ciwo... "I need to bath, please d'agani mana ko na zama gadon kwanciyarki ne" yana magana ne a lokacin da yake shirin tashi... A kunya ce Ayush ta tashi daga kansa, ita dalilin dayasa ta cigaba da kwanciya masa rad'ad'inda Nononta keyi mata ne yasa ta kifar da kanta saman kirjinsa hakan yasa yayi mata magana. Tashi yayi yana tafiya a hankali zuciyarsa kuwa cike tam da tambayoyi "shin meya same ni haka bana jin dad'in jikina, and than who is dis girl? And what she her doing inside my room in dis midnight?? still ni da nake kwance on my bed meya kaini 'kasa?". Haka ya shige cikin toilet yana wannan tunanin! Itama tashi tayi tana maganar zuci "tabbas wannan shine ya sha'ke mun wuya bayan ya buge mun mahaifiya da mota, Anya kuwa yanada lafiya kuwa, Ina tantama akansa wannan ba mutum bane, na ganshi a wani mummunan hali yanzu kuma Gashi lafiyarsa klau ba ciwo a jikin shi Anya ba mafarki nake yi ba..? Shin meye silar faruwar haka..? A lokacin da ya raunana mun breast nabar d'akin normal amma kuma bayar faruwar haka meya faru..? Zanyi bincike akan wannan al'amarin......" Nufan hanyar fita tayi taji an tsayar da ita "where are you going....?" Waiwayowa tayi da sauri ta kalle shi fuskarsa a d'aure ba annuri yana d'aure da towel a kunkumin shi alamun ya watsa ruwa ne a jikinsa.. Nufan wurin da take tsaye yayi har sai da 'karaso gurin da take GAF to GAF suna fuskantar juna ya ri'ke kunkumin sa yana mata kallon tuhuma, Ganin kallon yayi yawa yasa ta sunkuyar da kanta 'kasa tana kallon carpet, hannu yasa ya tallafo ha6arta suna fuskantar juna ya ce "who are you...?" Shuru tayi batace komai ba sai siraran hawayen da ya gangaro mata. Sakin fuskarta yayi yana fad'in "can't took to me..? Okay have a seat" ya nuna mata bakin gado, ya koma gaban mirrow yana Milka jikinsa da cream mai shegen 'kamshi! Ayush zama tayi a bakin gadon kamar yanda ya umarce ta tana ta sa'ke-sa'ke a raanta cewa "yanzu kenam yana nufin ya manta da fuskata..? Ya manta da matar da ya d'auki raanta...?" Lokaci guda kuwa taji kamar ta sha'ke shi ta baya.. Tana bin duk surar jikinsa da kallo "gaskiya yana da 'kirar jiki mai kyau, ga tsayi ga fad'i ga d'aurarran jiki ga kuma gargasa ta ko ina a kwance luff-luf gwanin sha'awa sai dai kuma shi baya yabon mace kamar yanda mace take yabonsa bcox baya ra'ayin mace kwata-kwata, bai ta6a jin son mace ko sha'awarta ba haka yake zaune daga gida sai gida ko aiki baya zuwa yanzu.... Ayush fah ta kafa idonta akan Junaid bata San lokacin da take sauwa murmushi ba, Shi kuwa gaba d'aya ya tsargu da kallon da takeyi mishi , ransa a 6ace ya juyo gareta akaci rashin sa'a jikin mirrow ya Kama towel d'in dake d'aure dashi ya zame gashi bayan towel babu komai a jikinsa . Ayush tana ganin haka ta zaro ido waje wani irin ihu tayi tabi saman gadon yaraff ta fad'i sumammiya taga abunda bata ta6a gani ba tinda uwatta ta haifeta....... Shi kuwa ihun datayi ne yasa ya bita da kallo bai bi takan towel d'in ba haka ya tsaya zigidirrr yana kallon Ayush wacce ta suma akan gadonsa........ *TO* *BE* *CONTINUE* *INSHA* *ALLAH* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ The writers of... 1️⃣ Ikram ko Kausar. 2️⃣ Rayuwar Siyama. 3️⃣ Baby Ogah. 4️⃣ Yayana Zan Aura. At now 5️⃣ *MATAR* *DAMUSA* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* 25 to 26. Tsaki yaja ya nufi yanda jerin kayan baccin sa yake ko sauraronta baiyi ba, haka yake taku tsindir ba kaya a jikinsa ga towel kuma a yashe a 'kasa, Riga da wando ya zaro marasa nauyi sleeping dress milk colour ya sanya su a jikinsa ba 'karamin kyau kayan sukayi masa ba, sai hasken sa ya Kara bayyana! Ya feffeshe jikinsa da turare mai sanyaya zuciya, yana kammalawa ya nufi hanyar fita zai dubo mommyn sa kamar wanda aka dakatar da shi ya tsaya cak sannan ya dubi clock dake manne a jikin bango 3:30 fasa fita yayi a bayyanai yace "nasan kinyi bacci yanzu, rest in peace my Mom" juyawa yayi ya nufi gurin bed d'insa yabi ta gefen Ayush ya kwanta, jawota yayi close him ya kashe light d'in d'akin sannan yaja musu mayafi rungumarta yayi suna fuskantar juna, da haka har bacci yayi awun gaba da shi! Itama Ayush daga suma ta wuce da yin bacci, Asubar fari anata 'kiraye- kirayen sallah dai dain lokacin wayar Junaid ya hau ringing Juye-juye Ayush ta Fara yi tana mur'tsika ido tana 'ko'karin bud'e idonta taji an 'kan'kameta juyar da kanta tayi tana fuskantar Junaid Wanda numfashin su yake gaurayuwa, a firgice ta zaro ido waje ga tsananin tsoro da ya bayyana akan fuskar ta, a hankali take janye jikin ta daga nasa har ta samu ta zame kanta tana maida numfashi tare da dafe kan kirjinta tana kallon kyakykyawar fuskarsa shi kuwa sai sharar baccin sa yake lokaci guda tasau murmushi har saida dimple d'inta ya bayyano, haka kawai take jin nutsuwa a tattare da ita.. Wayarsa ce ta sake ringing a Karo na biyu, idonta na kan wayar batada niyar picking har sai da ya kusan katsewa sannan takai hannun ta kan wayar, Doctor Hasheem taga an rubuta picking tayi ta Kara akan kunnen ta tana sauraron Wanda ya Kira "Hello Captain Junaid, mahaifiyarka tana cikin mawuyancin hali sunanka kawai take ta ambato, please kazo yanzu har saita ganka kafin mu iya magance matsalar ta....! Shuru yaji anyi ba amsa, ya sake cewa "Hello Captain Junaid kana jina kuwa...?" Katse wayar Ayush tayi ba tare da ta amsa masa ba, wani irin kuka ne mai cin rai yazo mata, tana cikin kukan taji wani 'kiran ya sake shugowa wayar da sauri ta katse 'kiran tayi switch up d'in wayar gaba d'aya ba tareda tasan Ina ta danna ba domin Ayush ko keypad bata iyaba balle wannan 'katuwar waya 'kirar iPhone 11. Bud'e wardrobe tayi ta tusa wayar cikin kayansa ta katse wayar ne saboda kar ya Kai mata naushi kumadu, tayi waje da gudu tana toshe bakinta da hannayenta kuka ne yaso ku6uce mata.... Bedroom d'insu ta nufa tana shiga ciki ta doku a saman gado, lokaci guda ta fashe da kuka tana fad'in "innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, mahaifiyata ta tafi ta barni itama wacce take kula dani tana kwance rai a hannun Allah, Allah ka taimake ni ka bawa Auntyna lafiya, idan ta mutu bansan Ina zan sa kaina ba, wayyo niii"... Bayan ta gama kukanta mai isanta ta tashi ta shige toilet jiki ba 'kwari Alwala tayi sannan ta tsayar da sallah tare da lafulfuli, Addu'o'i ta shiga karantowa tayi Addu'a a mahaifiyarta tare da nema mata gafarar ubangiji sannan tayiwa momin Junaid Addu'ar nema mata lafiya... Junaid yana kwance yanaji har an shiga sallah yanaso ya tashi yayi sallah amma dai dai lokacin aka shagaltar dashi da wani mafarki mai ban tsoro da kuma firgici....! Gashi a cikin tsakiyar ruwan da bashi da iyaka, crocodiles ne sun kai goma suka nufo shi a cikin ruwan nan, yanata gudu a cikin ruwan ya kasa isowa karshen ruwan su kuwa sunyi daf dashi suna bud'e manya-manyan bakinan su, wani 'karamin jirgin ruwane yazo ya tsaya ta gabanshi sai dai jirgin ya d'anyi nesa da shi wata kyakykyawar Yarinya ce mai sanye da fararen kaya dogi da suman gashin ta har gadon bayanta yarinyar farace soll ta ware hannayenta biyu tana fad'in "Junaid taho, kazo gareni don ka tsira da rayuwarka...." Tsayawa yayi cakk a cikin ruwan yana kallon kyakykyawar yarinyar dake masa magana, zazza'kar muryarta ne ya sake dukan dodon kunnensa "JUNAIDDDDD ka kula bayanka" kafin ya ankara har sun kawo masa hari, "JUNAIIDD ga wannan, ta cillo masa wata doguwar tokobi mai she'ki irinta sarakuna. Hannunsa yakai ya cafko wu'kar kafin yakai musu sara har sun rufa mishi 'kasin ruwa suka lumar da shi. "Junaaiidddd" yarinyar ce ta kwalla mishi 'Kira sannan ta ce "karka bari suyi Nasara akan ka, ka zamo jarumi na gaske, kayi ya'ki dasu kamar yanda kake a filin dagaaa...... Bata 'karisa maganar ba taga jini duk ya malale ruwan, fashewa tayi da kuka tana fad'in "why! Why!! Why!!! Meyasa zaka bar ma'kiya suyi Nasara akan ka Junaiid.." Ji tayi an ri'ke jirgin da sauri ta le'ka 'kasin ruwan Junaid ta gani ya d'ago da kansa duk ruwa ta ko Ina a jikinsa, kallon juna suka tsayayi murmushi yasau mata itama ta mayar masa da martani Mi'ka mata hannu yayi ta ri'ko shi d'aya hannun kuma yana ri'ke da takobin nan ya haura cikin jirgin still bai daina kallonta ba itama idonta akansa Daga bisani ya soma motsa lips d'insa zaiyi magana tayi saurin katse shi ta d'ora yatsanta akan lips d'inta "Shhhhhhh 🤫🤫 you wanted to ask me who I'm again...?" Abun ya d'aure mishi Kai a ransa yace "wace ce wannan" kamar tasan abunda zai tambayeta kenam! Murmushi tayi ta kanne masa ido d'aya 6atttt ta 6ace masa, a firgice ya mi'ke tsaye yana waiwaye baiga kowa ba.... Firgitt ya tashi daga baccin da yake duk gumi ya wanke masa jiki duk da A.C dake d'akin Yana furta "Laa'ilaha ilalla, Muhammadu rasulullah S.A.W" Agogo ya kalla 8:30 waro ido waje yayi "A'Uzubillahi Mina shaid'anin rajin, sallar Asuba has already pass" a gaggauce ya tashi ya shige toilet yayo alwala ya tsayar da sallah........... Mommy kuwa tana kwance a gadon asibiti tana 'kiran sunan Junaid har numfashin ta ya d'age cak oxygen aka sanya mata domin da sauran bugun zuciyar, Likitoci sunyi ta 'kiran wayar Junaid switch up daga farko ya shiga amma daga karshe kuma switch, bodyguards kuwa suna kawo mommy hospital suka fece Junaid yafi karfinsu zai iya hallaka su wata Rana. Doctor Hasheem har gidan yaje dubo Junaid saidai an'ki bud'e gate, shima mai gadi yana kwance zazza6i mai zafi ya rufeshi ko kwakkwarar motsi baya iya yi, hakan yasa Doctor Hasheem juyawa yayi tunanin babu kowa a gidan, shima kanshi ya shiga damuwa ganin Doctor Fateemah a wannan halin Yana tu'kin motor yana nazarin "shin meya faru da Junaid? Kodai ciwon shi ne ya tashi a wani gurin! Amma Ai Doctor Fatima bata shiga irin wannan tashin hankalin akan ciwon Junaid saboda ta Saba dashi tin yana yaro..." Haka ya ringa tunani har ya shiga cikin hospital. Wata Nurse ce ta nufi gurin da Doctor ya parker motorsa tana fad'in "Doctor baka samu Junaid bane? Zata iya rasa rayuwar ta indai bata sa Junaid a Idonta ba, bugun zuciyarta ya Fara low! Doctor please we should help her.." Junaid bayan ya idar da sallar baccinsa ya cigaba da yi Allah sarki duk a tunaninsa momminsa na a cikin gidan.... Itama Ayush bacci ne yayi awun gaba da ita domin jiya bata samu isashshen bacci ba, duk ta mance da wayar da tayi da Doctor akan Ana neman Junaid, amma tasan mommi tana asibiti sai datayi mata Addu'a kafin bacci ya d'auketa......... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️27 & 28. Around 12:50 Junaid ya tashi daga baccin da ya kwashe shi tin sallar asuba, tashi yayi a kasalance yana duban agogon dake manne a jikin bango, yana jan 'kafa ya nufi toilet brush yayi sannan ya had'a ruwan wanka mai 'Dumi-d'umi ya yi wanka cikin kulawa after 30minute ya fito d'aure da white towel, tsayawa yayi a jikin mirrow kafin ya fara shafa cream d'insa mai shegen 'kamshi ta ko'ina ya milmilka ya d'auki turare mai jikin Silva ga 'kamshi kamar mai! Yana fesa jikinsa duk gidan sai da ya gauraya da wannan 'kamshin turare (ma'abocin son 'kamshi kenam) bayan ya gama da wannan ya d'auki kum yana taje suman kayin sa ya d'auki cream na gyaran gashi ya soma mulmulkawa daga suman gashin har zuwa sajen har d'an gemun daya bari shima yana bada nashi 'kamshin, lips oil kumadu ya d'auko mai 'kamshin chaculate ya mulka a saman maroon lips d'insa, nan fa lips d'in ya fara bada armashi yana she'ki (wal-wall) 😘 jikin wardrobe d'insa ya nufa ya bud'e 6angaren Jeans da kuma T-shirts kala-kala sai da ya tsaya tunanin kayan da zai saka kafin ya kai hannu ya zaro wani dan'kararren Jeans skie blue sannan ya duba wata T-shirt wanda ya kasance shine mahad'insa mai zanen blue and white mai dogon hannun leaps, ya sanya kayan nan ga rigar ta kama jikinsa kayan tsaf sun kama jikinsa sosai gwanin sha'awa ya dubi takalmi white colour shima mai sawun ciki, gaskiya Yaron ya fito kamar kamar dai Indian man awesome, turare ya d'auka ya feffeshe kayan jikinsa da shi, ya kammala tsaff ya duba kan table zai d'auki phone d'insa wayam babu alamar sa saman bed d'insa yakai idonsa still ba waya ga gadon nan yayi kaca-kaca ba gyara daman Mom d'insa ce mai masa gyaran d'aki, tsayawa yayi yana nazarin wani abu kafin ya nufi hanyar fita a hankali yake taka stairs a falo ya tarar da Ayush zaune ta kafa ido akan TV star bata san da zuwan sa ba sai ji tayi ance "where's my Mom?" atakaice ya yi maganar da sauri Ayush ta mi'ke tsaye tana fad'in "gud morning Sir" d'aga mata kai kawai yayi ya wuce ta gefen ta ya nufi d'akin Mom d'insa Ayush ce ta yi saurin tsayar da shi tana fad'in "am she went hospital" dakatawa yayi da tafiyar cike da mamaki yake furta "hospital? but Mom bata ta6a tafiya batare da tamun sallama ba, ko Ina bacci takan ajiye 'karamin letter!" Kuma kafin ta tafi tana kai masa kayan breakfast.. Duk acikin ransa yake wannan jawabai, juyowa yayi yana facing d'inta ido ya 'kura mata har sai da taji wani iri aranta sunkuyar da kai tayi 'kasi, a hankali ya furta "tin yaushe ta fice" a d'an tsorace tace "in midnight" Jinjina Kai ya yi yace "OK night duty" Ya maida kallonsa kanta still yace "my phone ✆" kallonnsa tayi a d'an rud'e tace "inside wardrobe" atakaice ta bada amsa Jinjina kai yayi zai haura upstairs dakatawa yayi ya juyo yana kallonta yace "ke ce yarinyar da Mom ta kawo?" Amsawa tayi da "eh ni ce" Kai a sunkuye, "OK je ki nemo mun abunda zanci am hungry" Zaro ido tayi waje zuciyarta kuwa yana bugun uku3 tara9 ya had'ata da babban aiki domin tinda take bata ta6a shiga kitchen ba, ko natural tea bata iya had'awa ba balle azo ganjin girki "Wayyo Allah na" abunda ta fad'a kenam acikin raanta, shi kuwa tin tinin ya haura upstairs ya wuce bedroom d'insa.. Jiki a sanyaye take tafiya ba kwari a haka ta shige kitchen, fuskar sa ne yake mata gizo domin ba'karamin kyau yayi ba, ga sajen nan ba'ki 'kirin fuskar kuwa tayi fiyau sai hasken sa ya 'Kara bayyana ga lips kuma sai she'ki yake, lokaci guda kuwa tasau kayataccen murmushi, sai dai kuma tana mungun jin tsoronsa ga kuma shakkarsa da takeji kwarjini yake mata ita har yanzu a Aljani take d'aukarsa bata yadda cewa mutum bane, tana cikin tunaninta ta dawo hayyacinta gata ga gass anan ta shiga taitayinta ko kunnawa bata iya ba! Tunanin mai zata dafa ta shiga yi kawai ta yanke hukuncin tayi indomie kawai Murd'a gass tayi har sai da tayi highly d'isa sannan ta kunna ashana wani irin bond yayi wuta ne yake tashi da gudu taja da baya bata San yanda zatayi ta rage karfin wutar ba haka ta d'auko tower ta d'ora ta tsiyaya mangyad'a too much wutar nan haka yake shiga cikin tukunyar tsabar yawan da wutar yayi ga kuma ta zabga granut oil ta d'ebo ruwa cikin cup sau uku tana zubawa cikin tukunyar da 6are ledar indomie ta juye shima guda uku ta fasa eggs guda goma a cikin indomie d'in sannan ta Fara zuba Maggi da kayan had'in a ciki kafin ta kammala zuba Maggi har ruwan ya tsotse ya Fara 'kona abincin ga eggs kuma a kwance saman indomie gasu Aunty Maggi kuma a saman eggs ko gaurayawa ba'ayi ba. Ya salam kamar 'kauri na soma ji kafin ta Ankara indomie kam ya 'kone ga wutar gass kamar Wanda ake rura shi sai bin jikin tukunyar yake Ayush fa anaso a sau'ke pot kuma abu ya gagara ga jikin gass d'in kuma yad'au zafi sosai (ke Ayush kar fa kiyi musu gobara 😳 ) Tsayawa tayi cak tana kallon tukunyar da abun cikin yake ta 'konewa qauri ne ya gauraye gidan. Jin motsin mutum a bayanta ne yasa ta waiwaya da sauri cike da tsoro da fargaba take bin Junaid da kallo Wanda shima 'kaurin da ya jiyo ne yasa shi fitowa Hannu yakai ya kashe gas d'in duk da yaji zafin wutar haka ya jure bai nuna ba Ya sau'ke tukunyar da yayi ba'ki 'kirin hannunsa har yayi jawur tsabar 'Kunar wutar, ga kuma indomie fa shima yayi ba'ki 'kirin gwanin ban kwad'ayi 😋😋 Juyowa yayi yana kallon ta da sauri ta sunkuyar da Kai 'kasi. Juyawa yayi yakai hannu kan wata flass mai ruwan tea a ciki ya tsiyayi ruwan a jug ya had'a tea mai kaurin gaske ga yasha madara sai dai suger kad'an yasa saboda baya son suger sosai ya d'auki bread mai yanka-yanka rufaida bread dai, Yayi had'insa a sau'ka'ke ya mi'kawa Ayush cup na tea da kuma bread shima ya d'auki nashi ya fice daga kitchen upstairs ya haura sai bedroom d'insa Itama fitowa tayi ta zauna a kujerar falo da murmushi a fuskarta "wow godiya nake daman yunwa nima nake jii" Ayush ce tayi maganar tana d'an Kora tea tare da bread kunnenta har rawa yake tsabar had'in da yasha.. Shima ata 6angarensa yana cikin karyawa yayi dialing call number Mom d'insa amma sai dai switch up yayi tunanin idan ya kammala break zai samota a hospital domin bazai iya wuni baiga Mom d'insa ba abun alfaharin sa, yana cikin wannan tunanin yaji sau'kar message a wayarsa Wanda daman yana hannunsa bud'e sa'kon yayi (( *captain* *junaid* *sorry* *for* *your* *loss* *doctor* *fateemah* *she's* *die,* *idan* *ka* *tuna* *da* *mahaifiyarka* *tana* *hospital* *kazo* *ka* *dauki* *gawarta* )) Da sauri Junaid ya mi'ke tsaye yayi wurgi da wayarsa yana fad'in "whatttt my Mom, impossible" kafin kace mai gumi ya wanke masa ilahirin jikinsa da gudun gaske ya sau'ka falo ya wuce sai da Ayush ta tsorita kofin shayin ya zuba mata a cinya 'Kara tayi jin zafin ruwan shayin a jikinta .. Shi kuwa Junaid har ya fizgi motarsa ya nufi hanyar get da gudun gaske! Shi da kansa ya sau'ka a motar ya bud'e get d'in bai tsaya sauraron mai gadi ba Fincikar motar yayi sai tafiya hospital ga gida a wangame bai tsaya rufe get d'in ba......... Ga kuma mai gadi a cikin d'akinsa rai a hannun Allah, ya tsorita da ganin junaid a cikin Daren nan ga kuma jefo masa manya-manyan gardawa akai har su biyu, Allah sarki dattijon Allah......... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️29 & 30 ________________Yana shiga cikin harabar asibitin ko tsayar da motar baiyi ba ya bud'e yayi cikin compound da gudun gaske duk ya fita hayyacinsa, sauran kad'an ya buge wata nurse yana duba d'akunan da aka kwantar Mom dinsa sukayi kici6us da Dr Hasheem Kwalar rigar Dr ya ri'ke da hannu bibbiyu yana fad'in "where is my Mom, what happened to her?" yana magana ya na huci ya zazzaro ido waje... "Look Junaid sau nawa kakeso na Kira akan batun mahaifiyarka?......... Dr. bai 'karisa maganar ba Junaid ya katse shi da cewa "am not felling well, I wanna see my Mom right now" murya a disashe yake magana kamar zaiyi kuka. Dr. yace " it's okay, muje kaga mahaifiyarka" Dr. yayi gaba shima Junaid d'in ya bishi a baya kamar zaiyi tuntu6e suka shiga emergency room na alfarma har da plasman aciki ga wani 'karamin glass table a ta gefen gadon da Mom take kwance, anyi covered d'in baki da hanci da Oxygen ga ledar drink da aka d'aura mata, ido a rufe..... Da gudu Junaid ya 'karisa gurinta yana fad'in "Mom don't leave a way please, meya faru da ke har haka bansani ba" kuka ne yaci ransa ya kifar da kansa a bakin gadon hannunsa ri'ke da nata. Ji yayi an dafa kafad'arsa ya d'ago da rinanan idanuwansa yana kallon Dr. Hasheem wanda ya dafa shi! "Am Sorry Junaid naso ace na sameka a waya na fahimtar da kai halin da mahaifiyarka take, amma sai dai na kira wayar since 3:00am anyi picking sai dana sanar maka rashin lafiyarta amma you didn't answer me daga 'karshe ka katse wayar, idan nayi call sai ayi rejected daga karshe akayi switch d'in wayar abun ya d'aure mun Kai matuka, har gidan naje amma ankasa bud'e get har na gaji nayi tafiyata! Gata nan munyi iya 'ko'karin mu kuma Allah ya bamu nasarar ceton ranta, yanzu haka bacci take munyi mata allurar baccin tana bu'katar hutawa" Duk maganganun da Dr. yake Junaid na sauraronsa ya jinjina kai yana maganar zuci "tabbas nayi mamakin ganin wayata a kashe domin ni bana kashe wayata haka take kwana a kunne ko don saboda gurin aikinsu Head quarters na sojoji, zasu iya turo masa aikin da zaiyi daga gida yana duba files a cikin computer! hakan ma a cikin wardrobe ya samu wayar, tabbas yaga missed call d'in Dr. Hasheem sai dai kafin yabi bayan kiran message ya shugo"...... yana cikin wannan tunanin yaji muryan Dr ya katse shi da cewa "Security ne suka kawo ta ciwon heart d'inta ne ya tashi". "Meye silar faruwar hakan?" Junaid ne yayi maganar yana kallon fuskar Mom. Dr yace "I don't know, but a hasashen mu akwai wani abu wanda ya firgitar da ita, kuma lokacin da aka kawota ba abunda take furtawa illa sunanka, Junaid! Junaid!! Kawai take ambato.. Amma yanzu da sauki sosai" "Ina Bodyguards" Junaid ne yayi maganar adai den lokacin da ya mi'ke tsaye yana fuskantar DR.... 'Daga kafad'ar sa Dr yayi yana fad'in "eh toh tin lokacin da suka kawo Hajia ban sake ganinsu ba Duk da naga akwai firgici a fuskarar su tareda tsoro" "Su su d'in Bodyguards?" Junaid ne yayi tambayar harshensa na hard'ewa cike da mamaki "toh wani irin abu ne ya faru haka ba tare da na saniba?" Ya sake maganar yana kallon Dr. Shima Doctor d'in kallon Junaid yake shima abun ya d'aure masa Kai Asaninsa da Bodyguards d'in nan basa tsoron komai basa fargaba duk wani abun cutarwa tin karar sa kawai suke.... Junaid ne ya goya hannayensa ta gaba ya hura iskar bakinsa yana fad'in "dole sun san abunda ya faru, dole shima mai gadin yasan abunda ya faru domin fitowata ban ganshi a bakin get ba" Dr ne yace "tabbas kuwa zuwan danayi da asuba babu shi a bakin get saboda da yana nan nasan zai bud'e mun" Suna cikin tattaunawar su Junaid yayi firgitt yasau hannayensa ya furta "that girl" Yabi hanya zai fuce Doctor yace "ina zuwa kuma Junaid?" "I'm coming back" abunda Junaid ya fad'a kenam Yayi waje.......... ******** Ayush ce zaune a kan sofa ta dafe goshin ta da hannayenta biyu Kai a sunkuye tana tunanin Mommin Junaid dake kwance a gadon asibiti Abun duniya duk yabi ya isheta! "Allah Allah ka bawa Hajia ta lafiya, nasan na tabka babban kuskure da ban sanarwa Junaid kiran da akayi masa akan rashin lafiyar mahaifiyarsa ba, wayyo Allah nah, ban san da mai zai d'aukeni ba, gashi ba wani sha'kuwa mukayi ba" Zama ya gagareta ta tashi tsaye tana ta zarya a cikin falon, "Naga ya fita a firgice Allah yasa ba mutuwa tayi ba!" Hawaye duk ya wanke mata fuska, ga gumin da yake kwararowa daga cikin suman gashinta ko kwali babu a kanta Gashin nan ya kwanta a kan gadon bayan ta, zirin gashin yana gogan tudun duwaiwayan ta 😁 Tana cikin wannan iftila'in kamar daga sama taji muryar mutum yana fad'in "ki kwantar da hankalinki insha Allahu babu abunda zai sameta, zata samu sau'ki" Murya na kakkarwa yake maganar.. Saida Ayush ta tsorita ta waiwaiya da sauri ta kalli bakin 'kofa mai gadi ne tsaye jiki na rawar sanyi alamar yana cikin jinya! 'Karasowa yayi gaban ta yana fad'in "Dan Allah ki taimaka mun da abunda Zan ci tin jiya bansa komai a bakina ba" Ayush cike da tausayi take kallon Dattijon mai gadi tace "toh Bari na duba maka" Ta kalli wajen da ta ajiye bread ko rabin ci bata yi ba tin lokacin da Junaid ya fita ta tsayar da yin breakfast... Dauka tayi ta mi'ka masa tare da kakkauran tea! "Zauna anan kaci" ta fad'i haka a lokacin da itama ta zauna. Zama yayi shima ya soma tura biredin nan a bakin sa Ta zuba masa ido har saida ya kammala, yasha ruwa yana fad'in "alhamdulillah" Gyaran murya tayi sannan tace "Dan Allah Baba kafin ka tafi inaso zanyi magana da Kai" Shima gyara zamansa yayi yace "inajinki yarinya, fadin duk abunda kike son fad'a insha Allahu Zan sanar miki komai" Ayush ta d'ago cike da damuwa a fuskarta tace "inason sanin tarihin gidan nan" Baba ya kalleta yace "ke kuwa meyasa kike son sanin tarihin gidan nan?" Ajiyar zuciya Ayush tayi sannan tace "jiya da daddare naga abun mamaki akan yaron gidan nan kuma naga idanuwan sa sukan canza kala su koma na irin namun daji shin sun had'a dangantaka da namun daji ne??" Jinjina Kai Baba yayi yace "tabbas zakiji komai daga bakina, nayi shekara aruruwa ina aiki a tare da mutanen gidan nan tin kafin a haifi Junaid wato yaron gidan nan, Junaid ya samu jinyarsa ne ata sanadiyar wata karuwa wacce Alhajin gidan nan ya taimaka, munafukar mata, arniyar banza arniyar wofi da zan sameta ni da kaina zan fille mata wuya da takobi na 'yar banza ita tayi sanadiyar mutuwar mai gidan nan sannan tayi sanadiyar kamuwar ciwon zuciyar hajia ga Junaid tayi sanadiyar fad'awarsa cikin masifa da bala'i, duk da basu tabbatar da cewa ita bace AMMA ni Malam shehu Aljanuna sun sanar mun cewa itace munafuka, Wai ita sunanta AGAZA (Aghata) ko wacece oho sunan yaren su ne haka Alhaji ya sauya mata suna da BURA'ATU (Bara'at) taje tayi cikin shege ta kawo mana Algunguma ta ce Alhaji ne yayi mata, wannan mutuwarta bazaiyi kyau ba......." Ya tsayar da maganar yana huci. Ita kuwa Ayush fashewa tayi da matsanancin kuka jin tsohon akan mahaifiyarta yake magana.... Tabbas jikin ta ya bata cewa anan gidan Umanta ta zauna! Sai kuma a yanzu ta 'Kara tabbatarwa, "Wannan shine Junaid d'in da Uma taketa ambato, kuma shine ya kasheta har lahira, shikenam ya d'auki fansar mahaifinsa, babu abunda zance yanzu, Amma duk lokacin da suka ganeni cewa ni diyar Bara'atu ce tabbas kashina ya bushe....." Duk wad'annan maganganun a cikin raanta takeyinsu... Shi kuwa Baba ganin kukan da takeyi ya'ki tsayawa Yace "Allah sarki dole kiyi kuka da tausayi mana Bari na tashi najeni kar masu gidan su dawo... Yana fita kuwa yaji Ana horn da motor Da sauri yaje ya bud'e, Ganin Junaid ya shugo da gudun gaske yace "Allah yasa dai lafiya, oh Allah ya baka lafiya yaron kirki" Zuciyar Junaid kuwa cike yake da takaici da kuma tsananin tsanar Ayush domin a tunaninsa itace silar rashin lafiyar mahaifiyarsa tinda har ta iya kashe masa waya ta wurga cikin wardrobe Kuma ta gagara sanar masa, alhalin Doctor ya sanar mata ana nema nah, "tana son kashe mun Uwa, yau saita bar gidan nan, abunda ya faru a baya bazai 'Kara faruwa ba, mahaifiyata bazata mutu ata sanadiyar wata ba, Anyi akan mahaifina,,,, I can't trust anybody again, daman ban yadda da ita ba......" Haka ya dinga sambatu shi kad'ai, ya sauka daga cikin motar ko rufe murfin motar baiyi ba Yayi cikin compound da sauri............. *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍ 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE*➡️31 & 32 Shigarsa cikin falo ya tarar da Ayush zaune tana ta faman rera kuka! Da sauri ya 'karasa gurinta ya ri'ko hannunta yayi filli da ita 'kasan carpet, a razane take shirin tashi ya cabko sumar gashinta ya ri'ke sosai ya d'agota 'Kara tasau take fad'in Dan Allah kayi hakuri Yayana bazan 'kara ba, nayi kuskure a gafarce niiii ta fashe da matsanancin kuka tana ri'ke da hannunsa wanda ya ri'ke gashin. ................."Mahaifiyata kike so ki kashe? metayi miki haka har kikeso ki d'au hukunci, matar data taimake ki??" Bud'an baki tayi zatayi magana ya darara mata tsawa "Shut up" har saida dodon kunnenta ya girgiza ta toshe kunnenta da hannayenta biyu tsabar karfin tsawar.... Yayi wulli da ita gefe yana fad'in "kina son cewa wani abune? Daman kinada bakin magana? Shameful girl" Ja da baya take dasauri tana fad'in "wallahi bani bace, ni ni niiii bansan komai baa, kai kainee......." Bata 'karisa maganar ba ya cabko wuyanta ya d'agata sama da hannu d'aya "ni ne mai??" Har idanunsa sun fara canza colour zuwa tiger eyes, jijiyoyin jikinsa sun fara bayyana... Ayush ganin haka yasa jikinta ya soma kakkarwa da bakinta hakoranta suka fara dukan juna da 'karfi, ga kuma 'kafar ta dake lilo ga yayi mata kyakykyawar sha'ka ga kuma yana shirin zama tiger tsabar firgici saida ta sau fitsari a jikinta.. Ganin numfashinta ya soma d'agewa ya yi cilli da ita sai yarabb ta fad'i 'kasi, a tsorace tayi wani irin razanannen ihuu ta mi'ke da gudun bala'i tayi waje! Shima bin bayanta yayi yana fad'in "I will kill you, foolish girl you want to kill my mom." Ita kuwa compound d'in dazai sadata da harabar gidan ta taka adai den lokacin da tsantsin tiles ya d'ebeta tayi sama zata fad'i 'kasin floor wani irin 'karan gaske tasau harta saddakar kwatsam taji an ri'ke kunkuminta mannata yayi a jikinsa sosai, Gumi duk ya wanke mata ilahirin jikinta ta d'ago da kanta a hankali tana son ganin wanda ya ceceta lokaci guda ta zaro manya-manyan idanuwanta waje ganin 'kwayar idonta a cikin na tiger eyes! Eyeballs d'insa sun zama blue sosai, gashi yanda yake za'kami kamar kuntaccen zaki, ido cikin ido suke kallon juna ganin kwakwalwarta bazai iya d'auka ba yasa ta sume masa a saman chest d'insa. 'Daukarta yayi kamar wanda ya d'auki jaririya ya nufi harabar gidan kai tsaye ya nufi gurin mai gadi, Baba mai gadi ganin yanda Junaid ya koma gashi d'auke da yarinya, jikinsa ne yahau 6ari yana fad'in "innahu min sulaimanu wa innahu bismillahi rahmanu rahim, Ku kuke ganin mu bamu ke ganin Ku ba, don Allah don Annabi Junaidu ka rufa mun asiri karkayi mun komai wallahi banida 'karfin ri'keka, wayyoo kakan goggo" Junaid duk yana jin abunda mai gadin yake fad'a saboda bai gama fita hayyacinsa ba, Katsar da mai gadin yayi tareda fad'in "lafiya klau nake, wannan Yarinya inason kafin na fito tabar gidan nan bana son sake ganin fuskarta a wannan gidan, idan ba haka ba Zan kashe ta har lahira" yana fad'in hakan tare da kwantar da ita asaman daddumar baba tsoho wacce take a sume, Juyawa yayi ya koma cikin compound ya shige cikin falo daganan upstairs ya haura cikin bedroom, toilet ya shiga shap-shap ya watsa ruwa a jikinsa domin bayaso hankalinsa yabar jikinsa saboda in har hakan ta faru duk wanda yake gidan sai ya raunanasu, amma saka ruwa a jikinsa zai taimaka masa ta wani 6angaren.... Baba mai gadi jin abunda Junaid yace kuma ga a halinda yake ciki yasa ya yi saurin d'auko ruwa yana zuzzubawa Ayush, a razane ta tashi tana fad'in "wallahi ban mata komai ba, Dan Allah kayi hakuri karka kashe ni....." Ganin mai gadi a kanta tsaye yasa tayi shuru ta zuba masa ido tana maida numfashi sama-sama. Shima mai gadin kallon ta yake cike da mamaki "Kiyi hakuri Yarinya nasan kina cikin matsala, amma Allah yana tare da ke". A cewar mai gadi.. Ayush bin gidan tayi da kallo gaba d'aya kanta ne yake juyawa da kyer ta iya motsa la66enta tace "aina nake?".. Mai gadi ya kalle ta yace "ah daman baki san a yanda kike ba? Ni kuwa bar mun ke akayi akace da zaran kin farfad'o kibar gidan kar a kashe ki" A tsorace ta kalli mai gadi tace "Damusa koh? zai kashe ni wallahii wayyo Allah gashi nam, sai take ganin kamar shine yake nufo gurinta Kuma gizo yake mata.. Da gudu ta tashi ta bud'e get tabi layi tana gudu tana waiwayen bayan ta, haka ta hau kwalta tana gudun ceton rai ba takalmi a 'kafarta ba kwali a kanta balle mayafi Haka take gudu kamar mahaukaciya murara! Shi kuwa Baba mai gadi girgiza kai kawai yayi bashida bakin magana sai abunda yake sa'kawa a ransa "Oh yanzu Ina ta nufa sai Allah abun tausayi, haka Junaid yake korar duk wata yer Aikin da aka kawo gidan, amma banga laifinsa ba abunda akayiwa mahaifinsa babu dad'i sam, Gashi shima a sanadiyar cutan nan tashi yasa mahaifiyarsa kwance a gadon asibiti, Allah ya bata lafiya" haka ya zauna akan daddumarsa yana wannan maganar zuci.... Ayush tafe take a tsakiyar kwalta bata san Ina zata ba, duk fuskarta ya tuje yayi jawurrr tanata sharar kwallah sai ji tayi 'katuwar mota trailer ya yi wani irin hornnnn a bayanta a tsorace ta juya bayan ta da wani irin ihuu ta toshe kunnuwanta da hannaye biyu ta 'kame 'kamm a waran, idonta kuwa ta 'kan'kamesu a rufe! Ganin anyi wani irin hajijiya da ita an rungumota ne yasa tayi saurin bud'e idonta Ana kawar da ita daga tsakiyar kwaltan kuwa 'katuwar motan nan ta wuce ko seconni ba'ayi da kawar da itaba!!!! Zuciyarta kuwa wani irin bugawa take tsabar ta gama tsorita Sai ji tayi ance "ke ashe bakida hankali, waya gaya miki ana wasa da rayuwa?" Ya kalleta da kyau a hankali ya furta "ke ce Ayusha wacce kike tare da Doctor Fatima?" Ya karisa maganar tare da 'kura mata eyeballs d'insa. Itama kallonsa take baki na kakkarwa ta kasa cewa komai sai idanunta wad'anda suka canza launi zuwa light red tsabar azaba da firgici..... "It's okay, nasan duk wannan firgicin a saboda Doctor Fatima tana kwance gadon asibiti ko? Kar ki damu ta samu sau'ki muje ki ganta" ya ri'ke hannunta yasata a gaban motarsa shima ya shige suka nufi hospital. Doctor Hasheem kenam wanda shima ya baro asibitin ne zai sai kayan fruits a Mommy, Shine ya tarar da Ayush a wannan halin har yayi 'ko'karin ceton raanta! Abokin Junaid ne tin suna primary suke tare har Allah yasa kowa ya samu aikin yi Junaid ya samu aikin Soja saboda d'aukar fansar mahaifinsa, shi kuma Hasheem ya karanci fannin lafiya har mahaifiyar Junaid ta bashi aiki a hospital d'inta, Kuma duk ba Wanda yayi Aure a cikin su........ Ta 6angaran Boka Zalimun Baban Ayush kuwa ganin mota ta nufi kan Ayush Kad'a hannayensa ya soma yi yana fad'in "aa aahh, aahh Ayush ban shirya mutuwa ba karki mutu kuje Ku ceci yarinyataaaa...." Lokaci guda kuwa ya sume akan kujerar mulkinsa, a tunaninsa motar ta take Ayush, ga kuma madubin tsafi a gabansa Wanda yake ganin komai a ciki, Yaga mutuwa gaba d'aya ya manta da tsafinsa, (toh kuma Ina Aljanun nashin? Ashe akwai abunda tsafi bazaiyi aiki akansa ba, tinda Gashi ya kasa ceton d'iyarsa kuma rayuwarsa 🙃) sai kuma tarin ba'kin cikin Junaid dake cikin zuciyarsa, already ya ajiye Junaid a gefe zaiyi maganinsa tinda har ya wulakanta masa d'iya a cewar Sarkin tsafi Baban Ayushh!......... ***** Isar su Ayush hospital Dr. Hasheem ne ya zagayo ya bud'e mata murfin motar ta fito daman sunbi ta shago ya siya mata takalmi da kuma mayafin data rufa a kanta, Ri'ke hannun ta yayi yace "muje mu ko" Ita dai binsa take kawai da eyes bata cewa komai, amma already ta sanshi tin zuwanta asibitin kuma shi ya kaita gidan Dr. Fatima.... Bud'e kofar d'akin yayi da sallama a bakin sa yana ri'ke da ledoji d'ayan hannun kuma yana ri'ke da hannun Ayush. Juyowa Dr. Fatima tayi ta amsa sallamar ciki-ciki har an cire mata oxygen tana kwance Murmushi tasau a saman fuskarta ganin Ayush, ta mi'ka mata hannu tana mata alamar tazo da hannunta, Ayush da sauri ta nufi yanda Mommy take kwance, Itama Dr. Fatima tashi tayi ta zauna ta rungumi Ayush a kirjinta tana shafa kanta alamar rarrashi Ayush kuka ne yaci ranta sosai Dakyer aka samu tayi shuru har da had'in bakin Dr. Hasheem waran rarrashin ta. Mommy taji sau'ki sosai, Doctor Hasheem ne ya baje mata kayan fruits a glass plate Tana ci tana bawa Ayush a baki, ita kuwa ta langwa6e kanta a jikin Mommy, da haka suke cin fruits d'in, Dr. Hasheem ne yayi musu sallama ya fice a d'akin! Yana fita kuwa saiga Junaid shima ya shugo da sallama a bakinsa, Idonsa ne suka sauka akan Ayush wacce take kwance jikin Mommy sai faman cin fruits suke yi hankali kwance, Tashin hankalin da ba'a saka masa Date!!! Junaid sakin ledar hannunsa yayi Wanda ya d'anyo siyayyarsa na abin kwad'ayi har na hango banqararrun kaji 🐓🐓🐓a ciki 😋😋😋😋😋😋😋😋😋😋😋 *MAFII* *MISHKILA* sai mun sake had'uwa kuma duu a wani Karon 🫡🫡 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE*➡️ 33 & 34 ___________________________ Mom ganin Junaid yasa ta ware fararen idanuwanta baki ya gagara rufuwa tace "Junaid my son, taho mana ya ka tsaya daga nesa, am really miss you my son" jiki a mace yake takowa gurin Mom, idonsa kuwa a kan Ayush wacce tin shugowar Junaid jikinta ke 6ari ko ido ta gagara had'awa da shi saboda gudun ganin rikitattun idanuwansa nan, ga wani irin mungun tsoronsa da take ji! Junaid ne ya zauna kusa da Mommy gwiwowinsa suna gogan na Ayush da sauri ta mi'ke tsaye ta koma kan kujeran dake nesa dasu, shi kuwa ko kallonta baiyi ba sai cewa yayi "Mom what happened to you?" Mommy kuwa kallon 'kurilla take yiwa Junaid tana tariyo abunda ta gani game dashi aranta take fad'in "Anya ba mafarki nayi ba, ga fa Junaid lafiya klau yake, toh meya faru da ni?" Idon ta nakan Junaid wanda ya katseta da cewa "am asking you Mom meya faru dake??" Mom tayi mamakin tambayar da Junaid yake mata sai cewa tayi "what happen to me or what happened to you?" Junaid kansa ne ya d'aure shifa bai fahimci maganar Mom d'insa ba, Mommy ce take 'ko'karin yaye rigar Junaid tana fad'in "jikinka duk ya faffashe, har naman jikinka ake gani, kana saman jikin bango ga kuma jini duk ya wanke maka jiki, Junaid yanzu banga ciwon komai a jikinka ba, wai meyake faruwa ne" idonta duk ya cicciko da kwalla tana abu kamar wata zararriya. Shifa Junaid abun tsoro ya bashi "karfa ace Mom ta samu ta6in hankali, innalillahi" yana maganar ne a zuciyarsa, ri'ke hannun Mom yayi yana fad'in "nifa lafiya ta klau ba abunda ya sameni, ki kwantar da hankalinki" Cikin kuka Mom tace "toh meya kawoni hospital" Kallon yanda Ayush take zaune yayi wani irin harara ya wurga mata sannan yace "Mom ki tambayi wancan yarinyar ita ta Sani" ya 'kare maganar idonsa akanta. Ita kuwa Ayush duk abunda suke tattaunawa akai tana jinsu "duk abunda mom ke fad'a gaskiya ne, nasan dalilin daya kawota asibiti sai dai ba nice silar hakan ba, amma yazo yana d'ora mun laifin da banida masaniya akanta" ta 'kare maganar tana zubda kwalla amma sai dai duk maganganun da tayi acikin ranta tayisu. Mom ce ta kalli yanda Ayush take tace "Allah sarki yarinyar kirki itace ta taimaka mun a lokacin da na ganka cikin wani hali, tabbas abunda na gani ba mafarki bane amma kuma al'amarin babbane sai dai Kai bazaka fahimci hakan ba" Ta kalli yanda Ayush take ta kuma cewa "ke alkhairi ce a garemu Ina kuma alfahari dake, nasan ke kika ceto Junaid daga halin da ya shiga, nayi mamakin ganin faruwar hakan, ciwonsa sai gaba yake ba bayaba....." Adai den lokacin ta face da matsanancin kuka mai ratsa zuciya.... Shi kuwa Junaid kamar ya shige 'kasi haka yake ji tsabar takaici da ba'kin ciki rufe ido yayi sosai yace "please Mom enough, ya za'ayi kina fad'an sirrina a wannan 'karamar yarinyar wacce bata mallaki hankalin kanta ba" ya 'karisa maganar yana watsa mata wani irin kallo na 'kas'kanci. A rayuwar shi ya tsani raini especially idan akace macece, ya gama rainawa mata wayo Gashi yana kallon kansa jarumi gashi kuma sojaa..... Itama Mommy ta fahimci Junaid bayason ta yawaita fad'an matsalolin da suke tattare da shi.... 'Ko'karin sau'ka daga gadon Mom take Junaid yace "Ina zakije kuma?" "My son am really tired, I want to go home"... "Please Mom stay here to tomorrow, kinga jikinki da saura, ga can chicken na taho miki da shi" Ya mi'ke da saurin sa zai d'auko ledar da ya jefar a bakin door, Kansa ne yayi wani irin sarawa kamar wanda aka buga masa 'karfe a ka! Wani irin 'kara yasau ya dafe kansa, still saitin zuciyarsa kamar wanda aka caka masa mashi haka yakai d'ayan hannunsa kan saitin zuciyarsa yana wani irin kuka mai had'e da 'Kara.... Mom kamar kamar zata had'iyi ranta ta ce "Junaid my son meya faru kardai ciwonka ne nashiga ukuu......." Kuka ne yaci ranta ta kasa motsawa. Itama Ayush tinin ta tsorota da ganin halin da Junaid ya shiga lokaci guda, da sauri ta mi'ke tsaye tana kallon ikon Allah. Shi kuwa ya dafe kansa da saitin zuciyarsa yana tangal tangal kamar zai fad'i wani irin hajijiya ne mai karfin gaske ya tafi dashi zuuuuu zai fad'i Da gudun gaske Ayush tayo kansa ta rungume shi yayo kanta sukaje 'kasi a tare kwantar da kansa yayi saman kirjinta yana fad'in " Ku taimake ni ku kyaleni haka, bansan laifin mai nayi muku ba kuke azabtar dani, ni to Ku d'auki raina mana na huta, wayyo kirjina wuta yake ci kaina guduma ake kwad'a mun......" Ayush dake zaune tana rungume dashi duk tana jin abunda yake fad'a amma ta kasa ganewa "shin dasuwa yake maganar?..." Tana maganar zuci! Hannunta takai ta d'ora saitin zuciyarsa ta zagayo da hannun hagunta ta baya ta dafe goshinsa jikinsa duk ya d'au zafi ga kakkarwar da yakeyi kamar mai jin sanyi, addu'o'i ta fara karanta masa tana tottofe shi, Lokaci guda kuwa yaji wani irin sanyi acikin zuciyar shi, dafe zuciyarsa da tayi sai yaji kamar ruwan 'kankara aka d'ora masa, Ajiyar zuciya yake jaa kad'an kad'an gumi ne ya fara keto masa akan goshinsa.. Ganin haka yasa ta fara hura masa iskar bakinta duk sanyin A.C dake cikin room d'in, Idonsa a rufe jin iskar da ake huro masa yasa shi yin murmushin da baisan yana yinsa ba ga wani irin yanayi da ta sashi, hakan yasa shi fad'awa cikin mafarkin wannan yarinyar data ceceshi a cikin ruwa "Junaidddd taho gareni zaka samu waraka...", tana gudu acikin filawowi na alhurma masu launin jaa gata sanye da doguwar riga fara soll irin wedding gown mai dogon hannu suman gashinta ba'ki 'kirin kwance a gadon bayanta, yarinyar tayi kalar larabawa! Gudu take kafarta ba takalmi tana kuma sanye da sarkar 'kafa, Shima binta yake yana so ya isota amma ya kasa domin har ta 6ace masa baya iya hangota Tsayawa yayi yana kallace kallace a cikin lambun flowers ko zai hangota, sai ji yayi an watsa masa flowers daga saman kansa juyawar da zaiyi ya ganta a bayansa tana sau masa murmushi ga dimple d'inta sun zauna, (haba kyau haka) Shima murmushi yake mayar mata Yace "wacece ke?....." Da murmushi akan face d'inta lips d'inta ne kawai suke motsi wanda ba jin abunda take fad'a yake ba (Toh nidai kamar naji tana cewa) "Ayyyshh! 👄 Ayyssh!! 👄 Aysssssh!!! 👄...." Kallon lips d'inta yake yana so ya saurara yaji amma ya kasa, Hannu ta ware mishi alamar yazo ya rungumeta Da sauri ya nufeta ya zaro hannayensa biyu ya Kai mata runguma adai dai lokacin ya dawo daga mafarkin a hankali yake bud'e idonsa a cikin yana ganin dishi dishi har idon ya washe Gani yayi ya rungumi Ayush sosai har numfashinsu yana gaurayuwa Shi a tunaninsa yarinyar ya runguma ta cikin mafarkin sa, Mommy hankalinta ne ya kwanta ganin Junaid manne a jikin Ayush yayi Luum yanata sau murmushi ido a rufe... Ita kuma Ayush ta kasa sakewa ganin yanda Junaid ya 'kan'kameta a gaban Mommy duk da ba'a cikin hayyacinsa yake ba Amma tasan yanzu hankalinsa a kwance yake..... Doctor Hasheem ne ya shugo duba Mommy shi da nurses en mata su biyu, ganin Junaid rungume da Ayush suna zaune abun ya basu mamaki suka tsaya suna kallon ikon Allah. Ita kuwa Ayush kunya duk yabi ya isheta ji take kamar ta nitse 'kasa.... Junaid yana farkawa yaga a halinda suke a razane ya mi'ke tsaye yana maida numfashi, itama Ayush tashi tayi ta tsaya a gabansa, Wani irin hankad'a yayi mata ya tureta baya sauran kad'an ta fad'i 'kasi amma ta bugu da jikin gini Yana fad'in "whattt! Are you crazy, ni zaki runguma? Ni zaki bawa kunya a cikin mutane? Banza 'kazama fool like you..." Yana magana yana nuna jikinta da hannunsa, sannan ya kuma cewa "As from today kika 'kara gwada mun wannan iskanci saina murd'e miki wuya, Are you going to rap me? Eh answer me nace kinaso kiyi mun fyade ne? Karo na biyu kenam Ina samunki a jikina because you are a useless, mtsswws shameful girl...." Yana gamawa sai fuuu yayi hanyar fita daga cikin room d'in da sauri nurses dake wajen suka bashi guri ya fice.. Yana fita kuwa nurses suka kwashe da dariya Suna fad'in "woo gaskiya kinji kunya har ki kawowa namiji hari kin ganshi gantsalelen saurayi....." Basu 'karisa ba Dr. Hasheem ya daka musu tsawa sukayi waje suna gutsiri tsome Inajin d'aya daga ciki tana cewa "muma munyi kwad'ayinsa mun bari, ina ma ace nice na rungume shi haka wayyo dad'i amma sai dai Ina gudun naushi......." Suka 'kara tintsirewa da dariya.......! Bayan fitar su kuwa Ayush fashewa tayi da matsanancin kuka ta dur'kusa gwiwowinta a 'kasi ta kifa kanta 'kasan tiles tana sheshshe'ka kukanta mai cin rai...... Girgiza Kai Dr. Hasheem yayi Sam baiji dad'in abunda Junaid yayiwa yarinyar nan ba Shi kansa Dr. Yasan lalurace tasa kuma banda iskanci irinta Junaid shine fa yake rungume da ita.. Mommy itama 'kololuwar ba'kin cikine yasa ta kasa yin magana Kamar zata fashe da kuka itama............... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️ 35 & 36 ⬅️ A ranar a asibiti suka kwana mommy da Ayush, Dakyer Mommy ta iya rarrashin Ayush akan wulakancin da Junaid yayi mata, zuciyarta ya sosu sosai sai dai duk fad'an dayafi karfinka saika mayar shi wasa!! Inda sabo ai an saba indai akan halin Junaid ne. Zuwa washe gari da safe Ayush ta mance da Abunda Junaid yayi mata, zuciyarta wasar yake, Ayush bata saka abu aranta sannan da wuya tayi fushi akan abu, duk abunda Junaid ke mata ko sau d'aya bata ta6a tsanarsa ba saima 'Kara sonshi da take yi! Tin ranar da Baba tsoho ya sanar mata shine Junaid d'in da Umanta take magana akai Saita fara jin tausayinsa da kuma sonsa domin tabbas an cutar da rayuwarsa ... Shirye-shiryen komawa gida suke, sun kuma shirya tsaff, Junaid ne ya shugo hannunsa ri'ke da key d'in motor Fuskar kuwa a murtu'ke ba alamar annuri ga idon yayi wani irin jaa, hatta fuskarsa sai data canza yayi kamar wanda aka watsa masa ruwan zafi duk ya yi wani iri kamar kamar dai gashi nan dai an canza masa kamanni, ga wani birtsi-birtsi akan fuskar kamar tabon duka, gaskiya yadaiyi muni a wannan karan.. Sai huci yake shi kad'ai Mommy na ganinsa a haka tayo kansa tana fad'in "My son lafiya kuwa? Meya faru da Kai? Dambe kukayi ne?......." Bata 'karisa maganar ba ya katseta da cewa "please mom nazo d'aukanki ne bawai sauraron Questions d'inki ba" yana kaiwa haka ya kawar da kansa gefe fuska a cur6une. "Innalillahi Junaid meya sameka akan wuyan ka? Kamar yagunin kare, wallahi faratun kare nee... Tana shirin kuka tana fad'in "dan Allah my son talk to me meya faru dakaii???" Juyowa yayi yana kallon Mom kamar zaiyi kuka yace "ba kare bane, Damusa ne!" Cikin firgici Mom tace "Damusa kuma aina? Aina kaga Damusar? Jiyan ka sake mafarkin Damusan ne?" Ta karisa maganar tana kallon fuskar sa wanda hawaye ke tsiyaya daga cikin idon jarumin sojaa! "Mom! Ba mafarki nayi ba, a zahiri yazo mun, ya kawo mun hari, amma na samu na ku6uce masa karki damu.." Fashewa Mom tayi da kuka ta kifar da kanta akan kirjin Junaid tana fad'in "Allah ka kawo mana d'auki a cikin al'amuran mu, ka dubi yarona ka kawo masa agaji ya Allah ka warkar dashi daga wannan cutar, ka kawo karshen azzaluman da suke azabtar mun da shi!.." Kuka ne yaci ranta sosai har ta gagara maganar. Shi kuwa bubbugan bayanta yake a hankali yana rarrashin ta cikin kulawa.... Duk halin da suke ciki kuwa Ayush na tsaye ta gefe guda tana sauraronsu, ta fahimci suna cikin tashin hankali itama sai data zubda hawaye ganin halin da Mommy take ciki da kuma Junaid.. A ranta take fad'in "kuyi hakuri nasan duk wannan halin da kuke ciki iyayena ne suka jefaku ciki, Damusar daya fitowa Junaid kuma tayi tunanin shine ya fitowa mahaifiyarta tana gudu tana ambaton Damusa! Damusa!! Har Junaid ya bugeta da mota ta rasa rayuwarta.. A hankali abubuwa suna dawo mata kwakwkwalwa, "Tabbass wannan Damusar da ya sha jinin Junaid dashi mahaifina yake amfani waran cutar da Junaid, shine yake zuwa wa Junaid a mafarki har kuma ya fara fito masa a zahiri.." Fashewa Ayush tayi da matsanancin kuka, ita kad'ai tasan rad'ad'in da takeji a zuciyarta Bataso ace mahaifita ya zamto a haka ba, tayi tirr da halin mahaifinta!! Hannu ta d'ora a kaa tayi wani irin ihu na gaske Tana fad'in "wayyoo Allah na, na mutu na lalace, Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un," kuka take sosai Wai abun ba'kin ciki ta hanyar fasi'kanci aka sameta Abun yanayi mata ciwo a rai... Mommy ce ta nufo waranta tana fad'in "lafiya kuwa Ayush meya sameki" Ita kuwa cewa take "mutuwa zanyi na huta, rayuwata batada wani amfani, Um Um Um Umaaaa naah wayyo nagaji da ganin takaicin nan, bazan iya cika miki alkawarinki ba, I can't, I can't wallahi..... Umanta ne ta fara yimata gizo a cikin fararen kaya da hawaye kwance saman fuskarta, Hannu Ayush take mi'ka mata alamar tazo ta tafi da ita....... Muryarta ne ya dishe ta gagara yin kukan ma! Sai idonta daya fara kakkafewa, yawu ne yake gangarowa ta gefen bakinta Daga nan aka nemi hankalin Ayush aka rasa ta sumaa!! Shima Junaid ne yayo kanta yana bubbugan gefen fuskarta amma ba numfashi ya tsaya cakk sai ido a bud'e ya 'kafe.... Lokaci guda Junaid ya rikice yana fad'in "mo mo momm moomm Doctor zata mutu fah," ya nufi waje da gudu yana kiran " Doc Doctor! Doctor!! Doctor!!! Gaba daya ya fita hayyacinsa..... ***** Abunda ya faru da Junaid kuwa a daren jiya Shi kad'ai ya kwana a gida sai kuma mai gadi dake d'akinsa wanda yake bakin gate... 1:00am yana cikin baccinsa yaji wani irin gurnani a cikin baccin a hankali yake bud'e idon a tunaninsa mafarki yake kamar Wanda ya Saba, ashe abun ba haka yake ba a zahiri aka fito masa wannan karan! Idonsa ya bud'e sosai still bai daina jin gurnanin ba Yakai hannu ya kunna ligh d'in d'akin Haske ne ya bayyana idonsa ne ya sau'ka akan wani ba'kin Damusa 'katoto dashi ga idonsa jawurrr daga gani kasan na tsafine, Junaid ja da baya yayi ya manne a jikin karfen gadon, Tsorone ya bayyana akan fuskarsa gaba daya ya mance da Addu'o'in da akace yanayi, jikinsa 6ari ya soma yi! Shi kuwa Damusan kansa yake yowa da wasu fikokinsa a waje Wani irin sufa yakai wa Junaid Shima Junaid yun'kurawa yayi da 'karfin gaske ya cafki wuyan Damusa..... Ido cikin ido suke kallon juna idon Junaid ne ya Fara komawa na Damusa sai dai shi nashi Blue eyes ne, Wani irin yakushi Damusan nan yakaiwa Junaid a wuya, jin zafin yakushin ne yasa Junaid yayi wulli da Damusar jikin mirrow saida madubin ya dagargaje, Cikin karfin hali Junaid yayo kan Damusan zai kai masa naushi rashin sa'a yasa Damusar zamewa Junaid kuwa ya doku a 'kasi, hakan ya bawa Damusar daman hawowa kan Junaid ta baya yakai bakinsa saitin wuyansa zai cije shi,,, Wani irin juyi Junaid yayi ya cakawa Damusan glass d'in jikin mirror a wuya.... Wani irin Ihu Damusar yayi ya 6ace 6aatt! Jinin Damusan daya zube a tiles shima kamar Wanda aka goge waran ba alamun jini... Damusar ya tsani ganin jini a jikinsa domin yana had'e da jinin Junaid ne hakan zai bada matsala sosai daga 6angaren su, Hakan yasa Damusar yayi saurin 6acewa.... Junaid kuwa kansa ne daya bugu a 'kasi ne ya fara ciwo sosai ga jinin da Damusar ya yakushe shi a wuya sai zuba yake ga rad'ad'i ga ciwon jiki, gaba d'aya jikinsa ne yahau yin ciwo Abu kamar a mafarki!! Sai a yanzu Junaid yake furta "Innalillahi wa inna'ilahi raju'un, wannan wani irin masifa ce.." Dakyar ya tashi ya shige toilet yayi wanka ya fito ya shirya ya nufi falo d'akin medicine ya nufa yaje yayi treat d'in ciwon dayaji a wuya,,, Daga lokacin bai samu yin bacci ba har asuba Yayi sallah..... Ya wayi gari da mungun 6acin rai, bayason kula kowa, da haka har yaje hospital d'in, yana tsananin mamakin kansa "how comes Zan iya ya'kar Tiger?" Abunda yake yawo masa a rai kenam......... Sorry my fans kuyi manage da wannan banida time ne 🙏🙏🙏🙏 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* 37 & 38 Ganin Junaid a wani irin yanayi yasa Dr. Hasheem tasowa da sauri yana fad'in "Kai lafiya kuwa Junaid meya faru haka" Karasowa wajen Dr. yayi yana huci yace "She's die, Please go and check her" Shima kansa Dr. ya razana yace "Who? Kodai jikin mommy ne?" "Noo not my mom, tana nan kwance zata mutu" A cewar Junaid gaba d'aya baya cikin hayyacinsa. Dr. gaba d'aya ya kasa motsawa sai cewa yake "ba mom ba to wace ce?"... Cikin zafin rai Junaid ya finciko hannun Dr. suka nufi room d'in da Ayush take a kwance..... "Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un meya sameta....?" Dr. ne yake fad'in haka tareda sa hannu zai d'auketa.... Junaid yayi saurin dakatar da shi yana fad'in "Leave her.." Yasa hannu ya d'auketa ya d'orata akan gadon da aka kwantar da mom, Dr. murmusawa yayi a ransa yake fad'in "Toh me hakan yake nufi? Ya hanani d'aukarta sai shi! Allah yasa dai ba wai sonta yake ba, na tabbata ba abunda zai hana zuciyata bugawa" domin tin ranar da ya fara tozali da Ayusha yaji 'Kaunarta ya mamaye mashi duk ilahirin farfajiyar zuciyarsa, kullum da sonta yake kwana kuma yake tashi sai dai kuma ya kasa furta hakan yana jiran lokacin da zai sanar da hakan, 'Daukar da Junaid yayi mata ba 'Karamin 'kona masa rai yayi ba, ba 'karamin kishi yaji a ransa ba.....! "Dr. Hasheem please ka taimaka karta mutu" Junaid ne ya katse shi daga dogon tunanin da ya zurfafa, dasauri Dr. yayi kan Ayush yana cewa "Please kayi waje inason dubata" Yana 'kokarin sa mata oxygen... mommy ce ta ri'ke hannun Junaid tana fad'in "Son muje waje ko Dr. zai dubata, ba'a treat d'in mutum a gaban mutane am sorry.." Waje suka fita tareda mommy itama a halin yanzu ba abunda zata iyayi domin a tsorace take, hankalinta ya kasa kwanciya..... Fitarsu Junaid yaja mommyn sa zuwa gida domin ta samu hutawa, gashi akan gadon asibiti ta tashi jikinta ba 'kwari.. ............shi kuwa Dr Hasheem bayan ya gamawa Ayush allurai da sauran abubuwan da take bukata, zaunawa yayi a bakin gadon da Ayush take ya zuba mata eyes yana mata kallon kauna! Ita kuwa ido a rufe har yanzu bata farfad'o ba, duk a wuni gudan nan Dr. shi yaketa hidima da lafiyar Ayush, bayan nan zuwa mangrib Ayush ta farfad'o Dr yana bata kyakykyawar kulawa, yayi mata wasu siyayya na kayan ci da sha, sai dai har zuwa yanzu Junaid da Mommy a cikinsu ba wanda yazo duba Ayush.... (Bari kuma mu le'ka 6angaren su Junaid).... ***** Bayan komawar su Junaid gida, mom ta shiga damuwa sosai ganin halin da Ayush take, dakyer Junaid ya samu nutsuwa har ya rarrashi mommy, tayi wanka ta shirya already ta ci abinci zuciyarta cike da damuwa ta shigingid'a akan bed d'inta har bacci yayi awun gaba da ita.... Junaid bayan ya kammala abubuwanda zaiyi, zama yayi a bakin gadon sa ya dafe kansa da hannayensa biyu, kai a sunkuye ganin yanda ya rikice akan Ayush abun ya d'aure masa kai mamakin kansa yake, yana maganar zuci "Meye matsala ta da wannan yarinyar har na damu haka? Shin akwai wata ala'kane a tsakanin mu? no imposable hakan bazai ta6a faruwa ba, bana jinta a raina.." kawai ya d'auki hakan a matsayin tausayi..... tashi yayi domin zaman tunanin bashida wani amfani, beside wadrobe yaje jikin bangon d'akin ya tura sai kawai naga ya bud'u... ashe 'kofa ne a gurin, ba banbanci da bangon d'akin domin har fentin d'akin irin na 'kofar ne kuma bashida mari'ka, gani nayi ya shige d'akin, bazaka ta6a cewa akwai d'aki a wajen ba... ashe d'akin sirri ne, duk wasu abubuwansa na 'kundin sirri a d'akin yake, bayan shi da mommy ba wanda yasan da d'akin a cikin room d'in Junaid... Bayan ya shiga! d'akin duhu d'irin saida ya kunna haske, (wow fashion room) 'Dakine na alhurma 'karami had'add'e, ga kujeru a jere guda hudu da table a tsakiyar kujerun, ta 6angare guda kuwa wata 'katuwar laptop ne a ajiye saman katuwar table... sai wasu photuna a manne jikin bango an jejjerasu sannan an rubuta *Attack* a jikin photunan..... wad'anda aka kai musu hari kuma an ja cancels da jan maker.... wato photunan manya-manyan masu laifi ne, wadanda aka kama da wadanda ake so a kama.... aciki har na hango photon mahaifiyar Ayush wato Bara'at ita an rubuta ATTACK wato anaso a kamata kenam... sai kuma wani 'katoton Poster mai d'auke da photon wani mutumi fari tass dogo mai suman gashi a kwance, poster shi a tsakiyar sauran 'kananun photunan, wannan shine babban mai laifi wanda duniya gabaki d'aya nemansa suke 'Kasashe daban daban har kudi trillions 100 aka d'aurawa duk wanda ya kamoshi, Junaid kuwa ya d'orawa ransa saiya kamo mutumin nan ba dan kud'i zai kamoshi ba sai don duniya ta zauna klau.... idan kuka zuba ido akan mutumin kamar sa sak irin ta Ayush, sai dai ba kowa ne zai fahimci hakan ba, Amma shine mahaifin Ayush wanda yaketa wahalar da Junaid....... Masha Allah to be continue next... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️ 39 to 40 ⬅️ zaune yake akan kujerar table yanata danna laptop a cikin wannan akurkin d'akinsa na tsaro, yana duba yanda zai samu sarkin matsafa yasan sunan dajin domin wani babban malami ya sanar masa yanda wannan bokan yake sai dai akwai tsaro sosai a wannan dajin, ansha tura manya-manyan sojoji cikin wannan dajin domin kamo shi amma ba wanda yake fitowa da rai! ansha d'aukowa sojojin 'kasar waje har daga pakistan amma duk asarar rayukansu ake har sun ha'Kura, amma shi gogan Junaid yace yayi alkawari saiya kamoshi.. seaching yayi daga computer ya rubuta *DAJIN* *MAQARQASHE* Dajin dayafi ko wanne hatsari a duk fad'in duniya... yana so ya kutsa cikin dajin ta computer amma abu ya gagara Error ! Error !! Error !!! Kawai yake nunowa, koda na'kura baza'a iya shiga ciki ba... masu tsaron wannan dajin sune manya-manyan ba'ka'ken aljanu masu hatsarin gaske, ga namun daji masu hatsari na tsafi an bazasu a cikin dajin nan ta ko ina, kafin ka iso gurin bokan nan tafiya ne mai nisan bala'i har sai anyi sati guda ana cikin wannan dajin ba'a isa gurin sarkin ba, a gaba akwai wani 'katoton rami na gaske, 'kasin ramin wuta ne yake ci koda yaushe yana kan ruruwa, abu na tsafi sai a hankali! siririyar gadane aka d'ora akan ramin wanda za'a bi kafin ka tsallake, idan kayi kyakykyawan taku kuwa tsabb zaka fad'a cikin wutan... bayan wannan ramin sai ka had'u da manya-manyan kadoji na bala'i masu jajayen idanuwa (crocodiles) suma saika tsallake su, sai kuma a gaba 6angaren macije masu kayuwa biyu-uku har da masu kayuwa biyar biyar masu dafin tsiya kana ganinsu kasan na tsafine, saika tarar da masifu da bala'i a cikin dajin nan kafin kazo 'kofar get na fada wanda masu gadin kofar wayyo ganinsu ma masifa ne, ba 'kananun masifun aljanu bane, ko tsuntsu basa bari ya shigo cikin wannan fadar wanda baka iya hango tsayin get d'in....... kafin ka wuce harabar fadar sai kayi tafiya mai nisan bala'i hakan ma kana tafiya kana taka garwashi mai 'kunar gaske sai 'kafarka ya gama toyewa kafin ka iso mashigar cikin fada na biyu shi kuma 'kusosi zakaita takawa har ka isa mashigar kofa ta uku, anan kuma zallar taron aljanune manya da 'kananu masu tsoritarwa kowannensu da madubin haske duk ilahirin jikin mutum shi wannan madubin tsaraicin mutum yake nunawa saboda kar a shugo musu da abun ya'ki, hakan mah tsaro ne.! Daga nan sai kofar shiga cikin fadar sarkin matsafa, nan ma kafin ka shiga akwai kofar tantancewa sai da shatin hannun wani ba'kin 'katon aljani mummunan gaske kallonsa abun tsoro, wannan idan bil adama ya kalleshi ba abunda zai hana ya tafi lahira tsabar bashida kyan gani, saida shatin hannunsa kafin wannan kofar ta bud'u sai kayataccen fadar sarki ga kujerarsa na alhurma... gashinan mutum ne dan adam fari tass dashi kyakykywa suman gashin sa akwance har gadon bayan sa kamar mace, gashi da 'kirar yahudawa, sai wasu tarukucen sar'ko'ki a wuyansa, kujerarsa mai zanen Damusa ne, ga kuma wani 'katoton Damusa a gefen shi yana zaune, (Damusar Junaid ba) A gaban sarkin wani kayataccen madubi ne mai she'kin bala'i wanda a cikinsa yake ganin duk abunda yake faruwa a cikin gari, duk waran da yakeson gani haka madubin zai nuna masa, madubin tsafi kenam.... saman jikin bango kuma an manna kalandar photon Ayush an sanya mata hular sarauta a kanta da rigar sarauta irin wedding gown fari sol, ga gashi yala yala a kanta har gadon baya sai she'ki yake... (Ku lura itace take fitowa a cikin mafarkin Junaid da wannan shigar sarautar 😃).... Idan kaga sarkin matsafa kaga Ayush a wanda ya lura kenam... ***** Shi dai Junaid yanata danne dannan computer sa har dare yayi masa a cikin wannan dakin, amma ya kasa gano komai akan sarkin matsafa.... (Nace ba anya kuwa Junaid zaka iya kamo shi kuwa??...) Toh abun mamaki anam shine taya mahaifiyar Ayush ta shiga wannan dajin ita da kawarta???... My fans ku gano mana wannan amsar, domin marubuciyar mahh ta kasa.... 😅😅😅😅😅 🙏🙏🙏 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️41 to 42⬅️ karfe 12am na dare Junaid yana zaune he didn't fine anything about sarkin tsafi, bacci ne ya fara d'aukarsa a zaune ga kuma laptop a gabansa, kukan kuliya ne ya katsar dashi dasauri ya bud'e eyes d'in sa cike da mamaki yace "Whatt! what this cat are doing here?" Shi a sanin sa babu kuliya a gidan nan.. kuliyar nan ba'ka 'kirin ga jajayen idanuwa sai kuka taketa mishi tana fuskantarsa, zuciyar Junaid ne ya fara d'ard'ar shima kansa ya tsorita da ganin kuliyar nan... abun mamaki mai zai gani? Sai gani yayi kuliyar tana yun'kurin amai ta amar da wata farar takarda a cikin leda fara, tana amarwa kuwa ta 6ace 6att! sai sakon data ajiye masa, daman an turota ne ta kawo masa... "Innalillahi wa inna ilaihi raju'un" abunda Junaid ya furta kenam ganin 6acewar kuliyar... tashi yayi a hankali ya nufi gurin da takardar take Ya karanci sunan Allah sannan yakai hannu ya d'auki ledar takardar ya yageta wani rubutu ne a bayan takardar wanda aka rubuta da yaren fulatanci ganin bai iya yaren ba yasa bai tsaya 6ata lokaci wajen karantawa ba kawai ya bud'e kai tsaye.... "Hahaha! Hahaha!! Hahahahaha!!! Junaidu! Junaidu!! Junaidu!!! Wato kana wasa da rayuwarka ko, kada kace zaka sha wahala wajen nema na, domin abune mai wahalan gaske, ka zauna a iya matsayinka idan har kana son rayuwarka, kasan dalilin dayasa na barka a raye? Hahahah saboda kai abun harin shalelen Damusa nane, kuma kaine jigon Damusa na, Damusa na yana nishad'artuwa ne daga 6angarenka, kaine lafiyar Damusa na, idan kaga ciwonka ya warke to Damusa ne ya mutu, zan iya juyar da tunaninka a duk sanda na ga dama, zan iya azabtar da kai a duk lokacin dana so, kasani cewa 6ingel na itace farin cikina, ka kula mun da ita......... karshen sa'kon kenam! 'Dagowa Junaid yayi sannan ya yayyaga letter yana fad'in "Nayi alkawari saina gama da rayuwarka, saina kamoka da hannayena... yana huci ransa a matukar 6ace mutane biyu ya tsana a rayuwarsa, daga wannan sarkin tsafi sai kuma Bara'atu wacce tayi sanadiyar mutuwar mahaifinsa...... "Toh amma wacece 6ingel kuma? aina take? Itace farin cikin sa!!" Haka yaketa wannan tunanin a ransa.... baisan 6ingel itace Ayush ba 🤣🤣🤣 Idonsa ne yayi nauyi ga baccin da yaci idonsa ga takaicin wannan hatsabibin bokan, da haka yaja 'kafa yabar cikin d'akin nan ya rufe shi kamar yanda yake a rufe sai kofar ta shafe kamar ba d'aki a wajen, toilet ya shiga ya watsa ruwa a kansa sannan ya d'auro alwala ya fito yayi lafulolinsa tareda addu'o'in neman tsari daga ubangiji, daga nan yabi gadon kwanciyar sa, already ya cire jallabiyan da yayi sallah da ita, daga shi sai short wando da singlet a jikinsa, bacci ne yayi awon gaba da shi..... Kwata-kwata Junaid ya mance da Ayush a gadon asibiti.... ***** Ta 6angaren Ayush kuwa Dr. Hasheem ne a wurinta har cikin daren nan bai koma gida ba, yana tsaron Ayush yayi mamakin ganin ba wanda yazo duba Ayush tin tafiyar su Junaid, shi kuma bai nemesu ba, shi yana kan kujera ya kasa yin bacci gani yake kamar za'a sace Ayush ya kasa motsawa ko ina..... ita kuma tana kwance tanata sharar baccin ta, duk da kafin tayi baccin tayi tunanin su Junaid zasu dawo amma shuru.... MASHA ALLAH..... kuyi manage da wannan page babu yawa..... Sai bayan kwana biyu kuma 🙃🙃 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* 43 to 44 _____________meyasa kike son shiga cikin rayuwar mu? Nace miki ki tafi bama bukatar ki, amma kin 'ki to yau zaki tafi kiyamar da bazaki ta6a dawowa ba...... 'Daga wukar hannunsa ya yi zai caka mata! Wani irin ihu Ayush ta kurma tana juye-² Dr. Hasheem ne ya riketa yana fad'in "Lfy kuwa Ayusha? wani irin mafarki ki kayi haka! Subhanallahi" Tashi tayi tana huci tana waige ² tare da fad'in "wayyo Allah na zai kasheni, zai kashe ni wallahi..... Gumi duk ya wanke mata ilahirin jikinta duk sanyin A.C dake cikin room d'in... Addu'a Dr. yake tofa mata tare da sanyaya mata zuciya.. "kinga Ayushat ki kwantar da hankalin ki ba abunda zai sameki kinji ko? kwanta ki cigaba da baccin ki" "a'a inaso zanyi sallah ne, kafin lokacin sallar asuba ya gabato" a cewar Ayush. Allah sarki bawan Allah shi kuwa ko rintsawa baiyi ba duk yana zaman gadin Ayush! ***** Washe gari da safe around 10:00 Mom ce tazo d'akin Junaid tana ta knocking ganin shuru baizo ya bud'e ba yasa ta tura d'akin ya bud'u tana fad'in "My son baka tashi bane har yanzu " Shi kuwa yana kwance ya baje sai sharar baccinsa yake hankali kwance tin dawowarsa daga sallar asuba. "Junaid wakeup mana, na gama had'a breakfast since, nasan kana jin yunwa" "Please Mom leave me a lone, am really tired". Junaid ne mai maganar cikin gaga'ar bacci. "Junaid kaje ka duba jikin yarinyar nan kuwa?" A cewar Mommy. "Wata yarinyar?..." yana magana tare da yatsina fuska! "ka manta da Ayush kenam? nayi tunanin jiya ka koma gurinta, Junaid marainiya ce fa kuma amana ce a garemu idan kuwa mukaci amana sai Allah ya tambaye mu." Junaid tashi yayi ya zauna ya ta6e fuska tare da turo karamin lips d'insa wanda suka ci maroon color sosai yana fad'in "Mom ke fa kika d'orawa kanki wannan amanar fa, ba wai Allah ne ya d'ora miki ba, nine Allah ya baki amanata....…." "Junaiddd please ka zamo mai taimako mana, Ba haka mahaifinka yake ba, shi mutum ne mai son taimako....... Kafin ta 'karisa maganar ya katseta da cewa "I known Mom, hakan yasa ya taimaki wacce tayi sanadiyar barinsa duniya ba, haka kike so nima ya faru da ni KO?..." Ya juyo yana kallonta da shanyayyun idanuwansa wanda bacci ke shirin ya'kar su, daker yake lumshe idon sa domin jiya bai samu wadataccen bacci ba.... Ran mommy ya sosu da jin kalaman Junaid sai dai ba yanda ta iya dashi "ka tashi muje muyi breakfast sai kaje ka dubo Ayush, idan kuma baza kaje ba ni zanje ni" Tana kaiwa haka ta tashi tabar d'akin.... Bin bayan ta yayi da kallo yana wani tunani sai dai bae tsaya yin wani dogon tunanin ba ya tashi ya nufi toilet Domin yasan halin Mom d'insa yanzu sai tace zata tafi kuma ba isasshen lafiya gareta ba... After 1 hour Mom tana zaune a gaban dinning table tana jiran fitowar Junaid amma shuru har yanzu. Har ta gaji ga yunwa sai dai bazata iya cin komai ba batare da Junaid yaci ba.... sai jin takun sa tayi yana sau'kowa daga stairs a hankali kamar bazai taka 'kasi ba... Girman Kai, Isa, gadara, jiji da kai, kwalisa, iya wash duk sun tabbata akan Junaid! Mom kawai binsa take da kallo itama kanta yayi mata kyau sosai.. yau wankan black janpa akayi riga yazo masa iya cinyarsa baije gwiwa ba yasha hannun leaps, ga takalmi shima black cover shoe, ya gyara suman kayinsa ya kwanta luf² sai she'ki yake har zuwa sajen sa zuwa short gemun daya bari sunyi ba'ki qirin sai sheqin da suke, hasken fatan sa ya 'kara bayyana, ga wani siririn glass da ya d'ora akan dara ² idanuwansa gwanin burgewa, kayan nan sun kama jikinsa sosai!! Yana takowa a hankali but hankalinsa yana kan agogon hannunsa da yake d'aurawa.... A haka ya nufi dinning a nutse ya zauna yana fad'in "gud morning my Mom.." 'Dan hararar sa tayi bata kula shi ba ta maida hankalinta kan kular da take zuba musu ferfesun kayan ciki a plate, ta had'a musu tea mai kauri da cake, sai kuma ta 6angare guda roll eggs ne with bread, sai kuma apple da banana da pineapple, watermelon, sweet melon, pawpaws and other things duk an yanyanka su a cikin dinner set..... Cikin nutsuwa sukayi breakfast Junaid ne ya fara cire hannu ya goge bakinsa da taisho sannan ya d'auki phone d'insa da key d'in motar sa, Ya nufi hanyar da zai sadashi da waje yana fad'in "Mom ki daina fushi dani, sai na dawo." Kayataccen murmushi tasau sannan tace "a dawo lafiya my son" A harabar gidan ya nufa, ya shiga motar sa Ya karya kwana a hankali sannan ya mi'ki hanyar get already kafin ya Isa mai gadi ya bud'e masa, a d'ari ya bar gidan kamar walkiya ko bayan motar ba'a gani... Mommy tana zaune kamar wacce aka aikowa sakon mutuwa, Ita a duk sanda Junaid zai fita tana tararradi da fargaba domin ba wani cikakken mai hankali bane, ciwon sa zai iya zuwa mishi a kowani lokaci, Kuma tsoronta kar ya hallaka mutanen dake waje..... **** Junaid can Headquarter ya nufa wajen aikin su dake cikin Abuja, Bayan ya gaggaisa da abokansa da kuma oganninsa direct office d'insa ya wuce domin gudanar da wasu ayyuka... Duk da an dakatar dashi daga gurin aiki sakamakon cutar sa hakan baisa ya daina zuwa jifa ² ba, Ba korar sa akayi ba andai bashi hutu ne duk wasu ayyukan yana yinsu a gida...... Around 6pm yabar h-quarter ya nufi hanyar hospital, kafin kace Mae Junaid ya Isa domin shi baya tafiya da mota a hankali.... ____________ da sallama a bakin sa ya shiga cikin room d'in da Ayush take, Dr. Hasheem ne zaune a bakin gadon da Ayush take tana zaune itama yana bata abinci a baki yana fad'in "idan baki samu kinci abinci ba taya zaki samu karfin jiki, kinga allurar tana nan zanyi miki idan baki ci ba...." kamar wata Yarinya haka yake bi da ita akan taci abinci. Shugowar Junaid ne yasa hankalinsu ya koma kansa! Tsayawa yayi yana kallon ikon Allah, jikinsa ne ya soma za'kami, wani irin yawu ya had'iya kamar wanda ya had'iyi dutsi, 'kololuwar ba'kin ciki ne ya ziyarci zuciyarsa.... Da sauri Junaid ya nufi gurin da Dr. yake ya cakumi gaban rigar sa ya mi'kar dashi yana fad'in "Dr. Hasheem what did you means about her? meye matsalarka da ita, ko akwai ala'ka ne a tsakanin ku?..." Dr. ri'ke hannun Junaid yayi ya zamar da hannun daga kwalar daya ri'ke masa Shima yana fad'in "captain Junaid kenam Kai meye na tada jijiyoyin wuya akan ta bayan ita ba komai bace a gurinka." Ya karasa maganar yana masa kallon tuhuma.... Murmushin takaici Junaid yayi sannan yace "she's my life" Junaid bai tsaya jiran abunda Dr. zaice ba ya finciko hannun Ayush wacce tana zaune ta zuba musu eyes ita bata San akan Mae suke wannan sambatun ba, Sai ji tayi an jawota. zai fita da ita Doctor Hasheem shima ya ri'ke d'aya hannun Ayush yana cewa "Ina kuma zaka kaita ai bamu sallameta ba" "This's our hospital bana bukatar sallamar ku..." Junaid ne yayi maganar yana faman jan Ayush Shima Doctor ya dage akan baza'a fita da ita ba yana ta janta ciki shima, Haka suka sakata a tsakiya! wannan yana jan ta tanan wancan yana janta ta can. "wayyo Allah zaku cire mun hannu Ku sakeni, taimako jama'a, menayi muku ne haka....." Kuka ta fara rerawa. Janaid fa ran maza ya 6aci wani irin wulli yayi da Ayush gefe Wanda shima Dr. bai san lokacin da ta zame masa a hannu ba, Wani irin sha'ka Junaid yakai wa Dr. ya Kama wuyansa sosai ya d'aga shi sama da hannu d'aya, Idonsa ne ya koma blue like tiger eyes, Ransa ba karamin 6aci yayi ba kuma hakan yakan haifo da matsala irin haka... Dr. ri'ke hannun Junaid yayi yana so ya 'kwaci kansa amma ya kasa, Numfashin sa ne yake fita sama ² Ganin haka yasa Ayush ta fice da gudun gaske ko waiwayowa bayan ta batayi, gaba d'aya ta gama tsorita! Da gudun gaske tazo ta wuce security masu tsaron get d'in asibiti, Suna tambayanta meya faru amma ko tsaya sauraronsu batayi ba, ita dai ta kanta takeyi, gani take kamar yana biyota a baya, hakan yasa ta 'Kara bawa gudun nata wuta, Ita kanta bata san Ina ta nufa ba....... Security ganin Ayush ta fita da gudu yasa suka shiga ciki domin ganin abunda ke faruwa.... (am nace ba na tausaya maka Doctor tinda ka shiga hannun tiger, bayan kasan halin sa mezesa kayi jayayya dashi? wato Kai lovayya ko 🤣🤣 ).. *MASHA* *ALLAH* 🙏🙏🙏 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* 45 to 46⬅️ _________ Tsabar karfin da Junaid yake da haka ya ri'ke wuyan Doctor ya d'aga sama sai sawayensa da suke lilo, Dr. ya kasa ceton kansa daga hannun Junaid! Ga idanuwa sun koma kamar na dodo, Cikin fushi Junaid ya doka Dr. a tiles d'in d'akin yana gurnani kamar kuntaccen kura, Gaba d'aya ya fita hayyacinsa, sai da Dr. ya sume a wajen! hakan ma bai isheshi ba ya 'kara d'ago da Dr ya sake buga shi da 'kasi, haka ya rin'ka buga shi a 'kasan tiles duk kayinsa ya faffashe sai jinin dake ta tsiyaya ya malale 'kasin tiles gaba d'aya... haka Junaid yake kukan kura yana bubbuga Doctor, (wayyo! Allah ya ji'kanka Doctor 🥹).. Jin kururuwar ihun da Junaid keyi ne ya jawo hankulan mutanen asibiti zuwa d'akin da suke, haka security ma suma d'akin suka nufa da gudu..... Ganin halin da Junaid ke ciki yasa mutanen da suka zo gurin tsorita, Juyowa yayi a fusace yana kallon su da wad'annan idanunsa masu ban tsoro, Nurses kam sun kai biyar wad'anda suka fad'i sumammu ganin eyes d'in Junaid Sauran kuwa guduwa sukaita yi hatta mazan likitoci suma kowa ta kansa yake Har marasa lafiyan ganin yanda aketa gudu suma gudun suka fara yi ba tareda sanin maike faruwa ba... Security ne kawai suka tsaya suna so su kama Junaid Wani irin kallo yake binsu dashi, wani irin sufaa yayi ya yo Kansu habaaa suma sukace qafa mai naci ban baki ba, da gudun gaske sukabar asibitin suma, sai wani daga cikin security shikam baije ko inaba ya baje a 'kasi shima ya zama sumamme... Haka yake bin mutane da gudu, duk yanda yaga mutum sai ya yo kansa Ya hau bakin titi ya na bin mutane da gudu, kowa ya ganshi kuwa zai gudu.... Haka aka turo wasu ma'aikata qarfafa masu aiki a gidan zoom! Ma'aikata sun kai goma wad'anda suka riqe shi. Shi kuwa ba abunda yake inba kukan damusa ba, Idan damusan sa ya motsa masa yana shan wahala sosai, a yanzun ma shi kad'ai yasan irin rad'ad'in da yake ji! Da 'karfin gaske suka sashi a motor sai babban gidan zoom wanda ake kaiwa namomin daji nan, Daga nan sun yanke hukuncin gidan zoom na kasar Australia zasu kaishi domin shima dabba ne mai hatsari barinsa anam zai haifar da matsala! A cewar su oganni masu kula da dabbobin namun daji...... Duk halin da ake ciki kuwa Mommy bata sani ba. Shi kuma Doctor Hasheem emergency room aka shiga dashi akwai kwararrun likitoci a cikin asibitin har da turawa wadanda aka d'auko daga kasar waje... Oxygen aka sanya masa domin akwai sauran bugun zuciyarsa sai dai numfashin ne ya tsaya cak. Likitoci sun kai biyar akan Doctor Hasheem, ga yana bu'katar d'inki a kayinsa saboda kayin ya fashe sosai Inka ganshi kamar wanda trailer tabi ta kanshi ko ina yaji ciwo a jikinsa har da karaya a hannuwansa biyu.... Duk halin da ake ciki ba'a kira Mommy an sanar mata ba. ***** Junaid kuwa an d'add'aure shi da kaca hannu da 'kafa an jefa shi cikin zoom, kukan damusan da yakeyi ne yasa duk namun dajin dake gurin suma suka fara kuka kowa da kalar kukansa, Ogan gurin ne yazo da shocking a hannunsa bud'e get d'in da Junaid yake ciki yayi ya jona mishi shocking a jikin sa, daga nan Junaid bai 'kara motsi ba ya kwanta a gurin wajen ko siminti babu sai 'kasa amma haka bawan Allah nan yake kwance jikinsa sai 6ari yake yana kakkarwa da karfin gaske shockin yabi jikinsa, jinin jikinsa ne yaketa hargutsuwa.... Ya salam (Ayi musu uziri basu san koshi wanene bane shiyasa, amma captain d'in sojoji akayiwa haka 😨😨).... karfe 12 na dare Ayush ce take tafe kafarta ko takalmi babu ga kayi ba mayafi sai wata doguwar riga a jikin ta, ta 'kan'kame jikinta da hannayenta ga wani zugugun sanyin da akeyi! Abun duniya duk yabi ya isheta, kawai tafiya takeyi Ita kanta bata san ina zata je ba, Haka kawai take jin wani iri a jikinta kamar ba lafiya ba Duk jikinta yayi sanyi, gabanta ne yake fad'uwa rass! rasss!! Tana maganar zuci "yanzu a wani hali Junaid yake ciki? Allah yasa dai yana lafiya, meyasa na baro shi cikin wannan halin wayyo kainah, ya zanyi na koma gidan su bansan hanya ba...." Tana tafe ta na maganar zuci Sai gani tayi an zagayeta sai da zuciyarta ta buga. Wasu en daba ne sunkai goma kowa da makami a hannunsa, da taba a hannun su sunata busawa.. "Keee! Ina zakije?" Wani daga ciki ne yayi mata magana ta tsawa-² sai data tsorita, jikinta ne yahau 6ari murya na kakkarwa tace "ni n ni ni babu" "Hahahaha! Kin fito shan madara kenam, gashi kuwa kin samu a bononza" 'Daya daga ciki ne shima yayi maganar.. "Baabah wannan zankad'ed'iyar yarinya gaskiya mun fito a sa'a, wayyo marata har ta soma mun susa*" "Aboki wannan nunanniya ce ta riqa zata iya kwasar mu gaba daya" Haka suka rinqa maganganu na rashin d'a'a. Ayush fashewa tayi da kuka tana fad'in "dan Allah Ku rufamun asiri, ku kyaleni...." Wani daga cikine ya daka mata tsawa "keee! Mufa daman farauta muka fito yi kuma cikin sa'a mun samu shugabar majiyar dad'i..." Kafin Ayush ta ankara wani qatoton mutumi har ya sa6ata a kafad'arsa Tana kuka tana bubbuga bayansa, har da su cizo amma kamar ba jikin mutum ba ko motsawa bayayi Haka ta shiga kurma ihu amma a banza, ba wanda ya kawo agaji.. Wani gida suka shiga da ita wanda yake bayan gari, suna shiga cikin d'akinsu kuwa suka zubar da ita 'kasi da sauri ta mi'ke tsaye ta nufi hanyar fita da gudu wani ya cafketa ya komar da ita baya, yasa reza ya farke gaban rigarta yasa hannu ya yage rigar daga sama har qasa, ya raba rigar da jikinta, Daga ita sai short nicket wanda baije gwiwar ta ba sai kuma breziyya...... Kowa a cikinsu kuwa ya cire kayansa sai iya gajeren wando kawai suka bari Sun jeru su goma kowa so yake yayi, Ogan cikinsu ne ya fara yowa kanta da karfi ya finciki breziyar ta ya rabe biyu! Sa hannu tayi tana rafe breast d'inta da hannayenta biyu Tana kuka tana musu magiya "Dan Allah kuyi hakuri kar kuyi mun komai wallahi ban ta6a aikata zina ba, Ku taimake ni wayyo Allah na, Umma nah wayyo Abbanahhhh, Junaidddd kuzo ku temake ni zasu kasheni......" A cikin wannan daren Junaid ya dawo hayyacin sa ya tsinci kansa a wani irin mungun yanayi kamar wani marar gata... Jikinsa ne yake kakkarwar sanyi ga shocking d'in da aka sa masa! Gashi a d'add'aure shi da kaca mai karfin gaske.. Zuciyarsa ne yake wani irin bugawa da karfin gaske Kai tsaye Ayush ce ta fad'o masa arai Baki na kakkarwa daker yake iya motsa lips d'insa "Yushert! Yushet!! Yushert!!! Meya faru da ke, am not feeling well, I known everything is going wrong about you Yushert, Sorry! Sorry!! Allah yana tare da ke...." Hawaye ne suka wanke masa fuska, ga gefen fuskarsa dake 'kasi yana jin yanda qwari suke cizon shi amma ya kasa motsawa Ga kiyashi yanda suke d'uruwa cikin kunnensa amma ya kasa motsi, bazai iya motsawa ba saboda yanda aka d'aure shi da kaca, jinin jikinsa ya daina gudana saboda babu hanyar wucewar sa!!! Zazza6i ne mai zafin gaske ya rufeshi ga wani irin mungun ciwon kai....... Mommy ta kasa bacci ganin har karfe 2 na dare Junaid bai dawo gida ba, kuma babu Ayush.. Tayi kiran waya amma babu, Ta kira wayan Dr. Hasheem shima babu! Ga wani irin bugun zuciyar da take yi gabanta sai fad'uwa yake rass! rasss!!! Ta kasa samun nukuni..... Allah sarki mom ga bata juma da tashi daga gadon asibiti ba Kar ciwon heart d'in ya kuma dawowa 😥 KASH MASU KARATU FOLLOW ME TO NEXT... PLEASE COMMENTS AND SHARE 🙏🙏🙏 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* ➡️ *PAGE* 47 & 48⬅️ _______________ Dan Allah kar kuyi mun fyade ku taimake niii, wayyo Abbana!.... Da karfin gaske wannan d'an daban ya rike hannayen Ayush duk biyun ya daga sama! mannata yayi da jikin gini yana ta shanshanan kamshin jikinta, ga nonuwa a waje su6u-² a cike fam, nokewa take tayi tanaso ta kwaci kanta amma ta kasa! Idanuwan ta sunyi jawur tsabar kuka, jikinta ne ya d'au zafi sosai.... Shi kuwa yana nan ba'ki mummuna dashi ga bakin shi yayi ba'ki kirin sai warin taba da yakeyi, turo dogon bakinsa yayi yana shirin kamo bakin nonon ta kenam sai ji mukayi anyi qararasss an karya wuyansa aka juyar da fuskar ta baya... Ganin haka yasa sauran mutanen dake jiran suma suyi lalata yasa suka firgita, da gudun gaske suka nufi hanyar fita Amma ji sukayi an qarkame kofa ya'ki bud'uwa, one by one haka akabi ana kakkarya musu wuya ba tare da anga ko wanene ba, ba'a ganin kowa sai kawai juyar musu da kayuwa baya ake! Sai da ya zamana babu rayayye a cikin su sai Ayush wacce tintinin tayi sumar tsaye ganin yanda ake musu kisan gilla ba tare da anga ko wanene ba. Bayan wasu mintuna Ayush ta farfad'o daga suman da ta tafi, ganin mutanen kwance matattu yasa zuciyarta yayi wani irin bugawa, gaban ta ne yake fad'uwa Rasss rass rass har saida jini ya yanko mata, kafin kace me gajeran wandon ta ya jike jiripp gashi farin wando ne, jini har bin 'kafarta yake! Dafa saitin kirjinta tayi tana ajiyar zuciya tare da fad'in "wayyo Allah na, meyake faruwa haka! meyasa nid'in ba'a kashe ni ba? naso ace nima na she'ka.." Durkusawa tayi ta fashe da matsanancin kuka mai cin rai, har lokacin bata san da jini a jikinta ba. Mahaifin Ayush bazai ta6a bari a cutar masa da 6ingel ba, hakan yasa ya turo da Aljanun da zasu d'auki mataki akan wad'anda suke so su lalata masa rayuwar Ayush.... (kunga dai kalar hukuncin da aka daukar masa, gasu nan su goma a kwance da gajerun wanduna a jikin su ko riga babu...) ***** Bayan sallar asuba misalin karfe 6 na safe wasu ma'aikata ne masu ba'ka'ken kaya su biyar suka yo kan Junaid wanda yake kwance rai a hannun Allah, sai numfashin da yake fitarwa sama_² Daukar sa sukayi suna jansa a 'kasi ga jikinsa wanda yake d'add'aure da kaca! duk yayi bususu dashi dake a kasi ya kwana. Suna jansa da haka har suka fita out side wani karamin jirgi ne yake jiran fitowar su domin suna son kai Junaid gidan da ake ajiye namun daji dake kasar Australia. (wato suna son sayar dashi a tsada wa en qasar) Shigar dashi cikin jirgin sukayi suna shirin tashi Kawai saiga motoci sun kai 50 masu kakin soja suka zagaye jirgin da aka saka Junaid sai jiniya ne yaketa tashi ta ko ina! Sai kuma elekwabta suma sun kai goma masu yawo a sama shima mai kakin soja, sojoji ne suka fita da bindigunsu masu girman gaske Wasu ma'aikatan gurin ne suka fara guduwa amma basu samu tsira ba, duk wanda yayi yunkurin guduwa harbe masa sahu suke, haka suka rinka dukan ma'aikatan nan kamar baza suyi rai ba wasu sun suma amma jina_² haka aka fitar musu da jini, d'add'aure su akayi aka wuce dasu can headquarters na sojoji...... Captain Junaid ba abun wasa bane, sai dai rashin sani basu san ko shi wanene bane! Amma wulakanta dan Adam bashida amfani, sun dauke shi kamar dabba, basu san ya fisu gata ba.. Bayan haka basu nemi yanda iyayensa suke ba sukayi cinikin sa, yaciin Junaid ya wuce haka......... _______________________ Bayan sun d'auki Junaid mota biyu suka ware domin raka shi gida bayan sun since masa kacar dake d'aure a jikinsa.. Ita Kuwa Mommy tana falo zaune akan sofa tayi tagumi tana jiran isowar su Junaid! Daman ana sallar asuba ta Kira wajen aikin su Junaid (headquarters) ta sanar musu 6atan Junaid tin jiya. Daga lokacin ma suka binciki yanda yake da kuma aika-aikar da ake son yi masa, Ba tare da 6ata lokaci ba suka shirya makaman su na tafiya dubo shi.... (captain ne fa! captain fa akace muku, ba don Junaid ne ya'ki masu binsa a baya ba ai da yana tafe sojoji suna binsa a baya.). Jin jiniyar motoci ne yasa Mommy ta mi'ke da sauri tayi harabar gidan, Junaid taga an d'aga shi an shigo dashi ciki, Mommy Kuwa ganin haka yasa zuciyarta bugawa tayo kansa tana fad'in "Junaid my son! Daman nasan akwai abunda ya faru dashi, tin jiya hankali na bai kwanta ba, ashe akwai Abun da ya faru da yaro na...." Sojan da ya kawo Junaid sallama yayi mata bai sanar mata komai ba akan abunda ya faru da Junaid ba saboda gudun kar ciwon zuciyar ta ya tashi..... Bayan wasu awanni Junaid ya gama dawowa hayyacin sa, ruwan wanka mommy ta had'a masa yayi wankan sa sannan yayi sallah sannan yaci ferfesun naman ciki da maltina with milk, sai da yaji jikinsa ya ware tsab, Kwanciya yayi yana so yayi baccin da baiyi ba a daren jiya, saiga shugowar Mommy ta zauna a bakin gado tana fuskantar Junaid tace "my son! Meya faru da kai ne?.." Shi kuwa yana kwance sai lumshe idanuwa yake murya ciki-² yace "mom I can't remembering, but I think Doctor Hasheem he didn't feeling well.." "what happen to him" a cewar Mommy tayi reach damuwa akan face d'inta... "I don't know..". Junaid ne yake fad'in hakan tare da gyara kwanciyarsa shi dai so yake yayi bacci! Sai ji yayi tace "my son where is Ayush?" Ji yayi kamar an dasa masa abu a zuciyarsa da sauri ya tashi zaune yana fad'in "Yushert Ina take? Bazan Iya tuna lokacin da na ganta ba, I can't but I known tana cikin matsala! I can't leave her, let me go and fine her..." Da sauri ya mi'ke tsaye zai tafi Mommy tayi saurin ri'ke hannun sa tana fad'in "Ina zaka? Wallahi ba yanda zakaje Junaid, Bari na Kira waya zance a dubo mun ita." Ta karisa maganar tana press d'in wayanta, cikin kankanin lokaci akayi picking Other hand "hello hajia barka da yammaci.." Amsawa tayi da "Doctor Musa meyasa Wayan Hasheem baya tafiya ne tin jiya?" Other hand "haba hajia duk abunda ya faru baki sani ba? Anan ya kwashe komai ya gayawa mommy, daga karshe ya sanar mata cewa yanzu haka Dr. Hasheem rai a hannun Allah....." Sake wayar hannunta tayi tana fad'in "innalillahi wa Inna ilaihi raju'un, na shiga uku na Junaid you want to kill Dr. Hasheem? me yayi Maka? haba my son ka manta ku abokai ne?" Shi dai Junaid kallon mom d'insa yake na rashin fahimta yace "wai menayi wa Hasheem ne? Kinga mom kibar maganar nan please." Mommy bata tsaya ta saurare shi ba ta fice daga d'akin Junaid, da sauri ta dauki key din motor ta nufi harabar gidan tana fadin "Allah yasa Junaid baiyi kisan kai ba wayyo niii"...... Sai tashin mota kawai Junaid yaji har mom ta fita daga gidan! Asibiti ta nufa.. Shi har cikin zuciyarsa ya mance da abunda ya faru, sai ma wani irin bacci ne ya d'auke shi... Gashi da 3 quarter a jikinsa sai rigar wandon mai hannun singlet fari soll kayan sunyi masa kyau sosai, A kwana d'aya har Junaid ya rame fuskarsa ya yi fiyau haskensa ya 'kara bayyana... Baccin Junaid yayi nisa sosai har ya fara mafarkin wata Yarinya tana zaune a bakin ruwa yana tayin ambaliya, ta 'kankame jikinta da hannayen ta biyu tana ta kuka, gurin ta yaje yana tsaye ta bayanta yace "Yushert! Why are you crying? Because of me? Please am so sorry I will not try to hurt you again..? Kaiwa hannunsa yayi saitin kafadar ta zai dafa ta, Tashi tayi da sauri tana fad'in" don't try to touch me, I hate you Junaid, Ina sonka har cikin zuciyata amma kai Baka da burin da ya wuce ka wulakanta ni ka tozarta ni a idon duniya, Why Junaid? Why! Why!! Why!!!.." Tana tafiya ta baya tana shige wa cikin ruwan, bayan ta kuwa 'katoton rami ne wanda ruwa yake shigewa ciki ba'a ganin karshen ramin! Saida ta zo dab da ramin ta tsaya sannan ta Kuma cewa " Junaid zan tafi na bar maka duniyar" "please Yushert kar kiyi mun haka, ki yafe mun, nayi miki alkawarin bazan kara cutar da rayuwar ki ba, bazan kara musguna miki ba I promise you 🙏" Hawaye duk ya wanke masa fuska yana rokonta... Itama hawayen take tace "Junaid kaji dadin ka kawai..." Sai luuuuu ta fad'a cikin Wannan ramin. "Yuuuushertttt.." Da karfin gaske ya kwalla mata kira, yayi gurin ramin da gudun gaske... Dai den lokacin ya tashi daga mafarkin a tsorace yana huci, zuciyarsa kuwa sai bugawa take. Gudu_² sauri_² ya mi'ke ya soma bubbud'e drowowinsa cikin sa'a ya samu key na mota motocin sa sunkai goma duk mallakinsa, Haka ya fice daga gidan ba tare da mom ta sani ba! Karfe 10 na dare yanzu, ga kuma ruwan sama da aketa zabgawa kamar da bakin karya... A haka Junaid yabar gidan, hanya d'aya ya mi'ka zaije nemo Ayush, hankali sa bazai kwanta ba indai bai nemo yarinyar nan ba, gudu kawai yake da motor yana duba lunguna amma baiga Ayush ba, Ya gama shan yawonsa har su bayan gari, tituna duk ya zagaya amma ba ko alamunta, ga ruwan sama kuma sai Kara yawa yake, daker yake iya wuce wa gurin da ruwa ya taru... A bakin hanya ya yi parking yana zaune cikin motarsa, duk yabi ya damu kamar yayi ihu haka ya daki kan sitiyarin motar yana fad'in "ooh my God, ban ganta ba, ohhh Yushert where are you, nasan nayi miki laifuka amma kiyi hakuri Kar ki barni, idanuwa na sun riga da sun saba ganinki a koda yaushe! kar kiyi nesa da idanuwa na Yushert, don't leave me alone...." Kwantar da kansa yayi akan sitiyarin motar, kamar mai yin bacci! Lokaci guda Kuwa ya tashi ya soma jan motarsa a hankali duk jikinsa ba kwari, yana cikin jan motarsa kwatsam sai yaga wata doguwar Yarinya ta gaba da motarsa tana tafiya a hankali ta rungume jikinta da hannayen ta, gajeren wando ne a jikinta wanda ya tsaya mata a iya gwiwa, sai kuma ta maida rigarta kamar mayafi ta rufe jikinta da shi! sai suman gashi kuma a kwance saman gadon bayan ta, Tafiya take ruwan saman yana mata duka, Duk ruwan nan da akeyi duk akanta ya 'kare, sai kakkarwa take tana rawar sanyi.... Parking yayi a gefenta yana kiran "Yushert! Yushert!! Yushert!!!" amma bata kula ba, ita har yayi parking bata sani ba kiran sunanta da yake yi duk bata ji ba, Tafiya kawai take yi amma hankalin ta baya jikinta, banda qarar ruwan sama ba abunda take jii... Saida ya fito yasha gaban ta ya ri'ke hannun ta yana fad'in "Yushert Ina zakije ne, d'ago ki kalleni Junaid d'inki ne fa.." Ita kuwa kanta a 'kasi ta kasa d'agowa, 'Dago da ha6arta yayi yana fad'in "took at me mana Yushert..." Fashewa tayi da kuka ta rungume shi sosai a jikinta, shima rungumarta yayi ya d'ora d'ayan hannunsa ya d'ora akan sumar gashin ta... Ruwan sama ne yake jibgarsu amma sun kasa motsawa sai da Junaid yayi jagab shima! daman ita kam a jiqe take. Sun dad'e suna rungume da juna kafin nan Junaid ya yi mata d'aukar jaririya ya shigar da ita cikin motar sa, Suka nufi hanyar gida.................... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE*➡️49 & 50⬅️ Bayan isowar su Junaid gida ya bude murfin mota Ya rungumo Ayush kamar wata jaririya da sauri ya nufi daki da ita, itama cakumar sa tayi idonta akan kyakykyawan fuskar Sa! Direct upstairs ya haura da ita ya nufi dakin sa.... Mommy kuwa tana can tare da Doctor Hasheem bazata iya baroshi a halin data ganshi ba, tayi matukar tausaya masa ga ba uwa ba uba duk basa raye sai en uwansa... Junaid kwantar da Ayush yayi saman gadonsa duk sunyi jirib da ruwa, juyawa yayi zai nufi toilet tayi saurin ri'ko hannunsa, Juyowa yayi yana kallonta! Daker take motsa baki tace "inaso zanyi wanka, jikina ciwo yake mun, ka taimaka mun na shiga toilet.. Jinjina kai kawai yayi ba tareda yace komai ba, yasa hannu ya tallafa Mata, rigar data d'aure jikinta dashi ne ya sulale 'kasi! Yazamana babu komai a jikinta sai breast d'inta da suka bayyana!!! kallonta yake daga sama har 'Kasa idonsa ne suka sauqa akan gajeren wandonta dake ji'ke da jini duk ya 6aci... Ita kuwa baiwar Allah ta rufe idanuwanta rub tsabar kunya, sai hannayenta data rufe breast d'inta dasu, Duba gaban kayansa yayi yaga duk ta 6ata masa jiki da jini, Kallon face d'inta yayi yakai hannunsa ya tallafo kanta still idanuwanta a rufe. Yace "what happened to you?" Girgiza kanta tayi kawai ta kasa cewa komai.. "Somebody try to rape you?.." Da sauri ta bud'e idonta tana masa kallon 'kurilla, Lips d'inta ne ya soma motsi yana kakkarwa, kasa magana tayi sai kukan daya ku6uce mata... Gabansa ne ya fad'i Rassss! kar hakan ta tabbata fa, Yayi maganar a cikin zuciyarsa! Idan kuwa hakane zanyi kisan kai... Idonsa ya kuma kaiwa kan wandon, Yakai hannunsa saitin wajen yana matsa gurin. Ido ta zaro waje tana kallonsa ta dakata da yin kukan. Ganin bata yi wani shock ba yasa shi yin murmushi yace "your period..." Domin yasan inhar raped d'inta akayi dole zataji zafin gurin, rufe fuskar ta tayi da hannunta.. Bata ankara ba taji ya yi mata d'aukar jaririya suka nufi toilet ajiyeta yayi a cikin bahon wanka, cikin wani irin yanayi yace "you want me to remove your nicket?.." Da sauri ta girgiza masa kai alamar a'a, "OK" yace tareda fita daga cikin toilet ya rufe mata kofar!. Bayan fitar sa bakin gado ya samu ya zauna ya dafe kayinsa da hannayensa wani irin tunani ne ya fad'o masa, "ya akayi banga kaya a jikin yarinyar nan ba? to ina taje, Kuma meya faru da ita!! Wani irin tambayoyi yake jerawa kansa wanda shima kansa baisan amsar su ba... Itama tana cikin seat birth ta fara maganar zuci tana fad'in " yaushe Junaid ya canza haka? ba'a haka na barshi ba, to meya faru? shin ya suka 'kare da Doctor Hasheem?" wadannan tunanin ne ya fad'o Mata.. Daga bisani kuma ta kalli wandonta tana fad'in "wannan jinin kuma daga ina? bansan dashi ba, period d'ina yazo ba alamun komai!" Daker ta Iya tashi ta kunna shower a kanta, tayi wanka cikin nutsuwa dake ruwan da zafinsa. Bayan wasu mintuna ta fito daga cikin toilet tana d'aure da towel a jikinta, Ganin ta yasa ya zuba mata eyes Tsayawa tayi ta kasa motsawa ko ina kallon da yake mata ne yasa jikinta macewa, tsinkar jikinta ne yake zubawa, A hankali ta d'ago da manya-manyan idanuwanta wadanda suka shanye itama kallonsa take cike da sha'awarsa a wannan yanayin da ake ciki ga canjin weather duk garin ya d'au sanyi... Shi kuma gogan ba fa kallon sha'awa yake yi mata ba sai dai kallon burgewa da kuma kauna, tinda shi bai san yanda ake jin feeling ba, ko mafarki bai ta6a yi ba, balle yaji a ransa wai yana son kasancewa da mace, bai ta6a kawowa hakan a ransa ba... Ganin ta'ki motsawa yasa ya d'auki ledar da yake gefensa ya nufi gurin da take tsaye Ya ciro paad leda guda da pant ya mi'ka mata su, Jiki a sanyaye ta kar6a ta koma cikin toilet ta sanyasu kafin ta sake fitowa Ba'kar jallabiya ya ciro a cikin wardrobe dinsa, shi da kansa ya sanya mata shi, ya tattaro suman gashin ta yayi rolling dinshi, turare ya d'auka akan mirror ya feffeshe jikinta da shi.. Ita kuwa ta tsaya kamar gunki sai kallonsa take ko qibta ido bata yi, abun ma mamaki yake bata a ranta tace "wai anya kuwa wannan Junaid ne?" Katse ta yayi da cewa "bakya gajiya da kallo nane.." Kawar da idonta tayi gefe cikin jin kunya... Wuce wa yayi ta gefenta shima ya shige toilet domin yin wanka.. Kafin ya fito kuwa ta canza bedsheet din gadon ta gyara room d'in yayi matukar kyau, ta goggoge tiles da su jikin mirror ta feshe d'akin da turare mai kamshin gaske, zama tayi a bakin gadon tana hutawa a daiden lokacin shima ya fito daga toilet, ganin yanda room d'insa ya tsaru yayi kyau abun ya burge shi, Ga bedsheet mai launin milk, labulayen room suma milk, ga carpet ma milk, ta canza colour hasken d'akin ya koma green light! Abun sai wanda ya kalla gwanin burgewa... Ita kuwa tana zaune a bakin gado Suna facing juna, Gani yayi ta koma masa kamar wata aljana farin ta ya fito sosai, dama gata fara ce sol sai kuma gashi tana period haskenta ya koma yellow-² Gashin kanta kuwa baqi wulik sai she'kin da yake yi, ga bakar jallabiya a jikinta, (wow farar mace, doguwa mai gashi ko mayya ce muna sonta inji yayana 🤣🤣)... Nufan gurin mirror yayi idonsa kuwa akanta, ta zuba masa manya-² idanuwanta ga eyelashes d'inta Zara-Zara. Ta zamo masa kamar bil jinni har yaso ya tsorita, Kyanta yayi yawa, bugu da qari ma suman kanta har tudun duwaiwayan ta sai dai a yanzu masoyi Junaid yayi mata rolling d'insa, Tsayi kuwa duk tsayin Junaid da kad'an ya d'arata tsayi, Asalin doguwar mace ce sai dai ba qiiba... Lips d'inta kuwa jaawur kamar wacce ta shafa red lipstick. Cream d'insa yake shafawa mai shegen kamshi yana yi yana waiwayo Ayush, a tunanin sa kar yaje aljana ce! Amma kuma ta wani 6angaren tunani yake yana maganar zuci "wannan kamar ita nake gani a cikin mafarki na, tayi mun kama da yarinyar cikin mafarki na! kuma yanayinsu d'aya da wannan Yushert, komai nasu iri d'ayaaa!....... MASHA ALLAH IDAN LITTAFIN YAYI MUKU INASON GANIN RUWAN COMMENTS,.... A KUMA TEMAKA MUN DA SHARING 🙏🙏🙏 Nagode masoya na, kamar yanda muka hadu Anam gidan duniya Ina fatan Allah ya hada kayuwan mu a gidan aljanna 🙏🙏🙏 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt Wannan page ɗin sadaukarwa ne wa masoyana masu mun comments da kuma sharing 🥰😘😍 *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️51 & 52⬅️ Zaman sarauta tayi ta ɗora ƙafar ta ɗaya akan ɗaya ta ƙura wa Junaid ido sai murmushi take ta zubawa, shi kuwa duk abunda take yana kallonta ta cikin mirror, Bayan ya kammala shiryawar sa cikin sleeping dress juyowa yayi yana taku cikin nutsuwa yayo kan Ayush yana faɗin "idan kin gama koke-² nakin inaso zan kwanta bacci.. Ɗaga kanta tayi tana kallon fuskar sa cikin rashin fahimta ta miƙe tsaye murya ciki-² tace "mommy tana nan ne?" Shi sai lokacin ma ya tuna shin ta dawo ne daga asibitin ko kuma tana can har yanzu, yasan halin mom yanzu sai tace zata zauna a gurin Dr. Hasheem! Bin ta gefen Ayush yayi yana faɗin "let me check her.." Itama bin bayansa tayi da kallo har ya fice daga ɗakin, zuciyarta fari sol ita kaɗai sai murmushi take yau jin kanta take kamar ba ita ba! a ranta take faɗin "yanzu zan samu damar aiwatar da aiki na akan Junaid, zan cika burin mahaifiyata, haba yanzu ka fi kyau wallahi amma mutum koda yaushe fuska a ɗaure kamar wanda aka aiko wa sakon mutuwa." Maganar zuci take kamar wanda take magana a gabansa! Gaban mirror taje ta tsaya tana kallon kanta a ciki, ga light ɗin ɗakin green colour, fuskar nan sai sheƙi yake... "Ɓingel! Ɓingel!! Ɓingel!!! kada ki wahalar da zuciyarki akan abun hari na kuma maƙiyina, Junaid ba mijin Aure bane domin bazamu taɓa barinsa yayi Aure ba indai yana raye! Ke sarauniya ce, kuma gimbiya, kada ki ƙasƙantar da kanki akan ɗan masaƙina wato shalelen damusa na, Hahaha! Hahahah!! Hahahaha!!! " Ayush tayi matuƙar tsorata da jin waɗannan maganganun a ta cikin madubi, Bayan ya kammala wani irin dariya yake yi har saida glass ɗin madubin ya tsage.... Jaa da baya tayi tana furta "Innalillahi wa inna ilaihi raju'un, wanene kai" Ji tayi an ƙara tintsirewa da dariya sannan yace "yau zan sanar miki ko ni waye ne, amma inaso ki fita daga cikin rayuwar Junaid domin kina hanani rawar gaban hantsi, idan kina tare da shi damusa na jinya yake baya samun lafiya har sai kin bar gurin da Junaid yake.." Jin hakan yasa Ayush ƙara matsowa dab da jikin madubin a hankali ta furta "Abbah!". Wani irin haske ne ya bayyana a jikin madubin ya soma sheƙi ga taurarin da suka bayyano suma ta cikin madubin, Ita ma Ayush haske ne ya bayyana a jikinta sai wal-wali take, wannan hasken ne ya janyeta cikin madubin ta ɓace ɓatt... Tsintar kanta tayi a cikin wani sansani wanda ko bishiya babu a waran balle ɗan adam ko tsuntsu babu, ƙasar gurin fari sol sai feshin ƙanƙaran da ake yi! gurin ya yi matuƙar burgeta sanyi ne yake ratsa duk ilahiriin jikinta, weather yayi matuƙar yi mata daɗi sosai, Duba kanta tayi taga abun mamaki an canza mata kayan jikinta zuwa gown doguwar riga fara sol, daga saman rigar ya matse ta zuwa kunkumin ta kuwa rigar ya baje sosai ta bayan har jan ƙasa take, rigar dogon hannu ne na net ga wani irin takalmi a ƙafar ta mai shegen tsini shima farin ne tas, sai gyaran gashi data sha an tuttuƙe gashin sannan aka sanya mata hular sarauta na gold mai sheƙin bala'i, Anyi mata makeup sosai wanda duk wanda ya ganta sai ya suma tsabar kyan data yi! Ga wasu zobina na gold suma yanda aka jera mata su a duk yatsun hannun ta, sai warwaraye suma na gold sai sheƙi suke, Sai kuma sarƙar wuyanta mai ɗaukar ido ya kame wuyanta gam shima sai bada kalar hasken sa yake, Hatta ƙafarta sai da aka jera mata sarƙoƙi wanda tana tafiya suna bada kalar sauti... *MASHA* *ALLAH* Ayusher fa ta fito sai wanda ya ganta zai bada labari kamar dai Asmeetah domin har musabaha mukayi 😁😁 Kallon kanta take yi da gasken gaske fa itace abun ya yi matuƙar bata mamaki, kanta ne ya ɗaure tana cigaba da kallon wajen da take "Wai aina nake nam? ko dai mutuwa nayi ne aka kawoni nam! Ga kuma feshin ƙanƙarar da akeyi ba ruwa kuma, ƙasar gurin laushi ga kuma fari tass...." Magana take a fili tana ta waige-² .. Ƙarar gudun doki taji daga nesa ana nufan gurin da take tsaye, idonta akan yanda zataga ɓillowar mai tafo wa! Wani mutumi ne fari tas dogo ne sosai ga ƙiran jiki kamar basamude duk jikinsa a murmurɗe gashi da ƙirar ƙarfi, Ba riga a jikinsa sai wasu tarukucan sarƙoƙi a wuyansa da kuma dantsen sa duk sarƙoƙi yanda ya ɗaɗɗaure su a ƙatoton dantsen sa! Suman gashin sa kuwa har gadon bayan sa ga laushi, sai wandon buzaye dake jikinsa, Yana gudu da doki wanda shima yasha kwalliya, ta ƙasan sa kuma wani ƙaton damusa ne shima yake ta tiƙar gudu shima har da sarƙar sa a wuya... Sai da yazo daf da Ayush sannan ya tsaya tare da sauƙowa akan dokin, Tsayawa yayi a gaban Ayush yana kallon ta da murmushi a saman fuskar sa. Yace "Ɓingel na gaisheki gimbiya mai sarauta a hannu" sai da ya sunkuyar da kansa ƙasi alamar girmamawa sannan ya miƙa mata takobi mai shegen masifar kyau ga sheƙin da yake yana wal-wal, hannu tasa ta karɓa idonta akan mutumin mayar da tokobin tayi cikin gidansa Tana faɗin "godiya nake...." Shima damusan durƙusawa yayi ya gaishe da Ayush sannan ya miƙe, Sake baki Ayush tayi tana kallon ikon Allah, a cikin ranta tace "ni kuwa a duniya nake?" Kamar wanda yaji abunda tace sai ji tayi ya katseta da cewa "Haƙiƙa keɗin gimbiya ce, kuma a duniya kike nan ɗin bayan masarauta ta ce! ba mai zuwa nan sai ni da kuma shalele na ya nuna damusar sa da hannu...." Ayush baki na motsi kaɗan-² tace "waye ne kai?" Murmushi yayi yana kallon ta yace "ɓingel, ni mahaifinki ne wanda kika daɗe kina son gani amma hakan baiyu ba sai yanzu gani ga ki ɓingel" Zaro ido waje tayi cike da mamaki take kallonsa bata san lokacin da wani irin farin ciki ya ziyarce ta ba tana faɗin "yau ni ce a gaban mahaifina" lokaci guda kuwa ta fashe da kuka.... Tallafo kanta yayi yana faɗin "gimbiya bata kuka amma kin mayar da kuka abun sana'ar ki, hakan yana ƙona mun rai ɓingel, Inaso ki zama jaruma, idan ana riƙe da takobi kuka ƙaiƙashewa yake!!! Goge mata hawayen da ya zubo mata yayi da hannayensa masu laushin gaske... (ikon Allah! A tunani na zanga wani dattijon tsohon boka sai kuma naga akasin haka, Kyakykyawan mutum mai siffar jaruman bahindiye, A tunani na zanga ƙazamin boka amma sai naga fashion man, a ƙalla shekarun sa bazasu wuce 45 ba, Ayushh kuma tana da 20years a duniya....) "Ɓingel nasan kin tsaneni a cikin zuciyarki, sakamakon labarin da mahaifiyarki ta baki akaina, wanda hakan ba gaskiya bane, Mahaifiyarki bata san komai a kaina ba, ni ba mungu bane, ni ba azzalumi bane, ni kaina nasan dalilin daya sa nake wahalar da Junaid wanda sirri ne a gareni, zaki san wannan sirrin amma ba yanzu ba akwai lokaci! Ɓingel ki daina ɗaukar kanki cewa ke bakida ƴanci, Ke ƴa ce kamar kowa ni mahaifinki ne, kuma ta hanyar Aure aka sameki, amma sai dai mahaifiyar ki bata san da hakan ba, Ni na sanar miki ne domin ki sakawa ranki nutsuwa, ki kwantar da hankalin ki a matsayinki na ƴer masarauta gimbiya *MAYUSHERT* asalin sunanki kenam!!! Sannan mahaifiyarki tana nan da ranta bata mutu ba, akwai lokacin da zakii ganta ba yanzu ba... Kece AYANAR JUNAID hakan yasa damusa na baya iya motsi idan kina tare da Junaid domin duk wani motsin sa yana a tattare da Junaid, Rashin motsawarsa kuma illa ne hakan yasa banaso kina kusantar shi saboda damusa yana cutuwa motsinsa kuma zaisa Junaid cutuwa, Makaryar wannan tsafin kuma yana tattare da ke, hakan bazai yuba saboda zaki iya cutuwa, kuma zan iya rasa duk wani ƙarfin ikona...." Ajiyar zuciya yajaa yana kallon ɓingel ɗinsa wacce itama kallon mahaifin natan take.. Leɓenta ne yake motsi da ƙer ta iya cewa "meye abun dake jikina na makaryin tsafin?.." Dariya yayi short har sai da dimple ɗinsa ya lotsa yace "bazan sanar miki ba ɓingel, saboda nasan idan soyayya tayi nisa zaki iya cutar da ni, Amma inaso ki sani cewa bazaku taɓa yin Aure ba a tsakaninku ke da Junaid, Har sai an karya wannan tsafin jikinsa, idan kuma ba haka ba *DAMUSA* *BAZAI* *AURI* *GIMBIYA* *MAYUSHERT* *BA*... Kafin ta furta wani abu ya kuma katseta da cewa "ga wannan duk wani ƙundin tarihi na yana ciki, kada ki bari wani ya gani" Wani ƙatoton littafi ne ya miƙa mata a bayan littafin an zana masarauta..... Ya kuma cewa "duk wanda ya ɗauki littafin nan bazai taɓa buɗe shi ba, sai wanda yake da alaƙa da masarautar kamar ke... Na barki lafiya Ɓingel.." Juyawa yayi yahau saman dokin sa, Ayush kuwa tana riƙe da takobi da kuma littafin da aka bata Baki na rawa tace "shin menene sunanka?" Murmushi yayi sannan yace " *SARKI* *RAAMAD*.. Ya kamata ki rage tsoro domin ke jinin Jarumi ne.... Sannan ni ba Boka bane sai dai na kasance ni matsafi ne, kuma ni musulmi ne! kada kuyi mun mummunan fassara..." Yana kaiwa nan yayi tafiyarsa. Ita kuwa Hasken daya kawota shine ya kuma ɗaukar ta.... Sai tsintar kanta tayi a cikin toilet ga ruwan shower yanata zuba.. Jikinta ta duba taga jallabiyan Junaid aka maido mata dashi, ga kuma hannunta riƙe da littafin tarihin mahaifinta da kuma takobin da ya bata... Bata ankara ba taji ance "Yushert wai mekike a toilet haka since." Muryar Junaid ta jiyo yana magana.. Wanda tin ɗazu shigowar sa room ɗin bai ganta ba sai zubar ruwa yake ji, A tunaninsa wanka take sake yi, bai yi tunanin babu kowa a ciki ba... Rasa yanda zatayi da abubuwan da suke hannunta ta yi, da sauri ta buɗe drower cikin toilet ta a jiye su a ciki sannan ta rufe.. Ta kashe ruwan dake zuba sannan ta fito, Zuba mata eyes yayi yace "daman ba wanka kike yi ba tin ɗazun? to me kikayi kenan?" kiɗimewa tayi ta soma ƙinƙina tana faɗin "daman daman da daman nayi ne" Kallon ta yake cike da mamaki yace "kinyi mai?" Gaba ɗaya ta rasa mai zata ce, sai kawai zuba masa ido tayi... Tashi yayi daga zaunen ya nufi toilet ya buɗe ya gama dube-dubensa Yakai idonsa kan drower yasa hannu zai buɗe da gudu Ayush tayo kansa tana faɗin "na wanke toilet ne kar ka ɓata shi," ta kuma riƙe hannunsa wanda yakai zai buɗe gurin ma'ajiyin ta. "Mtsw kuma shine ina tambayarki kika yi shuru?.." Sunkuyar da kanta tayi ƙasa ta kasa ɗagowa, Jan hannunta yayi suka fita daga cikin toilet, Kai tsaye haurawa saman bed ɗinsa yayi Ya kwanta tare da janyo mayafi ya rufe jikinsa Tsayawa tayi Ayush, yace "ke bazaki kwanta bane?" Murya ciki-ciki tace "ni bazan iya kwanciya a tareda kai ba" "For what?" Ya tambaya a takaice. "Saboda bazan iya juran yanayin da zan shiga ba!" "Ban ganeba? What do you means?" Yayi tambayar yana kallon fuskar ta. Sunkuyar da kai tayi ta kasa cewa komai... Tashi yayi daga kan gadon Yace "toh kwanta na bar miki gadon tinda bakyason kwanciya da ni" Ɗaukar pillow yayi yaje saman sofar ɗakin ya kwanta... Itama bin kan gadon tayi ta mimmiƙe tareda rufe kanta da mayafi.. Maganganun mahaifinta ne suka soma dawo mata kwakwalwar ta, Tayi matuƙar yin farin cikin jin abu biyu daga gare shi Mahaifiyarta tana raye, da kuma ita ba ta hanyar fasiƙanci aka sameta ba, Wannan abun yayi mata daɗi a ranta Bugu da ƙari kuma taga mahaifinta face to face tinda aka haifeta bata taɓa ganinsa ba..... A ranar da farin ciki ta kwana.......! *MASHA* *ALLAH* yaaa Allah kamar yanda ka bani damar rubuta littafi na Allah ka bani ikon kammalawa 🙏🙏 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍ ️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ wannan page ɗin naki ne Aunty Fateemah shugabar ƙungiya 🥰😘.. *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️53 & 54⬅️ ______________ washe gari Mommy tana zaune akan kujerar ɗakin da aka kwantar da Dr. Hasheem, sai gani tayi ya miƙe zaune yana faɗin "Allah ku ceceni daga hannun wannan mungun mutumin, wayyo zai kashe ni". yana ta waige-² idonsa ne suka sauƙa akan mommy wacce ta riƙe shi tana cewa "Dr ka kwantar da hankalin ka babu abunda zai sameka, insha Allahu zaka samu sauƙi." Sama-² yake jan numfashin sa gaba ɗaya ya rasa sukuninsa, duk jikinsa sai ciwo yake! Kansa ya sha bandeji ga hannayensa waɗanda suma suka sha ƙarfuna, ya samu karaya sosai. A yanzu ba mutumin daya tsana a rayuwarsa inba Junaid ba Yana maganar zuci "wai ni Junaid zai rufe ido yamun wannan aika-²? insha Allahu zan ɗau fansa bazai ci bulus ba, nima zan nuna masa nii ba kawwan lasa bane, nima inada gata..." Yayi tagumi sai hawayen dake tsiyaya daga idanuwansa, Mom ce ta dafa kafaɗarsa tace "Dr Hasheem kayi hakuri dan Allah, nasan Junaid ya aikata babban kuskure, amma inaso ka sani cewa yayi maka hakane ba tareda saninsa ba, baya cikin hayyacinsa kaima kasan da hakan, ka kuma san halin abokin nakan, nima a hankali nake binsa saboda abu kaɗan ne yake ɓata masa rai...." Hmmm! Jan zuciya tayi sai hawayen daya zubo saman fuskar ta, zuciyar ta ne yake mata raɗaɗi ta rasa yanda zatayi ta magance matsalar Junaid... Shuru Dr yayi baice komai ba, shi kaɗai yasan kalar raɗaɗin da yake ji shima.. ***** Asuban farko Ayush ta farka daga bacci tana miƙa tashi tayi tanason shiga toilet domin ɗaurowa alwala sai da ta kunna light ɗin ɗakin before ta shige cikin toilet tama manta da Junaid acikin ɗakin, Har saida ta tsuguna kafin ta tuno ashe dai tana period, turɓune fuska tayi tana faɗin "kashh! na manta" ta nufi hanyar fita kenam ta tuno da ajiyar datayi cikin drower, da sauri ta nufi gurin ta buɗe ciki, ajiyar zuciya tayi ta dafe saman ƙirjinta, Ɗaukar su tayi ta fice daga toilet Tana fita kuwa idonta suka sauƙa akan Junaid gaban ta ne yayi wani irin bugawa sauran kaɗan tasau littafin a ƙasi, hannunta ne yahau ɓari! Shi kuwa yana kwance sai shan baccinsa yake cikin nutsuwa. Da sauri ta tusa littafin da takobin ƙarƙashin gado. Ta taso tana tafowa gurin da Junaid yake a kwance saman sofa, durƙusawa tayi tana fuskantarsa idonta akan sa tana ji yanda yake jan numfashi a hankali idonsa a rufe ba ƙaramin kyau yayi mata ba, Ta kai idonta kan maroon lips ɗinsa gashi ɗan ƙarami tana matuƙar jin sha'awarsa amma shi ko kaɗan baya wannan tunanin a ransa Ji take kamar ta rungumeshi tsabar tsananin so da ƙauna, Red lips ɗinta take matso dashi saitin nasa tana ƙoƙarin manna masa kiss Jin yanda numfashin su yake gaurayuwa yasa Junaid buɗe eyes ɗinsa daiden lokacin ta ɗan zura tongue ɗinta cikin bakinsa, Ita kuwa kasa control kanta tayi yasa har ta aikata hakan ba tare da saninta ba, Cikin sa'a kuwa ta kamo harshensa ta fara masa tsotsar lollipop tana lumshe ido. (To fah Ayush ta tafi sararin samaniya 🫢, Yooo lips ɗin Junaid ne jan hankali gareshi 🙈🙈🙈 ).. Shi kuwa kamar wanda aka ɗauke masa wuta, ido ya lumshe yana jin duk tsotsar da take masa amma ya kasa dakatar da ita, Shi ko kaɗan baya wani jin feeling sai zaƙin harshenta da yake ji, harshenta kamar zuma. A hankali yake motsa tongue ɗinsa yana juya shi a cikin nata Wani irin salo yake bada wa hakan ya ƙara jefa ta cikin duniyar taurari, Bata san lokacin data haura saman sa ba ta rungume shi sosai, Hot kiss suka shiga aikawa juna, a cikin tana nishi ciki-² har ya fito fili, duk abunda take kuwa yana jinta! Amma duk da hakan bai sa yaji sha'awa ba sai dai nutsuwar da yake samu a tattare da ita, Ganin bata da niyar barinsa yasa ya tallafo kanta ya raba bakin ta da nasa, Yana faɗin "it's okay, kin samu nutsuwa koh?.." Wani irin kallo take binsa da shi, Idonta kamar wacce tayi shaye-shaye, a hankali take lumshe su tana maida numfashi sama-² Kallon ta yake sosai ya fahimci halin da take ciki hakan yasa ya ƙwantar da kanta saman ƙirjinsa yana shafa sumar kanta, Abu ne yake yawo masa a rai "Meyasa bana shiga yanayin da kowa yake shiga ne! bansan ya ake ji a sex ba, ban san sha'awa ba, ban san ya ake ji a romance ba, ban taɓa mafarkin sex ba, ban taɓa fitar da spam a jikina ba, Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un Allah ka magance mun matsala ta...." Haka yaketa maganar zuci, Shi kaɗai yasan takaicin da yake ji a ransa, Yana cikin wannan zancen zucin yaji har an shiga sallah a masallatu, Ita kuwa Ayush bacci ne ya ɗauketa mai nauyi, a hankali ya tashi ya ɗagota a hankali Ɗaukar ta yayi ya kwantar da ita akan gado, Kafin shima ya shiga toilet ya ɗauro alwala ya gabatar da sallar sa yayi addu'o'insa yana zaune akan sallaya da carbi a hannunsa yana lazumi..... *MASHA* *ALLAH* Love much my fans😘 Ina matuƙar ƙaunar ku, kuna ƙarfafa mun gwiwa akan littafina mai suna *MATAR* *DAMUSA* (the wife of tiger) Ku sani yawan comments ɗinku shine yawan typing ɗinku, Kuma comments ɗinku shine yake ƙarfafa mun gwiwa, A taimaka ayi mun *SHARING* 🙏🙏🙏 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *SAFNA* *GRAPHICS* *DESIGNER* Kina kasuwanci bakida logo?kina kasuwanci da wani abu wanda idan aka kallah xa'ace eh lallai wannan yar kasuwa ce,tom indai wannan ne matsalan ki maganin ta yaxo,domin SAFNA GRAPHICS DESIGNER tashirya tsaf domin shirya maku xafafan kuma qayatattun GRAPHICS kala kala kuma a parashi dai dai da aljihun ku,kedai kaidai kada kataba bari wannan daman yawuceku,ina maraba da kowa da kowa domin parincikin ku shine nawa,call, texts or WhatsApp 08148318396 *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️55 & 56. around 10:00 Junaid ya yi wanka ya shirya cikin 'kananun kaya black jeans da black t-shirt long sleeve mai dogon hannu, ya gyara suman kansa ya kwanta luf-luf ya feshe jikinsa da turaruka masu kamshin bala'i, bayan ya kammala ya d'auki key d'in motarsa, Yazo gaban Ayush wacce take ta shan baccin ta, tin lokacin da tasha lollipop take bacci bata farka ba, 'Kura mata ido yayi yana ta nazarin abubuwa! Ya zauna a bakin gado yakai hannunsa kan suman kan Ayush yana shafawa a hankali "duk abubuwan da suka faru a baya ina mai baki hakuri Yushert, sai yanzu na gane kuskure na! na yadda da ke Gimbiyata, zaki zauna damu Kuma zan cigaba da baki kulawa, duk abunda kike so zanyi kokarin naga nayi miki shi...." Kallonta yake cikin nutsuwa yasau 'kayataccen murmushi har sai da dimple dinsa ya bayyanau, ya kuma cewa "Tabbas kece! Kece wacce kike zuwa mun cikin mafarki, ban fahimci hakan ba sai yanzu, ke hasken rayuwa ta ce, bana son abunda zai 6ata miki rai a yanzu my Yushert..." Yana cikin wannan sambatun yaji ta riko hannunsa tana murmushi idonta a lumshe take fad'in "nagode sosai Yayana, nagode da bani kulawarka, bakayi mun komai ba, I NA SON KA..." Kiss ya manna mata akan goshin ta yana fad'in "take care.." Daga nan ya tashi yana kad'a key d'in hannun sa ya fice daga dakin.... Kai tsaye hospital ya mi'ka zai gano jikin Dr. Hasheem daga nan zai tafo da Mommy. Bayan fitar Junaid kuwa tashi Ayush tayi ta zauna ita kad'ai sai murmushi take ta sauwa. Tinda take bata ta6a shiga yanayin farin ciki irinta wannan lokacin ba. "in Sha Allah zan temake ka Junaid, zan share maka hawayenka Ina matukar kaunar ka Yayana.." Wani irin haske ne ya bayyana a cikin dakin, Ayush a tsorace ta mike tsaye ganin hasken da ya gauraye d'akin abun ya d'aure mata kai, rufe idonta tayi da hannayenta saboda bazasu iya d'aukar hasken ba tsabar 'karfin hasken, Murya taji daga sama ana fad'in "Gimbiya Mayushart, karki yi kuskuren saka soyayyar Damusa a cikin zuciyarki, Ke Gimbiya ce soyayyar ki bazata ta6a had'uwa dana Junaid ba domin shi d'in ba cikakken mutum bane! kin fi karfin Damusa..." "wayyo idona a rage hasken nan, zan makance fah" Tana magana kanta a matse- matsin cinyarta ta 'kankame idon da karfi.. "hasken nan bazai 6ace ba har sai kin killace littafi mai mahimmanci da kika ajiye a 'kar'kashin gado, idan ba haka ba zaki makance yanzun nan, ni ba abunda zan iya akai..." Idonta a rufe take laluman 'Kasin gadon da ta ajiye littafin, Cikin sa'a kuwa hannunta ya sau'ka akan littafin, Da sauri ta d'auke shi kamar d'aukewar nefa haka aka d'auke hasken nan.. Ajiyar zuciya ta shiga sau'kewa ta rungumi littafin a saman kirjinta.. Sai da ta gama hutawa kafin ta gyara zaman ta sannan take 'kokarin bud'ewa amma abun mamaki sai littafin yaqi bud'uwa, Tayi Iya kokarin ta amma ta kasa, Lokaci guda kuwa ta lura da shatin yatsun da suke jikin littafin Wanda saika d'ora hannunta akai kafin ya bud'u.. Kamar yanda abun yake haka ta d'ora yatsunta akai Cikin sa'a kuwa littafin ya bud'e shi da kansa! Abun saida ya bata tsoro matu'ka, wani 'katon masarauta ta gani a paging farko ya tsaru sosai, paging na biyu kuma zanen wani mutumi ne mai kayan masarauta a jikinsa an rubuta ( *SARKI* *ZAID*) a paging na uku kuma wasu matasa ne su biyu suna ri'ke da takobi a hannun su, daga ganinsu kasan yaran sarakuna ne a 'kasan su an rubuta sunan kowa wato *RAAMUD* DA *MAHMUUD* ta gane d'aya daga cikin su wato Raamud mahaifinta kenam, haka ta cigaba da bud'e littafin tana ganin zanen mutanen da bata sansu ba, Daga nan ta fara karanta rubutun dake jiki wanda shike nuna cewar an shigo kan labarin kenam...! *SHORT* *STORY* Akwai wani Sarki dake qasar California da yaran sa biyu duk maza wanda akansu ya ta6a haihuwa kana ganin su kasan twins ne, mahaifiyar mai suna Sumaiya ta rasu a lokacin haihuwar su, Wannan sarkin ya d'auki son duniya ta d'orawa twins d'in nan! Wato RAAMUD DA MAAHMUD Ana nam kwatsam sai Sarki Zaid ya sauqa daga kan mulki yana so ya baiwa d'aya daga cikin twins, kawai ya yanke shawarar zai baiwa MAAHMUD mulki, shi kuwa RAAMUD jin hakan yasa zuciyarsa quntata daga nan ya d'auki tsanar duniya ya d'orawa MAAHMUD ya kuma samu matsala da mahaifinsa akan ai yafi son MAAHMUD!!! RAAMUD ya d'auki alwashin indai bashi aka d'ora akan kujerar mulki ba sai dai kowa ya mutum.. Sarki Zaid gani yayi MAAHMUD shine babba da RAAMUD kuma ya fishi hankali shi mulki bai dame shi ba Hakan yasa aka za6e shi, kuma shi yafi cancanta da kujerar... A ranar da za'a bada mulki wa MAHMUD shi kuma RAAMUD yaje ya had'a baki da abokan gavan mahaifinsa akan suzo su yaqe su, Bayan zuwan mayaqan sun tarwatsa masarautar da mutanen dake cikinta anam aka samu nasarar kashe Sarki Zaid, shi kuma MAAHMUD daukar sa sukayi suka wurgar dashi qasar Nigeria 🇳🇬 bayan sun azabtar da shi haka ya hakura da wannan mulkin, Sai da suka zamar da masarautar tamkar maqabarta babu Kowa sai RAAMUD Shima maqiyan suna so suci amanarsa su kashe shi domin su mallaki masarautar amma sai dai RAAMUD yafi karfinsa Kafin ya tinkari yanda suke sai da yaje ya had'a hannu da Manya-manyan Aljanu da sarakunan Aljanun ruwa dana doron qasa, tabbas ya samu goyon bayan sarakunan Aljanu sosai, domin su suka d'aurashi akan mulkin kujerar mahaifinsa Wato Sarki Zaid.. Bayan ya hau kujerar mulkin ne ya samu damar zuwa Banking 🏦 Duniya ya saci maqudan kud'ad'e da Gwals 💎💎💎 tare da magoyan bayansa wato Al-jiin domin shi kwata-² bai yadda da mutane ba, A cewar sa mutum d'an Adam ba abun yadda bane, shiyasa komai nashi da aljanu yake yinsa, Shiyasa Hukumomin Duniya suke nemansa amma sun Kasa kamo shi, ya kuma bada tsaro sosai a masarautar sa wato *MAQARQASHE* da ke qasar *CALIFORNIA*... shi kuwa MAAHMUD yawon gararambar sa yake tayi a garin Lagos dake nan Nigeria Abunda zaici ma gagaransa yake, baisan Kowa ba, a tafiye-tafiyensa ne yaje Garin Abuja anan ne Allah ya had'ashi da wani Attajirin bawan Allah mai suna Alhaji JUNAIDUU yana zaune ne a Abuja shi da d'iyarsa daya mai suna FATIMA ta gama karatu ta a qasar Egypt 🇪🇬 ta karanci 6angaren likitanci, kwararriyar Doctor 😷 ce.. Shi ya temake shi ya riqeshi hannu bibbiyu sannan ya d'orashi akan kasuwancin sa, ya Aura masa d'iyarsa wato Doctor Fatima.. MAAHMUD ba karamin kyakykyawa bane fari tas, shima yanada dogon suman gashi zuwansa Nigeria ne yasa ya yanke gashin kansa.... Shi kuwa RAAMUD duk rayuwar da MAAHMUD yake yi akan idonsa yake domin yana kallonsa ta cikin madubin tsafi.. MAAHMUD sun samu qaruwa shi da matar sa Doctor Fatima sun samu yaro Namiji Suka sanya masa suna *JUNAID*. Daga nan RAAMUD ya shiga jin takaici Wai shi tayaya twins d'insa zai rigashi yin Aure har da yaron shi, shidai ba 'kaunar twins d'insa yake ba saboda tin farko mutane sun nuna sunfi sonshi. Akwai kuma DAMUSAN SA wanda yake kwance tsawon shekaru bashi da lafiya tsohon Damusa ne domin Damusan Mahaifinsa ne Damusan Masarauta kenam, yana da matsalar rashin jini baya Kuma buqatar jinin kowa inba jinin masarautar ba, RAAMUD yana buqatar jinin yaron twins d'insa wato Junaid da zaran Damusan yasha wannan jinin shikenam yaro zai rinqa rasa tunaninsa sannan Damusa zai miqe ya zama cikakken mai lafiya Daman an sarrafa shi ne da tsafin Aljanu.. Sai dai RAAMUD ya rasa yanda zaiyi ya samu jinin Junaid!! Kwatsam sai Bara'at ta shigo rayuwar MAAHMUD ta hanyar nan RAAMUD ya samu damar turo wata Aljanarsa gurin Bara'at da suffar mutane domin tayi qawance da ita, Har ta rinjayeta zuwa gurin RAAMUD ta hanyar yi mata karyar zasu mallaka mata MAAHMUD, Shiyasa Duk hatsararukan da suke wannan dajin Bara'at bata Sha wahalar zuwa har fadar Sarki RAAMUD ba domin Aljanar qawarta ce ta 6ace da ita sai gurin RAAMUD IKON ALLAH kenam kallo daya RAAMUD yayiwa Bara'at yaji sonta a cikin zuciyarta, Hakan yasa yace zai biya Mata buqatunta amma saita kawo masa jinin yaro already yasan jinin Junaid zata kawo, sannan yace zaiyi lalata da ita, Kuma ta kawo masa kud'ad'e masu yawan gaske! Duk yayi hakan ne a cikin tsari da Kuma dabara ta yanda bazata gane ba... Bayan tafiyar ta kuwa yasa Manya-manyan aljanunsa suka d'aura masa Aure da Bara'at ba tare da saninta ba, Kuma daman ya Sanya mata zoben Aure a yatsa nan ma bata saniba, Ya bada kudin sadaki a Aljanar qawarta ta bata akan kudin yin tsafin ne ta bata kyauta, Sai dai Aljanar itama ta aikata lesbian da ita ba tare da umarnin Sarki RAAMUD ba Hakan ya qona masa rai anyi madigo da matarsa hakan yasa ya d'auki hukunci Akan Aljanar na kisa, irin Aljanun Mata masu neman Matan bil adama ne... Bayan Bara'at ta koma gurin RAAMUD da jinin Junaid da Kuma kudin da Aljanar ta bata Kuma ta amince masa yayi amfani da ita har cikin *AYUSH* ya shiga Kuma daman yana neman haihuwar, shi yayi amfani da ita ne ta hanyar Aure amma ita bata san da hakan ba, SARKI RAAMUD ya hana Bara'at Aure ta hanyar tsafi, har ta haifi Ayush tace yarinyar MAAHMUD CE shine sanadiyar bugawar zuciyarsa... RAAMUD ya sako Junaid Kuma a gaba shine yake ta azabtar da shi ko Kuma dai Damusar yake amfani da shi.... Mutuwar Bara'at ba Gaskiya bane domin a lokacin da Junaid ya bugeta dogon suma tayi Har mutane sunyi jana'izan ta sun bisineta RAAMUD YASA AKA TONOTA DOMIN YASAN BA MUTUWA TAYI BA tana can gurin sa suna rayuwar Aure su Bayan itama tasan gaskiyan lamarin, Kamar yanda Sarki RAAMUD yake kallon d'iyarsa Ayush haka itama Bara'at tana kallonta Sai dai ita bata kaunar ana azabtar da Junaid domin yana ranta sosai Kuma tana son tarayyar Ayush da Junaid... Akoda yaushe Sarki RAAMUD yana so ya d'auki Ayush daga yanda take ya maidata gurinsa amma Bara'at taqi yarda da hakan saboda burinta Junaid ya samu lafiya Kuma samuwar Lafiyarsa itace Ayush.... Wannan tsafin Jikin Ayush Kuma shine yake jikin cibiyarta..... DAGA NAN RUBUTUN YA DAKATA... Wani irin dogon numfashi Ayush taja! Tana fad'in "Innalillahi wa inna ilaihi raju'un, Masifa, Bala'i Wannan wani irin Tarihi ne haka, *DAMAN* *JUNAID* *DAN* *UWANA* *NE* *KUMA* *JINI* *NAH* ???...." MASHA ALLAH TO NEXT I SHA ALLAH.. KUN DAI JI TARIHIN RAYUWAR IYAYEN SU JUNAID DA AYUSH..... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ *FREE* *BOOK* 🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅 (the wife of tiger) *MALLAKIN* *ASMEETAH* ✍️✍️ sadaukarwa to my sister (Rukayyat) with my bros (Gaddafi).. Ga masu bukatar number nah akan *Shawarwari*, da kuma *Gyararraki* nagode my fans, Ina yinku over 😘 Ku sambad'o mun comments ni kuma na sambad'a muku typing 😁😁🙏 Please sharing🙏🙏 *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* *PAGE* ➡️57 & 58⬅️ ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️ Bayan Ayush ta kammala karanta tarihin mahaifinta rungume littafin tayi a saman kirjinta, tana sau'ke numfashi! Daga bisani kuma ta ce "Why Abbah? Meyasa zakayi wa Junaid haka bayan kasan jininka ne kuma bai san komai akan ku ba, Ka tausaya masa mana...." Gani tayi madubin d'akin yana ta haske da she'ki, Tashi tayi tana jan 'kafa tayi gurin da madubin yake hannun ta kuwa ri'ke da booklet... Suffar mutum ne ya bayyano a jikin madubin Sarki Raamud ne zaune akan kujerar mulkin sa na zinare, ba riga a jikinsa sai tarun sar'ko'ki a wuya, jiki fari sol sumar gashi duk ya rufe masa gadon baya!.. Yace "6ingel, inaso ki sani a duk duniyan nan ba wanda nake matukar kauna bayan ke! sai kuma mahaifiyar ki da kuma Damusa na, Babu wanda na tsana kuma fiye da d'an uwana Maahmud, babu shi yanzu a raye sai tsanar ta koma kan iyalansa, Saboda haka kar kiyi tunanin zaki Auri Junaid, kada ki saka shi a ranki, ke nake da burin ki hau wannan kujerar mulki ki mulki 'kasar calfonia Gimbiya Mayushert...." Tsayawa tayi tana kallonsa a zahiri ta cikin madubin Cike da mamaki tayi murmushin takaici sannan tace "ni ce zan zauna akan kujerar masifan nan? impossible Abbah...." "Dat compossible 6ingel, kisa wannan a ranki, sannan ban hanaki Aure ba but not Junaidd" Yana 'karisa maganar tare da zaro mata eyes! Kuka ne yaci ran Ayush Tace "insha Allahu saina temaki Junaid, kuma zai warke..." Kafin ta karisa maganar ya katseta da cewa "ai kuwa zai mutu, idan kika cigaba da shishshige mashi zan hallaka shi ne har lahira 6ingel"... Ji tayi kamar wanda aka soketa a zuciya ta kama saitin zuciyarta kanta a sunkuye tana zubda zafafan hawaye Ta d'ago da idanunta wadanda suka rine wani irin kallo ta watsawa mahaifinta le6enta na motsi da ker tace "Damusar ka zai mutu, domin yasha jinin ajalinsa.." A zabure Sarki RAAMUD ya mi'ke da daga zaunen yana fad'in "kada ki kuskura kiyi jayayya da ni 6ingel, domin ni mahaifinki ne kuma na fiki karfin iko.." Murmushi Ayush tayi sannan tace "karfin ikon ka a tafin hannuna yake Abba! shin ka manta?" "A'a 6ingel kada kice zaki bijire mun akan Junaidu, babu ruwanki kibar komai a hannu na..." "Abba bazan iya gani ana cutar da wanda bai ji ba kuma bai gani ba, bazan ta6a bari a cutar da Junaid ba Sai dai ka had'a mu biyu ka she'ke daman ai jinin mu d'aya".. Kafin mahaifin Ayush ya kuma cewa wani abu Suka jiyo knocking daga wajen d'akin. Ayush murya na rawa tace "waye..." Muryar Oga Junaid ta jiyo yana cewa "May I come in" Zaro ido waje tayi tace "na shiga uku, aina zan ajiye littafin nan?" 'Kara maimaitawa yayi Da sauri tace "No no no wait for me.." Itama kanta bata san lokacin da data fad'i hakan ba Domin tasan dole saiya tuhumeta kan cewa metake yi.... Shi kuwa mahaifinta ya bar jikin madubin. Bud'e drower mirror tayi ta ajiye littafin, Tana ajiyewa kuwa Junaid ya danno kai ya shigo yana fad'in "wai since mekikeyi ne? ok daman ba wanka kika yi ba?" Ayush kanta kawai ta d'aga ba tare da ta bashi amsa ba... Ri'ko hannun ta yayi ya jata sukayi waje, Tana tambayar sa Ina zasuje amma yashareta har sai da suka sau'ko falo tukun ya saketa ya zuba mata sex eyes d'insa yana cije le6ensa Lumshe idon yake kamar mai jin bacci, tin daga sama har 'kasa yake binta da wani irin kallo.. Jikin ta ne yayi wani yarrr kamar wanda aka zare wani abu, duk jiki yayi la'asar, wani irin sanyi take ji yana ratsata, Kawar da kanta tayi gefe tana maganar zuci "wai shi Yaya Junaid sai ya rin'ka mun abunda zaisa feeling d'ina motsi kuma shi ba wani feeling yake ji ba..." Katseta yayi da cewa "kina jin sanyi ne" Gani yayi ta 'kan'kame jikin ta. Lips d'inta take motsawa kamar zatayi kuka ta tur6e fuska tana fad'in "Ni ni kawai banson kallon" Murmusawa yayi har saida white teeth d'in sa ya fito Yasa hannu ya jawota jikinsa yana shafar sumar gashin ta Yace "kinsan Ina zamu je?" Girgiza kai kawai tayi Ya kuma cewa "hospital zamu je, Doctor Hasheem yana bukatar ganin kyakykyawar face d'inki my Yushert kanwata.." Ya karasa maganar tareda d'ago kanta suna fuskantar juna, Sai da sukayi kamar 5munite suna kallon kallo kafin ya kai mata sumbata akan goshinta! Ya Kai hannu zai raba jikinsu ta 'kara 'kankame shi ta tallafo fuskarsa da hannayenta sannan ta kai bakinta kan nashi zura harshenta tayi cikin 'karamin bakin sa, Ta kamo tongue d'insa ta fara masa shan lollipop Shima ri'ko kugunta yayi kamar yanda yaga akeyi, yana shafa gadon bayanta har zuwa tudun kunkuminta, musayar yawu suka shiga aikawa juna, Ayush fa ta gama fita hayyacinta nishi take sosai ta lalumo hannunsa ta d'ora saman breast d'inta Jin hakan yasa shi latsa nonuwan a hankali, yana murzasu! karfin jikinta ne ya 'kare ta kasa aikata komai 'Kasin lip d'inta ya kama yana lailaya shi da harshensa wani irin hot kiss yake bata still hannunsa d'aya yana kan breast d'inta yanda yaketa matsasu kamar mai kwa6a fulawa, d'ayan hannun kuma yana kan tudun d'uwaiwayan ta shima matsa su yake kamar kamar dai mai 🙈🙈... Tafiya tayi zuuuu zata fad'i ya yi saurin tarota Tana fad'in "bazan iya komai ba, dan Allah ka Aure ni, inason kasancewa tare da kai Yaya Junaid..." Murya a sanyaye take maganar a rashin sani duk ta fita hayyacinta, Ido a rufe sai zara-zara gashin ido, Dakatawa yayi daga tsotsar da yake yi mata Ya zuba mata ido yana kallon ikon Allah sai sumbatu take tayi, Shi kuwa ko kad'an baiji komai ba, Duk wannan tsotse-² da sukayi Junaid baiji wani sha'awa ba Kawai dai ya biye mata ne domin nishad'artar da ita.... Wani irin kukan kuliya sukaji marar dadin ji ta bayan Junaid! Da sauri Junaid ya waiwaya bayan sa, Itama Ayush wacce take cikin wani hali sai data figita ta dawo sense d'inta Ganin kuliyar ne yasa ta 'kankame Junaid jikinta har rawa yake tsabar tsoro... Shima Junaid ganin kuliyar yasa ya razana! Wata 'katuwar kuliya ce ba'ka 'kiriin da ita, idanuwanta jaja wurr ba kyan gani, Fikokinta kuwa zara-² ga faratunta dogaye.... Ganin yanda kuliyar take yowa Kansu yasa Junaid ya hankad'a Ayush gefe yana fad'in "ki koma gefe.." Kuliyar sai hura hanci take kamar mutum 'Kara yowa kan Junaid take shi kuwa ya tsaya cak ko motsi bayayi, Alamu sun nuna an kafar dashi ne yanda bazai iya yin motsi ba har kuliyar ta cutar da shi...! Wani irin sufa kuliyar nan ta Kai wa Junaid Da gudun gaske Ayush ta shiga gabansa da wani irin ihu tana fad'in "JUNAIDDDDD..." kuliyar bata ankara ba ta yagi Ayush sai da rigarta ya 6ere Kiyattt faratun kuliyar sukayi aiki a gaban rigar Ayush Daga sama har 'kasi sai dai faratun sun yanketa a cikinta... Qara ta sau jin zafin yakushin kuliyar, Abun yazo a rashin Sani kuliyar ta kawowa Junaid hari sai kuma Ayush ta shiga tsakani,.. atake kuwa aka sawa kuliyar nan wuta, nan kuliyar ta fad'i 'kasi tana ci da wuta har tayi 'kurmuss ta 6ace gaba d'aya, Anyi mata wannan hukunci ne sakamakon yakushin Gimbiya Mayushert datayi a rashin sani.... Akan idon Ayush aka 'kona kuliyar nan, itako ido ta zaro waje ta kasa kukan ma ganin ikon Allah take a gurin.... Junaid kuwa gashi yanda aka daskarar dashi ya tsangare guri d'aya, Bai san halin da ake ciki ba...... *MASHA* *ALLAH* to be continue insha Allah.. *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦350 2GB = ₦600. 2GB = ₦700 3GB = ₦900. 3GB = ₦1000 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦250 2GB = ₦700. 1GB ₦500 3GB = ₦1050. 2GB ₦1000 4GB = ₦1400. 3GB ₦1500 5GB = ₦1750. 4GB ₦2000 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️ 🐅 *MATAR* *DAMUSAA* 🐅 (the wife of tiger) *ASMEETAH* *NOVEL* ✍️✍️✍️ *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://ww.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK* *ONE* P➡️59 & 60 ⬅️ Bayan kuliyar ta gama ci da wuta, juyawa Ayush tayi ta rungumi Junaid tana jijjiga shi "Yaya Junaid! Yaya Junaid ka motsa manaa, dan Allah" tana kuka tana ambatan sunansa, Tasan wannan aikin Mahaifinta ne, Shi kuwa yana nan a qafe ko motsi babu, Rungumarsa tayi sosai, hawayen ta ne suka sauƙa akan wuyan Junaid! Cikin ikon Allah kuwa yayi firgitt yana sauke numfashi sama-sama, idonsa ne suka sauƙa akan fuskar Ayush wanda yayi jawur tsabar kuka, hannu yasa yana goge mata hawaye cikin sassanyar murya yace "meya farune my Yushert, fatan ba abunda ya sameki ko? Ina kuliyar?" Waige-² ya tsaya yi amma baiga komai ba, hakan ya yi matukar ɗaure masa kai. Ita kuwa gaba ɗaya ta ruɗe sai faɗin "Yayana! Yayana babu abunda ya sameka Allah yana tare da kai, bazan taɓa barin wani abun cutarwa ya cutar mun da kai ba...." "Yushert tambayarki nake ina kuliyar? Yau saina kasheta, bazan bari tabar gidan nan ba saina sheƙeta" Wuce wa yayi zai tafi Ayush tayi saurin riƙo hannunsa "a'ah Yayana kuliyar ta tafi, karkasa kanka cikin matsala please" "Zan tinkari wannan matsalar kuwa, zanga ta yanda kuliyar ta fito kuma meyake kawota, gurin wa take zuwa, wa yake turota duk zan bincika..." a cewar Junaiddd. Suna cikin wannan halin sai suka jiyo sallamar Mommy ta shugo hannunta riƙe da key din motor, "Lafiya kuwa, meyake faruwa ne naga kunyi cirko-² Ayush meyake faruwa ne" Ayush ce ta nufo gurin Mommy tana zuwa ta rungumeta tana kuka, Itama kanta batasan kukan mai take yi ba... "Sorry Ayusher, ke da Junaid ne koh? Meya miki ne.." Girgiza kai tayi tana faɗin "Yaya Junaid bai mun komai ba Mommy kawai nayi kewarki ne" Mommy itama rarrashinta ta shiga yi tana faɗin "kiyi hakuri ai gani nam ko, kin tabbata ba Junaid bane ya sanya ki kuka ba?" Ɗaga kai kawai Ayush tayi ba tare da tace komai ba, Shi kuwa Junaid tsayawa yayi yana kallonsu yayi wani tur6une fuska cikin 6acin rai yace "wai mommy meyasa kike son ɗora mun laifi ne, komai akayi sai kice ni komai ni, haka a hospital kika hau kaina da masifa wai ni nayi wa Doctor Hasheem dukan mutuwa alhalin ni bansan komai ba haba haba...." Yana kaiwa karshe ya haura upstairs.... Mommy kuwa kallo kawai ta bishi da shi daga karshe kuwa ta jinjina kanta tace "Allah ya shirya mun kai Junaid..." Ayush itama jin Abunda Junaid ya gaya yasa zuciyarta bugawa "Wai daman Yaya Junaid ya yiwa Dr Hasheem duka?? Innalillahi zan so naga Dr Hasheem" Maganar zuci take har kwalla yaso ya ku6uce mata, Sai ji tayi Mommy ta dafa kafad'arsa tana tace "My Doughter tunanin mai kike yi?" Murmushin yaƙe kawai tayi, tace "babu komai" "Ok karki damu kinji komai zai dawo normal, bari na shiga kitchen nasan yarana suna jin yunwa ko?" Tayi tambayar tana kallon Ayush Wacce kanta ke ƙasi tana wasa da yatsun hannunta, Ajiye mayafin ta tayi sannan ta nufi kitchen, itama Ayush bin bayanta tayi tana faɗin nima zan taya ki girkin, Juyowa Mommy tayi da murmushi a fuskar ta tace "to shikenam zo mu fara nasan baki iya girkin ba" Rufe fuskarta tayi tana dariya, tana so ta koyi girki sosai.... ****** Junaid kuwa bayan shigarsa room Kai tsaye ɗakin sirrin sa ya nufa, Zama yayi akan sofa da ƙaramin glass table a gabansa sai faman daddanna laptop yake, Duk bincikensa baya wuce akan *SARKI* *RAAMUD* wanda mutane suka fi saninsa da sarki zalimun wanda ba kowa ne yake iya ganinsa ba sai a wanda ya bama ikon ya kalle shi, Wadanda suka sanshi sun sanshi wanda basu san shi ba sune suketa wahalar da kansu kamar dai Junaid... Ga dai drowing dinsa a jikin poster amma an rasa a yanda za'a ganshi, Haka ya rinƙa faman bincike amma ya kasa gano a yanda yake, Har bacci ya yi awun gaba dashi akan sofa.. Around 4pm Ayush ta shugo ɗakin Junaid da sallama a bakinta, jin shuru ba'a amsa mata ba yasa tayi tunanin yana toilet, Tsayawa tayi tana ƙarewa ɗakin kallo! Taci kwalliya ba ƙaramin kyau tayi ba Tasha doguwar riga na atampa mai launin black and red ga tayi ɗaurin ɗan kwali mai tuta a gaba, tasau gashin nan ya baje har saman qugunta, ga wani irin makeup da bata taɓa yin irinsa ba sai kamshin turare take ta fitarwa...... Karo na biyu kenam tana zuwa ɗakin Junaid akan yazo suci abinci amma bata samun sa Har ta gyara masa room ta sauya bedsheet, ta feffeshe ɗakin da air-fresh mai shegen kamshi... Sannan ta fice a ɗakin a tunanin ta yana toilet! Sai wannan zuwa karo na biyu still bata same shi ba, Hakan yasa tayi knoking door ɗin toilet shuru ko motsin ruwa bata jiyo ba Ta tura kofar ta leƙa cikin toilet babu kowa "To kodai ya fice a gidan ne babu wanda ya sani" Fuskar ta ne ya nuna damuwa kamar zatayi kuka, Saitin wadrobe ɗinsa ta tsaya Zata jingina bayanta a jikin bango, ƙofar ɗakin sirrin ne ya buɗe bata ankara ba sai ji tayi ta tafi luuuuuu yaraff ta faɗi ƙasi tayi matukar tsorita tasau ihuuu, Bata ta6a tsammanin akwai ɗaki a gurin nan ba.. Jin ƙarar ihun ne yasa Junaid ya razana daga baccin ya tashi yana "waye ne" A gigice Ayush ta tashi tana waigawa bayanta, ba karamin tsorita tayi ba Jikinta yana 6ari "wayyo Allah na nashiga uku ina ne nam.." ƙarasa shugowa cikin ɗakin tayi tana kalle-² Har Junaid yazo gabanta bata ganshi ba, Kafin ta ankara dashi ya janyo hannunta sunyi wajen asalin room ɗinsa Ya rufe wannan ɗakin yasa mata key! Yayo kanta yana faɗin "meya shigar dake cikin ɗakin can? Na baki damar ki shugo nan ɗakin amma banda can....." ya nuna secret room da yatsar sa idonsa kuwa akanta. "To t t too ni bansan akwai ɗakin a cikin ɗaki ba, ban ban saniba wallahi, wayyo Allah na zuciyata zata fashe! Tsoro nake ji.." Gaba ɗaya ta kiɗime ta ruɗe. Shi kuwa sai binta yake da kallo Shima yasan a cikin tsoro take Ganin yanda take ta magana a har harɗe yasa ya jawota ya haɗe bakinsa da nata Ji kake tsitt kamar wanda aka ɗauke wuta.. A tunanin sa yin hakan zaisa hankalinta ya dawo jikin ta! Hot kiss yake bata kamar zai cinye bakin ta Ita kuwa tinin ta fita hayyacin ta Kwakwalwarta bazasu iya ɗaukar irin wannan bada saƙon ba Ta ƙankame shi sosai, jikinta ne yahau ɓari sai kakkarwa take tayi Nan take numfashin ta ya ɗage cakk Ta tafi duniyar suma! Shi kuma bai san ta suma ba haka ya riƙeta yanata faman tsotse mata baki, Shi jin bakinta yake kamar zuma, Zaƙin masifa ne da yawunta shiyasa idan ya kama baya yi da wasa..... Ita ta ɗanɗana masa shiyasa 😅😅 ( to fah idan yawun kamar zuma yake 🤔 shi kuma cann ƙasan ya za'a ji shi kuma 🙈🙈🙈😜😜😜🤣🤣🤣))... Jin bata motsi yasa ya ɗan dakata, tayi baya zata faɗi da sauri ya riƙota ya karata a saman faffaɗar kirjinsa! kwantar da ita yayi akan gado yana furta sunanta cool "Yushert! Yushert!! wakeup please, kinga banason irin wannan wasan ki tashi mana..." Dubata yayi yaga bata numfashi! Hankalin sa ba ƙaramin tashi yayi ba, jijjigata yake sosai amma ba alamar motsi, bakinta ya buɗe ya ɗora nasa yana hura mata iskar bakinsa tare da daddanne mata kirji, ganin har wannan lokacin bata farfaɗo ba yayi toilet da gudu ya ɗebo ruwa yana kwara mata a gigice ta tashi tana jan numfashi sama-2 wani irin dogon ajiyar numfashi yaja ganin ta farfaɗo, "Sorry Yushert, sorry you not feelling well?" Ita kuwa wani irin kallo take wurga masa da shanyayyun eyes ɗinta, kafin ya ƙara furta wani abu ta jawo kwalar rigar sa ya rufu akanta ta zagaya hannayenta ta bayansa ta ƙanƙameshi, "ina sonka Yayana! ina matuƙar ƙaunarka!! kada ka ce oh'ohhh Yayanah, jikinka laushi, surarka gwanin burgewa ina so ka kasance dani Yayaa naah......" toshe mata baki yayi da hannunsa "Shiuuuuuu🤫🤫🤫 ya isa haka, kiyi shuru" "Oh'ooh! kace kana sona toh" tana kallon cikin idanunsa kamar mai jin bacci. "kinga banson yarinta fa tashi mu sauƙa falo yunwa nake ji ..." yanaso ya tashi daga samanta amma taƙi barinsa ta rungume shi sosai, "Uhm uhmm ni saika furta mun idan ba haka ba mutuwa zanyi..." murmusawa yayi sannan ya manna mata kiss akan goshi yace "I love you my Yushert...." dai den lokacin da Mommy ta shugo da kulolin food a hannun ta, ganinsu a haka yasa tasau baki tana kallon su cike da mamaki tace "mezan gani haka JUNAID?????" TOHH MY FANS KUYI HAKURI DA QARANCIN TYPING YANAYIN NE SAI A SLOW, SANNAN NAYI TAFIYA NE SAKAMAKON RASHIN WAYA, AMMA YANZU NA DAWO...... *COMMENTS* *AND* *SHARE* *PLEASE* 👏👏👏 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of tinger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️✍️) *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ -------> 61 & 62 <------- ___________________________ A razane Junaid ya tashi daga kan Ayush yana faɗin "subhanallah Mom meya kawo ki ɗakina?" zuba masa ido tayi tana ƙara jinjina kai "aah ƙwarai dole kace mena zo yi ɗakin ka, kana shan sharholiyar ka! marar kunya har kana da bakin magana ka danne ƴer mutane sai faman nishi take..." shafa suman kansa ya soma yi kai a sunkuye. ita kuma Ayush tin shugowar Mommy ta danna kanta a cikin pillow tsabar kunya ta kasa ɗagowa, Mommy ce ta kalli yanda take tace "Ayusher kin nuna mun cewa Aure kike so, acikin mutum biyu ki zaɓi ɗaya Junaid ko Doctor Hasheem? zuwa gobe ki fitar da gwani, kai kuma Junaid idan ta fitar da kai zuwa wani satin za'ayi muku baiko, kar ina zaune naga an ajiye mun jariri..." Mommy tana kaiwa ƙarshe tayi ficewar ta ga flask na kayan abinci wanda ta ajiye su akan table. Ayush tana zaune jin abunda mommy ta gaya yasa tayi firgit bata san lokacin da ta tashi zaune ba, tana ta zazzaro ido waje zuciyar ta kuwa kamar wanda ake buga ganga a ciki! "tashin hankali" abunda ta furta kenam a cikin zuciyar ta. shi kuwa Oga Junaid tinda mommy ta fara maganar Aure yaji kamar an zare masa rai, a hankali yake motsa lips ɗinsa "Aure kuma! ni Junaid? a'a bada ni ba, i can't marry any girls, bana tunanin zanyi Aure a rayuwata bani da ra'ayin yin Aure.." haka yake ta maganar zuci kansa a ƙasa. itama Ayush da abunda take faɗi a ranta "taya zan zaɓi ɗaya a cikin Yaya Junaid da Dr Hasheem alhalin ba wanda ya taɓa cewa zai Aure ni, hankali na yafi kwanci da Yaya Junaid sai dai matsala ɗaya shine mahaifina bazai taɓa yadda da al'amarin nan ba, ni kuma bazan taɓa Auran kowa ba inba Yayana Junaid ba domin shine makami na.." ****** *FADAR SARKI RAAMUD* zaune yake a kan kujerar mulkinsa na alhurma gwanin sha'awa, da wasu ɗirma-ɗirman mutane a ta gefensa suna tsatstsaye da baƙaƙen kaya a jikinsu wanda kana ganinsu kasan ba mutane bane, su kai biyar ga kuma damusa a gefen kujerar sarki! makeken madubi yasa a gaban sa yana ta kallon abunda ke faruwa ata ɓangaren su Ayush, murmushi yasau mai ƙayatarwa ya lumshe kyawawan idanuwan sa yace "Ɓingel Mayushert na gaya miki Auren ki da Junaid ba mai yuwa bane, duk abunda nace bazai yu ba toh bazan taɓa barin hakan ya yuba domin shi ɗa ga ɗan uwa nane kuma maƙiyi na" yana kallon cikin mirrow yana kuma furta kalamansa ba tare da su Ayush sun san yana yi ba. "Hummm! zanga ta yanda za'ayi baikon nan, ni na yadda ki zaɓi kowa a matsayin mijin ki amma banda Junaid, idan kuwa ba haka ba zanyi maganin shi..." ****** wata kyakykyawar mata ne black beauty ga hanci kamar zai shige baki tsabar tsayi, idanuwan ta manya-manya farare tass ga zara-zaran gashin ido! girar ta kuwa har sun haɗe biyu, da ƙaton mayafi a kanta ta rufe duk ilahirin jikin ta, a hankali take motsa ɗan ƙaramin bakinta ta ɗaga hannu sama idonuwanta suna kallon sama tana roƙon Allah (S.W.T) "Yaa Allah ka dube ni da idon rahma kaji ƙaina ka tausaya mun ka dubi maraici na yaa Allah ka gafarta mun, ka yafe mun! a baya ni christal ce amma a yanzu ni tubabbiya ce na riƙe addinin musulunci hannu bibbiyu Allah ka kankare mun zunubai na, ya Allah bansan a wani hali ƴata take ciki ba, Allah ka taimake ta ka bata nasara akan JUNAID! ka bata ikon aiwatar da aikin ta akan Junaid waran samar masa da lafiya, Allah ka kuɓutar da Junaid daga halin da yake ciki duk da nasan ni na jefa shi cikin mawuyancin halin nan yaaa Allah......" lokaci guda ta fashe da matsanancin kuka mai cin rai "Yaa Allah ka haɗa zuciyoyin mutum biyu JUNAID DA AYUSHERT kasa su zamo ma'aurata...... "Ba Ameen ba.." jin anyi magana ta bayan ta yasa ta tsayar da addu'ar ta shafe jikinta, tana zaune akan sallaya a hankali ta waigo bayan ta tana fuskantar wanda ya shugo cikin room ɗin, samun guri ya yi ya zauna a bakin katafaren gado mai laushin gaske wanda aka ƙera da gwal, ɗakin sai canza haske yake kala-kala ga wasu mahaukatan labulaye masu tsadar bala'i, capet kuwa kana takawa ƙafarka tana lotsewa cikin carpet.. "Shugaba ya kamata ka dakata haka, wai shin mai Junaid ya yi maka ne? yaron da bai san komai ba, hatta mahaifinsa bai san laifin da ya yi maka ba har ka tsane shi balle shi Junaid da bai taɓa sakaka a ido ba, yanda Ayush take a gurinka a shima Junaid yake jininka ne....." bata ƙarisa maganar ba ya daka mata wani gigitaccen tsawa yana faɗin "ki kiyayi bakin ki kina shiga gonar da ba taki ba, ki tsaya a iya matsayinki na matata kuma uwar ɗiyata, domin idan ba haka ba zansa Manya-manyan aljiin ɗina su ƙarƙameki a cikin kurkuku na ina ɗaga miki ƙafa ne saboda ke sarauniya ce.." taso wa tayi daga inda take zaune tana tafa hannayen ta tana dariya ta zauna itama a bakin gado daf da sarki ta kafeshi da ido tana murmushin takaici tace "shugaba dan Allah kada ka fasa sa a ƙarƙame ni nayi zaman daji da yake da sauraye da ƙwaruna da macije da kunamu ga kuma sanyin duniya duk wahalar nan anan nayi rayuwa tare da ɗiyata mun riga mun saba da wahalar ai balle kurkukun ka da yafi ɗakin governor tsaruwa, shi daman gaskiya ɗaci gareta kuma bazan fasa gaya maka gaskiya ba..." "Hahahaha! Sarauniya Bara'at shikenam mu zuba tsakani na da ke wazai ci galaba akan yaran nan, ni sarki Raamud bazan taɓa barin Junaid ya Auri ɗiyata ba sai dai mu mutu tare ni da shi, ko kuma shi ya mutu" ya ƙarisa maganar yana nuna ta da yatsa. itama murmushi tayi sannan tace "toh mu zuba mana insha Allahu sai Ayusher ta Auri Junaid ko bayan rai na..." jinjina kai ya yi sannan yace "mai kike taƙama da shi?" buɗar bakinta tace "Allah shine abun dogaro na, kai kanada tsafi ni kuma inada Allah....." tin kafin ta ƙarasa maganar ya ɗauketa da zazzafar mari sai data faɗo daga saman bed ta kama fuskar ta a gigice ta ɗago da kanta tana kallonsa tace "ni ka mara?.." "na mareki ko kin manta ni wanene? idan kin manta bari na tunatar da ke ni nine *Sarki Raamud* kuma *Sarkin matsafar duniya* ina da magoyan bayan manya-manyar aljanu, ki kiyayi tsayawa a gabana kina faɗa mun maganganu son ranki, kada ki mayar ni ƙaton arne kamar iyayenki da suka mutu a banza da wofi, ni cikakken musulmi ne, kin koyawa ɗiyata taurin kai itama bata jin magana ta kamar ke, Junaid kuma zan kashe shi naga iya shegenku, mttsswww!!!" tashi yayi ya bar mata ɗakin kifar da kanta tayi ta soma rera kuka...... ***** "Bros wai dan Allah wacece wannan Ayushert daka damu akan ta ko abinci ka kasa ci kullum sai ambatar sunanta kake, kai ka daina damuwa akan dukan da Oga Junaid ya yi maka ma.." turɓune fuska tayi tana kallon Dr Hasheem wanda yasa abinci a gaba ya kasa ci sai labarin sufar Ayush yake ta badawa. Alhamdulillahi Dr ya fara samun lafiya, ya dawo gida ƙanwarsa ce take temaka masa da wasu abubuwa sai ƙannensa biyu maza, ƙanwarsa wacce ake kira da Lailah ƴer shekara 18 tana zaune a gaban Yayanta Dr Hasheem tana son jin ƙarin bayani akan Ayushert, domin ta fahimci ba ƙaramin so yayanta yake yi mata ba, hatta fuskar wayarsa photon Ayush ce a jiki. murmushi ya yi sannan ya kalli ƙanwarsa Lailah yace "ita ɗin rayuwata ce, kuma mutuwa ta domin idan babu ita zuciyata bugawa zata yi" zaro ido waje Lailah tayi ta jinjina kai sannan tace "tab al'amarin babba ne, amma dan Allah Bros kar ka mutu ka barmu kaga bamu da kowa, iyayen mu basa raye, kaine mai kula da mu karka mutu akan wata mace..." murmusawa ya yi sannan yace "Hummm ƙanwata kenam! muga wayarki" miƙa masa wayar hannunta tayi mai ƙirar iphone ya kunna fuskar wayar yace "wannan photon waye akan screen ɗin wayar ki" ya juyar mata da wayar yana nuna mata, sunkuyar da kanta ƙasi tayi a hankali tace motsi da leɓɓen ta tace "Oga Junaid ne.." yace "meye matsayinsa a gurinki?" still kanta a ƙasa tace "Bros kaima fa ka sani ina masifar son Oga Junaid" short laught ya yi sannan yace "ke masifar son Junaid kike ni kuma bala'in son Ayush nake, ni bazance kada ki so Junaid ba sai dai kisa a ranki cewa Junaid bazai Aure ki ba domin shi babu maganar Aure a story book ɗinsa, shine abunda zan gaya miki, ki maida hankali wajen karatunki duk da nasan Junaid ba wani kiranki yake a waya ba...." turɓune fuska tayi sannan ta fisgi wayarta ta tashi da gudu tana kuka ta nufi ɗakinta, ita a rayuwa ta tsani taji ance Junaid ba Aurenta zaiyi ba.. itama Lailah ba'a barta a baya ba wajen kyau, chaculat colour ce ita ba baƙa ba ita ba fara ba kyakykyawa ce ga gashi sai dai ita tanada ƙiba dirin jikine da ita ko ina a cike yake ɓul-ɓul. iyayensu su huɗu suka haifa Allah ya yi musu rasuwa a tafiyarsu ƙasar saudi jirginsu ya faɗo, Dr Hasheem shine babba sai second born wato Muzaffar shi yana karatu a ƙasar egyph, sai Haydar shi kuma yana karatu anan nigeria day yake yi a gida, sai Autar su Lailah... *MASHA ALLAH* Follow me on my whatsApp 09065443871 More comments more more read more😘 *SHARING* 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of tinger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ -------> 63 & 64 <------- 🫶🫶🫶🫶🫶🫶 "Yaya Junaid" murya ciki-ciki ta furta sunan sa, jiki a mace ya ɗago da shanyayyun idanuwan sa ya kafe ta dasu yana son jin abunda zata faɗa, silently ta taso tazo gabansa ta tsaya "shin kana sona har cikin zuciyar ka?" ƙura mata eyes ya yi sosai lokaci guda kuwa ta fara masa ƙwarjini cike da fargaba ya girgiza kai "a'a bana sonki, bani da ra'ayin yin Aure just kije ki zaɓi Dr Hasheem zaifi dace wa da ke, ina miki fatan alkhairi". Kuka ne ya kuɓuce mata ta riƙe gaban rigar sa tana faɗin "Yaya Junaid kar ka mun haka dan Allah wallahi ina bala'in sonka, ka tausaya mun..." zamar mata da hannu ya yi daga cakumar data yi masa fuska ba annuri yace "kinga Yushert stop this robbish, i said i'll not marry you, please stay away from me Yushert" tsayar da kukan tayi cike da mamaki take kallonsa leɓɓen ta na kakkarwa tace "Yaya Junaid... ji tayi ya riƙo hannunta yaja ta bakin ƙofa ya fitar da ita daga cikin room ɗinsa sannan ya rufe ɗakin ya yi komawar sa ciki.. da gudun gaske ta sauƙa down stairs tana kuka ta nufi ɗakin Mommy kai tsaye saman gado ta haura tana kuka mai cin rai, Mommy fitowar ta kenam daga cikin toilet ta watsa ruwa ganin Ayush a wannan halin yasa ta nufo gurin ta tana faɗin "lafiya kuwa Ayusher keda waye kike kuka?" shuru Ayush bata bada amsa ba, sai ma ƙara ƙarfin kukan data yi. "Humm kar dai kice mun Junaid ne, domin kunfi kusa ke da shi anjuma zaki koma masa ne..." dai dain lokacin anata ƙiraye-ƙirayen sallar mangrib, tashi mommy tayi ta sanya kayanta sannan ta tsayar da sallah already tayi alwala kafin ta fito. Ogah Junaid kuwa zama ya yi a bakin bed yayi tagumi wani irin ƙunci ne ya ziyarci zuciyar sa, idonsa ne sukayi jawur shi a rayuwarsa ya tsani ayi masa maganar Aure ji yake kamar ya sheƙe kansa, shi har cikin zuciyar sa yana son Ayush amma maganar Aure ne baya so. ji yake zuciyarsa tana haurowa, kwakwalwar sa tana tafasa, idanuwan sa ne suka fara canzawa like tiger eyes! hankalinsa ne ya fara fita daga jikinsa yana huci cikin ƙanƙanin lokaci ya faɗi ƙasi yana juye-juye ya riƙe kansa sosai yana wani irin gurnani da ƙarfin gaske, ji yake kamar ana hura masa wuta a jikinsa, jijiyoyin jikinsa sun fito sunyi burtsi-burtsi launin fatarsa ta koma yellow, sumar kansa sun mimmiƙe daga kwance da suke! miƙewa ya yi da ƙarfin gaske ga rikitattun eyes ɗinsa na tsoro, tarwatsa ɗakin ya fara yi ya fiffige labulayen ɗakin, duka ɗaya yayi wa mirrow ya dagargaje, wadrobe ɗinsa ya faɗo dashi ƙasi, ya ɗago da makeken katifarsa da hannu ɗaya yayi wurgi dashi, ya zamar da ɗakin kamar kasuwa, jawo ƙofar ɗakinsa yayi ya ɓalla door sannan ya fice yana taku irin na ƙarfafan zakuna, ya sauƙo falo da ƙarfin gaske ya finciki ƙatoton plasman dake manne a jikin bango yayi wurgi da shi (wayyo my plasman🥺) ya harhargutsa kujerun ɗakin, duk ya finfincike flawowin ɗakin, labulayen falon masu tsadar gaske na UK duk ya yayyaga su! gurnani yake na gasken gaske haɗe da ihu-ihu sai ta'adi yake ta yi musu... Mommy kuwa tana sallah jin yanda Junaid yake ta gurnani yasa hankalin ta yabar jikinta, Jikin ta ne yake kakkarwa sallar bazai yuba a halin yanzu hakan yasa ta sallame, da gudu ta nufi falo tana faɗin "Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un Junaid na shiga uku ciwonka ya tashi kuma babu maza a gidan...." Itama Ayush tsabar tsoro jikin ta ne yahau ɓari yana kakkarwa ta kasa sauƙa daga kan gadon, lokaci guda kamar wanda aka zaƙuleta ta tashi ta gudu itama ta nufi falon, Mommy murya na kakkarwa tace wa Ayush "ki koma ciki kar yaji miki rauni Ayush, ki shiga cikin ɗakin ki rufe, ki barni zanji da shi.." Junaid kuma tsayawa yayi yana fuskantar Ayush ya zuba mata raunannun idanuwansa sai gurnanin daya ƙaru, itama Ayush tsayawa tayi tana kallon sa ta kasa motsawa. Mommy ce tayo kansa da igiya a hannun ta zata ɗaure shi, ta lallaɓo ta bayansa ta wurga masa igiyar ai kuwa ita da igiyar haka ya yi wurgi da su wani irin ƙara mommy tasau Allah yaso ta akan doguwar sofa ta faɗo abun yazo mata da sauƙi, a razane Ayush tace "Mommyyy" tayo kanta da gudu ta ɗagota, cikin ƙirar ƙarfi Junaid ya yo kansu gadan-gadan zai kai musu hannu da gudu Ayush ta shige tsakiyar sa ta rungume shi sosai jikinta na kakkarwa, ta ƙanƙame idonta rub tana jiran ta yanda za'ayi wurgi da ita sai kuma abun mamaki wani irin nannauyar ajiyar zuciya ya sau yana numfashi sama-sama ya rufe idanuwan sa rubb, wani irin hajijiya ne ya ɗebe shi zai faɗi ƙasi Ayush ta rirriƙe shi sosai a hankali ta kaishi ƙasi ta kwantar da shi, kanta ta kwantar saman ƙirjin sa, tana jin yanda zuciyar sa take harbawa da ƙarfi-ƙarfi da haka har zuciyar sa ta dawo normal, sai dai jikin sa ba ƙwari ya kasa motsa ɗan yatsar sa ma still idonsa a rufe... Mommy sake baki tayi tana kallon ikon Allah, a ranta tana furta "wacece wannan yarinyar? daga ina take? anya kuwa mutum ce, a karo na uku kenam ina ganin yanda take ceton Junaid, Alhamdulillah Allah na gode maka daka kawo mana ɗauki ka kawo mana wacce zata magance mana matsala..." Murmushi ne akan fuskarta ga haƙorin makkan ta kuwa ya yi matuƙar yi mata kyau, a hankali take tafe tayo kan Ayush tace "Ayushert ki taso..." "a'ah Mommy jikinsa da sauran zafi idan na raba jikin mu ciwon zai iya dawowa" a hankali yake motsi da hannayen sa da ƙer ya iya ɗago hannun ya ɗora su akan gadon bayan Ayush, idonsa ya fara buɗewa a hankali yana kallon dishi-dishi har idon ya washe, Idonsa ya washe sosai ya koma fari sol kamar ba shi bane idonsa ya koma green colour ba, Lips ɗinsa yake motsawa a hankali ya furta "Yushert..." itama ɗagowa tayi suna fuskantar juna ido cikin ido, "are you okay?" ya furta hakan yana kallon ta! kaɗa masa kai kawai tayi tana ƙoƙarin miƙe wa, Mommy tayo kan Junaid tana tana cewa "my son kana lafiya, tashi maza sannu ko" ta kai hannun ta kansa ta tallafa masa ya tashi idonsa kuwa na kan Ayush wacce ta kawar da kanta gefe ga ido ya yi jawur daga ƙarshe kuwa ta juya da gudu ta koma cikin bedroom ɗin su, soyayyar Junaid zai mata illah sai dai yaƙi amince wa da soyayyar ta, zuwa tayi ta kwanta a saman gado wani sabon kuka ne ya sake zuwa mata, a cikin ranta kuwa tana faɗin "dole na koya wa zuciya ta hakurin rashin Yaya Junaid, meye amfanin soyayyar da ba Aure? meye mafita? wani shawara zan ba wa zuciya ta?" tana kwance tana raya abubuwa da dama a cikin ranta, can kamar wanda aka zabureta ta tashi tana faɗin "na samo mafita, yes! yes!! yes!!!, zan ƙaurace masa na wasu kwanaki shi da kansa zai nemeni, ni kuwa nace masa indai bai aure ni ba bazai ƙara gani na ba tinda naga yanzu inbai ganni ba baya jin daɗi" tana cikin wannan tunanin saiga Mommy ta shugo idon ta akan Ayush tazo ta zauna kusa da ita, tace "Ayush nagode sosai da ceton Junaid daga halin da yake ciki, haƙiƙa ke ƴer baiwa ce, kuma ke kece maganin Junaid! zan so ki Aure shi Ayush kuma naga kin shaƙu da shi sosai, soyayyar ku ya yi zurfi" tayi ajiyar zuciya sannan ta dafa kafaɗar ta tace "kun dace da juna" juyowa Ayush tayi tana kallon Mommy tana motsi da leɓen ta a hankali tace "Mommy Yayana Junaid baya sona, yace kada na sake masa maganar Aure.." ta ƙarasa maganar tana zubda ƙwalla, Mommy ta jin jina kanta ta ɗanyi jimm kaɗan kamar mai tunanin wani abu daga baya tace "baza su bar shi yayi Aure ba..." Ayush ta juyo da sauri tana kallon Mommy baki na kakkarwa tace "su waye?.." "Azzaluman da suka shiga rayuwarsa" Mommy ta faɗi hakan tana zubda kwalla... "Amma inaso kimun wata alfarma!" Ayush ta ɗago tana kallon Mom, tace "ina jinki Mommy" Mommy ta kamo hannayeta biyu tana fuskantar ta tace "ki rinƙa yawan zama kusa da shi, kina shiga jikinsa kamar dai a yanda na ganku yau, insha Allahu a hankali komai zai dawo normal, ciwonsa kuma zaiyi ƙasa, inhar ya shiga jikin ki sosai zakiga kina masa zancen Aure zai amince.." wani irin haɗiyar yawu Ayush tayi sannan tace "to Mommy amma kince zuwa gobe na fitar da wanda nake so acikin su biyu.." "eh na gaya miki haka ne saboda Junaid, nasan yana matuƙar kishi da Dr, idan baki sani bama akan ki Junaid ya yi wa Hasheem duka, kada kisa damuwa a ranki kinji ko Doughter??" kaɗa kai kawai Ayush tayi idonta akan Mommy..... "to yanzu dai kije ki gyara masa ɗaki, zuwa dare kema zan kai ki ɗakin ki kibar mun ɗaki nima" ta ƙarisa maganar tana miƙewa tsaye tace "bari ni kuma naje kitchen na girka masa wani abincin baici komai ba.." cikin sanɗa Ayush take taka upstairs, tana raya cewa shin a wani hali zata ga Junaid, gabanta ne ya yi wani irin bugawa ganin ƙofar ɗakin a cire, ƙarasa shiga tayi tana bin ko ina da kallo yayi kaca-kaca da ɗakin ga mirrow ya dagargaza shi, katifar gadon anyi wulli dashi, ɗakin dai ya zamo kamar wanda akayi wasan dambe a ciki! a razane ta kai idon ta kan Junaid yana tsaye ta gaban ta ya goya hannayensa kan chest ɗinsa, ya kafa mata eyes ko ƙibtawa baya yi.. Ayush a cikin ranta tace "na shiga uku taya zan fara gyara ɗakin nan, bazan iya ba gaskiya" tana cikin wannan tunanin taji anyi sallama ta bayanta juyawa tayi tana kallon wanda ya shugo, wani mutumi ne ya shugo yana faɗin "Ogah an kawo kayan furniture zamu fara aiki yanzu" Ok kawai yace ya riƙo hannun Ayush yace "muje za'a canza kayan ɗakin..." har zasu fita ya waiwayo yana kallon ɗakin sirri ya tuna ya danna key a room ɗin, ba wanda yasan da gurin... 1hour gaba ɗayansu suna zaune akan dinning table suna night lunch, ba wanda ya kula kowa Ayush juya spoon kawai take yi bata jin cin abincin, sai Junaid kuma yana ci yana satar kallon Ayush, itama idan ta ɗago suka haɗa eyes sai ta sunkuyar da kai ƙasi, Mommy duk ta lura da hakan, shiyasa tayi saurin kammala nata lunch ta tashi tabar musu gurin. can itama Ayush ganin babu wanda ya kula kowa a cikinsu yasa ta tashi da sauri zata tafi ya dakatar da ita yana faɗin "ina zaki je ?" kallonsa tayi ta wutsiryar ido tace "kwanciya zanyi bacci nake ji.." "ok before jeki dubo mun ɗakina gyaran da akayi ya yi kyau" turo baki tayi tana tafiya kamar bazata yi ba, da haka ta haura upstairs, shima daga baya ya biyo bayanta, zuwa yayi ya same ta tana tsaye ta zuba wa ɗakin ido, ba ƙaramin haɗuwa ɗakin ya yi ba, ya tsaru sosai komai na ɗakin launin pinck ne! Labulaye, carpet, bedroom, mirrow, wadrobe, duk launin pinck aka saka, hatta flowers ɗin da aka saka suma pinck sai sheƙi suke, launin hasken ɗakin kuwa shima light pinck sai wal-wall yake ga wani sanyi A.C mai shegen daɗi ga ratsa jiki...., yana zuwa yakai hannun sa ya rungumota ta baya yana faɗin ɗakin yayi miki kyau ne? ko kuma a sauya launin ɗakin?" Jin tayi shuru bata ce komai ba yasa ya leƙa fuskar ta yaga ashe gyangyaɗi take a tsaye, jin ta akan faffaɗar ƙirjinsa yasa doguwar bacci ya ɗauke ta ga sanyin da yake ratsata.... murmushi yasau ya cicciɓe ta ya fice da ita direct ɗakin Mommy ya kaita ya kwantar da ita, akayi sa'a kuwa Mommy itama tayi bacci! ya rufe musu ƙofar ɗakin.... shigar room ɗinsa toilet ya shiga ya watsa ruwa yayi shigar sleeping dreesing ya kwanta shima tare da jero addu'o'i.... *WASHE GARI* ****** Lailah kenam ana zaune a bakin gado tasa photon Junaid a gaba wanda ta sato a gurin Mommy tana ta kalla tana murmushi "Oga Junaid ina matuƙar ƙaunar ka, bana kula kowa saboda kai, meyasa nima bazaka so ni ba? zan juri duk wani wulaƙancin da zaka mun, zan kuma Aure ka a halin da kake ciki na rashin lafiya! kaiɗin na daban ne a cikin maza, zuwa gobe zanje na saka ka a idona ko zanji daɗi a raina My husband to be 😘..." ****** Da ƙer Doctor Hasheem yake taka wa yana ɗingishi ya shige room ɗinsa ya zauna a bakin gado duk yanda ya waiwaya Ayush ce take masa gizo, ya rasa yanda zaiyi da soyayyar Ayush, "Dan Allah kizo mun a gaske mana, ki daina wahalar da ni haka ko sau ɗaya ina son sakaki a cikin idanuwa na, Ayush ina matuƙar ƙaunar Gimbiya ta, idan ban mallake ki ba haƙiƙa zan rasa rayuwa taaa...." yana cikin wannan sambatun yaji ana bubbuga door ɗin ɗakinsa. "waye shugo mana" ya faɗi haka yana jan tsuka tare da faɗin "yanzu haka nasan wannan shashashar Autar tamun ce, ina cikin maganar tauraruwa ta zata zo ta takura mun" a hankali aka turo ƙofar ɗakin da sallama a bakin ta, ganin wacce ya gani yasa ya yi saurin miƙe wa yana mata kallon ƙurilla tareda murƙusa idonsa da hannayensa don ganin ko gizo ake masa, still wacce ya gani ya sake haɗa ido da ita, murmushi tasau masa tace "Barka dai Doctor," baki kawai ya sake yana kallonta shima murmushi ya sake mata, "Shin anya kuwa Ayush nake gani a gaba na?? kar dai ace an fito mun ne da siffar aljana.." Yana faɗin hakan tare da zaro eyes ɗinsa. Dariya ta ɗanyi sannan tace "a'a ni ce Dr nazo ganin yana yin jikinka ne, ance baka da lafiya" yana dariya yana faɗin "eh, eh ƙwarai da gaske, taho ki zauna ga kujera bari na samo miki drinks ko.." kafin ya fice daga ɗakin ta dakatar da shi tana faɗin "a'ah ka barshi kawai ni da Yaya Junaid muka zo, shima yana waje, daman Mommy ce tace ya kawoni na duba jikinka sauri nake yi zamu koma gida yanzu" wani irin dipppp Dr yaji a zuciyar sa lokaci guda ya ɗaure fuskar sa, ya juyo yana kallon Ayush sai dai ita ya ɗan sau mata murmushin yaƙe amma a cikin zuciyar sa kamar ana wura masa wuta tsabar kishi, shi baya ma tunanin dukan da Junaid ya yi masa, domin Ayush ce a gabansa... Daman suna zaune a falo Mommy tace suzo su duba mata jikin DR kafin zuwa gobe itama tazo duba shi... matsowa daf da ita yayi yana faɗin "okay thank you, nayi kewar ganinki daman..." kafin ya ƙarisa maganar ta katse shi da cewa "eh hakane tin a asibity ko?" Kafin ya yi maganar suka ji an bankaɗo ƙofar ɗakin Laila ce ta shugo da gudun gaske tana ƙiran "Bros! Bros!! Bross!!! zo kaga Ogah Junaid yazo wayo farin cikina yazo yana harabar gidan a cikin motar sa," ko tsaya lura da Ayush ma bata tsaya yi ba tayi ficewar ta tana ta kwashe wa da dariya.. shima Dr dariya ta bashi banda Ayush wacce ta tsaya baki a sake tana kallon ikon Allah!.. Da sauri Laila tayo kan Junaid tana zuwa ta buɗe murfin motar ta shiga ciki tana washe baki tareda faɗin "Oga Junaid yau kaine a gidan mu? ka daɗe baka zo ba.." Junaid juyo wa yayi yana kallon ta daga bisani ya maida kansa kan wayar hannunsa da yake ta dannawa baice komai ba, "amm Ogah baka ga nayi kyau ba, har kwalliya naje nayi maka fa kuma kaƙi kulaniii!" tayi maganar tana shagwaɓa ta turo baki kamar zata yi kuka. "Hmmm!" abunda yace kenam ya ɗago ya ƙara kallon ta ya kuma maida kansa kan wayarsa. abun yayi mata ciwo aranta ƙin kulata da ya yi "Hummmm! toh ya zanyi tinda haka Allah ya ɗora mun, son wanda bai damu da mace ba, amma zan ta naci akan ka har Allah ya mallaka mun kai..." Yana jinta amma yaƙi kulata..! leƙa cikin wayar sa tayi taga meyake yi ne haka har danna wayar ya fita mahimmanci, abun takaici ashe GAME ma yake ta yi na wasan harbi. turo baki tayi tana kallonsa kamar tasa kuka...... *FOLLOW ME TO NEXT* *DAN ALLAH AYI COMMENT DA SHARHI* *EDITED* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️✍️* 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of tinger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️✍️) *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ -------> 65 & 66 <------- "Please banzo gidan ku don ki dameni ba fa?" ya ƙarisa maganar yana zaro mata manya-manyan idanunsa, turɓune fuska tayi tana faman masa muzurai, kaiwa hannu yayi zai doke bakin cikin zafin rai tayi saurin tare wa da hannun ta, "get out inside my car" yana nuna mata alamar fita da ɗan yatsar sa, "dan Allah Oga Junaid ka saurare ni mana..." kafin ta kai ƙarshen maganar ya katseta da cewa "before i count one to three leave my car, if not you'll see what am going to do" ba shiri Lailah tabar cikin motar da sauri domin ta riga da tasan halin mutumin yanzu zai iya hargutsewa. fitar ta cikin motar yajaa wani dogon tsuka ya cigaba da wasan game a wayar sa, da gudu Lailah tayi cikin compound tana rera kuka haka ta wuce su Dr da Ayush a falo suna shan hira ganinta yasa suka tsayar da hirar suka bita da kallo, shi dai Dr yasan dalilin yin kukan ta kawai ya share miƙewa Ayush tayi tare da faɗin "Dr zan wuce Yaya Junaid yana jira na" "ok tam muje na rakaki gimbiya" ya ƙarisa maganar dai den lokacin da ya miƙe shima yana ƙareta da kallo domin ba ƙaramin kyau tayi mishi ba, tana sanye da after dress black mai duwatsu ata front ɗin rigar an jera su, gyalen rigar tayi rolling ɗinsa akanta tana riƙe da handbag. ita ta soma yin gaba tana taku a hankali cikin nutsuwa shi kuwa yana biye da ita, da haka har suka fito harabar gidan suka nufi yanda Junaid yayi parking da motar, tana zuwa gurin ta buɗe murfin motar ta shige shi kuwa Dr zagaya wa yayi ta yanda Junaid yake drave ya yi knocking yana cewa "well done Ogah kana shaƙar hayaƙi fa, inba busa ba ɗaga hannu ne." wanda yake cikin motar kuwa a hankali ya sauƙar da glass ɗin motor da murmushi a face ɗinsa yanda yake motsa bakin kai kace abu yake ci duk hakan cikin ji da kai ne kamar bazai yi magana ba after some minute da ƙyar ya buɗe baki yana faɗin "how is ur body" murmushin takaici Dr ya yi sannan shima ya maida masa martani "Hmm! Am ok.." abunda Dr ya faɗa kenam idonsa akan Ayush wacce take ta wasa ta jakar hannun ta duk abunda suke yi tana jinsu, already tasan akwai ƴer tsama a tsakanin su amma a ranta tana jinjina irin girman kai na Junaid, "kai kaji wa mutum ciwo amma gaishe shi da jiki sai ya zamo aiki" magana take a ranta idonta akan Junaid dai den lokacin da zai karya kwana da sitiyarin motar ya miƙi hanyar da zai sada shi da gate, sai da ta waiwaya bayanta tana kallon Dr yanda yake jan ƙafarsa da ƙyar yake tafiya abun tausayi, sai da kwalla ta kusan yanke mata da sauri ta tare fuskarta da hannu kar Junaid ya fahimci wata matsala. direct super market suka nufa zasu yo shopping ɗin dresses da kuma shoes with handbag and others. duk siyayyar nan a Ayush za'ayi su, duk wasu abubuwa na amfani wanda mace zata yi using dasu gaba ɗaga za'a siyesu. tafiya suke ba wanda ya kula kowa a cikin su, ya turɓune fuska gira a haɗe cikin ɓacin rai ya daki sitiyarin ɗin motar ya soma wasa akan titi yana jujjuyar da kan motar da ƙarfin gaske yake danna kan sitiarin wani irin ƙara motar take yi, ganin haka yasa Ayush ta toshe kunnuwan ta da hannenta biyu tana ihu "dan Allah Yaya Junaid kar ka kashe mu, kayi hakuri" tayi matuƙar tsorita sosai jikinta har ɓari yake, wani irin burki ya danna gaba ɗayanta ta tafo fuskan nan ya daki gaban motar ta ciki nan kuwa bakin ta ya fashe sai jini dake tsiyayo wa, tsayar da motar yayi yana faɗin "now tell me meyasa kika daɗe da Dr Hasheem a cikin ɗakinsa?" bai ma lura da jinin dake bleeding a bakin ta ba, tsabar ƙololuwar baƙin ciki ko kulashi bata yi ba. jin shuru yasa ransa ya ƙara hargutsuwa cikin zafin nama ya wani daka mata tsawa "baa magana nake miki baaa" a razane ta juyo tana kallonsa ga hawayen da ya wanke mata fuska tana ƙoƙarin tare jinin dake tsiyaya daga bakin ta da hannu tace "shin zargina kake yi ne ? kallon ta yayi ta wutsiryar ido yana cizan laɓɓensa, ya ciro farin handkerchief ya miƙa mata, hannu na kakkarwa ta karɓa tana goge bakin ta, shi kuwa jan motar ya yi a hankali suka ƙarisa shop... Junaid gaba ɗaya jikinsa ya yi sanyi ganin jini a bakinta, sai dai bai kalli yanda take ba saboda a tunaninsa kar ta raina shi, buɗe murfin motar yayi ya fito yana shan kanwa, itama fito wa tayi idonta cike da kwalla suka nufi cikin shop, shigar su keda wuya anan Ayush ta fara kalle-kallen abubuwan more rayuwa, ga shagon yanda yake ta wal-wal da haske kala-kala! baki ta sake tana kallon ikon god, ita fa har ta manta abunda ya faru a tsakaninta da Junaid fuskar ta ya yi wasar sai faman washe white teeth ɗin ta take, bata ankara ba taji Junaid yace "ke ƴer village je ki dubo abubuwan da kike so wanda zaki yi amfani dashi.." fuskarta ta haɗe ta turo ƙaramin bakin ta ita bata ji daɗi ba yanda ya ƙirata da ƴer ƙauye a gaban mutanen wajen wasu har da dariyar su. shige wa tayi rai a ɓace direct wajen kayayyakin sakawa tayi ta fara zaɓar dogwayen riguna masu bala'in kyau ga tsada, sai data ɗauki kala 20 na abayoyi, Suez lace kala 5, gizner 5, materials 5, laces 15, atamfa 15, ƙananun kaya suma sun kai 15, da sauran abubuwan da ba'a lissafo ba, takalma da duk abubuwanda take so komai da komai duk abunda tasan zata nema to sun siye su, banda mayuka da turaruka sukam ba'a magana domin kala kala gasu nan har da nasu gyaran gashi.... aka zo gun lissafin kayan da Ayush ta ɗauka, 5.500millions zaro ido Ayush tayi tana nanatawa batayi tunanin ta ɗauki abubuwa har haka ba, ƙwayar idonta ta kai kan Junaid tana son ganin irin reach ɗin da zai bayyana akan fuskarsa abun mamaki baiji komai ba sai hannunsa daya sa a aljihunsa ya ciro check yayi rubuce-rubucensa sannan ya miƙa wa manager na super market, ma'aikatan gurin ne suka saka kayayyakin a bayan booth...! shiga cikin motar sukayi Junaid yayi drived ɗin su sai gida, isar su kenam gidan ita kuma Mommy tana shirin fita tana sanye da kayan likitoci a jikinta, ganin su Junaid sun dawo yasa ta fasa shiga cikin motar tata tana faɗin "aa'a kaga manyan gari kun dawo ne?" da gudu Ayush tayo kan Mommy tana dariya zuciyar ta fam yake da farin ciki ganin lodi-lodin kayan data jido, "Mommy mun siyo kayayyakin kin gansu kuwa sunyi kyau sosai" tana magana baki ya gagara rufuwa, murmushi mommy tayi sannan tace "Hummm Ayusher kenam ke iya wannan kawai kika gani, ku ƙarasa shiga ciki Junaid ya kai ki room ɗinki zaki sha mamaki, ni kinga sauri nake zan wuce hospital ana nema na" ta shafa sumar kan Ayush tare da manna mata kiss a goshi, tayo kan Junaid shima ta manna masa muach a kan goshin sa tana faɗin "saina dawo" da sauri ta shige cikin motarta ta miƙi doguwar hanyar dazai sadata da gate kafin ta isa already maigadi ya buɗe mata gate, tayi ficewar ta... da gudu Ayush tayi cikin babban falo tana baza idanuwa taga inane ɗakinta, domin akwai ɗakuna sosai ata cikin falo sai wanda ka zaɓa, ganin har yanzu Junaid bai shugo ba yasa ta faɗin "i can't wait gaskiya" ɗakuna ta fara buɗe wa tana lelleƙawa duk wanda ta buɗe sai ta ga wayam iya kujeru ne kawai, wasu ɗakunan baƙi ne, ba ɗakin da bata shiga ba amma bata ga ɗakin ta ba, tsayawa tayi tana tunanin "to ina ne ɗakina? kodai ba'a cikin falon nan yake ba", tana cikin wannan tunanin taji shugowar Junaid yana faɗin "ku shugo da kayan" wasu matasa biyu ne daya kira don su shugo da kayan da suka siyo cikin ɗakin Ayush, Ayush zuba eyes tayi taga ina zasu kai kayan don tana da tabbacin yanda zasu kai kayan nan ne ɗakinta, ƙwatanta musu ɗakin Junaid ya yi! kamar yanda ya gaya musu haka suka hau upstairs suna taka matakala kamar zasuyi ɗakin Junaid sai suka karya ƙwana ta ɓangaren hagun nan ne ɗakin Ayush kusan a jere dana Oga Junaid, sai dai shi nasa kana haurowa upstairs zakayi right hand ɗakin Ayush kuma ɓangaren hagun, Ayush ce itama tayi gaba zata bi bayan su bata ankara ba taji an riƙo hannun ta yayi wani irin juyi da ita kafin ya jawota jikinsa, suna fuskantar juna gashin kanta ne ya hautsino gaba duk ya rufe mata fuska, tsayawa yayi yana kallonta daga bisani ya kai hannunsa kan sumar kanta yana ture mata gashin, kyakykyawar fuskarta ne ya bayyana idonta a lumshe ga zara-zaran gashin ido suma sun kwanta sai sheƙi suke, hannunsa ya kai gefen fuskar ta yana shafa face ɗinta mai shegen laushi ga tafin hannunsa shima ba ƙaramin laushi ne dashi ba sai abun ya bada citta, a hankali yake kai wa fuskar sa saitin nata tana jin yanda numfashin su yake hargutsuwa amma ta kasa buɗe eyes ɗinta, yana shirin kaiwa maroon lips ɗinsa kan ɗan ƙaramin bakinta yaji an katse masa hanzarin sa waɗanda suka shigar da kayan ne suka fito suna faɗin "Ogah mun kai, mun kammala shirya komai..." Ok kawai yace tare da faɗin "send me your bank account" washe baki sukayi suna godiya suka tura mishi, fita suka yi da murna domin sun san ba kuɗi kaɗan zai tura musu ba, kafin su fita daga harabar gidan kuwa har suka ji alert da sauri suka duba zaro ido suka yi baki ya gagara rufuwa baki a haɗe wajen cewa "five thousand and hundrend naira?? wow oga Allah ya ƙarawa rayuwa albarka wallahi, mutumin ya iya kyauta mai tsoka," haka suka bar gidan suna yabonsa.... GASKIYA BA CHAJI A WAYATA BARI NA BARKU HAKA SABODA DA 4% NAKE USING YANZU HAKA, KU BIYONI BASHI NEXT PAGE MORE TYPING ZANYI DANA WANNAN PAGE.... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️*. 📲 typing ✍️ 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of tinger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️✍️) *WHATSAPP ME 09065443871* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ -------> 67 & 68 <------- 📲✍️✍️✍️ "fushi kike da ni?.." Kawar da kai gefe tayi tana motsa lips kamar zata yi magana, fuskar nan ba annuri sai ƙaramin baki data turo, hannu yakai ya jawo leɓɓerin bakin ta, sakin ƙara tayi ta rufe bakin da hannunta acikin ranta kuwa tana faɗin "wannan Yaya Junaid ya cika mugunta wallahi, sai dai Allah zai saka mun" Cikin rashin fahimta yace "zagina kike yi..." yaga bakinta na motsi, a ruɗe ta ɗago da dara-daran idanuwan ta tana girgiza masa kai "wallahi ba abunda nace, bakina ke mun ciwo" zaro ido waje yayi yana faɗin "your sweetest mouth ke ciwo..." shi kansa bai san ya faɗi haka ba, dasauri ya kawar da kansa gefe! itama jin maganar tayi kamar daga sama, ta ɗago da sexy eyes ɗinta tana kallonsa... juyawa tayi ta nufi upstair yanda ɗakin ta yake, da sauri² take taka matakalan benin sai da taje can sama tsantsin benin ya zamar da ƙafar ta, ganin tayi sama yasa ta saki ƙara, daga sama tayo ƙasi sai timm a hannun Junaid ya yi saurin cabko ta kamar wata jaririya haka yake riƙe da ita, har ta saddaƙar ƙasa zata faɗo batayi tunanin Junaid zai iya riƙota ba domin da ɗan nisa a tsakanin su, buɗe eyes ɗinta tayi tana jujjuya su har gumi ya wanke mata fuska, zuciyar ta ne yake dukan uku-uku! Sai daya ƙareta da kallo sannan ya saki murmushi ya fara taka stairs cikin nutsuwa yana ɗauke da ita, da haka har suka shiga new room ɗinta mai ɗauke da ƙayatattun funitures komai na ɗakin ɗan dai dai, ga flowers yanda aka shishshirya su, wardrobe, mirror, drowers and others (gaskiya bazan iya lissafo muku tsarin ɗakin ba sai dai ya tsaru kam). launin colour ɗakinta kuwa purple ne, zuwa yayi ya kwantar da ita saman gadon ta, ya rufe ta da mayafi, ya miƙe zai tafi saida ya jawo mata ƙofar ya rufe sannan yayi nashi room, Ayush tana kwance ta turo baki sannan tace "ji ɗan iyawa shin yanzun dare ne har da rufana da mayafi, kodan ma baccin nake ji." ta lumshe ido kamar mai yin bacci sai dai ba bacci ba kawai tana tariyo lokacin da ya taro ta zata faɗi daga saman beni, murmushi tayi ta rufe fuskar ta da hannayenta tace "i love you Yaya Junaid.... ta ɓangaren Junaid kuwa toilet ya shiga ya watsa ruwa a jikinsa sannan ya fito ɗaure da towel jikinsa ɗauke da danshin ruwa, ya goge jikinsa tsab ya mulka cream ɗinsa mai shegen daɗi ya feffeshe jikinsa da turare bayan nan ya nufi wardrobe ya zaro ƙananun kaya na shan iska 3quater da singlet masu launin milk, drower jikin mirrow ya buɗe zai duba hair cream abunda ya ci karo dashi ne yasa shi tsayar da hannun guri ɗaya ya zubawa littafin ido, daga bisani yakai hannu ya ɗauka abun mamaki har da takobi tsaya wa yayi yana jujjuya abubuwan, secret room ya nufa yana zuwa ya murɗa key ya shige ɗakin, waran ajiya ya samu ya ajiye ƙatoton littafin da kuma takobin ya yi ficewar sa.... ****** Knocking akeyi a hankali ana furta suna "Lailah! Laila!! wai mekike ne haka kizo ki buɗe mun ƙofar dillah!!!, Cikin gaga'ar bacci tace "wai kam waye ne?" ta ƙarisa maganar tana lumshe ido, "bansani ba ƙaniya kizo ki buɗe.." Murmushi Lailah tayi tana kwance a kasalance ta tashi, key ta murɗa sannan ta buɗe da smile akan fuskarta tace "Oyoyo my sweet ƙawass daman nayi kewarki.." Shugowa tayi ciki tana murguɗa baki tace "ba wani nan inda kinyi missing ɗina ai da kin nemeni" rungumar ta Lailah tayi sannan tace "sorry my besty kinsa Bros baya barina naje ko'ina bayan school" wani irin kallon sama da ƙasa Besty tayi wa Lailah tana faɗin "Ok kenam inban nemeki ba babu shan minti...???" zaro ido Lailah tayi tace "why not my Besty! kinsan ba yau bane idan zamuje school muke wuce wa hotel ko? sannan gidan nan iya ni kaɗai ce mace, sai Bros yana hospital da kuma Bros haydar shima yaje school zana exam, daga mu sai mu..." kwashe wa sukayi da dariya suka tafa hannayensu suna faɗin "Shagaliiii.." Wacce ake kira da Besty ce ta kamo hannun Lailah tana murzawa a hankali tace "ƙawas rashin haɗuwar mu kwana biyun nan yasanya ni ciwon mara.." Lailah kiss ta manna wa Bestyn tatan tana faɗin "Besty kwana biyu ba shan minti ina kwanciyar hankali, nima a takure nake kinsan ni bana iya jurewa" Besty ce takai hannunta ƙasan marar Laila tana faɗin "muji ko a hannu kike..." Lailah ce ta kwaɗa mata pillow tana faɗin "ƙaramar ƴer iska kema matsuwar ne yasa kika zo mun ai.." Besty ce ta ɗago tana "kutmelesii, ni kika daka?" Laila ce ta amsa da cewa "an daka ɗin ƴer rainin sense.." Daga nan suka kaure da kokuwa suna cakumar juna da haka har suka cire wa junansu kaya suka zauna tsindir, shafar junan su suka shiga yi! Besty itace a saman Lailah ta kamo bakin nonon Lailah tana wani irin tsotsa cikin salo, ɗaya hannunta kuma yana ƙasan marar ta tana wasa da belinta. gaba ɗaya hankalin Lailah ya fita daga jikinta sai wani irin nishin da take fitar wa tana juye-juye hannunta yana kan breast ɗin Bestyn ta ɗayan hannun kuma tana shafa bayan ta daga sama har zuwa kan tudun ɗuwawunta, gaba ɗayansu sai nishi suke jikinsu na kakkarwa tsabar yanayinda suka shiga, a cikin wani irin yanayi Besty ta ɗago ta banƙare ƙafar Lailah ta kafa bakin ta a ƙasan ta cikin salo take juyar da harshen ta cikin kogin gurin, ta cabko belinta da harshenta wani irin socking take mata, Lailah ta gama rikicewa a cikin tana nishi-nishi har ta koma muzurai tana sumbatu da ihu-ihu tana ƙara danna kan Besty cikin cinyoyin taa.... (A'UZUBILLAHI MINNA SHAIƊANUN RAJIN, MALAMA ASMEETAH AKWAI KUNYA DA KAWAICI, bari nabar layin nan 🚶🚶🚶 ku gafarce ni bansani ba ko akwai waɗanda zasu cutu a cikinku 🙏🙏)... kundai ji irin halayyar LAILA ba mutumiyar kirki bace, Allah sarki Doctor Hasheem yana iya ƙoƙarinsa akan ƙannensa tinda iyayensu suka rasu, Allah Allah dai ya shirya mana zuriya ****** Junaid ne ya turo ɗakin Ayush da kayan Abinci a cikin paranty dasu kayan fruits, Ajiye wa yayi akan ɗan ƙaramin glass table ɗinta ya zauna a bakin gado ya ƙura mata ido akan kyakykyawar fuskar ta ita kuwa ta lumshe ido sai sharar bacci take, fuskar nan ɗauke da murmushi a tana baccin ma, shima murmushi ya saki akan fuskarsa ya kai hannu ya shafo fuskar ta cikin sa'a kuwa ta soma ƙoƙarin buɗe idonta, shi kuwa hannu yasa ya yaye mayafin data rufu da shi, tana ta noƙe-noƙe, ta kasa tashi ganin zata ɓata masa lokaci yasa hannu ya finciko ta zaune, a tsorace ta ware idanuwan ta kamar zata yi kuka tace "Yaya Junaid ina cikin baccinaaa.." juyowa yayi ya kalleta yace "inadai ba mafarki kike ba" gatsine tayi masa ta kawar ta kanta gefe, buɗe baki yayi yace "kutt ni kika harara? lallai yarinya saina koya miki hankali yanzu..." da dugu zata sauƙa daga kan gado ta gudu yayi saurin kamota ya jawota ta faɗa jikinsa yana faɗin "ke kin girma ko har da mun sakalci" cikin shagwaɓa tace "wayyo Yaya Junaid Allah ni yarinya ce ban girma ba, kayi hakuri...." ɗagota ya yi yace "oh ke yarinya ce kin tabbata?" kaɗa masa kai tayi alamar eeh! "Ok tinda ke yarinya ce cire kayanki muje nayi miki wanka ai daman tinda muka dawo bakiyi ba.." zaro ido tayi waje tace "Allah na girma Yaya Junaid, barni nayi wanka na" "Allah Yushert baki girma ba ni da kaina zan miki wankan nan.." har ya soma zame mata kayan jikinta, yana kokuwar cire mata kaya ita tana ƙoƙarin hana shi, duk da hakan sai da ya cire mata rigar jikinta ya barta daga ita sai breziya da short troza iya gwiwar ta, ganin zai mata tsirara yasa ta fashe masa da kuka tinin hawaye sun wanke mata fuska, bata so yaga tsaraicinta... shi kuwa tsaya wa yayi cak ya tsayar da idonsa akan wani abu, jin yayi shuru kuma idonsa akan abun yasa Ayush ta dakata da yin kukan itama takai idonta kan abunda Junaid yake kallo wato wani irin zobe ne mai jikin zinare sai sheƙi yake yana manne a cibiyar Ayush, bakin Junaid na motsi a hankali yace "meye wannan abun mai ɗaukar ido akan cibiyar ki???" itama Ayush abun take kallo daga bisani kuma tace "wannan nima haka na tashi na ganshi a jikina kuma baya ciruwa" ta ƙarasa maganar tana shafar abun dake manne da cibiyar tatan. shima Junaid hannu ya kai yana shafa zoben jikinsa laushi gareshi sai sheƙin da yake yi, abun kuma kamar ɗan kunne ɗan ƙarami da shi, mariƙar abun kuma yana can cikin cibiyar Ayush ya riƙe ta ciki... Abun ya bawa Junaid mamaki sannan yayi matuƙar burge shi, kansa ya kai saitin cibiyar Ayush ya manna mata kiss akan *RING NAVEL* ɗin ta, sai sheƙin da yake yi! ya ɗago kansa still eyes ɗinsa akan zoben cibiyar, Ayush duba kanta tayi ganin daga ita sai brezy da short pant ta jawo bedsheet ta rufe kanta da shi, murmushi ya yi sannan yace "kije kiyi wankan ki sai ki fito kici abinci.." gudu² sauri² ta shige cikin toilet tana tare ƙirjinta da hannayen ta, shi kuwa binta yayi da kallo da smile asaman face ɗinsa, shi tinda yaci karo da zoben cibiyar Ayush daga nan hankalinsa ya kasa kwanciya shi bai taɓa lura da zoben ba sai yau, zuciyarsa ne yake wani irin bugawa, ga wani sanyi da yake ratsa cikin jikinsa.... itama Àyush shigar ta cikin toilet tsayawa tayi a gaban mirror tana shafa zoben kan cibiyar ta tana maganar zuci! "Yaya Junaid ka kwantar da hankalinka wannan zoben kan navel ɗina shine maganin warakar ka, zaka samu sauƙi insha Àllahu, da žaran na cire wannan zoben sai dai zan rasa rayuwata..." ƙwalla ne ya zubo mata akan fuskar ta.... tana gaban madubin toilet taji an ƙira sunanta ta cikin mirror da wata iriyar sassanyar murya, da sauri takai idonta jikin mirror haske ne ya bayyana a jikin mirror kafin daga baya sufar mutum ya biyo baya, Ido Àyush ta zaro cike da murna tace "Umma kece! Nagode Allah da baki mutu ba, nayi kewar ki Ummanah..." ta ƙarasa maganar tana washe white teeth ɗin ta. Kamar masu video call murmushi Uma tayi sannan tace "nima haka my Ayush nayi kewarki sosai" "Uma toh yaushe zaki dawo gare ni, rayuwa ba ke babu daɗi." "kinga Ayush kina magana a hankali kar Junaid ya jiyo ki nasan kuna tare, bamu da isheshshen lokaci nazo miki ne domin na taimaka miki waran magance matsalar Junaid, yanzu haka a ɓoye nake miki magana ta cikin madubin tsafin mahaifinki ba tareda saninsa ba, idan har kuma yasan ina magana da ke zai ɗau mummunan mataki a kaina nasan ke bazai miki komai ba saboda ke takobinsa ce, Ayush a gaggauce zan baki wasu sirrika ne wanda sai kinyi wannan kafin ki fara samawa Janaid lafiya! Ga waɗan nan zobina guda biyu sunansu zoben dish na tsafi ne kije ki sanyawa Janaid a ƙaramin yatsansa na hagun, kema ki saka a ƙaramin yatsanki na hagun, idan kuka sanya su toh daga lokacin Mahaifinki zai daina ganinku a cikin madubin tsafin sa daga nan ke kuma saiki fara aikin ki, idan har mahaifinki yana kallonki bazai taɓa bari ki warkar da Janaid ba!!! sai dai kuma wannan zoben da zaki cire a jikin cibiyar ki zai sa ki rasa rayuwarki idan ba'a yi sa'a ba, amma kuma Junaid zai samu lafiya ba wani abun cutarwar da zai sake shugo mishi rayuwa har abadan abadann, kuma duk wani tsafin mahaifinki zai karye, zai rasa ƙarfin ikonsa, Aljanun dake biye a bayansa zasu ɓace su barshi, ni ce kawai bazai rasa ba saboda ni matarsa ce, kema zaki iya mutuwa Ãyush da zaran zoben ya bar jikin ki.." Ajiyar zuciya Ayush ta sauƙe tare da faɗin "Uma indai Junaid zai samu lafiya kuma tsafin mahaifina zai karye ni na yadda na mutu, zan mutu Uma! sai dai nasan Junaid zai je ya Auri wata ba ni ba, Uma inason Junaid sosai burina bai wuce na Aure shi ba, amma sai dai hakan bazai yuba nasan mutuwa zanyi.." ta ƙarasa maganar tana kuka itama Uman kuka take zata rasa ɗiyarta Murya a dashe Uma tace "wannan sadaukarwa ne Ayush ki kwantar da hankalinki zaki samu rahamar ubangiji insha Allahu, zan tayaki da Addu'a ina miki fatan alkhairi ƁINGEL ABBANTA..." lokaci guda ta ɓace a jikin madubin, kuka Ayush take sosai amma taƙi barin Janaid ya jiyo kukan... tana cikin wannan halin idonta ya sauƙa akan zobina guda biyu dake saman mirror, murmushi Ayush tasau ta ɗauke su tana juya su, tana riƙe dasu ta samu tayi wanka shab shab tayi brush sannan ta fito cikin room tana ɗaure da towel a ƙirjin ta, ganin Junaid a kwance saman gado ido a rufe tace "wato kaji ɗaki mai sanyi shine har da baccin ka..." cikin sanɗa tayo kan Janaid tana faɗin "yawwa ga dama ta zomun bari na samu na sanya masa zoben nan kafin ya ankara da shi" yatsar hannunsa ta kamo a hankali ta sanya masa itama tayi gaggawar saka nata, tana sauƙe ajiyar zuciya "shikenam hankali ya kwanta mun rabu da masifar farko sauran na biyu shine zan rasa rayuwa ta," ta ƙara sa maganar tana zubda hawaye........ *MASHA ALLAH TO BE CONTINUE NEXT* *INA MASOYAN AYUSH KUZO KU TAYA AYUSHERT DA ADDU'A NEXT PAGE KO TAYI RAI KO TA MUTU OHO, YAWAN COMMENTS ƊINKU SHI ZAI CETO RAYUWAR AYUSH, ƘARANCIN COMMENT ƊINKU KUMA SHI ZAI SHEƘE AYUSH HAR LAHIRA YACIIIN...* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️✍️* typing📲 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ ------->69 & 70 <------- ____________________________ Ɗaga hannu tayi sama tana roƙon Allah "ya Allah ka temake ni, ka bani nasara akan ceton Junaid daga kogon hallaka..." har ta gama Junaid bai motsa ba, ta tashi ta nufi gaban mirror, gabanta ne ya yi wani irin bugawa da ƙarfin gaske ta tsaya cak ta zazzaro manya-manyan idanuwan ta waje ganin anyi rubutu a jikin mirror da jini, "Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un.." abunda ta furta kenam, jikin ta na kakkarwa ta soma karanta rubutun da akayi da jini a jikin madubi... {{ "kun munafurce ni Ɓingel ke da mahaifiyar ki, kun toshe mun kafar da zan sanya ku a idanuwa na balle nasan abubuwan da suke faruwa daga ɓangarenku, hakan yasa na ɗauki mummunan mataki akan shi wanda kike so ki rasa rayuwar ki akansa, kafin ki mutu ya rigaki mutuwa Ɓingel, daki rasa rayuwarki gwara shi ya rasa tasa rayuwar, kiyi hakuri na kashe Junaid har lahira, babu ta yanda zan ganki shiyasa nayi miki wannan rubutun BISSALAM" }} tsabar firgita da tsoro Ayush har faɗuwa tayi ƙasi ƙafafunta bazasu iya ɗaukar ta ba, jiki na rawa tayi kan Junaid wanda yake kwance kan gado ƙafafunsa rabi suna ƙasi, jijjigar sa ta farayi tana ƙiran sunansa cikin yanayin kuka "wayyo dan Allah Junaid ka tashi, na shiga ukuna na lalace Junaidd! Junaidd!! Junaid ka tashi mana...." ta fashe da matsanancin kuka tana bubbugar ƙirjinsa, ta tashi da gudu ta nufi toilet ta fito hannun ta ɗauke da ruwa ta soma kwara masa amma Junaid ko motsi babu ido a rufe, tsabar kiɗimewa daga ita sai towel a jikinta haka ta jawo Junaid kanta suka faɗo ƙasin gado tare tana rungume dashi, ihu take na fitar hankali tana ƙara ƙanƙame shi a jikinta, idonta sunyi jawur hatta fuskar ta shima ya yi jawur abinka da farar mace, kanta ne ya soma juyawa ta soma kwashewa da dariya daga dariya ta koma kuka haka ta rinƙa haɗawa dariya da kuka, still tana ƙanƙame da Junaid! Inta kwashe da dariya lokaci guda kuma sai dariyar ta juye ihu ta soma ihu kamar ranta zai fitaa, Da haka har ta fara shiɗewa, ta soma magana ciki -ciki "Yaya Junaid bazaka mutu ka barni ba, bazan rayu ba..." lokaci guda kuma ta yi wani irin ƙaara na gaske har sai da madubin ɗakin ya dagargaje tsabar ƙarfin ƙarar ihun data yi, shine last ihun ta itama wuyan ta ya karye ta kwantar da kanta saman ƙirjin Junaid, numfashi ya tsaya cakk, ihun nan har sai da ya daki dodon kunnen maigadi tsabar ƙarfin ƙaarar, shi maigadin da yake can bakin gate mai shegen nisa. Jin wannan ihun mai razanarwa yasa mai gadi tsorita jikinsa ne ya hau ɓari yana faɗin "innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, shikenam kwanan mu ya ƙare yau kam Junaidu ya koma Damusa ya kashe ƴar mutane, nasan yanzu kaina zai dawo bari na hau kan hanya na bar gidan nan tin kafin ya fito gare ni. Da gudu Baba mai gadi ya buɗe gate ya fice a gidan... (Shin mutuwa tayi ne ko suma Allahu A'alamu..). ****** Besty ce take kwance saman gadon Laila sai danna phone take tana watsa chiwgun a baki sai kara take tayi da su tana taunasu cikin salo, can saiga Laila ta fito daga toilet da ɗaurin towel a ƙirjinta tana faɗin "my Besty yakamata kizo ki watsa ruwan musulunci a jikin ki koh, gashi time to pray sai ƙiraye-ƙirayen sallar la'asar ake. Besty kuwa idon ta nakan wayar hannun ta tace " kiyi sallar ki mana idan na tashi zanyi ai." Laila ce ta taho gaban Besty tana faɗin "ke ki tashi nace kije kiyi wanka bazan zauna dake haka duk jikin ki ƙazanta" ta ƙarasa maganar tana fizge wayar hannun ta, tashi tayi Besty tana ɗura ashar tace "kutumar bura uba, nice baza ki iya zama dani ba a haka? saboda nazo gidan ku ne yasa kike mun wulaƙanci son ranki, shikenam zan bar gidan ku yanzu ai nima muna da gidan, kuma ke bazaki nuna mun musulunci ba," ta ƙarasa maganar tare da tashi ta fizgi wayar ta, ta jawo kayan ta zata saka suka ji bugan ƙofar ɗaki, a tsorace Laila tace "waye ne" jin muryar Yayanta yana faɗin "Auta ki buɗe ƙofar mana" gaban ta ne yayi wani irin bugawa ta kalli Bestin ta murya ciki-ciki take cewa "ina kinga har Yayana ya dawo daga hospital shiyasa nake ta binki ki samu kiyi wankan kar yazo ya ganki a haka, gashi yanzu, ai saiki samu ki shige cikin toilet ɗin.." wani irin harara Besty ta wurga wa Laila ta ja tsuka sannan ta shige toilet, itama Laila binta da kallo tayi kafin tayi ƙwafa ta nufi yanda wardrobe ɗinta yake ta ciro wata doguwar riga na material da gyalen ta mai ɗigon black and white ta ɗora su akan gado wannan ta fitar su ne wanda Besty zata saka.. itama ta ciro riga da skit blue da hular sa tayi saurin sanyasu, taji Yayanta yana faɗin "ke shanyar da kika yi fa ya bushe, wai mekike yi haka ne?" "Yaya kayana dai nake sakawa nayi wanka ne..." shuru yayi bai ce komai ba, sai da ta gama shirya wa tsab tukun tazo ta buɗe ƙofar da murmushi akan fuskar ta tace "your welcome my dearest bros" ɗan hararar ta yayi ta gefen ido yana faɗin "ni kike wa jan aji ko?" taɓe baki tayi sannan tace "sorry my Bros...." bakin gado ya samu ya zauna bakin sa cike da tambayoyi sai kalle-kalle yake ta yi a ɗakin kamar baƙonsa... "waɗannan kayan waye..." ya yi tambayar yana kallon Laila.. cikin ƙinƙina tace "Yaya! Aunty Maimoon ce tazo tinda rana, har bacci ya ɗauke mu yanzu tana wanka ne..." Gabansa ne ya yanke jin an ambaci Maimoon, jinjina kai ya yi sannan yace "okay.." tashi yayi zai fita Laila tace "Yaya meyasa ka tashi kuma?" Murmushi ya yi sannan yace "bakomai inaso zanje nima nayi wanka yanzu dawowa ta, kinsan idan na dawo inhar banzo duba lafiyar ki ba hankalina baya kwanciya.." Murmusawa tayi tace "proud of you my Bros, nagode da irin kulawar da kake nuna mun.." Ficewa ya yi daga cikin ɗakin ita kuwa Laila murmushi tayi tasan saboda Maimoon yabar ɗakin.... zama tayi a bakin gado tayi tagumi wasu siraran hawaye ne suke gangaro mata daga gani kasan tana cikin damuwa. dai den lokacin da Maimoon ta fito daga toilet ɗaure da towel a ƙirjin ta, ganin Laila a cikin wani hali yasa tazo itama ta zauna kusa da ita ta zauna jikinta duk a mace tace "Laila what's wrong with you? kina kuka akan meye?..." Laila ta juyo tana kallon Maimoon tace "ke ma ai kuka kika yi, ganan eyes ɗinki sun canza launin jaa, nasan ke kukan ki akan Doctor Hasheem ne wato Yayana." Jinjina kai Maimoon tayi sannan tace "haka ne a duk lokacin dana ci karo da Yaya Hasheem gabana faɗuwa yake tsabar tsananin sonsa da nake yi, muna son junan mu amma narasa meyasa Yaya Hasheem lokaci guda ya canza mun, ga halin da muke ciki ni da ke, abun kunya ne ace ni ina lesbian da ƙanwar mijin da nake sa ran zan Aura, tirr da wannan rayuwar kuma hakan ma a iya junan mu muke wannan ƙazantar, ni na lura Laila a duk sanda muka yi wannan abun akwai rashin jituwar da yake shiga tsakanin mu, dole sai munyi faɗa, shin meya jawo hakan?.." Ajiyar zuciya Laila ta ja sannan tace "nima ban saniba Aunty Maimoon, a koda yaushe ina kuka akan wannan al'amarin, sai dai mu cigaba da addu'a domin muna cikin babban masifa ina tsoron kar wata rana a kama mu.." gaba ɗayan su kuka suke yi, "Aunty Maimoon Oga Junaid ciwon sonsa zai hallaka ni wallahi, amma shi baya sona.." Maimoon ta juyo tana kallon Laila tace "Laila ke ma kin ɗora ranki akan Junaid wanda shi ba mace bane a gabansa, mutumin da bashi da lafiya, ba cikakken mutum bane, shin ina zaki kai shi?.." Laila hura iskar bakin ta tayi tana faɗin "insha Allah Oga Junaid shine mijina kuma uban ƴa ƴana,.." Murmushi Maimoon tayi sannan tace "Allah ya temaka ya bada sa'a.." ta tashi tana ƙoƙarin zura rigar da Laila ta fitar mata.. ita kuma Laila kallon Maimoon take tana maganar zuci "ina tausaya miki Maimoon domin nasan duk lokacin da kika ji Yaya Hasheem ya samu new budurwa haƙiƙa zuciyar ki bugawa zata yi, Yaya Hasheem yanzu ba kece a gabansa ba, amma shima ya yi rashin adalci sai da kuka shaƙu soyayyarku tayi ƙarko tukun zai bar ki ya koma gurin wata wai Ayush..." tsuka taja ta tashi ta saka hijabi tare da shimfiɗa sallaya ta tsaida sallah... jin yanda Laila tayi tsuka yasa Maimoon yin murmushi ta girgiza kai a tunanin ta tsukar da Laila tayi da ita take..... ***** Zaune yake a bakin gado ya yi tagumi yana magana ciki-ciki "kiyi hakuri Maimoon nasan nayi miki babban laifi, kece mace ta farko dana so a rayuwata kuma nake da burin Aura amma tinda naci karo da Ayush komai na jefar shi gefe, nasan kina matuƙar ƙauna ta fiye da yanda nake tunani, amma yanzu na canza Ayush nake gani a gabana ita ce ta maye gurbinki Maimoon duk da kema har yanzu kina raina.." haka ya cigaba da maganganun sa shi kaɗai. *WACECE MAIMOON* wata yarinya ce ƴar shekara 21 mai ilimin gaske na boko dana arabic, sau uku Maimoon tana sauƙe Alqur'ani mai girma, hadisai ne da Ahlari a kwakwalwar ta, Itace ta ɗaya a gasar karatun qur'an a cikin ɗalibai na ƙasashe.. asalin iyayen Maimoon larabawan makkah ne, suka baro makka zuwa nan nigeria garin Abuja, Maimoon fara ce tas itama ga gashi tana da dirin jiki domin tafi Ayush dirin jiki gaskiya sai dai bayan nan bata fi Ayush da komai ba, Ayush da Maimoon farare ne sai dai launin fata ta banbanta, ita Ayush fara ce tasss, Maimoon kuma farin ta launin jaa ne. gashin Ayush mai murɗi-murɗi ne ga laushi gaban goshinta kuwa gashi ne a kwance har yaso ya haɗe da girar ta, yanada tsayi sosai zuwa tudun bayanta, ita kuma Maimoon gashin ta tsantsi ne dashi a ware gashin yake itama ya rufe gadon bayan ta, Ayush ta fi Maimoon Eyes da ƙaramin baki, Maimoon kuma tafi Ayush tsayin hanci duk da itama Ayush tana da tsayin hanci, Amma kuma Ayush tafi Maimoon tsayi nesa ba kusa ba domin ita fa Ayush da kaɗan Junaid ya ɗarata tsayi.. kowa da kalar suffar ƙasar daya ɗauko, zuriyar mahaifin Ayush ƴan fulanin indiyawa ne dake ƙasar Oromia daganan kakanta ya samu mulkin ƙasar California.... Ita kuma Maimoon balarabiya ce ciki da waje, duk ɗin su ba laifi ta ɓangaren kyau... Mahaifin Maimoon babban abokin mahaifin Doctor Hasheem ne marigayi alhaji Bukar, tin suna ƙananan yara suka fara soyayya da Dr Hasheem da kuma Maimoon, har Allah yasa suka mallaki hankalin kansu yanzu kuma Docter Hasheem yake so ya juyar da soyayyarsa kan Ayush haɗuwar sama... *DALILIN YIN LESBIAN TSAKANIN MAIMOON DA LAILA...* Akwai wata rana Maimoon da Laila suna tafe kan hanyar su ta zuwa hospital zasu je gurin Doctor Hasheem to daman Maimoon ita take draving motar ta suna tafe suna hira, kwatsam sai suka bugi wata tsohuwar mata da baƙaƙen kaya a jikin ta, da gudu suka fito daga cikin motar suna faɗin "innalillahi wa inna ilaihi raju'un, ta mutu ko?" ita ko Laila fashe wa tayi da kuka dake lokacin yarinya ce bazata wuce 15years ba, ita kuma Maimoon ta kai 18years suna ƙoƙarin ɗaga tsohuwar nan suka ji ta tintsire da dariya ta ɗago tana musu wani irin kallo, lokaci guda kuwa ta rungumo su jikinta kowanne sai data zura harshenta a cikin bakin su, cikin lokaci ƙanƙani kuwa ta ɓace ɓatt, tin daga lokacin ta juyar musu da kwakwalwa wanda idan basu kusanci juna ba basa jin daɗi duniyar zafi take musu, to tin daga wannan lokacin suke wannan harkar ba tare da son ransu ba, sai bayan sun kammala suke dana sanin aikatawa kuma suke faɗa a junan su, tsawon shekara uku yanzu kenam.... idan har ba tsafi bane ai Maimoon tafi ƙarfin zuciyar ta saboda kullum a cikin karatun kur'ani take, a yanzu ta kammala N.C.E, Laila kuma ta kammala S.S.E, shaƙuwar dake tsakanin su ne yasa Laila take ƙiran Maimoon da Besty ita kuma Maimoon ta ƙirata da ƙawas amma ai Maimoon ta girmi Laila sosai.... *MASHA ALLAH* Rashin comments ɗinku ne yasa zamu tsaya anam. ku gyara dan Allah🙏🙏 *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️* typing📲 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ ------->71 & 72 <------- ✈️✈️✈️ ƘASAR CALIFORNIA... Sarki Raamud ne zaune akan kujerarsa ta mulki ya ɗora ƙafa ɗaya akan ɗaya yanata huci, ga Mahaifiyar Ayush kuwa durƙushe a gabansa ya sata tayi kneeldown, tana kuka ga gumin dake yanko mata daga sumar kanta, tana faɗin "Shugaba kayi hakuri ka bar hukunta ni haka, nifa temako nayi...." kafin ta ƙarisa maganar ya daka mata wani irin gigitaccen tsawa "your very stupid, ni zaki munafurta? kin sace mun zoben Dish kin kaiwa Ɓingel kuna ganin shine hanyar da zaku bi ku magance matsalar ku, kin toshe mun kafar da zanga Ɓingel da kuma Junaidu! toh amma ina so ku sani cewa kafin ku aiwatar da aikin ku na rigada na tura Aljanin ƙudus yaje ya murɗe mun wuyan Junaidd...." Hahahaha ya kwashe da wani irin mahaukaciyar dariya.. tsabar tsoro da firgita sai da Bara'at ta faɗi zaune daga kneeldown ta dafe ƙirjin ta tana faɗin "shugaba ka kashe Junaid? Innalillahi wa inna ilaihi raju'un!" ta fashe da kuka "meyasa ka ɗauki wannan tsatstsauran hukunci? shikenam nima kuwa zaka rasani yanzu domin rayuwata batada wani amfani tinda har na gaza ceton Junaid." Da gudu ta tashi ta miƙi hanyar fita daga cikin falon masarautar kai tsaye ɗakinta ta nufa tana shiga ta danna key, zuwa tayi ta ɗauko poisen zata sha, wani irin bugu akayi wa ɗaki ya buɗu, cafko hannun ta yayi sannan ya yi wurgi da ƙwalbar gubar ya zabga mata mari ya hankaɗata saman gado yana faɗin " ban taɓa sanin baki da hankali ba sai yau, idan kika kashe kanki kin mutu kafura..." katse shi tayi da cewa "wanda yayi kisan kai kuma fa?? ya kamata kaji tsoron Allah Abul Mayush, ka sani fa wata rana zaka mutu, bawai kai kaɗai za'a bari a doron duniya ba, Ka kashe Junaid ita kuma fa Ayush shin zata rayu ne? bakayi tunanin haka ba, ka yanke hukunci saboda ita to ka sani ko da ran Junaid ko ba ran Junaid Ayush zata mutu ne, an zo wajen da bazata iya rayuwa ba tare da Junaid ba....." ta tinshire da dariya tana tafa hannayen ta biyu ta kuma cewa "shin baka san Junaid da Ayush jininsu ɗaya ba ne? to ka ɓarar yanda ka kashe Junaid haka Ɓingel ɗinka ma mutuwa zata yi, bazata rayu ba......" Ja da baya Sarki Raamud ya soma yi tabbas maganganun Bara'at sun juyar masa da kwakwalwarsa, zuciyarsa ne ta fara harbawa da ƙarfin gaske, lokaci guda kuwa ya yi regret akan abunda ya aikata, "haƙiƙa Ayush itace mahaɗin Junaid, kuma jininsu ɗaya yanaso ya warware wannan al'amarin amma ya kasa..." haka ya tsaya cak yana maganar zuci, jikinsa ya sake baya jin daɗin jikinsa sosai, ga wani irin zazzaɓi da ya rufe shi.. lokaci guda kuwa ya zabura da sauri ya fice daga cikin room ɗin Bara'at wacce itama tsayawa tayi tana kallonsa cike da tsana da kuma mamaki ga hawayen da suke gangaro mata, kamar tasan abunda yake ransa ta furta cewa "yanzu haka nasan zai tafi ƙasar nigeria ne domin yaje ya dubo su Ayush...." itama da gudu ta nufi waje, ta samu Sarkin har ya hau kan wani dokinsa mai ƙarfin gaske da kuma gudu, domin zai iya zuwa nigeria da wannan dokin ba tareda ya hau jirgi ba, domin yasan ta ko ina nemansa ake.. har ya fara tafi ta ƙwalla masa ƙira da ƙarfi tana faɗin " *kasa a ranka cewa kana barin cikin masarautar nan shikenam ka barshi har abada, kuma ba kai ba mulki! ƙa'idojin dokar kenam, na tunatar dakai...* Sarki da jin hakan ya tsayar da dokinsa, gabansa na yankewa, idanuwansa kuwa har sunyi jawur, fuskarsa ya nuna alamar damuwa ajiyar zuciya yaja sannan ya kanne idanuwansa sosai, yana so yayi kuka amma ba hali domin zubda hawayensa shima wani makaryin asiri ne a jikinsa... Ba yanda ya iya haka ya juyo da dokinsa saboda mulkinsa shine babban abun tasirinsa kuma shine tushen sa na iyaye da kakanu... Haka ya sauƙo yana tangaɗi hajijiya ne yake shirin ɗaukarsa, zuciyarsa tana bugawa da ƙarfin bala'i, tabbas shima yasan idan babu Ayush shikenam tashi tazo ƙarshe, saida yazo daf da Bara'at ya tsaya yana kallonta cike da tausayawa kansa, bazai iya control hawayensa ba haka ya durƙusa da gwiwowinsa sannan ya fashe da wani irin matsanancin kuka kansa a sunkuye.... zaro ido Bara'at tayi tace "Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, nashiga uku *SHUGABA* tinda uwata ta haifeni ban taɓa ganin damuwa a fuskar ka ba balle hawaye uwa uba har da rera kuka, abun babba ne, shikenam ka korar da ALJANUNKA sunga hawaye a idonka...." Aljanun da suke cikin masarautar sa kuwa haka suka rinƙa ɓacewa, duk wani abun tsafi sai ɓacewa suke, duk abubuwan tsoro dake cikin dajin maƙarƙashe duk sun ɓace daman shi ya ƙirƙire su da yarjejeniyar bazasu ga hawaye a idonsa ba har abada... gashi kuwa yanzu komai ya rushe masa ata sanadiyar Ayushert! Haka masarautar nan ta dawo babu komai na tsafi a ciki, daga shi sai matarsa Bara'at sai kuma DAMUSAR JUNAID wanda shi kuma makaryin tsafinsa yana jikin zoben cibiyar Ayush, Shima Sarki Raamud akwai sauran tsafi a jikinsa wanda shima makaryinsa yana a tattare da wannan zoben cibiyar Ayush, suna tsaye a harabar masarautar sai ga wasu tsuntsaye suna shirin shugowa, da gudu Sarki ya miƙi hanyar babban gate wanda ya buɗe yaje ya rufe ya danna ƙwaɗo haka tsuntsayen suka juya ba halin shugowa domin akwai hayaƙin da suna shugowa zasu ƙone... ita kuwa Bara'at jikinta ne yayi sanyi domin za'a iya kawo musu hari a koda yaushe idan aka fiskanci babu masu kula da masarautar nan, tana cikin wannan tunanin taji ya riƙo hannunta suka shiga cikin falon masarautar, gaban Damusa yaje ya durƙusa yana shafarsa murya na kakkarwa yake magana da Damusar "kai kaɗai ne ka rage mun a halin yanzu daga kai sai matata, itama Allah yasa kar ta gujeni, ga shi na rasa ɗiyata tilo, nasan Ɓingel mutuwa zata yi! banaso na rasa masarautar nan saboda amanar mahaifina ne.." Hmmm! ajiyar zuciya yayi sannan yakai idonsa kan Bara'at wacce take tsaye kanta a sunkuye, ya taso yazo gabanta ya riƙe hannayenta yana faɗin "idan bakya son zama dani akwai sauran tsafi a jikina zan mayar dake nigeria a yanzu, sai dai amma gurin zama zai gagare ki..." Bara'at tana kuka tace "ba yanda zanje ina tare da kai, gurin wacce zanje a nigeria nasan ta mutu, ina zanje to? sai dai mu mutu tare...." ta ƙarasa maganar tana kuka ta rungumi Sarki, shima hawayen yake zubar wa yana mamakin ta yanda al'amarin nan ya afko masa lokaci guda, Abubuwa sun taɓarɓare masa, lokaci ɗaya ya zamo kalar tausayi, kamar ba shi bane *SARKI RAAMUD, SARKIN MATSAFAN DUNIYA*.... (( *Yaaa Salam!* *ku duba abunda ya faru da Mahaifin Ayush lokaci ɗaya,* *ba'a jayayya da ikon Allah, duk abunda Allah ya tsara ba makawa sai ya faru kafin ƙiftawar ido,* *Allah shine mai komai a hannu kuma shine mai mulki shine mai yin abunda yaso, duk tsafin mutum, duk izzar mutum, duk ƙarfin ikon mutum, duk zalincin mutum a lokaci ɗaya Allah zai gama da shi,* *ya Allah kasa mufi ƙarfin zuciyar mu 🙏🙏* )) ****** Doctor Hasheem ne ya fito falo yana zaune akan sofa idonsa akan plasman, Muryar Laila ya jiyo tana faɗin "Bros kai kaɗai ne a falon?.." Juyawa yayi zai mayar mata da amsa kwatsam eyes ball ɗinsa suka sauƙa akan Maimoon wacce tasha doguwar riga da gyalensa iri ɗaya tasha makeup ba ƙaramin kyau tayi ba, ta ƙaraso gaban Dr Hasheem ta durƙusa gwiwowinta ƙasi sannan ta kamo hannayensa tana zubda ƙwalla tace "Yaya Hasheem! bansan laifin mai nayi maka ba, kasan ina matuƙar ƙaunarka, bazan iya juran rashin ganinka ba, bazan iya juran rashin jin muryarka ba, amma meyasa ka daina zuwa gidan mu? ka daina ƙirana a waya ko da saƙo ne, why my Doctor! why!! why!!!...." Laila ce tayo kan Maimoon tana faɗin "dan Allah Besty ki tashi ba girmanki bane, Aji down wallahi.." Maimoon katse ta tayi da cewa "Laila ko cewa yayi na kwanta ya takani ya wuce da gudu zan kwanta indai zamu dawo da soyayyar mu, Soyayyar yarinta har zuwa girman mu ai ba wasa bane, cikin zuciyata tafarfasa take" Doctor Hasheem kuwa yana jin raɗaɗi a cikin zuciyarsa baya son jin kukan Maimoon tin tana ƙarama ma! eyes ɗinsa na kan plasman yana kallo kunnuwansa suka fara jiyo masa kukan Ayush, da sauri ya kalli Maimoon sai yaga fuskar Maimoon ta koma ta Ayush tana kuka tana riƙe da hannayensa, Da sauri Doctor shima ya durƙusa ƙasi ya riƙe hannayen ta yana faɗin "Ayush! Ayushert meya sameki kike kuka, bazan iya juran ganin hawayen ki ba..." yana share mata hawayen kan fuskar ta. zaro ido Maimoon tayi leɓɓen bakin ta na kakkarwa tace "wacece Ayush?.." itama Laila ta girgiza ganin yanda Yaya Hasheem yake kiran Maimoon a matsayin Ayush, cikin firgici Laila ta dafa kafaɗar Doctor tace "Yaya baka gani ne? Maimoon ce fa a gabanka ba Ayush ba" ta ƙarasa magana itama tana zubda hawaye, domin ta tsani taga Maimoon tana kuka wani irin takaici take ji.... Doctor Hasheem ƙamewa yayi a wajen ya zuba wa Maimoon ido sai a lokacin ya lura ashe Maimoon ce ba Ayush ba, Ayush gizo take masa.... Da gudu Maimoon ta tashi ta nufi hanyar waje direct hanyar gate ta nufa. Laila ma biyo bayanta tayi tana ƙiran ta "Aunty Maimoon! Aunty Maimoon!! ki tsaya mana dan Allah, Besty!!!" Ganin har ta buɗe gate ta fice yasa Laila ta koma ciki tana faɗin "haba Yaya mekayi ne haka, shin meyasa bazaka iya ɓoye soyayyar Ayush ba, gashi yanzu soyayyar da kuka yi shekara da shekaru kuna ginata lokaci guda ka rushe ta..." buɗe baki yayi a hankali yace "please Auta don't disturb me, am not feeling better" "toh ka tashi Yaya kaje ka mayarta gida dan Allah, kaji Bros" tana bubbugan kafaɗunsa "Yaya ka ƙona mata rai sosai, ka ƙuntata mata akan wata banza Ayush....." kafin ta rufe baki Doctor Hasheem ya kwashe Laila da wani irin gigitaccen mari har sai da taga taurari, ya miƙe tsaye yana faɗin "are you mad? kinsan abunda kike faɗa kuwa Laila, get out from my side..." ya ƙarisa maganar yana nuna mata yatsa, da gudu Laila ta bar wajen tana kuka hannunta kuwa na riƙe da kuncin ta... shi kuma ba abunda yake sai huci yana faɗin "sorry my Ayush, forgive me my Ayush ba wanda zai zage ki na kyale shi a gabana..." ****** Gab da mangrib Mommy ta shawo kwana da motar ta, ganin gate a buɗe abun ya bata mamaki ita dai kawai shigewa cikin gidan tayi a bakin gate ta tsayar da motar ta fito tana kiran "Baba mai gadi! Baba mai gadi!!" har cikin ɗakinsa ta leƙa amma bata ganshi ba, rufe gate tayi sannan ta shige motarta ta miƙe hanyar da zai sadata da harabar gidan, tayi parking motar ta hankalin ta a tashe bata ga Baba maigadi ba, ganin motar Junaid yasa tajaa ajiyar zuciya, ganin motarsa yasa hankalinta ya kwanta, falo ta shugo bakinta ɗauke da sallama, ga falo wayam babu kowa direct ɗakinta ta nufa taje tayi wanka ta sauya kayan jikinta zuwa doguwar riga Bubaa! ta ƙara fitowa ta nufi kitchen gani tayi anyi girki an saka a flask, fried rice ne ga naman kaji a saman food flask, Murmushi Mommy tayi tare da faɗin "Allah yayi muku Albarka yarana, gashi Mommyn ku ta dawo da yunwa.." sai data cika plate kafin ta dawo falo ta zauna akan 1 seater tana cin abincin ta cikin nutsuwa, bayan ta kammala ta ɗauko milk a cikin frig mai sanyi ta kora da shi.... ta miƙi hanyar ɗakin su Junaid tana faɗin "bari na dubo yaran nan a ɗakunan su ko kuma suna manne da juna sai Allah.." ta haura upstairs tana taka matakala a hankali.. Ɗakin Junaid ta fara shiga ta duba bata ganshi ba Murmushi tasau tana girgiza kai tace "nasan kuna tare ai daman..." Ɗakinsa har yayi ƙura ta gyara masa komai har da wankin toilet, daman tin kafin Ayush ma ita take gyara masa room ɗinsa, ta feffeshe ɗakin da turare... Daga nan ta fito ta miƙi ɗakin Ayush, tsayawa Mommy tayi a bakin ƙofa ta fara knocking, kar ta kutsa musu ɗaki tazo taga abunda zaisa taji kunya domin su ba wani kunya suka sani ba especially JUNAID... *MASHA ALLAH* Na gaji da typing wollah bacci nake ji, sai da safe zaku ga new update kuma du... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️* typing📲 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّه الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ -------> 73 & 74 <------- 🗣️🗣️ Knocking Mommy take tana ambatar sunayensu amma shuru ko motsi babu, "Junaid ko baka ɗakin ne..? Ayushh kizo ki buɗe mana ina muku magana..." Jin shurun yayi yawa yasa Mommy ta tura ɗakin tana faɗin ko ba mutane ne aciki...." kafin ta rufe baki idonta ya sauƙa akan Junaid da Ayush suna manne da juna ko motsi babu, hakan ma a ƙasin ɗakin ba'a kan gado ba. "kutt wani irin iskanci ne haka ai ko baccin mutuwa kuke yaci ace kun ji ƙiran da nake muku, wai ma abun nakun yakai hakane daman? ku rasa a yanda zaku kwanta sai a ƙasa?..." Jin ko motsi basu yi ba, gaban Mommy ne ya yi wani irin bugawa a wahalce ta haɗiyi yawu tana zazzaro ido waje, ta nufi gurin su tana bubbugan bayan Ayush dake itace a saman Junaid! ganin bata motsa ba tasa hannu ta ɗago Ayush gani tayi wuyanta a karye ta faɗa jikin Mommy, a tsorace Mommy tace "Innalillahi nashiga uku, meya faru da ku?.." Kwantar da Ayush gefe tayi tana ƙoƙarin cacumar Junaid shima jin jikinsa tayi ya sake, a firgice Mommy taja da baya zuciyar ta na tafarfasa kasa cewa komai tayi tsabar yanda numfashin ta yake hargutsuwa sama-sama take jan numfashi, daƙer ta iya tashi ta nufi hanyar fita hajijiya na ɗibar ta, da gudu take sauƙa downstair har ƙafarta ya sulale ta faɗi tana gangarawa daga saman benin tana zuwa ƙarshe goshin ta ya bugu da ƙasin tiles a wannan lokacin ne Mommy tayi ƙara tana dafe da kayinta domin ba ƙaramin buguwa tayi ba har gurin sai da ya fashe, duk da hakan bata yi ƙasa a gwiwa ba ta nufi ɗakinta tana ɗingishi alamun taji ciwo a ƙafar, wayarta ta ɗauko a saman gado tana laluman number hospital cikin sa'a taci karo da shi ta yi dialing call cikin ƙanƙanin lokaci ta kara a kunne murya a disashe take faɗin "Ambulance! Am bu lance!!..." daƙer take fitar da numfashi, daga nan tasau wayar ƙasi ta dafe ƙirjinta ta kafa gwiwowin ta a ƙasi ta fashe da wani irin matsanancin kuka ga jini duk ya wanke mata fuska, goshinta ba ƙaramin buguwa tayi ba, gashi tana buƙatar taimakon gaggawa domin ciwonta ne yake shirin tashi.. tana cikin wannan halin taji yo jiniyar Ambulance har sun iso.... Wasu ma'aikata ne masu fararen kaya suka fito da gudu suka shige gidan, fararen likitoci ne daka gansu kasan ba ƴan nan ƙasar bane, bayan sun shige falo raba hanya sukayi wasu suka haura upstairs wasu kuma suka nufi ɗakin Mommy kamar wanda aka sanar musu a yanda majinyatan suke, haka suka firfito dasu duk aka shigar dasu cikin motar, direct hospital aka nufa dasu, tin a cikin motar suka sanyawa Mommy Oxygen kafin ta fita hayyacin ta... ****** "Maimoon wai meya sameki ne kin shugo gida kina kuka kamar wata ƙaramar yarinya..." "Ammy babu komai" Mahaifiyar Maimoon ce ta zuba mata ido sannan tace "karya kike Maimuna, akwai abunda ke damunki kuma kike ɓoye mun, ban sanki da ƙarya ba" tayi ajiyar zuciya sannan ta dafa Maimoon ta kuma cewa "i known because of Hasheem koh..?" Juyowa Maimoon tayi tana kallon Mamanta ido yayi jawur tsabar kuka tace "Ammy mutuwa zanyi, rayuwata bata da wani amfani, Doctor Hasheem ya yaudareni......" ta fashe da matsanancin kuka. Ammy ce ta jawo Maimoon jikinta tana rarrashin ta tareda faɗin "bazaki mutu ba ɗiyata, nima na lura da yanayin Hasheem ba ƙira a waya sannan ya daɗe baizo gidan nan ba, Maimoon tinda har ya nuna miki haka wata ƙil yanzu baya sonki ne kawai ki rabu da shi...." A razane Maimoon ta tashi daga kan Ammy ta miƙe tsaye tana faɗin "what..? mekike faɗa ne haka? Ammy cewa fa kika yi na rabu da my Doctor, kenam duk tsawon shekara da shekarun da naɗau ina kiwon soyayyarsa ya tashi a banza? impossible i can't leave him because he is my life and my spirit..." ta ƙarasa maganar tana kuka, Ammy tana zaune a bakin gadon Maimoon ta zuba mata ido cike da mamakin yanda ɗiyarta ta saka soyayya a cikin zuciyarta har tana iƙirarin zata mutu, "Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, Maimoon karfa ki manta ke fa malama ce kuma mahaddaciyar alqur'ani, kiyi imani da ƙaddara mai kyau ko marar kyau, mutuwa ma takan iya raba ɗa da uwa ko uba, sannan ta raba masoya biyu kuma ba yanda kika iya, meyasa da iliminki kuma kin sani amma kike so ki taɓe..." ajiyar zuciya Ammy taja sannan ta miƙe ta nufi gurin da Maimoon take tsaye ta kamo hannayenta biyu ta kuma cewa "ƴata kuma Aminiyata kinaso kiga hawaye a idon Mahaifiyarki? nasan duk duniyan nan ba wanda kike so fiye da ni da kuma Mahaifinki kada kice zaki nuna mun kinfi son saurayi fiye da iyayenki.." Jikin Maimoon ne yayi sanyi ganin hawaye kwance saman fuskar Ammy, da sauri ta kai hannu tana goge mata hawayen tace "Ammy ki daina kuka dan Allah zaki raunana mun zuciya.." Ammy tace "toh kema ki daina shiga damuwa nima sai na daina kukan, rashin ganin walwalarki yakan jefa ni cikin matsala Bintu na." Maimoon rungumar Ammy tayi tana faɗin "shikenam Ammy nayi miki alƙawari bazan sake barin hawaye ya zuba mun ba indai a gabanki nake, sai dai idan na farin ciki ne.." itama Ammy rungumar Maimoon tayi tana faɗin "shukran Bintu.." ****** *WASHE GARI* Tinda Asuba Doctor Hasheem yake bubbuga ɗakin Laila amma taƙi buɗewa ba irin magiyar da baiyi mata ba har ya koma yana mata barazanar idan ya ɓalla ƙofar zai ɗauki mataki a kanta duk da hakan Laila bata zo ta buɗe ba, har zuwa ƙarfe 11 na safe Hasheem ya kuma dawowa yana ƙoƙarin ɓalle ƙofar ɗakin amma ya kasa, shi tsoronsa kar yaje ta mutu domin jiya yayi mafarkin mutuwa, "ke Laila ina miki magana bakya ji ko? dan Allah ki buɗe mana Autar mu bansanki da fushi ba, kuma na baki hakuri ai, insha Allahu bazan ƙara dukanki ba nayi miki alƙawari, wannan ma tsautsayi ne, in har baki buɗe ba yau ba zuwa hospital," shuru Laila taƙi buɗe wa.... tin jiya ta rufe kanta a ɗaki take ta sharar kuka, abun ya bata mamaki "wai Bros ne zai mareta akan budurwa??" tana jin kiran da yake mata amma ta share, Laila tana da zuciyar masifa, sai ta iya kwana uku bata ci komai ba saboda zuciya irin tata, ita fushin ta ma yana shafar abincin da zata ci! Dalilin da yasa Doctor Hasheem yake damuwa sosai akanta indai tayi fushi domin yasan halin ta, tin jiya bata ci komai ba kuma haka zata cigaba da fushi indai ba lallamanta akayi ba.. Doctor Hasheem yana zaune a falo yayi tagumi Laila ba ƙaramin ƙona masa rai tayi ba, sallama yaji anyi ya ɗago da kansa yana faɗin "Haydar ka dawo ne..??" "wallahi kuwa Bros mun kammala exam, amma Bros ya na ganka a gida baka je hospital ba?" Ajiyar zuciya ya yi sannan yace "na rasa yanda zanyi da Laila, tin jiya ta kulle kanta a ɗaki har yanzu taƙi buɗe wa.." "Amma Bros mekayi mata ne..?" Haydar yayi tambayar yana kallon Bros ɗin shi.. Shafa fuskarsa yayi da hannayensa biyu yana hura iskar bakinsa yace "Laifi tayi mun na mareta..." zaro ido Haydar yayi sannan ya miƙe tsaye yana faɗin "shikenam yau Abinci ya huta, daman ita take cinye mana abincin gidan! yau kam abinci inci in ƙara inci in ƙara, yana magana yana haɗawa da rawa.. Daman Haydar da Laila basa jituwa kullum a cikin faɗa suke, daman fifikon wa da ƙanwa ne a tsakaninsu, ya wuce kitchen ya ciko plate da abinci ya dawo falo ya zauna yana ci yana kallon plasman ana showing MAZA A YAU acikin shirin Arewa 24, sai da yaci iya cinsa tukun ya ture plate ɗin gefe bai iya cinye abincin ba, duk abunda yake yi kuwa Doctor na kallonsa sai daga baya yace "Haydar ya za'ayi Laila ta fito ne ?" Haydar yace "kaima Bros kasan halin ta, kawai shareta taga an damu da itane shiyasa.. Amma abu ɗaya zanyi mata ta fito" Dr ya zabura yace "please Haydar ka taimaka kasa ta fito.." Yace "toh shikenam ina zuwa" Haydar ya tashi ya nufi wajen ɗakin Laila yana faɗin "Ah Oyoyo Oga Junaid your welcome, ya kwana biyu....." kafin ya ƙarasa maganar sai ga Laila ta fito da gudu tana washe baki tare da faɗin "yana ina?." Jin yanda Haydar ya kwashe da dariya yana nunata da yatsa tareda faɗin "ƴar wahala ta fito, so shame wallahi.." ya na cigaba da dariyar sa.... Ɗaure fuska tayi tana hararar sa taja dogon tsuka zata koma ciki Doctor yayi saurin tare ta.... ****** Mommy ce take zaune a bakin gadon Ayush, kanta ɗaure da bandeji ita yau ta samu sauƙi domin ba ƙaramin kulawa tasha ba. ita kuma Ayush tana kwance ido a rufe ita tanada sauran numfashin ta, daga suma ta wuce da yin bacci sakamakon allurai data sha ga kuma an ɗaura mata drink na ruwa, sai ji kake tana ƙiran Yaya Junaid, tana motsa lips ɗinta a hankali "Yaya Junaid! kar ka mutu ka barni, nima zan bika mu tafi tare..." Mommy ce ta kira sunan ta "Ayushert." a cikin baccin ta amsa da "na'am.." Mommy ta kuma cewa "meya faru daku ne" still idon Ayush a rufe domin bata cikin hayyacinta tace "Abba na ne, Ab ba na, Abbana ya kashe shi kuma zamu tafi tare da Yaya Junaiddd..." Mommy cikin rashin fahimta tace "wazai fahimci wannan maganar ki Ayush, ki buɗe baki kiyi mun bayani Dalla-dalla..." suna cikin wannan halin sai ga Doctor samuel ya shugo duba jikin Ayush yace "Doctor ki barta yanzu tunaninta yake fara dawo mata kwakwalwa, bata cikin hayyacinta zuwa anjuma kaɗan zata farka." duk wannan maganganun daya yi su acikin harshen turanci ya yi... Mommy tace "okay what about Junaid??" Doctor Samuel yace "yes abunda nazo sanar miki kenam, munyi iya ƙoƙarin mu kuma ya farfaɗo, sai dai kwakwalwarsa ta juye sai wani gwalatu yake tayi!.. but Hajia kamar dai ya haukace..." Mommy a zabure ta miƙe tsaye tana faɗin "what?? yarona ya rasa tunanin sa, taya hakan zai faru." da gudu Mommy ta ratsa ta gefen Doctor ta fice, kai tsaye room ɗin Junaid ta nufa! tana shiga kuwa ta sameshi ya fisge jinin da ake ƙara masa ya zauna a tsakiyar gado ya naɗe sawayensa kamar mai cin tuwo yanata gwalatu kamar haka "ǧ'rēæñçüčæǰǰǰǰǰǰǰǰæ''rëžñœøœöøœæç..." (Asmeetah ta baza kunnuwa domin taji meyake faɗi amma ta kasa 🤔🤔) Subhanallahi Junaid fa ba mutuwa yayi ba haukatar da shi akayi, Mommy ce ta nufi gurinsa da gudu tana faɗin "Nashiga uku Junaid ka haukace ne? ta ƙarisa tana kuka.. shi kuwa ganin tayo kansa yasa ya ƙanƙame jikin gini yana ihu, yana kukan jarirai tare da gwalatu wanda ba jin abunda yake faɗa ake ji ba, Mommy tana rarumo shi, shi kuwa yana guduwa mata yana wannan kukan luɗa "Innƴyaaa 😭! Innƴyaa😭!! Innƴyaaaa😭😭 !!!... Duk wanda yaji wannan kalar kukan sai ayi tunanin haihuwa akayi a ɗakin saboda kuka tsakk irin ta jarirai yake yi.. bai daina kukan jarirai ba har saida Mommy ta tashi daga bakin gadon ta ɗan ja da baya tukun yayi shuru yana ajiyar zuciya irin yanda yara idan sunyi kuka suke ajiyar zuciya haka shima yayi ya ɗauki babbar yatsar sa ya zura a baki yana tsotsa, ga hawaye a saman fuskar sa sai tsotsar yatsa yake ta yi... Kuka Mommy take sosai bazata iya ganin wannan takaici ba, haka yasa ta bar ɗakin da gudu tana kuka, Oga Junaid dai haka ya zauna a cikin ɗakin yana tsotsar yatsa da zaran wani ya shugo ɗakin kuma sai ya fara kukan jariri, cikin dare kuwa haka ya hana mutanen asibiti yin bacci ya damesu da kuka, da haka likitocin suke shiga suyi mata treatment amma abu ba sauƙi, a cikin daren kuwa Ayush ta farka tana Kalle-kalle a hankali take motsawa ta tashi zaune daƙer, idon ta suka sauƙa akan Mommy tana kan sallaya ta ɗaga hannu sama tana ta Addu'o'i. Kwatsam kunnuwanta suka jiyo mata kukan Jariri yana ta ihu, ɗaga kanta sama tayi tana kallon fanka dake juyawa iska ta ko ina ga na A.C haske ta ko ina amma a wannan lokacin ƙarfe 2 na dare ne... jin kukan jaririn yayi yawa yasa ta sauƙar da ƙafarta ƙasi, tana tafiya a hankali ko takalmi babu a ƙafarta ta fice daga ɗakin, ita kuwa Mommy bata sani ba. tafiya take ita kaɗai tana bin yanda take jiyo kukan yaro, ga gashin kanta a baje ya rufe mata gadon baya, itama kamar wata Aljana da blue riga a jikinta na asibiti zuwa gwiwar ta, sai ta tazo dab da ɗakin da take jin kukan tasa hannu zata buɗe taji a dafata ta baya har sai data tsorita ta waiwaya da sauri, wani Doctor ne wanda yake night duty ya kamo hannun ta yana faɗin "meya fidda ke a wannan daren, kije ki kwanta ki huta kinji ko.." ya kaita har ɗakinta, daiden lokacin Mommy ta idar da salla ita ma ta nufo gurin Ayush tana faɗin "Ayush ina kika je kuma? bansan kin farka a baccin ba ai" ta kamo hannun ta sannan ta zaunar da ita a kan gado... Ayush ce ta buɗi baki tace "Mommy wacece ta haihu ina jin kukan jariri, kodai bashi da lafiya ne inaso inje na duba jaririn..." Hawaye na gangaro wa Mommy tace "Ayush ki kwanta ki nutsu kinga baki da lafiya" Ayush ce ta katse Mommy da cewa "Ina Yaya Junaid? ya mutu koh? daman na sani sun kashe shi, nima kuwa mutuwa zanyi..." ta fashe da matsanancin kuka, Mommy ta jawo ta jikinta tana rarrashin ta, itadai Mommy Allah ne kaɗai yasan irin baƙin ciki dake zuciyarta... *WASHE GARI* wata mata ne take zaune da yaronta a kusa da room ɗin Junaid, kwatsam sai suka jiyo kukan jariri, daman ita awu tazo yi tanada tsohon ciki, yaron ta yace "mama an haifi jariri yana kuka a ɗakin can.." ganin uwar bata kula shi ba yasa yaro ya nufi ɗakin yana zuwa ya buɗe ya shige ciki, Yaro kam yaga Junaid a kan gado zaune sai kukan jaririn yake tayi, a tsorace yaro ya jefar da fidar hannunsa ya gudu yana faɗin "Mama ƙatoto ne yake kukan jariri, babba ne kuma yana kukan yaroro ƙarami..." uwar bata fahimci mai yaron yake cewa ba kawai ta fisgi hannun yaro suka tafi.... Doctor Hasheem ne ya shugo ɗakin Junaid ganin Junaid a wannan halin ya firgita shi, daman kafin yazo an bashi labari! shine yanzun yazo ya tabbatar, gashi kuwa har yanzun bai daina kukan ba Shi kuma Junaid ƙara volume kukan luɗan yake idan ya kalli Doctor Hasheem sai kuma ya kalli fidar da yaron nan ya jefar, Doctor Hasheem ne kawai ya fahimci kukan yunwa yake yi kuma bazai iya sauƙa daga kan gadon ba, Hannu Doctor ya kai kan fidar dake yashe a ƙasi ya ɗauka gashi kuwa cike yake da madara, zuwa gabansa Doctor yayi sannan ya miƙa masa fidar.. Dariya Junaid ya farayi yana mimmiƙo hannayensa, yana ƙara irinta yara masu wasa ga kuma yawun da ke zuba a bakin sa irin mai yauƙin nan na yara, kafa baki yayi akan fidar yana zuƙan madarar cikin, ya rirriƙe da hannu biyu yana lumshe ido, Doctor Hasheem ne ya taimaka masa ya kwantar da shi yana shan madarar fidar a kwance har bacci ya ɗauke shi... Tsabar takaici da tausayi haka Doctor Hasheem ya fice daga ɗakin yana hawaye.... *MASHA ALLAH* ( *kuga fah jaririn aljani aka turowa Junaid😭😭🤣🤣🤣* ) *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️* typing📲 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ -------> 75 & 76 <------- ____________________________ mommy tana zaune a bakin gadon da Ayush take kwance tana kallon ceiling, da alamun tana tunanin wani abu ne ga hawaye kwance a saman fuskar ta.. Doctor Hasheem ne ya shugo da sallama a bakinsa, cikin yanayin damuwa Mommy ta ɗago tare da amsa masa sallama, ya nemi ɗaya daga cikin kujerun wajen ya zauna yana faɗin "Ayush bacci take yi ne" Mommy ta juya ta kalleta taga ta ɗora hannunta saman fuskarta, tace "eh tayi bacci, jiya bata samu yin bacci ba.." ita kuwa tana jinsu kawai ta sharesu, Doctor yace "Allah sarki ya jikin nasun! jiya ban fito aiki ba, sai yau nake jin labarin abunda ya faru da su..." Mommy tana sharar hawaye tace "jikinsu da sauƙi, ba kamar jiya ba sai dai Junaid abun ƙaruwa masa yayi" Doctor shima baiji daɗin ganin Junaid a wannan halin ba yace "hakane Momy, nima yanzu na dubo shi abun ba daɗin gani, amma gaskiya wannan ciwon Junaid bana asibity bane, ya kamata mu nemi wani babban malami wanda zai tsaya masa, insha Allahu za'a dace tinda shafin aljanu ne..." Mommy tana kallon Doctor itama ta gamsu da bayanansa malami ya kamata a nemo, tace "hakane Doctor kaima kace wani abu, zamu koma gida yau, akwai wani babban malamin mahaifin Junaid shi zan nemo yazo ya duba mun shi.." Ayush tana kwance jin abunda suke tattaunawa akai yasa ta zaro ido waje, kamar wanda aka zabureta ta tashi zane tana faɗin "Mommy! Yayana Junaid bai mutu ba daman? dan Allah inason ganin Yaya Junaid, ku taimaka mun dan Allah.." ta fashe da kuka tana magiya akan akai ta gun Junaid, Mommy ce ta riƙe hannunta tana faɗin "Ayushert kiyi hakuri ganin Junaid a halin yanzu zai iya jefa ki cikin damuwa" Ayush ce ta katse Mommy da cewa "Dan Allah ku taimaka mun, hankali na bazai kwanta ba indai banga Yaya Junaid ba...." Doctor Hasheem yana zaune ƙololuwar baƙin ciki ne ya ziyarci zuciyarsa yana faɗin " Allahumma ajurni bi musifatu ƙalu innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, Allah ubangiji yasa ba wata ƙulalliyar alaƙa ce a tsakanin Ayush da Junaid domin inhar hakan ta faru shikenam walwala zata ƙaurace mun, nashiga uku Ayush kar kimun haka please.." duk waɗannan maganganun a ransa ya yi su yana fuskantar Ayush wacce ta rikice wai ita sai an kaita gurin Yaya Junaid.. Ganin hawaye sharɓe-sharɓe akan fuskar Ayush yasa shi cewa "kinga Ayush tashi na kaiki gurin Junaid kinji, banson ganin kukan ki, kar kiyi mun asarar hawayenki" Mommy juyowa tayi tana kallonsa domin tasan mai yake nufi, Ayush da sauri ta sauƙa daga saman gadon, ita ta farayin gaba sai Doctor ya biyo bayanta yana faɗin "tafiya a hankali mana, kar ki sanya ni cikin matsala" suna tafiya a tare har suka isa ƙofar room ɗin, hannu Doctor yasa ya ture, cikin rashin sa'a suka same shi yanata sharar baccinsa, da gudu Ayush ta nufi gurinsa tana kiran sunan sa "Yaya Junaid! Yaya Junaid!! na gode Allah da yasa baka mutu ba, domin na tabbata dana rasaka a rayuwata gwara ni na mutu....." gaban Doctor Hasheem ne yayi wani irin bugawa da ƙarfin gaske, kafin kace me har gumi ya wanke masa fuska... ita kuwa Ayush tana zaune a bakin gado ta rirriƙe hannunsa ɗayan hannun kuma tana shafa sajen fuskarsa mai shegen kyau da sheƙi, Doctor Hasheem gani yayi bazai iya juran ganin wannan takwaicin ba, shawara ɗaya ya yanke cewa gwara shima ya sanar mata yana mutuwan sonta, domin yasan indai bai tara da wuri ba tabbas yana gaf da rasa Ayush duk da yasan Junaid ba Aure zaiyi ba... gaban Ayush yaje ya tsaya sannan ya furta sunanta a hankali "Ayushhh.." ɗagowa tayi da rinanan eyes ɗinta tana kallonsa bata ce komai ba tana sauraron mai zaice mata ne, ganin ya ƙura mata ido kuma bashida abun cewa yasa ta kawar da fuskar ta gefe tana kallon kyakykyawan fuskar Junaid still hannunta na kan saman fuskarsa, Hannu Doctor yasa ya riƙo hannun Ayush wanda yake kan fuskar Junaid sannan ya zamar da ɗayan hannun da take riƙe da hannunsa, ya miƙar da ita tsaye, yana mata wani irin kallo, ido cikin ido suke kallon juna ita dai Ayush abun mamaki ya bata a cikin ranta tace "wannan bawan Allah kuwa lafiyansa ƙalau? a gaban Yaya Junaid zai mun haka duk da yana bacci.." haɗiyar yawu Ayush tayi sannan tace "Doctor ina jinka, kana riƙe da hannaye na sannan ka tasar dani daga zaune, shin wani irin kallo kake mun ne haka..." Doctor Hasheem yana kallon cikin idanuwan ta yace "becouse i love you, I love you Ayushert, ke rayuwata ce sannan kuma mafarki na, ki cika mun burina na Auren ki dan Allah my Ayushert..." Ajiyar zuciya Ayush tayi sannan tace "bai kamata ace munyi maganar soyayya a nan ba, saboda majinyaci ne a gaban mu.. "No Ayushert idan kika amince da soyayyata ni kin gama mun komai, inaso Junaid ya zame mun shaida duk da nasan baya cikin hayyacinsa, please my Ayush..." yana murza mata lallausar hannayenta yana ƙara matsowa daff da ita, a tunaninsa zata dakatar da shi sai kuma yaga akasin haka, farin ciki ne ya fara wanzuwa a zuciyarsa, hakan ya bashi daman rugumarta jikinsa yana faɗin "sorry my Ayush, keɗin farin ciki nane" Itama kwantar da kanta tayi akan kafaɗarsa tana zubda hawaye ta kasa cewa komai, ita dai hankalin ta yana kan Junaid, Doctor ne ya ɗago ta suna fuskantar juna, bakinsa yake shirin kaiwa nata saitin bakin, ganin lokaci guda Junaid ya buɗe idonsa, da sauri Ayush ta kawar da fuskarta ta nufi gurinsa tana faɗin Yaya Junaid ka tashi ne Alhamdulillah, ta zauna daf dashi tana shafar suman kansa... shi kuwa Junaid yayi shuru baya iya cewa komai, sai binta da ido yake yi, ita kuwa hawayen farin ciki take zubar wa tana wasa da sajen fuskarsa da hannunta, Doctor Hasheem kuwa zuba mata ido yayi, shi dai takaicinsa Ayush tafi nuna damuwa akan Junaid sosai ma.. ganin ransa yana shirin ɓaci yasa yayi saurin fice wa daga cikin room ɗin... ( ta wani ɓangare Ayush ta magance matsala Junaid a rashin sani, domin tinda Ayush ta taɓa shi, shikenam jaririn Aljani ya bar jikin Junaid sai dai an toshe masa bakin magana, bazai iya aikata komai ba...)) suna cikin wannan halin Ayush taga bai kulata ba, ta ɗago da kanta tana kallonsa tace "Yaya Junaid kayi shuru kayi mun magana mana ko zanji sanyi a raina, insha Allahu zaka samu sauƙi.." tana kaiwa ƙarshen maganar ta saiga Mommy ta shugo da sauri tana faɗin "Ayush na karɓi takardar sallama, Junaid maganin gida yake buƙata bana hospital ba.." cikin rashin fahimta Ayush take kallon Mommy tace "meya samu Yaya Junaid ɗin har sai an nemi maganin gida..?" Mommy ce tayo kan Junaid tana faɗin "kukan luɗa yake yi amma yanzu kuma naga baya cewa komai," ta dudduba shi naga jijiyoyin kwakwalwarsa basa motsi, kallonsa tayi cike da mamaki tace "Junaid meyake damunka ne haka?" shi kuwa still idanuwansa suna kan Ayush ko ƙibta idon baya yi, wasu likitoci ne suka shugo da keken guragu na asibity yanda zasu ɗora Junaid akai, Ayush ganin yanda aka ɗauki Junaid aka ɗora shi akan keken yasa ta faɗin "wai meyake faruwa ne da Yayana Junaid, Mommy inadai ba gurguncewa yayi ba, dan Allah Mommy ki sanar mun mana..! Mommy ce ta zauna ta sanar da Ayush abunda ya faru har zuwa wannan lokacin... Ayush ba abunda take sai kuka, idon nan ya yi jawur tsabar kuka har kayinta ya soma ciwo.... Da haka aka fitar da Junaid har harabar asibitin suna tura shi, sannan suka saka shi a cikin mota, Ayush ce ta zagayo ta ɗayan ɓangaren ta shugo, Junaid ta kwantar a saman cinyarta, Mommy kuma ta zauna a gaban motar, Doctor Hasheem ne ya shugo cikin motar yana draving ɗinsu yana kallon Ayush ta cikin madubin motar.... isar su gidan sukayi horn da ƙarfi, Mommy tana faɗin "bansani ba ko Baba mai gadi ya dawo.." kafin ta rufe baki sukaji an buɗe gate, direct miƙar hanyar da zai sada su da harabar gidan suka nufa, bayan Baba mai gadi ya rufe gate yana gudu ya biyo motarsu Doctor, cikin ƙanƙanin lokaci ya iso gare su yana faɗin "Hajiya ashe Junaidu ne ba lafiya..?" tsayawa Mommy tayi tana kallonsa tace "Baba ina kaje? ka barmun gate a buɗe, sannan meya samu yarana?.." Baba mai gadi murya na rawa yake cewa "wallahi Hajiya bansan meya faru dasu ba, nidai abunda na sani shine ina zaune akan dadduma na sai najiyo ƙaran ihu daga cikin gidan, wallahi tsoro ne yasa na gudu, nayi tunanin Damusan sa ne ya motsa shiyasa..." Ajiyar zuciya Mommy tasau tana kallon Baba mai gadi tace "Baba kaifa namiji ne, bayan Junaid kai kaɗai ne namiji kuma baza kaso wani abun cutarwa ya cutar dasu ba, dan Allah Baba a kiyaye dokar aiki..." Baba jiki na ɓari ya amsa da "toh shikenam hakan bazai sake faruwa ba" tace "Allah yasa" ta shige cikin falo tana kara waya a kunnenta, tareda faɗin "Assalamu Alaikum Malam ya gajiya, dan Allah ina nemanka ne a gidana akwai babban matsala.." sun gama waya ta katse kiran, Upstairs ta haura yanda Doctor Hasheem ya kai Junaid wato ɗakinsa tare da Ayush, itama zuwa tayi ta samesu har an kwantar da Junaid akan gadonsa, daga nan Doctor ya yi wa Momy sallama yayi tafiyarsa domin bazai iya juran ganin Ayush tana manne da Junaid, hakan ba ƙaramin ɓata masa rai yake ba.... After 1 hour Sai ga Malam har yayi parking motarsa a harabar gidan, sannan ya nufi cikin falo kai tsaye, jin tsayar da motor yasa Mommy sauƙowa downstairs tana ƙiran malam tare da cewa "Dan Allah Mallam kazo ka duba mun jikin Junaid abu yayi tsanani ko tashi baya iya yi balle magana.." Mallam da sauri ya haura upstair yana faɗin "subhanallah meya faru haka?" Mommy fashewa tayi da kuka itama tabi bayan Malam, ɗakin Junaid suka shiga gaba ɗayansu, da sallama a bakin malam ya shiga tareda jera wasu add'o'i, yana shiga kuwa idonsa ya sauƙa akan Ayush a razane malam ya tsaya cak yana faɗin "Ayshert..." itama Ayush tashi tayi tsaye ta zaro ido waje tace "Baba Malam..." lokaci guda tasau murmushi a saman fuskarta, Mommy ce ta katse su da cewa "ha'aa daman kunsan juna ne?" Malam ne ya dubi Mommy sannan yace "ai wannan....." Ayush tayi saurin katse shi da cewa "am am daman maƙwabcin mu ne, shi yayi magani a mahaifiyata har Allah yayi mata rasuwa, bamuda kowa shi ya temake mu, daga baya muka tashi a unguwar da yake.." Ayush ta ƙarisa maganar tana girgiza wa malam kayi. shima biye mata yayi da cewa "eh hakane.." yana kuma mamakin yanda ta iya zura ƙarya har haka, a cikin ransa yana faɗin "duk yanda akayi yarinyar nan tana ɓoye musu wani abu a cikin gidan nan, toh ma ya akayi tazo gidan nan bayan mahaifiyar ta Bara'at ta zauna har suka kore ta...." ya ƙarasa maganar zuci yana kallon Ayush wacce tin tinin gumi ya wanke mata fuska, tsoro ne ya bayyana akan fuskarta yau ta haɗu da wanda yasan labarinsu da mahaifiyarta kuma yanada alaƙa da gidan nan, a cikin ranta kuwa cewa tayi "wayyo Allah na, asiri na ya kusan tonuwa idan har suka san cewa ni ɗiyar Bara'at ce shikenam kasheni Yaya Junaid zaiyi..." itama ta ƙarasa maganar tana zubda hawaye.. shima kansa malam ya fahimci Ayush tana cikin damuwa kuma zai temaka mata, yanada wannan niyar a ransa.. nufar gurin da Junaid yake kwance yayi, sannan ya zauna a bakin gado ya riƙe hannunsa sosai tareda rufe idonsa yana karanta wasu abubuwa, cikin ƙanƙanin lokaci ya buɗe idonsa yana kallon fuskar Junaid, ga hawaye yanda yake gangaro masa daga cikin ƙayar idanunsa, sannan ya juyo ya kalli Ayush ya karkaɗa kayi tareda yin murmushi, ya buɗe cikin jakar daya zo da ita ya ɗauko turare mai ruwa anyi rubutu ta larabci a jikin turaren, yace "Hmmm! Aljanu aka turo masa, wanda zasu hanashi yin komai," Mommy tace "to malam daga farko kukan jariri yake yi yanzu kuma ya daina" malam yace "waɗannan ƙananun aljanu ne kuma suna matuƙar jin shakkar wata yarinya ce mai ƙarfin iko, wanda raɓarsa tayi ne yasa suka gudu, yanzu wani Aljani ne a jikinsa wanda bansan dalilin zamansa a jikinsa ba, amma yanzu zamuji abunda zai ce. Wannan turaren ne malam ya watsa a saman fuskar Junaid, nan take fuskarsa ta koma yellow ya kanne idonsa sosai! Malam yana fuskantar Junaid yace "inason sanin meya kawo ka jikin bawan Allah nan..?" Junaid ne ya buɗe baki kamar shine mai maganar, wata ƙatuwar murya ne yake magana kamar "NI SUNANA ALJANI ƘUDDUS, AN TURO NI NE DOMIN NAZO NA KASHE JUNAID DAGA MASARAUTAR RAAMUD, TAUSAYINSA DA NAKE JI NE YASA BAN KASHE SHI BA, SHINE NA RAƁI JIKINSA, BAZAN TAƁA BARIN JIKIN JUNAID BA SAI AN CIRE ZOBEN DISH DAKE JIKIN CIBIYAR ƳAR SARKI RAAMUD..." daga nan Aljanin yayi shuru, kallon Ayush malam yayi sannan yayi murmushi, yace wa Mommy "kindai ji abunda yace, amma insha Allahu zai samu lafiya...." Mommy ce tayo kan Junaid tana kuka, shi kuwa ganin haka yasa yayi wa Ayush magana yace "inaso zanyi magana dake Ayush, ki isoni a cikin motata ina harabar gidan..... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️* typing📲 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ -------> 77 & 78 <------- 💫💫✨ Ayush tana zaune a cikin motor tare da mutumin da ake kira da Malam Lawan, tana zubda hawaye kai a sunkuye tace "malam wallahi banzo gidan nan don nayi musu leƙen asiri ba, ni da farko ban san su ba, dan Allah ka rufa mun asiri..." Dariya Malam yayi da farin gemunsa yace "Ayshert kenam! inda ace zan tona miki asiri ai da tun farkon zuwanki gidan nan na tona, saboda har aka kaiki asibiti daga nan Hajia Fateema take riƙe da ke, nasan da alkhairi kika zo gidan nan, sannan zoben dake jikin cibiyarki sanan shine maganin ciwon Junaid, ki temaka ki ceto Junaid ke kaɗai ce zaki iya magance masa matsalarsa Ayshert, insha Allahu baza ki mutu ba... Ayush tana kuka tace "malam ina tausayawa Junaid a halin da yake ciki, shi ɗin rayuwata ce kuma farin ciki na, ko zan mutu zan cire zoben a jikin cibiyata..." ta fashe da kuka ta kuma cewa "duk laifin mahaifi nane da kuma mahaifiyata ina zasu kai alhakin Junaid da suka ɗauka..." malam yace "mahaifiyarki bata da laifi domin itama ana amfani da itane ta hanyar tsafi, mahaifinki shine babban mai laifi domin a rayuwarsa ba abunda ban saniba, hatta mahaifiyarki bata san abunda na sani akan mahaifinki sarki Raamud ba, da ƙwacen mulkin da yayi wa mahaifin Junaid..." Ayush tana kuka idanuwan ta sunyi jawur ga leɓen bakinta ya bushe domin rabon da ta ci abinci tin shekaran jiya, ruwa kuma banda ruwan da aka ɗaura mata bata sa ruwa a bakinta ba, duk ta rarrame ƙashin wuyanta sun fiffito, damuwa ne ƙarara a saman fuskarta bakinta na kakkarwa tace "ba komai Junaid zai samu lafiya, amma dan Allah Malam inaso kamun wani alfarma.." malam yace "inajinki ƴata.." tace "kamun alkawarin kar kowa yasan wannan batun, kar ka sanar musu cewa inada alaƙa da maƙiyansu wato iyaye na, koda na mutu kar ka sanar musu cewa ata sanadiyata Junaid ya samu lafiya dan Allah malam.." Malam ya dube ta dakyau sannan yace "Ayshert ya za'ayi kiyi sadaukarwa sannan ace bazasu sani ba? wannan fa wasa da rai zakiyi.." "Eh malam duk da hakan inaso ya zama sirri.." kuka ne yaci ranta da sauri ta buɗe murfin motar ta yi ficewar ta, a falo ta tarar da Mommy tana zaune akan sofa tayi tagumi sai hawayen da ke kwance saman fuskar ta, Ayush haura wa upstairs tayi domin bazata iya ganin mommy a cikin damuwa ba, direct ɗakinta ta wuce... malam ne ya shugo falon ya tarar da mommy shima zama yayi yana faɗin "kin kusa ki kashe kanki indai bazaki daina shiga damuwa haka ba, karfa ki manta ciwon zuciya gareki, kuma bugu biyu yake yi yayi bugun farko sauran na biyu wannan kuma zaki rasa rayuwarki ne...." mommy ta ɗago tana hawaye tace "to ya zanyi malam wannan al'amarin yana shirin fin ƙarfi na, bazan iya juran ganin yarona a cikin wannan matsalar ba, shi kaɗai Allah ya bani, wani irin ciwo ne haka an rasa maganinsa...." kuka ne yaci ranta sosai take kukan, Ajiyar zuciya malam yayi sannan yace "Addu'a shine mafita kuma shine maganin ciwon Junaid idan kin dage da yinsa, shiga damuwan nan bashi zaisa Junaid ya warke ba, ki yawaita tashin dare kina salloli kina kaiwa Allah kukan ki, ai ba abunda ya gagari Allah..." "Shikenam malam insha Allahu zan rage shiga damuwan, sannan zan cigaba da yin Addu'a, banaso na rasa ɗana kamar yanda na rasa mijina..." kawar da kai malam yayi yana murmushi sannan ya girgiza kai yace "ina mai miki albishir da cewa Junaid zai samu sauƙi, ki zuba ido daga nan zuwa gobe, Ki kasance cikin Aminci Hajia Fateemah, na barki lafiya.." daga nan ya tashi yayi mata sallama sannan ya tafi.. Maganganun malam ba ƙaramin tasiri yayi wa mommy ba, domin lokaci guda taji wani sanyi a ranta, tashi tayi itama ta nufi ɗakinta... Bayan Ayush ta shige ɗakinta tsaya wa tayi a gaban mirrow ta ɗaga rigar ta sama tana ƙoƙarin cire zoben, zafi take ji bana wasa ba, ga kuma tana ji kamar wata jijiya zata tsinke a cikin cikinta, abun bazai fita da daɗin rai ba jin zafin yayi yawa yasa tayi ƙara ta sake zoben jikinta yana wani kakkarwa, har cibiyar yayi jawur hatta idanuwan ta ma sun kaɗa sunyi jaa, wani irin zazzaɓi ne ya rufe ta, duk da hakan bata daina fisgar zoben ba, ganin bazata iya cire wa ba yasa ta daina jan zoben ga kuma raɗaɗin da take jii, zama tayi a bakin gado tana kuka, ga ciwon kai daya dameta, idonta ya faɗaa kamar majinyaciya daƙer ta tashi tana jan ƙafa ta fice a ɗakinta ta nufi ɗakin Junaid ga hajijiyan da yake ɗiban ta da haka ta shige ɗakiin, shi kuwa Junaid yana kwance a saman gadonsa yana fuskartar ceiling ido a rufe, da alamun bacci yake yi. zama Ayush tayi daf da shi ta ƙwantar da kanta saman ƙirjinsa tana kuka mai cin rai, ta ɗago tana kallonsa hannunta a kan fuskarsa tana shafar sajensa, Junaid ya rame sosai shima fuskar ya yi fiyau, ga yayi wani irin fari lips ɗinsa kamar wanda aka shafa cream sai sheƙi yake tayi.. ƙara fashe wa tayi da kuka tana faɗin "Yaya Junaid na kasa wallahi, bazan iya cirewa ba, inajin raɗaɗi sosai, ina matuƙar ƙaunarka Yayana...." *WASHE GARI* Ayush tana zaune a bakin gadon Junaid tana ɗiban milk a spoon tana bashi a baki, shi kuwa yana zaune yana motsa bakinsa a hankali, ko motsa yatsansa baya iya yi, zama ma saida mommy da Ayush suka zaunar dashi, cikin kulawa Ayush take feeding ɗinsa, idonsa kuwa akanta ko ƙibtawa baya yi. suna cikin wannan halin aka turo ƙofar ɗakin da sallama aka shugo, waiwaya wa Ayush tayi tare da amsa sallama tana binsu da kallo! Doctor Hasheem ne ya shugo shi da ƙanwarsa Laila sunzo duba jikin Junaid. Laila ganin Ayush tana feeding ɗin Junaid ta dafa ƙirjinta tana faɗin "na shiga uku," Doctor Hasheem ne ya dube ta yace "lafiya kuwa?" tayo kan Ayush tana faɗin "wacece ke? daga ina kike? meye alaƙarki da Oga Junaid?.." ta ƙarasa maganar tana zazzaro ido waje. Ayush murmushi kawai tayi ta cigaba da bawa Junaid madara a baki, Laila ce ta zuciyo tace "ke magana fa nake miki kodai keɗin kurmiya ce.." Ayush sake yin murmushin tayi ga dimple yanda yake ta lotsewa, ta ɗago da manya-manyan eyes ɗinta tana kallon Lailah, murya a sanyaye tace "me kike son sani...?" Laila tana ɗaga murya sama tace "alaƙar dake tsakaninku nake son sani.." Ayush lumshe ido tayi ta sake buɗesu kamar mai jin bacci tace "sanar miki bashi da wani amfani," Laila tace "oh hakane ko! to kawo madarar ni ya dace na bashi ba ke baa..." Ba takuri Ayush ta miƙawa Laila madarar tana faɗin "gashi nan duk ba wani abun damuwa bane, akan namiji bai kamata kina tada jijiyoyin wuya ba, gaki ga oga Junaid ɗinki..." tashi Ayush tayi ta bata wuri ita kuma ta zauna a wajen da Ayush ta zauna tana hararar Ayush, Ita kuma Ayush martanin murmushi take jifarta dashi, Ayush tana da kishi sosai amma sai dai kishinta bana hauka bane sannan bata bayyana kishinta, abunda Laila tayi mata ya sosa mata rai sai dai bata nuna ta damu ba... ( *masu suna Aishat kenam, duniyan kishi da kuma sani yakamata*).. Ayush kallon Doctor Hasheem tayi taga itama kallonta yake yi, abunda ya sanar mata ne a asibiti ya faɗo mata a rai cewa yana sonta.. murmushi ya sau mata itama martani ta mayar masa. Laila ce ta ɗebi madarar a spoon ta kai saitin bakin Junaid da sauri ya kawar da kansa gefe ganin ba Ayush ba ce, tayi akan ta bashi madaran nan amma Junaid yaƙi buɗe bakin, ƙololuwar baƙin ciki ne ya ishi Laila kamar zata rausa ihu haka ta ajiye cup madarar a saman gado ta tashi, sai data taka ƙafar Ayush kafin ta wuce ta zauna akan kujerar ɗakin, girgiza kai kawai Ayush tayi ta koma ta zauna ɗaukar cup tayi ta cigaba da bawa Junaid madarar yana buɗe bakin a hankali yake motsi da bakin, da zarar madarar ya ɓata masa bakin sai ta sa handkerchief ta goge masa, Laila da Doctor takaici kamar ya hallaka su da kuma kishi, duk babu wanda yayi magana a wani har sai da mommy ta shugo tana faɗin "ha'a Laila Autar mu yau kece a gidan namun..? shuru Laila bata kulata ba tanata turo baki, sai da Dr yayi ƙarfin hali yace "wallahi kuwa mommy munzo duba jikin ogah Junaid ne" mommy tace "ayyah ai kuwa kun kyauta ga Junaid jiki da sauƙi" ta kalli Ayush tace "Ayushert kije ki ɗebi abinci kici kina zaune da yunwa a jikinki, kawo madarar zanyi feeding ɗinsa" miƙe wa Ayush tayi ta fice daga ɗakin, itama Laila tsabar neman masifa tashi tayi tana cewa "nima yunwa nake ji bari naje naci..." tazo fita kenam Dr ya riƙe hannunta yana girgiza mata kai, cikin zafin rai ta finciki hannunta tana gunaguni ta fice a ɗakin... samun Ayush tayi a kitchen tana faɗin "ƴar matsiyata an samu guri, Yayana ya sanar mun cewa Mommy ce ta temake ki bakida kowa baki da komai, daman daga gani ke ƴer matalauta ne.." Juyo wa Ayush tayi da murmushi saman face ɗinta tana fuskantar Laila tace "ok kinyi ƙoƙari fah, na gaishe ki.." tana kaiwa haka ta juya ta cigaba da yin haɗin kayan abincin da take son ci.. ran Laila ne yayi matuƙar ɓaci tace "ke matsiyaciya banda ƙaddara mai Yayana zaiyi dake ma har yake wani nace miki, idan kinga budurwarsa haɗaɗɗiyar balarabiya sai kin kama baki saboda ta fiki komai, kuma nazo naga kinata shishshigi wa Oga Junaid, toh wai ke banda ƙwacen samarin mata ba abunda kika iya ne? kin ƙwace wa Maimoon Doctor Hasheem sannan nima kina shirin ƙwace mun Junaid to ina zaki kai su...." Ayush juyo wa tayi tana dariya, dariya sosai take yi har da kama ciki, kuma darinyan yayi matuƙar mata kyau tinda take bata taɓa yin dariya irin ta yau ba duk da damuwar da take ƙunshe dashi haka ta cigaba da yin dariyan tana nuna Laila da yatsa, da ƙer ta iya dakatar da dariyan ta kama kugu tana juyawa cikin salo kamar wacce take gaban namiji tace "toh ya kika ganni! shin akwai mata macen data fini komai? gaskiya bana tunanin haka domin inda ace yarinyar can ta fini komai da Doctor Hasheem bai gujeta ya koma kaina ba, kodai farin jini nane yayi yawa haka, wow gashi inata rikirkita mazan mutane wasu suna barin ƴan matan su suna dawowa kaina wooo ni Gimbiya Mayushert Ɓingel Abbanta ta ƙarasa maganar tana ƙwashe wa da dariya.." Baƙin ciki duk yabi ya ishi Laila ji take kamar ta shaƙeta , ta ja dogon tsuka tana faɗin "da ba'a san asalin ƙarago ba sai ya ce shi ɗan kamfani ne, meye haɗinki da masarauta har kina ƙiran kanki da wani Gimbiya matsiyaciyar banza, to inaso ki sani Oga Junaid yafi ƙarfin ki, gwara ma ki kama Doctor shima manage zaiyi da ke wannan kuma ki kiyayi haɗuwar ki da Maimoon domin kararayaki zata yi, munafukar banza son maso wani ƙoshin wahala..." Ayush murmushi tayi sannan tace "eh naga alama Yaya Junaid yana matuƙar ƙaunar ki tinda har kika bashi abinci a baki yaƙi ci ya kawar da kansa gefe idonsa kuwa akaina.." Kawar da kai Laila tayi gefe cikin takaici ta nufi gurin electric gas ta tsaya sannan ta kunna! idonta yayi jawur ga hawayen dake tsiyaya daga cikin eyes ɗinta tace "idan kina son ranki da lafiyarki ki rabu da Oga Junaid domin shiɗin nawa ne...." ita ma Ayush matsowa daf da Laila tayi ta zazzaro manya-manyan eyes ɗinta sannan tace "idan kuma naƙi fah?..." Laila ce ta hura iskar bakin ta sannan ta juyo a wahalce ta cafki hannun Ayush ta ɗora akan electric gas wanda ya yi jaaa kunnawan da tayi, wani irin ƙara Ayush tayi sai da Mommy da Doctor suka razana da gudu suka sauƙo downstairs kai tsaye kitchen suka nufa, banda Junaid wanda aka barshi a zaune saman gado, shima saida ƙirjinsa ya buga jin ihun Ayush gashi ba halin tashi balle yaje yaga abunda yake faruwa ba kuma magana sai hawayen da ke zuba daga cikin ƙwayar idanuwansa, shigar su kitchen suka tarar da Laila ta danna hannun Ayush kan electric taƙi ɗaga hannun, ita kuwa Ayush har ta fara shiɗe wa da ƙer Doctor ya finciki Laila ya zabga mata mari har sau uku ya jefar da ita ƙasi, bakin ta kuwa ya gagara mutuwa sai cewa take "sai dai ka kashe ni wallahi indai akan Oga Junaid ne, sai na hallaka ta! akan wannan matsiyaciyar zaka dake ni....." ta fashe da kuka. Mommy kuma rungumar Ayush tayi sosai tana riƙe da hannunta duk fatar hannun ya ƙoƙƙone, sai naman hannun kake gani ta gagara yin kukan ma sai shiɗewar da take yi, ta kwantar da kanta saman kafaɗar mommy.... miƙewa Laila tayi tana faɗin "wannan raɗaɗin da kike ji a hannunki haka nima nake ji a cikin zuciyata da zarar an kusanci Oga Junaid, tana kaiwa haka tayi ficewar ta daga cikin kitchen.... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️* typing📲 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt *WhatsApp me 09065443871* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ https://www.facebook.com/103637491942644/ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ -------> 79 & 80 <------- 💫✨. "A gaskiya Laila baki kyauta ba, saboda rashin Imani da kuma rashin tausayi ki ɗauki hannun mutum mai rai ki ɗora akan wuta? ina ganinki mai hankali..." A wannan lokacin ran mommy yayi matuƙar ɓaci, ta rinƙa surutai tana balbalawa Laila masifa, cikin ɓacin rai Laila ta tashi tana gunaguni ta yi hanyar waje zata tafi, ita kuwa Ayush tana can medicine room ita da Doctor yana duba mata hannun... yana riƙe da hannunta ya gama ɗaure mata shi da bandeji bayan ya yi treat ɗinta, "kiyi hakuri Ayushert bansan haka zata faru ba wallahi da bazan barta ta biyo ki ba, yarinta ne yake damun Laila! please forgive her.." murmushi Ayush tayi sannan tace "babu komai ya wuce, nasan duk akan Yaya Junaid tayi mun haka, but shawarar da zan bata shine taso mai sonta, ta daina son maso wani ka sanar mata saƙo daga Ayushert, na barka lafiya..." ta fizge hannunta da ya riƙe tayi ficewar ta daga cikin room, zuciyarta cike da ɓacin rai, kuma abunda ya ƙara ƙona mata rai shine abunda Doctor ya gaya mata wai Laila yarinta ne ke damunta, tana tafe hawaye na zubo mata ta rasa mai ke mata ciwo a jiki, shigar ta cikin falo kenam ta tarar da mommy zaune tayi tagumi, ganin Ayush yasa tayi firgitt ta tashi tana faɗin "Ayush yadai hannun nakin, anyi gyaran ko mugani.." mommy ta kamo hannun Ayush ta kuma cewa "Allah sarki ki duba kiga fa duk da an manne hannun da bandeji amma wanda ya gani yasan ba ƙaramin ciwo bane... Ayush tana kwance saman sofa a falo kanta kuwa yana kan cinyar mommy tana mata wasa da sumar gashin ta, Doctor ne ya shugo idon sa kuwa akan Ayush, yana faɗin "toh mommy ni zan wuce, dan Allah ayi hakuri akan abunda Laila ta aikata..." Mommy tace "ba komai tsautsayi ne, kuma kowa baya tsallake ƙaddararsa, kayi mata allura ne..?" "Eh nayi mata allurai guda biyu sai maganin da tasha insha Allahu zuwa gobe zata samu sauƙi.." Mommy tace "toh shikenam Doctor, Laila ta yi zuciya ta tafi gida, amma ka rinƙa mata nasiha akan sha'anin rayuwa kar ta rinƙa biye wa zuciya domin zata kaita ta baro ta ne..." Doctor ya amsa mata da "to ba damuwa Mommy insha Allah zanyi iya ƙoƙarina akanta, nagode" cikin girmamawa ya yi mata sallama idonsa kuwa akan Ayush wacce ta kifar da kanta saman cinyar mom ko kallonsa batayi ba... ***** Sarki Raamud yana zaune a saman gadon su ya naɗe ƙafafuwa kamar mai zaman cin tuwo, ya riƙe hannunsa na hagun, shi kaɗai ne yake jin wannan raɗaɗin da yake ji bayan Ayush! tafin hannunsa ya yi jawur, ƙonuwar da Ayush tayi ne shima ya shafe shi sai dai shi bai nuna ƙonuwa ba amma gurin yayi jawur dashi, Bara'at tana zaune daf dashi sai dumama masa hannun take da ruwan zafi, tana faɗin "kayi hakuri shugaba, wannan ciwon nakan lokaci guda ni na rasa gane maka..." yana ajiyar numfashi yace "meya faru da Ɓingel ɗina? na tabbata akwai wani mummunan abu daya faru da ita.." ya ƙarasa maganar yana duban hannunsa wanda ya nuna alamun ƙonuwa. Da mamaki a fuskar Bara'atu idonta akan sarki tace "daman Ayush bata mutu ba??" kallonta sarki yayi da ɓacin rai yace "Ɓingel bata mutu ba, kuma bata cire zoben dish a cibiyar ta ba, idan kuma kinason ganin bayanta bismillah.." ya ƙarasa maganar yana nuna mata hanya. miƙe wa Bara'at tayi daga zaune tana zazzaro ido tace "ya akayi hakan ta faru? nidai nasan Ayush ba yanda za'ayi ta bar zoben nan a jikinta indai har Junaid ya mutu, idan kuwa Ayush tana raye to tabbas Junaid ma yana raye..." ta juyo tana kallon sarki da murmushi kwance saman fuskar ta. Shi kuwa hannunsa yakai ya dafe goshinsa kansa yana sunkuye, murya a sanyaye yace "Hmmm! Bara'at kenam kina tunanin sarki Raamud ɗin baya kamar yanzu yake, na canza tin daga lokacin da Allah ya nuna mun cewa shi kaɗai ne mai mulki kuma shine mai juyar da komai, haƙiƙa na tafka babban kuskure a rayuwata, na zalinci al'umma wanda bansan iya adadinsu ba, ga kuma ɗan uwana twins ɗina nine nayi sanadiyar barinsa duniya, ina zan ganshi na nemi yafiyarsa? ga mahaifina shima ni nayi sanadiyar hallaka shi shima ina zan sameshi na nemi yafiyarsa? ga Junaid ina zan kai tarin zunuban da na ɗauka, na tabbata alhakinsu ne yake ta bibiyata, na rasa komai nawa inada manya-manyan aljanu masu bani kariya sun kai trillions amma gashi tashin farko duk na rasa su..." yana zubda hawaye ya tashi ya tsaya a gaban Bara'at yana faɗin "a koda yaushe mutuwa tana ƙara kusanto ni, za'a iya kawo mun hari a ko wani lokaci saboda bani da mai bani kariya...." kafin ya kai maganarsa ƙarshe Bara'at ta katse shi da cewa "sai Allah, Allah shine mai bada kariya, inda ace tin farko ka riƙe Allah a zuciyarka da baka shiga wannan halin da kake ciki yanzu ba, su waɗanda kake tunanin zasu baka kariyar suna ina yanzun? babu su asalin mai bada kariyar ya tarwatsa su kuma shi kaɗai ne mai baka kariya, inda ace bai baka kariya ba da yanzu babu kai a doron ƙasa..." Sarki Raamud fashe wa yayi da kuka ya rungumi matarsa Bara'at yana faɗin "Allah na tuba ka gafarce ni, na aikata babban kuskure, ɗiyar dana haifa a cikina ma gudu na take.." suna cikin wannan halin suka jiyo kukan mujiya 🦉🦉 a harabar masarautar. jin hakan yasa sarki ya zabura yana faɗin "Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, *MUNAFURR* yazo shi.." Bara'atu ta ɗago tana kallonsa ido sunyi zuru-zuru tace "wa ne ne Munafur ku ma.." ta ƙarisa maganar cikin ƙinƙina baki na kakkarwa, ita tsoronta kar a farmake su.. Sarki Raamud jan hannunta yayi yace "muje mu.." suka nufi wajen masarautar, a falon masarautar suka tarar da Munafur a gaban Damusa Sujjur yana shafar gashin bayansa tare da rera waƙar isgilanci, Munafur wani mutum ne mai hatsarin gaske kuma mungun maciji ne, idanuwansa baƙi ƙirin ne ƙananu na maciji, hatta sumar gashinsa zirin macijine ƴan ƙananu, duk yanda ya taka maciji ne yake fitowa, farin mutum ne irin buzayen nan yana tafe da sandarsa mai ƙiran maciji kuma sandar zai iya komawa macijin gaske! Munafurr ba'a haɗa ido biyu da shi domin makance wa mutum zaiyi..... Bara'at ganin yanda mutumin yake a take ta faɗi sumammiya, shi kuma Sarki Raamud farin ƙyalle ya nema ya ɗaure idonsa dashi gudun kar ya haɗa eyes da shi, Munafur cikin salo ya yi wani irin juyi ya zauna akan kujerar mulki wanda inba sarki ba babu wanda ya isa ya hau kan kujeran nan, ya tintsire da wata iriyar dariya mai kama da kuka yana faɗin "Masarautar Maƙarƙashe daga yau ya zama nawa!!! daga yau na koma Sarki Munafurr...." gaban Sarki Ramud ne yayi wani irin bugawa da ƙarfin gaske, ya durƙusa gaban Munafur yana faɗin "Munafur taya hakan zata faru? bayan ban sauƙa akan mulkin ba.." wani irin kallo Munafur yake yiwa sarki Raamud yana jujjuyar da kansa, cikin dirarriyar murya yace "haka naso kuma haka naga dama, wannan masarautar ta zama na Munafur..." Sarki Ramud cikin ɓacin rai yace "hakan bazai taɓa yuwa ba domin wannan masarautar ya fara ne daga tin kakanun kakanun iyaye na kuma haka zai cigaba da tafiya har kan jikanu na, wanda zai mulki wannan masarautar shine ɗan ɗan-uwana koda bayan rai nane......." tin kafin ya ƙarasa maganar Munafurr ya wurga masa sandarsa lokaci guda sandar ta zama maciji ya naɗe wuyan sarki Raamud, ga ido kuma a ɗaure da farin ƙyalle baya ganin abunda ke faruwa... Munafurr ya kalli Damusa sujjur ya tintsire da dariya sannan yace "jinin yaron da kake son bawa mulkin maƙarƙashe yana jikin Damusaaa...." yana nuna Damusar tare da jann maganarsa cikin salo da isgilanci, ya kuma cewa "tayaya maƙiyinka zai zamo masoyinka Raamud? shin ka manta da yarjejeniyar da mukayi ne?...." ya ƙara tintsirewa da dariya yana ambaton "Junaid! Junaid!! Junaid!!! yau kwananka ya ƙare, tinda maƙiyinka ya fara ƙaunarka ai lamarin ya ɓaci, saboda haka zan kashe Junaid tare da shi wannan Damusar, kaima idan kamun tirjiya zan hallaka ka in mayar da matarka baiwa ta..." Sarki Raamud yana karkaɗa hannayensa alamar bada hakuri, babu halin magana sakamakon sandar macijin daya zagaye wuyansa ya shaƙe sosai ko yawu baya iya haɗiya..." shi kuma Munafur gashin kansa da ya zama na macizai ne suke ta buɗe baki suna kaiwa sara abun farmaka suke nema, hannu yasa ya figi ɗaya daga cikin macizain gashinsa ya wurga wa Damusa, macijin ya shige cikin gashin Damusan... cikin zafin nama Munafurr ya tashi yana faɗin "zan tafi amma zan juyo bada daɗewa ba, ganan Damusar ka ga can Junaidu ka cecesu idan zaka iya...." yakai hannunsa ya ciro sandarsa daya zamo maciji daga wuyan Sarki Ramud yayi ficewarsa, kai tsaye harabar masarautar ya nufa yanda wata ƙatotuwar mujiya take a tsaye, girman mujiyar yakai raƙuma haka Munafur yayi tsalle ya hau kan mujiyar suka bar masarautar.... a gaggauce sarki Raamud ya finciki ƙyallen daya rufe idonsa da shi, ya dubi yanda Damusar yake, da gudu ya nufi gurin Damusar yana faɗin "Sujjur! Sujjur!! Sujjur!!! ka miƙe kada ka mutu dan Allah.." Damusar yana kwance sai shure-shure yake tayi yana shirin mutuwa ga jinin dake zuba a bakinsa, idon Damusar ya koma launin Jaa daga blue... ***** Ayush ce take taka matakalar beni a hankali, tana ɗangale hannun data ƙone! ta nufi ɗakinta zata shige ji tayi gabanta yana ta faɗuwa, jikinta ba ƙwari, ɗan tsuka ta ja sannan ta rufe ɗakinta kai tsaye ɗakin Junaid ta nufa... itama Mommy tana zaune akan sallaya yanda ta idar da sallah bata tashi ba, ƙirjinta sai bugawa yake yi, gabanta na faman yanke wa, a hankali tace "mai yake shirin faruwa dani ne?.." kafin ta kai ƙarshen maganar zucin ta tajiyo ihun Ayush ta ƙwallawa Mommy ƙira, a gigice Mommy ta zabura tana faɗin "La'ilaha illa anta subhanaka inni kunta mina zalimin, Allahumma ajurni fii musibati wa akhlif lii khairan minhaa...." Mommy ta gagara tashi jikin ta sai kakkarwa yake sai faman jero addu'o'i take... Shi kuma Junaid shima ya yi irin abunda Damusa yayi, sai shure-shure yake bakinsa yana bleeding jini, idonsa yayi jawur yana ta kakkarwa,.. Ayush ta durƙusa ƙasi sai faman jijjigar sa take tana ihu... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️* typing📲 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *Laifin Daɗi qarewa* *FREE BOOK ZAI ƘARE NE A ƘARSHEN BOOK ONE* *BOOK TWO DAZAN SHIGA SOON PAID NE,* *YANA TAFE DA SABON SALO, DA KUMA CAKWALKWALIN CAKWAKIYA, KADA KU BARI A BAKU LABARI DOMIN GANI DA IDO 👀 YAFI JII👉👂* *MATAR DAMUSAA BOOK 2 PAY ONLY 150👌👇👇👇* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *9065443871, OPAY BANK.* *OR* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *2267236949, ZENITH BANK* *SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER* 👇👇👇 *09065443871* https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ ------->81 & 82 <------- Daƙer Mommy take taka upstairs tana dafe da kanta sakamakon mungun ciwon da yake mata, tura ƙofar ɗakin Junaid tayi da fargaban abunda zata gani, gaban ta ne yayi wani irin bugawa da ƙarfin gaske baki na kakkarwa take ambaton sunan Allah, a ruɗe tayo kan Junaid tana faɗin "yaro na meya sameka haka, na shiga uku nah so ake aga bayanka ba tare da ka aikata wani laifi ba, yaa Allah ya kawo mun ƙarshen wannan mummunan zalincin da ake wa ɗana..." fashe wa tayi da matsanancin kuka, ita kuwa Ayush tayi kukan har ta gaji, kifar da kanta tayi saman bed hannun ta riƙe dana Junaid... Junaid yana kwance jiki ya sake ko motsawa baya yi idonsa sun ƙafe yana kallon sama, duk ya ɓata bedsheet da jinin dake bleeding a bakin sa, Mommy ta saddaƙar da tayi rashin Junaid ɗinta, zame wa tayi ta zauna a bakin ƙofar ɗakin tana hango fuskar Junaid, ita ma Ayush tin tinin tasan Junaid ya mutu.... *SAHARA* warai ne da babu komai sai farar ƙasa ga kuma feshin ƙanƙarar da ake yi, hatta bishiya babu balle ɗan tsuntsu, sai wani matashin saurayi yana zaune akan dadduma, (ban iya hango shi ba sakamakon juya mun baya daya yi..) nadai hango wani makeken Damusa mai launin fari, sai uban gudun da yake ta tiƙa, bai tsayar da gudun ba har saida yazo gaban matashin da yake zaune, shima Damusar zama yayi a kusa da shi, ya ɗauki hannu ɗaya ya ɗora kan Damusar yana shafar gashin jikinsa a hankali, (gulma tasa na zagaya ta gaban matashin dake zaune akan dadduma ga kuma Damusa ta gefensa, na haska shi da camera ta 🧐🧐🧐) Junaid ne a zaune fuskarsa ta ƙara haske sai sheƙin da yake, ya kalli Damusar sa da kyakykyawar murmushi a fuskarsa yana shafar gashin Damusar tare da faɗin "my Sujjur sauran mana daƙiƙa 5 mu bar doron duniya gaba ɗaya, akwai wacce ruhin mu yake jikinta kuma ta kasa ceton rayuwar mu, Daƙiƙai 5 suna cika indai bata ceci rayuwar mu ba shikenam munyi bankwana da duniya.. wannan maganganun da yake yi a Damusar yake yinsu, shima Damusa sujjur kamar mutum har da hawayensa, Junaid ne ya rungumi Damusan yana ƙirga mintunan da ya rage musu a duniya.... ****** a ɓangaren sarki Raamud shima zama yayi a gaban Damusa ya kifar da kansa akan gwiwowinsa ganin Damusar ya daina shurawa ko motsi baya yi, hakan yasa Sarki Ramud ya fidda rai akan Damusar kuma yana takaicin rashin Junaid da akayi domin ya tabbatar shima Junaid ya mutu tinda har Damusar ya mutu, Bara'at itama kuka take sosai na rashin Junaid da kuma Damusar, tin tinin ta farfaɗo daga doguwar sumar da tayi, tashinta ta tarar da mummunar labari! duk a cikin su ba wanda ya motsa, Bara'at ce kawai tayi ƙarfin halin cewa "toh yanzun ya zamuyi da Sujjur?" Sarki Raamud katse ta yayi da cewa "idan dare yayi zanje na bisine shi.." ****** Shigowar malam cikin ɗaki kenam ya tarar da su Mommy a wannan halin, shima ya dawo ne domin ya duba jikin Junaid, ƙiran sunan Mommy yayi yace "Hajia Fatima, meya farune na ganku a wannan yanayin?.." shuru tayi ta kasa cewa komai sai idonta da yake kan Junaid, Shima Malam ganin Junaid yasa gabansa faɗuwa Rassss! ya nufo gurin da Junaid yake a kwance yana jijjigarsa amma ko motsi babu, hannu Malam yasa ya rufe masa idonsa sannan yaja masa mayafi ya rufe shi gaba ɗayansa yana faɗin "innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, Kullu nafsin zaa'ikatul maut, kuyi hakuri wanda ya fimu sonsa ya karɓe abunsa, Allah ubangiji yasa can tafi masa nam🙏🙏, Mommy tana zaune hawaye ne kawai yake go slow akan fuskar ta, daƙer take haɗiyar yawu, zuciyar ta kamar ya fito haka take jinsa... Ayush ce ta ɗago kanta tana bin Malam da kallo, ga idanuwan ta sunyi lufu-lufu sun kumbura ga sunyi wani irin jaa tsabar kuka, Miƙe wa tayi ta cakumi gaban gariyar Malam murya a disashe take faɗin "waya gaya maka Junaid ɗina ya mutu, duk wanda yace Junaid ɗina ya mutu bazan yafe masa ba, ni ce fa zan rigashi mutuwa, ka tasar mun da shi bazai mutu ya barni ba, bacci fa yake yi,....." Riƙe hannunta Malam yayi yana faɗin "ki kwantar da hankalin ki, kowa ma zai mutu, kema wata rana zaki iso shi idan kwananki ya ƙare.." daga tsaye ta doku akan gwiwowinta tare da fashe wa da wani irin matsanancin kuka mai raunana zuciya, a tunanin ta mahaifinta ne ya kashe Junaid, wani irin ƙololuwar baƙin ciki ne ya ziyarci zuciyarta, lokaci guda taji tsanar mahaifinta bata ƙaunar sa, bata haɗa hanya da mungu! tashi tayi ta fice a ɗakin da gudun gaske tana kuka, Mommy baki na kakkarwa tace "Malam a ƙira ƴan uwa da abokan arziƙi a sanar musu mutuwar Junaid, ka ƙira sauran malaman su zo a suturta shi, bana so ayi jinkiri, gidansa na gaskiya yafi nan gidan" murya a sanyaye take magana tana zaune a yanda take ta kasa motsawa, Malam yayi ajiyar zuciya sannan yace "haka ne, kiyi hakuri daman Allah ya rigada ya rubuta Junaid yana daga cikin matasan cann.." hawaye yana zubo wa Mommy tace "Malam idan banyi hakuri ba ya zanyi, ban isa na dawo masa da ransa ba, saboda haka hakuri ya zama dole......" Mommy bata ƙarasa maganar ba suka jiyo ihun Ayush na lokaci guda, da sauri Mommy ta miƙe ta fice daga ɗakin, Malam shima bin bayanta yayi yana faɗin "subhanallah me kuma du ya faru.." Ɗakin Ayush suka shige suna duba ta ganin babu kowa a bedroom Mommy tace "Ina take kuma, ina tsoron kar a kuma rasa rai a cikin gidan nan, mutuwar Junaid ma kaɗai ya isheni.." tana ƙarisa maganar tana kuka sosai, Malam yace "to ko tana cikin toilet ne ki dubo ta, Shi dai malam tsoronsa kar Ayush ta cire wannan zoben tinda Junaid ya riga da ya mutu, kar itama ta rasa tata rayuwar.. Bayan Mommy ta shige cikin toilet abunda ta gani ne ya tayar mata da hankali, ta dafa ƙirji tace "nashiga uku, innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, Malammm!!!..." shima da sauri ya shige cikin toilet ganin Ayush kwance a ƙasan tiles ko motsi babu ga kuma jini ta ko ina, jini ne yake ɓulɓulowa daga cikin cibiyar ta duk ya wanke cikin toilet gaba ɗaya, itama tana kwance cikin jinin tayi jarab da jinin, hannun Mommy ne yake kakkarwa kamar wacce aka jona wa shocking, Malam ne ya ɗago ta yana faɗin "mu hanzarta hospital jinin jikinta zai ƙare fa, ɗaukar luɗa yayi mata sannan yayi waje da ita, itama Mommy bin bayansa tayi duk tabi ta ruɗe da haka suka isa harabar gidan suka shige motor gaba ɗayansu, miƙar hanyar da zai sadasu da gate yayi da gudun gaske, har zasu fita Malam ya sanar da mai gadi cewar kar ya bar kowa ya shugo gidan nan, Baba mai gadi ya amsa masa da toh.." ---------------------> Isar su cikin hospital kenam, likitoci da nurses suka nufi yanda Malam yake ɗauke da Ayush, kwantar da ita akayi akan gadon nan na turawa kai tsaye emergency room aka kaita, Mommy Office ɗinta ta nufa ta zauna akan kujera ta kifar da kanta saman table tana rera kuka mai cin rai... ******* Daƙiƙa 5 tana cika Ayush ta finci zoben Dish da ƙarfin gaske cikin zafin nama, Junaid yana zaune acan sahara shi da Damusar sa suna jiran cikar wahadi, yana lissafin lokaci har sai da yazo kan na biyar kuma na ƙarshe yaga wani haske mai ƙulƙule ya taho kamar walƙiya ya shige jikinsa hasken yabi ta hannunsa ya ratsa jikin Damusar dake hannunsa yana kan Damusa Sujjur, wani irin baƙin hayaƙi ne yake fita daga jikinsu, har saida wannan hayaƙin ya gama fice wa sannan aka ɓatar dasu, ruhinan ko wannen su ya koma kan gangan jikinsa... ****** Sarki Raamud ne ya tashi yana shirin barin wajen da gawar Damusa yake, har ya bar falon fadar, Kamar wanda aka zaburi Damusa da ƙarfin gaske ya miƙe tsaye yana karkaɗa gashin jikinsa, a tsorace Bara'at dake gurin ta ƙwalla ƙiran sarki "Shugabaaa...." Jin wannan ƙiran yasa ya taho da gudu a tunaninsa MUNAFURR ne ya dawo, ganin Damusa a miƙe ya tashi yasa sarki ya nufi gurinsa da gudu yana faɗin "Sujjurr! Sujjur ka tashi nagode Allah, zunzurutun farin ciki ne kwance saman fuskarsa, yana shafar bayan Damusar, Ji yayi ya shiga cikin wani irin yanayi da sauri yaja da baya yana faɗin "zoben dish, Ɓingel ta cire.." ya kalli Bara'at yana murmushi, ya kuma cewa "ita ta taimake su, ita ta ceci rayuwarsu, amma kuma ita tana cikin mawuyanci hali..." kafin ya rufe baki wani baƙin hayaƙi ne shima yake fita daga jikinsa, raɗaɗin da yake ji kamar ƙunar wuta, ya ƙanƙame jikinsa da hannayensa biyu yana fitar da numfashi sama-sama, ga jijiyoyin jikinsa sunyi burtsi-burtsi shi kaɗai ne yasan irin ƙunar da yake ji a jikinsa, wannan hayaƙin duk tsafin da yake jikinsa ne yake ta fita.. har shima Damusan yanzu babu wani tsafi a jikinsa, Sarki Raamud yana cikin wannan halin har hayaƙin nan ya fita gaba ɗaya, yana maida numfashi ya ɗago yana kallon Bara'at wacce ta zuba masa ido tana kallon abun mamaki, ya soma girgiza kai yace "yanzu babu wani abun tsafi da ya ragu a jikina, normal nake yanzu..."" Damusa ne yayi wani irin girgiza sai da wannan macijin da aka wurga masa ya faɗo ƙasi a mace, ... ****** Junaid yana ƙwance saman gado yasa hannu ya yaye mayafin da aka rufeshi da shi, ya tashi cikin hanzari hannun sa yana kan fuskarta sakamakon hasken da yayi masa yawa, daƙer ya buɗe kyawawan eyes ɗinsa fari sol, haske fatarsa ya ƙara fitowa, a hankali yake lumshe ido kamar mai jin bacci ya sauƙar da ƙafafuwansa ƙasan gado, yana miƙa tare da Hamdala ya tashi yana duban kansa, abunda ya faru dashi ne yake dawo masa kwakwalwa abun yayi matuƙar bashi mamaki, ganin lokaci guda waraka tazo masa, a hankali yake motsa sweet lips ɗinsa yana faɗin "Deams, mafarki nayi, taya hakan zata faru?..." yanzu baya jin komai a jikinsa ga wani irin kyau daya ƙara, komai nashi ya canza, hatta sumar kansa yayi tsayi yazo masa kafaɗarsa ga yanda yayi baƙi sai sheƙi yake yi gwanin burgewa, sajen nan ya kwanta asaman fuskar sa har zuwa gemunsa ya ƙara tsayi ga laushin bala'i baƙi ƙirin sai sheƙi shima yake, ga ƙaramin baki kamar wanda aka ɗosana! maroon lips ɗinsa ya ƙara fito wa kamar wanda aka shafa maroon stick, yayi fari sol ya fito asalin kalar iyayensa Bahindiyawa, he look like his father and d same like sarki Raamud..... Junaid an dawo masa da cikakkiyar lafiyarsa da kuma ƙirar ƙarfi, ya zama zankaɗeɗe dashi kamar wanda aka ƙara masa tsayi da kuma ƙirar ƙarfi.... *MASHA ALLAH* *A SAMU A FARA PAYMENT FAH SABODA AN KUSAN GAMA BOOK 1 FREE* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️* typing📲 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *Laifin Daɗi qarewa* *FREE BOOK ZAI ƘARE NE A ƘARSHEN BOOK ONE* *BOOK TWO DAZAN SHIGA SOON PAID NE,* *YANA TAFE DA SABON SALO, DA KUMA CAKWALKWALIN CAKWAKIYA, KADA KU BARI A BAKU LABARI DOMIN GANI DA IDO 👀 YAFI JII👉👂* *MATAR DAMUSAA BOOK 2 PAY ONLY 150👌👇👇👇* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *9065443871, OPAY BANK.* *OR* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *2267236949, ZENITH BANK* *SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER* 👇👇👇 *09065443871* https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ ------->83 & 84 <------- Ayush tana ƙwance rai a hannun Allah, dole sai anyi mata aiki a cikin cibiyarta sakamakon fincikar zoben da tayi da ƙarfin gaske hakan ya jawo mata tsinkewar jijiyar cibiya, wanda Allah ne kaɗai zai iya tasar kafaɗunta, likitoci ne zagaye a kanta kowa da kalar maganin da yake mata, wasu sunyi mata operation suna mata aiki a ciki, wasu kuma suna ƙoƙarin ɗaura mata ledar jini saboda ba ƙaramin jini ta zubar ba, kwana sukayi akan Ayush suna aikin ceton rai... da sassafe misalin ƙarfe 6 Malam ya shugo Office ɗin Mommy yana ƙiran ta cikin damuwa tareda faɗin "mun bar Gawar Junaid ya kwana ko waiwaya shi ba'ayi ba, yanzu haka ina tunanin ya sanƙare tin jiya da rana.." Mommy ce ta ɗago hankali a tashe tace "innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, hankali na baya jikina wallahi na manta.." Shima Malam cewa yayi "wallahi kuwa nima ina gida Junaid ya faɗo mun a rai, bansa a raina ya mutu ba, amma na ƙira malaman da zasu masa wanka wata ƙila mu tarar dasu a gidan.." da sauri suka shige motar suka fice daga cikin hospital, A ƙofar gidan suka samu mutane har an taru ga malaman da suke jira suma, har da Doctor Hasheem shima ya samu labarin mutuwar Junaid a gurin Malam, Baba maigadi ne ya buɗe musu ƙofa yana shaftar kuka domin mutuwar Junaid ba ƙaramin girgiza mutane yayi ba, su Mommy suna shiga cikin gidan saiga jiniyar motar sojoji har guda 10 suma labari ya riske su, iya waɗanda zasu je ɗakin Junaid sune daga Malam Lawan sai Doctor Hasheem sai kuma wasu malamai su 2 da kuma wasu sojoji suma su biyu haka suka haura upstairs suka nufi ɗakin Junaid, ita kuwa Mommy a falo ta zauna tana sake rera sabon kuka.. shigarsu ɗaki suka tarar da Junaid ƙwance ya kalli sama tareda jan mayafi ya rufe kansa kamar dai yanda aka barshi, sai dai shi a yanzu bacci yake, Bayan tashin shi ya shiga toilet ya yi wanka ya canza kaya yayi sallah sannan ya sauƙa down stairs ya nufi kitchen cikin sa'a kuwa ya samu abun taɓawa, yaci abinci yayi nakk ya kora da ruwan sanyi, ya kwanta akan sofa har bacci ya ɗauke shi, a falon ya kwana sai da asuba ne ya tashi ya koma room ɗinsa ya ɗauro alwala sannan ya tsayar da sallar asuba, daga nan ne ya haura bed ɗinsa ya lulluɓe kansa da mayafi sakamakon sanyin da akeyi.. kowa da ƙwalla a fuskarsa haka aka yaye masa mayafi za'a ɗauke shi akai shi toilet, wasu suka riƙe hannayensa wasu kuma ƙafafu akayi sama dashi, a firgice Junaid ya buɗe idonsa yayi wani irin murɗewa ya miƙe tsaye yana faɗin "lafiya kuwa, suwaye kuu.." Ai kuwa suka ce ƙafa mai naci ban baki ba kowa ta kansa yake, a ɗari suka bar ɗakin ko tsaya sauraronsa basu yi ba, sai gariyar malamai kake gani suna furawa, rawaninsu kuwa duk sun jejjefar a gurin, suna fita ƙofar gida da gudu sauran mutanen ma suka feffece duk da basu san meya faruba, toh fah 🤔 sojojin ma anan suka bar motocinsu, iya Mommy kawai aka bari tana zaune kan kujerar falo ta ƙafe guri ɗaya gaba ɗaya ta rasa ƙarfin jikinta ko motsi ta kasa yi... Junaid ganin haka abun ya bashi mamaki yana maganar zuci "wai meke faruwa ne naga waɗannan mutane haka akaina? kodai akwai abunda ya faru dani ne?..." yana cikin wannan tunanin idonsa ya sauƙa akan likkafani a cikin leda, yasa hannu ya ɗauka tareda cire wa still turare ya sake gani kuma a jikin turaren ga photon gawa a kwance, Junaid ido ya zaro waje tareda faɗin "kenam a matacce suke ɗaukata?" hankalinsa ne ya koma kan bedsheet ɗin gadonsa yaga duk jini ya ɓata gadon, tin jiya bai lura da shi ba, ɗaga hannayensa yayi sama yana duban kansa yana kuma cewa "nifa naga lafiyata klau, bana jin komai a jikina.." ficewa yayi daga ɗakin ya sauƙa down da saurinsa, ganin Mommy yayi a zaune ko motsi babu sai idonta da suka ƙafe alamun dai kamar suma tayi, da gudu ya nufi frig ya ɗauko cool water a jerkan ya since murfin sannan ya fara watsa mata a fuska, farfaɗowa tayi tana jan numfashi sama-sama, idanuwanta ne suka sauƙa akan fuskar Junaid yana ƙiran sunanta "Mommy! Mommy!! Mommy wake up mana, open your eyes please" gani yayi ta ƙara sumewa tayi baya yayi saurin tarota yana cigaba da ƙiran sunanta amma shuru, ruwan goran ya sake watsa mata, a ruɗe ta tashi tana faɗin "taimako jama'a fatalwa, taimakoo..." ido ta sake haɗawa da shi kuma du sai luuuuu ta ƙara sumewa a karo na uku kenam, ruwa ya sake watsa mata ta farfaɗo ido a rumshe, Junaid ne yakai hannunsa saitin gefen fuskarta, yana faɗin "Mom yau nine kike suma a kaina? Meyake faruwa ne?.." itama hannu takai saitin fuskarsa tana ambaton "Junaiddd! Junaid kaine? daman baka mutu ba, bakada lafiya to amma ya akayi yanzu ka dawo kana tafiya, ɗaga hannu sama tayi tana hamdala, Allah na gode maka! Yaa Allah lokaci guda ka tayar mun da yarona, Alhamdulillah Addu'a ta ta karɓu, ta ƙarasa maganar tareda rungumarsa tana kukan farin ciki, ɗagowa yayi yana faɗin "Mom where is my Yushert...? Mommy tana kuka tace "Ayush tana kwance a gadon asibiti.." "what? Mom what happened to her?..." Mommy kasa magana tayi sai kukan da yaci ranta, "Don't worry Mom, it's okay bari naje na gano ta.." Momy ce tayi saurin riƙe hannunsa tace "karka fita yanzu kowa yasan ka mutu.." "Please Mommy ki barni naje naga Yushert ɗina, bazan iya juran rashin ganinta ba.." ya fizgi hannunsa sannan ya haura upstairs da gudu, ya nufi room ɗinsa, farar jallabiya kawai ya ɗora akan gajejen wandonsa ya ɗauki key ɗin mota, sannan ya sauƙo down stairs, bai tsaya duban ta kan mommy ba, kai tsaye motarsa ya nufa ya shige ciki da gudun gaske ya fice daga gidan sai asibiti..... *WALLAHI BACCI NAKE JI SOSAI SHIYASA NA BAR MUKU IYA WANNAN PAGE, KU BIYONI BASHI NETX PAGE ZANYI TYPING MAI TSAYI* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️* typing📲 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *Laifin Daɗi qarewa* *FREE BOOK ZAI ƘARE NE A ƘARSHEN BOOK ONE* *BOOK TWO DAZAN SHIGA SOON PAID NE,* *YANA TAFE DA SABON SALO, DA KUMA CAKWALKWALIN CAKWAKIYA, KADA KU BARI A BAKU LABARI DOMIN GANI DA IDO 👀 YAFI JII👉👂* *MATAR DAMUSAA BOOK 2 PAY ONLY 150👌👇👇👇* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *9065443871, OPAY BANK.* *OR* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *2267236949, ZENITH BANK* *SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER* 👇👇👇 *09065443871* https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ ------->85 & 86 <------- Parking yayi a harabar asibity da ƙarfin gaske yasa ƙafa ya ture murfin motar, ya nufi cikin asibitin da gudu yana ƙwalla ƙiran "Yushert! Yushert!!." ya cakumi gaban rigar wani Doctor yana faɗin "tana ina? kada ku sanar mun cewa ta mutu" ganin Doctor ya ƙafe guri ɗaya ko motsi babu ga ya tsayar da eyes ɗinsa akan fuskar Junaid, da ƙarfin gaske Junaid yake jijjiga Doctor amma ko motsi babu, wulli yayi dashi yana faɗin "meyasa kuke gudu na? shin na zamo muku Dodo ne?..." Ganin kowa yana ta guduwa masa wasu kuma har da suma, Domin mutuwar Junaid har ya baza ko ina, kowa sai kaji anata cewa "Allah yayi wa ɗan gidan Doctor Fateemah Rasuwa ko kuma ace captain Junaid ya rasu, wasu suna faɗin ya huta da ciwon nan nashin... haka dai kowa yake ta mita, yanzu kuwa kwatsam saiga Oga Junaid ya bayyano, hakan yasa tin shigarsa asibiti wasu suka rinƙa fece wa, ma'aikatan asibity haka suka rinƙa guduwa, Nurses kam duk babu mai ƙarfin halin guduwa sai faɗuwar da sukaita yi suna suma, Abunda ya ƙara firgita su ma shine farar jallabiyan da ya saka har ƙasi, ga kuma kamar wanda aka canza masa halitta, ya ƙara fari sosai sumar kansa ya sauƙo har kafaɗunsa, sajensa ya haɗe da gemun yayi tsayi, ga ya ƙara tsayi, ƙirar ƙarfin jikinsa ya ƙara fitowa.. haka ya rinƙa bi yana bubbuɗe ɗakunan majinyata yana ƙwalla ƙiran "Yushert! Yushert!! Yushert!!!.." ga ya rasa wanda zai tambaya duk wanda yaci karo dashi sai yace zai gudu ko kuma ya faɗi sumamme, abun ba ƙaramin ƙona wa Oga Junaid rai yayi ba, shi a tunaninsa sun mayar dashi mahaukaci ne yasa suke guduwa masa, amma yaci alwashin sai ya ɗauki ƙwaƙwaran mataki akan mutanen asibitin nan... cikin sa'a kuwa yana buɗe wani ɗakin sai yaga wasu likitoci su uku suna duba Ayush, da gudu Junaid ya shugo ya yo kan Ayush yana faɗin "Yushert, meya faru dake,." murya kamar zaiyi kuka yake magana tareda shafa suman kan Ayush wacce take kwance har yanzu bata farfaɗo ba ansa mata oxygen, tana sanye da riga blue na waɗanda aka musu operation.. acikin ma'aikatan nan kuwa mutum ɗaya ne ya samu ya gudu, ɗaya kuma ya faɗi sumamme, ɗayan kuma christal ne ya ƙafe guri ɗaya jikinsa sai kakkarwa yake yana faɗin "Jesus Christ amen, any devil can destroying my life God fatafata him in the name of Jesus, Olugos fire, Olugos fire, Olugos 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥 Fireee........" Oga Junaid ganin wannan inyamurin Doctor ya dameshi da surutai ya daka masa wani irin gigitaccen tsawa yana faɗin "you will shut up 😳😳.." jin wannan tsawar yasa Doctor yasau fitsari a wado daga ƙarshe shima ya faɗi sumamme.. Mommy kuwa ɗakin Junaid ta haura, sai yanzu hankalin ta ya dawo jikinta, ta bari ne akan Junaid dogon suma yayi har ana tunanin ya mutu, kuma sai Allah ya kawo masa waraka lokaci guda! yanzu damuwar ta shine jinyar Ayush, abun ya tsaya mata arai tana tunanin meya kawo lalura a cibiyar Ayush, sannan meye dalilin da yasa Ayush taji wa kanta rauni akan cibiyarta har ya shafi cikin cikin cibiyar? abun ya tsaya mata a rai.. saida ta gama gyara ɗakin Oga Junaid tsaf kafin ta fice ta nufi ɗakin Ayush, itama ta gyara mata ɗakin, ta shige cikin toilet ga yanda jini duk ya wanke toilet hawaye mai zafi ne ya soma zubo mata, haka ta wanke toilet ɗin nan tass, tazo fita kenam idonta ya sauƙa akan zobe a cikin sink, hannu tasa ta ɗauka tana jujjuya shi, acikin ranta kuwa cewa take "wannan wani irin zobe ne mai ƙalƙali haka kamar na masarauta, kuma zobe ne mai tsadar bala'i, aina Ayush ta samu wannan zoben??.." wani zuciyar kuma ya sanar mata cewa "wata ƙil gadon iyayenta ne suka mutu suka bar mata, zan adana mata wannan zoben kuwa domin yana da matuƙar muhimmanci.." ***** ta ɓangaren Doctor Hasheem kuwa tin dawowarsa gida daya zauna yake ta cewa "a bani ruwa nasha" duk bayan mintuna sai ya buƙaci ruwa, Lailah ce tace "haba Bros nifa nagaji da ɗawainiyan bada ruwan nan fa" yace "maƙogaro nane yake ta bushewa, na tsorita sosai wai ace mutumin da ya mutu lokaci guda aga ya motsa?." Tace "ai ni nagode wa Allah daya tayar mun da kafaɗun Oga Junaid ɗina,.." gashi kuwa yanda idanuwanta suka yi jaawur tsabar kukan da tasha sanar mata mutuwar Junaid da akayi, Cikin Doctor Hasheem ne ya dinga ƙurari yana juyawa, da sauri ya tashi yana faɗin "toilet toilet" yana riƙe da ciki ya shige cikin toilet ɗin da yake room ɗinsa, Laila sake baki tayi tace "Bros abun nakan har ya kai ga gudawa?..." ***** A can Headquarter Kuma Ogan sojojin ne ya tara su yana balbale su da faɗa, ransa ba ƙaramin ɓaci yayi ba ganin yanda suka taho da gudu suna haki wai don saboda wanda ya mutu ya tashi, General Muhammad haka ya rinƙa faɗin "kun bawa maza kunya, hakan ma kuna sojoji aga kuna gudu a titi saboda kunga abun tsoro, tirr wannan kakin nakun bashi da wani amfani a waranku, Soldiers kun ban kunya..." haka ya ɗebi wasu Soldiers suka shige motarsu da ɓacin rai suka nufi gidan su Captain Junaid.. Mommy tana kitchen ta kammala girkinta mai shegen ƙamshi, ferfesun kifi ta haɗa mai ruwa-ruwa zata kaima Junaid can Hospital, Ayush kuma tasan bata farfaɗo ba, tayi tuwon shinkafa da miyar Ogusi ga kuma naman chicken a ciki baje², tazo ta yanyanka fruits a cool flask ta zuba ƙanƙara akai ta rufe, ga kuma hot flask wannan milk ne a ciki domin Junaid yana son madara sosai, tana cikin haɗe-haɗe kayan abinci tajiyo jiniyar motar sojoji sun tsaya a ƙofar gidan.. General ne ya fito daga cikin mota yana sanye da kakin soja na musamman ba kalar tasu ba, idon sa akan motocin su yanda suka guda suka bari, ga bindigoginsu a cikin motocin, girgiza kai kawai yayi a ransa yana faɗin "Allah ya taimakeku bindiga ɗaya ya ɓata, yanzu inda a sambisa ne ya za'a ƙare kenam.." Haka yabi ko ina da kallo ga butoci a yashe yanda mutane har sun fara alwalar jana'iza, ga kuma get a buɗe ɗaya daga cikin sojojin ne yake bubbuga ɗakin maigadi a tsorace Baba maigadi ya buɗe hannunsa na kakkarwa, shi tinda yaga anata guduwa shima ya shige ɗakinsa yasa sakata, ce masa sukayi "ya fito bakin aikinsa.." ya amsa da "to to too naji zan bito." miƙar hayar da zai sadasu da cikin gidan sukayi, daman sojojin su huɗu suka zo, General da kuma Marshal sai canal da S... Bayan sun iso compound tsayawa suka yi suna knocking ƙofar falo, Mommy ce ta buɗe musu da murmushi a saman fuskarta tana faɗin "your welcome Officers.." amsa mata suka yi sannan suka shige cikin falon, kowa samun guri yayi suka zauna saman sofa saida suka gama gaisawa sannan suka tambayi Oga Junaid, Mommy ta sanar musu cewa yaje hospital gano wa sister sa bata da lafiya, General ne yace "masha Allah ya warke kenam, ai mun tsorita jin labarin mutuwarsa daga baya kuma akace ya tashi..." Mommy ta sanar musu duk abunda ya faru, da doguwar suman da yayi, tashinsa kuma ya kawo masa waraka gaba ɗaya,." suka ce "ikon Allah kenam, ku duba kuga baya iya tashi balle tafiya gashi kuwa lokaci guda Allah ya kawo masa waraka, Allah ya ƙara bashi lafiya.." Mommy ta amsa da "Amiin" tashi tayi tana faɗin "kunsha hanya bari na kawo muku abun taɓawa.." ta nufi kitchen ta jido kayan abinci ta kawo muku, kowa saida ta zuba masa a plate tuwon shinkafa da miyar Ogusi ta kuma zuba musu ferfesun kifi, ga kayan fruit yanda ta zuba a faranci... Sai da suka ci sukayi nak sannan suka tashi suna faɗin "masha Allah mu zamu wuce, insha Allah zamu dawo da zaran Junaid ya dawo.." Da haka suka rabu cikin Aminci, Mommy wuce wa ɗakinta tayi ta shiga toilet domin yin wanka, shap-shap tayi wanka ta fito ta shirya tab sannan ta ɗauki key ɗin motarta ta fice kayan abinci ta ɗauka taje tasa a seat back gaba ɗaya, itama ta shige cikin motar takarya kwana a hankali sannan ta miƙi hanyar da zai sadata da gate, kafin ta iso ma maigadi ya buɗe mata gate tayi ficewar ta, ****** Junaid zaune yake akan kujera ya kifar da kansa a bakin gado hannunsa yana riƙe dana Ayush, Ayush sai da ta shanye ledar jini har uku hakan ma tana neman ƙari ga kuma ledar ruwa biyar, Bayan Mommy ta shugo asibiti baki ta sake tana kallon ko ina, asibitin yayi wayam babu kowa, waɗanda suka suma kuma da zaran sun farfaɗo hanyar guduwa suke nema, amma duk da hakan ta tarar da wasu a sume a ƙasi, tace "nashiga uku meke faruwa ne a wannan asibitin, daman saida nace wa Junaid karya zo har saina musu bayani tukun gashi yanzu sun tsotstsorita, wayyo Allah.." da sauri ta nufi ɗakin da aka kwantar da Ayush tana buɗewa kuwa ta samu Junaid gashi yana zaune ya kifar da kansa, idonta ta kai kan 2 Doctors da suke kwance a ƙasi, ƙarisa shugowa ciki tayi ta ajiye kayan abincin, ta ɗauki ruwan ƙanƙara ta fara binsu ɗaya bayan ɗaya tana feffesa musu suna tashi kuwa kowa zai nemi hanyar guduwa, duk waɗanda suka suman nan sai da ta farfaɗo dasu, asibitin sai ya zamo babu ma'aikata ko ɗaya duk sun gudu, sai majinyatan asibitin da bazasu iya tashi ba ko kuma waɗanda ba'a cikin hayyacinsu suke ba.. Mommy koma wa room ɗin da Ayush take tayi, itama kujera ta jawo ta zauna tana faɗin "kaga abunda nake gaya maka ko? gashi duk ka korar mun da ma'aikatan asibiti sun barmun majinyata, saida nace maka kada kazo..." kafin ta ƙarisa maganar Junaid ya daka mata dirarren tsawa tareda faɗin "Mom ni mahaukaci ne? ki gaya mun meye dalilin da yasa ake gudu na, shin akwai wani abun tsoro ne a jikina? ki gaya mun....." ganin yanda yake mata magana da tsawa yasa Mommy tasa hannu ta zabga masa mari a saman face ɗinsa tana kuka tace "dole kowa ya nemi tsira daga gareka My son, mutuwa fa kayi, kuma kowa yasan ka mutu, ganin haka yasa Ayushert itama tayi ƙoƙarin kashe kanta, gata nan a ƙwance, har anzo za'a maka wanka ka tashi, ya za'ayi kowa bazai yi gudunka ba, shin kasan irin tsananin jinyar da kayi ne? ko motsawa baka iya yi, gashi lokaci guda ka tashi bayan doguwar sumar da kayi, toh yanzu kaji dalilin da yasa mutane suke guduwa maka..." Hawaye ne yake zuba a ido Junaid yana karkaɗa kai ya maida kallonsa kan Ayush, yakai hannunsa yana shafar fuskarta... ita kuwa Mommy ƙarewa Junaid kallo take gaba ɗaya ya canza mata, kamannin mahaifinsa sun fito a fuskarsa, har tsayin gashin kafin ya aske, da kuma ƙirar jiki na jaruman sarakuna, hawaye ne ya fara gangaro wa mommy, tana kallon Junaid da suffar mijinta, Bata taɓa ganin fuskar mahaifin Ayush bane amma fuskar Junaid yafi kama dana Sarki Raamud, (kodan saboda tsayin gashin Junaid ne yasa nake ganin haka oho😅) duk da mahaifin Junaid da kuma mahaifin Ayush twins ne masu kamanni iri ɗaya shiyasa bazaka banbanta kamannin wa yaran suke yowa ba, inka lura Ayush da Junaid suna ɗibar kama, Mommy ta daɗe da fahimtar haka sai dai bata kawo komai a ranta ba.... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️* typing📲 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *Laifin Daɗi qarewa* *FREE BOOK ZAI ƘARE NE A ƘARSHEN BOOK ONE* *BOOK TWO DAZAN SHIGA SOON PAID NE,* *YANA TAFE DA SABON SALO, DA KUMA CAKWALKWALIN CAKWAKIYA, KADA KU BARI A BAKU LABARI DOMIN GANI DA IDO 👀 YAFI JII👉👂* *MATAR DAMUSAA BOOK 2 PAY ONLY 150👌👇👇👇* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *9065443871, OPAY BANK.* *OR* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *2267236949, ZENITH BANK* *SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER* 👇👇👇 *09065443871* https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ ------->87 & 88 <------- ******* Daƙer Mommy ta lallami Junaid yake cin abinci, ita da kanta take feeding ɗinsa ko loma biyar baiyi ba yace "na ƙoshi da tuwon ni milk nake so" Mommy tace "bazaka taɓa ferfesun kifin bane?" kawar da kai gefe yayi sannan yace "idan naci kifi ba halin shan milk, ni kuma idan ban sha milk ba bazan ji daɗin baki na ba.." Ajiyar zuciya Mom tayi sannan tace "toh ga kayan fruits yanda na haɗo maka" tasan indai yasha milk bazai buƙaci wani abu ba, taɓe fuska yayi ya ɗan turo ƙaramin bakinsa yana kallon haɗin fruits, yana yatsine fuska yace "indai ba milk ba bana son komai." Mommy tana jinjinawa wannan miskilanci na Junaid ba yanda ta iya dashi haka ta buɗe murfin flask tana tsiyaya masa milk mai kaurin gaske a glass cup tace "to gashi nidai in har zaka ƙoshi ai ba wani abun tada hankali.." Hannu ya miƙa ya karɓi cup ɗin milk, idonsa kuwa yana kan Ayush wanda har yanzu bata farfaɗo ba.. Kai ya kifa yana kurɓan madaran, a hankali yake motsa sweet lips ɗinsa, da haka har ya shanye, bayan wasu mintuna suka ji anata ƙiraye-ƙirayen sallar mangarib, Mommy ta kalli Junaid sannan tace "kaje kayi sallah daga nan kuma saika wuce gida kaima ka kwanta ka huta ko..?" girgiza kai yayi sannan yace "bazan yi nisa da Yushert ba a halin nan da take ciki, zan zauna tare da ita har Allah yasa ta farfaɗo, kula da ita ya rataya mun a wuya..." ya ƙarisa maganar tareda miƙewa tsaye ya kuma cewa "zanje nayi sallah amma kuma zan dawo.." Jijjiga masa kai kawai Mommy tayi ta kasa cewa komai, har saida Junaid ya fice daga room ɗin kafin Mommy ta kawar da kanta daga kallonsa da take, ita har yanzu ta gagara gasgata wa shin Junaid ɗinta ne ko kuma sauya shi akayi aka maido mata da mai siffar mijinta, haka ta wuni tana wannan tunanin, dogon numfashi taja tareda sa hannu tana buga goshin ta alamar ciwo yake mata, daƙer ta iya motsawa ta tashi tana jan ƙafa da haka ta shige toilet ta ɗauro alwala, sannan tasa hannu ta murɗe mariƙar ƙofar toilet ta fito tana jero addu'o'i, ƙarisa shugo wa cikin ɗakin tayi tana hamma tasa hannu tana kare bakinta ido a lumshe, tsananin bacci ne yake damun ta, ga yunwar da take ji! shimfiɗa sallaya tayi ta zura hijab ɗinta sannan ta tsaida sallah, har tayi nisa cikin sallar ta taga wani irin haske ya bayyano, haske mai kashe ido, tsabar tsananin ƙarfin hasken nan Mommy tana sallah ta ƙanƙame idonta sosai kuma Allah bai nufe ta da katse sallar ba haka ta cigaba da yinsa ido a rufe, irin hasken da ya taɓa fito wa Ayush lokacin da ta ajiye littafin tarihi a ƙarƙashin gado shine ya ƙara fito wa a yanzu ma, wani mutum ne ya bayyana a cikin hasken nan, shi ba mutum ba kuma shi ba biri ba, gashi nan tsayayyen mutum ne jikinsa duk gashi, daga kayinsa zuwa fuska har wuya irin na biri ne sak sai tarin gashi sannan yana da jelaa!!! Wannan shi ake ƙira da *NARASIMHA* mai bada kariya a masarauta, tsohon biri kuma ƙirƙirarren tsafin Sarkin Zaid wato Mahaifinsu Sarki Raamud, baya cutar wa aikinsa shine temako da zaran an nemi temakonsa, har iyau a masarauta yake zaune yana rayuwa ne a cikin madubin tsafi, NARASIMHA Amanar Sarki Zaid ne, yana kallon duk tsiyar da Sarki Raamud yake aikatawa har Allah ya kawo ƙarshen ta'addanci, A yanzun ma an turo shi ne don yazo ya temaki Ayush, bazata iya tashi ba har saida temakonsa, hannu yasa ya yi wa Ayush ɗaukan luɗa sannan ya ɓace da ita, yana tafiya kuwa hasken ya washe daiden lokacin da Mommy ta idaar da sallah da sauri ta miƙe tsaye a ruɗe tana ware manya-manyan eyes ɗinta, ta waiwayo bayanta a tsorace ganin gadon da Ayush take ƙwance wayam babu kowa a kai taja da baya a kiɗimai ta dafa ƙirjinta tana faɗin "innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, ina Ayush take, wayyo Allah na.." ta fara kuka tana surutai ta fara dudduba wurare tana ƙiran sunan Ayush amma shuru ta leƙa ƙarƙashin gado bata ga kowa ba ta nufi toilet da gudu tana ƙwalla mata ƙira nan ma babu kowa, ganin bata ganta ba yasa ta saddaƙar tasan wannan hasken data gani ne ya ɗauke ta, zama tayi a bakin gado tana kuka ta kifar da kanta saman pillow.. tana cikin wannan halin taji an turo ƙofar ɗakin a razane Mommy ta ɗago tana kallon wanda ya shugo, a tunaninta Ayush ce! da sauri Junaid ya ƙarasa shugo wa ya zauna a bakin gado daf da Mommy yana faɗin "Mom why are you cying?.." yana riƙe da hannayenta, ya kuma cewa "please Mom ki sanar mun mana, kinsan bana son ganin hawayen ki..." cikin kuka tace "Ayushhhh." ƙirjinsa ne yayi wani irin bugawa, juyar da ƙwayar idonsa yayi ta gefen ido ya kalli saman gadon ba tareda ya juyar da kansa ba, tsabar kiɗimewa har zuwa yanzu bai ɗauke idonsa akan gadon ba sai gumin dake gangaro masa, lokaci guda yaji garin yayi masa zafi, duk da sanyin A.C dake ɗakin amma gumi ya yi masa sharkab, a hankali ya miƙe tsaye leɓensa na kakkarwa daƙer ya iya cewa "Where is her? Mom where is my Yushert?.." Idonsa ya sauƙar akan Mommy ya durƙusa ƙasi hannayensa suna kan lap ɗin mommy ya kuma cewa "Yushert ta warke ne? ina taje ta? and meyasa kike kuka? kada fa ki sanar mun cewa ta mutu ko an sace ta..." ya ƙarasa maganar yana zaro Manya-manyan eyes ɗinsa waɗanda suka cicciko da ƙwalla.. Mommy ta ɗago da hannayenta biyu suna kakkarwa ta riƙe fuskar Junaid tace "am sorry my son, Ayushert we are lossed her..." kafin ta kai ƙarshen maganar ya katseta da cewa "whattt?" ya tashi a gigice yana ja da baya yana huci yace "Mom yanzu ba lokacin wasa bane, inaso ki faɗa mun ina Yushartttt take..?." cikin wani irin gigitaccen tsawa yake maganar har saida Mommy ta toshe kunnuwanta da hannaye biyu, tana kuka a cikin ranta kuwa tana tunanin taya zata fara sanar da Junaid abunda ta gani, tasan ba lallai ne ya yadda ba.. haka tayi ƙarfin halin taso wa tana faɗin "ka ƙwantar da hankalinka zan sanar maka amma saika nutsu, ta ɗora hannunta saman ƙirjinsa tana bubbuga masa a hankali tana ce masa "kayi haƙuri karka tayar da hankalinka kaga baka daɗe da tashi ba, inaso kabi abun a hankali..." "toh mom ki sanar mun mana tana ina?.." Mommy gaba ɗaya ta rikice ta rasa ya zatayi, tana kuka tace "Haske ne ya ɗauke ta.." cikin rashin fahimta Junaid yake kallon mommy, yamutsa fuska yayi yana mata wani irin kallo yace "bangane haske ya ɗauketa ba, ni ƙwata-ƙwata ban fahimci abunda kike nufi ba, try to understand me please🙏.." Hukunci ɗaya Mommy ta yanke a ranta tinda har ya kasa fahimtar ta, rufe idonta tayi ta tafi luuu zata faɗi ƙasi Junaid yayi saurin taro ta yana faɗin "Mom! Mom!! Mom please wake up,." yana jijjigan ta amma ko alamar motsi babu, ya ɗauke ta ya kwantar da ita saman gadon da Ayush take kwance before, gaba ɗaya ya ruɗe ya kiɗime zama yayi a bakin gado yana harhargutsa gashin kansa da hannayensa biyu, daga bisani ya riƙe kansa sosai yana kallon ƙasi, shi kaɗai yasan irin raɗaɗin da yake ji a ransa, badan ya warke ba babu abunda zai hana ciwonsa tashi... ita kuwa Mommy da saninta tayi sumar ƙarya saboda ta tsira daga tashin hankalin Junaid da kuma yawan tambayoyin da zai biyo baya wanda bazata iya amsa su ba.. yana zaune yana tunanin neman mafita ga babban damuwarsa shine aina zai ga Ayush? shin farfad'owa tayi ne ko kuma sace ta akayi?, abubuwan nan suna masa yawo a kwakwalwarsa, tunaninsa yana shirin juyewa, tashi yayi da sauri kamar wanda aka zabure shi ya nufi hanyar fita daga cikin room d'in, Bayan fitarsa kuwa bud'e ido Mommy tayi tana ajiyar zuciya tare da dafa 'kirjinta tana fad'in "washh nagode Allah dana tsiratar da kaina, domin nasan wannan yaron inya dinga mun kururuwa har saina shiga uku, bansan mezance masa akan Ayush ba, nima kaina bansan meya faru da ita ba, hasken daya bayyano ma ban iya ganinsa ba balle nasan abunda ya faru, wayyo kaina Ina aka kaimun Ayush d'inta..." ta 'karasa maganar tana kuka, jin motsin mutum yana shirin turo 'kofa ne yasa Mommy tayi saurin kwanciya ta koma yanda take daman tayi tunanin Junaid ne,. Shi kuwa Junaid da sauri ya shugo kamar zai fura yayo kam Mommy da wasu manya-manyan Allurai a hannunsa , yana tsaye yasa Allura yana zu'ko ruwan magani dake cikin 'karamin kwalba, Mommy ido d'aya ta bud'e tana kallon abunda Junaid yake shirin yi, juyo wa yayi yana daideta dantsen hannun Mommy, yazo zai burma mata Allura tayi saurin ri'ke hannunsa ta d'ago tana fad'in "ha'a Junaid ya rayuwarka a haka, ya za'ayi baka karanci 6angaren likitanci ba kace zakayi wa majinyaci Allura.." Junaid tsayawa yayi ya wani tur6une fuska yana kallon Mommy hannayensa a goye ta gaban chest d'insa, shi gaba d'aya ya rasa mai zai ce mata, Ita kuwa hannu tasa ta kar6i 'kwalbar maganin tana duba wa, sai ji yayi tace "subhanallahi, Junaid ai wannan maganin family planning ne na Allurarsa, kuma hakan ma yayi expired..." 'Dagowa tayi ta kalle shi tana turo masa baki kamar wata yarinya, fuskarsa a tur6une yake kallon Mommy cikin yanayin tausayi yace "Mom Yushert rayuwata ce, meyasa kike son wasa da rayuwata, kodai kinaso nayi asalin mutuwa ne?.." Girgiza kai Mommy ta shiga yi tana fad'in "a'a ka kwantar da hankalinka, Ayush zata dawo soon..." kafin ta 'karasa maganar ya katseta da cewa "Mom bangane zata dawo soon ba, shin ina taje? abunda nake son sani kenam!." itama Mommy ta koma kalar tausayi, domin ba 'karamin matsala take ciki ba,. mi'kewa tayi ta kamo hannun Junaid tace "muje.." amsa mata yayi da "Ina.." tace "gida mana" fizge hannunsa yayi yana fad'in "I will not going anyway without Yushert.." Bata tamka masa ba saima d'aukar wayar ta datayi tana dialing number ma'aikatan asbiti tana sanar musu abunda ya faru da Junaid na cewar bai mutu ba doguwar suma yayi, ta kuma sanar musu da su dawo bakin aikinsu saboda majinyatan da suke nan, Daga nan kuma ta sake 'kira kuma du ta kara a kunne tana fad'in "Malam! Junaid dai ba mutuwa yayi ba, doguwar suma yayi Kuma yanzu Alhamdulillahi ya samu sau'ki sosai ma.." shima ta 6angarensa magana yayi mata tare da bayyana farin cikinsa, Mommy ta kuma sanar masa cewa "akwai matsala yazo asibiti tana jiransa.." daga 'karshe kuma ta katse 'kiran.... ***** Misalin 'karfe 12 na dare, Doctor Hasheem ne ya fito daga cikin toilet d'aure da towel a kunkuminshi da danshin ruwa a jikinsa alamar wanka ya yi, daman yana zaune ya kasa rintsawa sai Mommy ta Kira wayarsa ta sanar dashi cewa suma Junaid yayi ba mutuwa ba, daga nan hankalinsa ya kwanta shine ya samu ya watsa ruwa a jikinsa ko zaiji dad'in, bugu da qari ma yau ne duty night d'insa yana son zuwa hospital a wannan daren... fitowarsa kenam juyowar da zaiyi gabansa ya fad'i raass, ganin Maimoon zaune a bakin gadonsa tana ta sharar kuka, a hankali ya tako zuwa yanda take zaune, yana tsaye a kanta yace "meya fitar dake daga gida a wannan Daren?.." ita ma mi'ke wa tayi tsaye suna fuskantar juna tace "kai ka fitar dani daga gida, because of ka 'kaurace wa rayuwata, Doctor! wai menayi maka ne haka? meyasa ka tsane ni? wani irin laifi na aikata maka ne har na cancanci wannan hukunci..?" kuka ne yaci ranta sosai ta dakatar da maganar ta a haka, tana son jin abunda zaice mata.. kawar da kansa gefe yayi fuska a d'aure yace "gaskiya Maimoon bazan 6oye miki ba na samu wacce zan Aura, ba wai bana sonki bane, kawai dai abunda zuciyata take so shi nake bata.." Fuska ta d'ago tana kallonsa da rinanan idanuwanta wad'anda sukayi jawur tsabar kuka, tana motsa baki a hankali tace "Doctor karfa ka manta tin muna yara muke son junan mu har Allah ya kawo mu wannan lokacin, nima fa akwai wad'anda suke sona da gaskiya na 'kisu saboda Kai, aciki akwai 'yan 'kasar mu larabawa su sukafi yawa amma bana sauraronsu saboda Kai, akwai cousin d'ina wanda yake masifar sona amma Abul nah yace masa yayi alkawarina a kai, duba da yanda muka taso tin yarinta, haba Doctor Hasheem kar ka mun haka mana, kar kaci amanata Dan Allah, karka yaudareni please, idan kuwa kace zaka yi haka to tabbas ka cika babban mayaudari..." Kafin ta 'karasa maganar ya daka mata tsawa yana fad'in "kije a acikin masoyanki ki za6i wanda zaki Aura ko dole sai ni? shin ni kad'ai ne namiji? nace na ha'kura dake ana soyayya dole ne? idan kika sake cemun mayaudari you will see what am going to do..." cikin 6acin rai Maimoon tace "na fad'a mayaudari kawai, idan kai ba mayaudari ba to menene sunanka?.." wani irin gigitaccen mari ya d'auke ta da shi, yana fad'in "ki sake cemun mayaudari.." ta tashi daga fad'uwa 'kasin data yi ta kuma cewa "na fad'a mayaudari kawai..." ya sake marin ta, ta 'kara d'agowa tana fad'in "mayaudari kawai.." ya sake d'auketa da wani irin gigitaccen marin kuma du har saida ta dungura saman gado, bai bari ta d'ago ba shima yabi bayanta yana fad'in "kin raina ni ko? zan koya miki how to respect somebody..." ya hau kanta tare da zamar da towel da yake kunkuminsa, ya sha'ke mata wuya sannan ya kai bakinsa kan nata yana mata wani irin socking had'i da mugunta, Ita kuwa numfashi sama-sama take fitar wa tana 'ko'karin ture shi amma ta kasa saboda nauyinsa daya jibge mata, tana ta mur'kususu sakamakon had'e musu bakin da yayi ga kuma yana sha'ke da wuyanta ba halin jan numfashi ga kuma ya sake mata nauyinsa sosai, har saida yaji ta daina motsi tukun ya tashi, wani irin feeling ne ya kawo masa hari lokaci guda ya rasa sukuninsa, wani irin kallo yake binta dashi kamar wanda ya yi shaye-shaye ji yayi bazai iya ha'kura da ita ba domin zai iya cutuwa saboda tsananin feeling da yake ji, Hannu yakai ya kashe hasken d'akin sai duhu kuma ya biyo baya, Cire mata kayan jikinta yayi gaba d'aya sannan ya haura kanta tare da jawo musu mayafi ya hau kuma aiki,. Maimoon kam tana sume bata san meke faruwa ba, duk da tana sume amma tana jin rad'ad'i wanda ta kasa gane shin aina take jin wannan rad'ad'in, sai hawayen da yake zubo mata... Da'ker Doctor Hasheem ya shige ta har saida yasa 'karfinsa tukun, yana ta aikin jijjiga kamar wani injii 🙈... Wannan ne karo na farko da akayi amfani da Maimoon, Duk tsiyar da suke aikatawa da Laila amma basu ta6a had'ewa ba, ko da fingering juna ne basu ta6a ba, bar su da haukar socking dai, shiyasa har yanzu suke a Virgin d'in su.... Sai da Doctor Hasheem ya more rayuwarsa sosai tukun ya sau'ka daga kanta jiki ba 'kwari, yana lumshe eyes d'insa kamar mai jin bacci, Ya kai hannunsa ya kunna light d'in d'akin ganin yanda yake a tsirara ne yasa ya d'auki towel ya nufi cikin toilet ko kallon yanda Maimoon take baiyi ba, ya yi wankan tsarki sannan ya fito ya mulmulka cream a jikinsa tare da fesa turare, ya bud'e cikin wardrobe ya zaro ba'kar jallabiyansa da 'karamin bonzer ya saka su, saida ya shirya kansa tsab ya dubi agogon dake manne a bangon d'akinsa yaga 3:00 na dare, yaja dogon tsuka sannan ya waiwaya zai nufi yanda Maimoon take a saman gado, 'Kirjinsa ne yayi wani irin mungun bugawa da 'karfin gaske ya zaro eyes d'insa waje, hajijiya ne yake shirin d'ibarsa kamar zai fad'i yayi saurin mannewa da jikin bango yana maida numfashi, Ganin Maimoon kwance a cikin jini sharkap, gadon nan kamar wanda akayi ambaliyar ruwan jini, Ba 'karamin raunika taji ba a farjinta ba, bayan da 'karfi ya shige ta hakan ma ya juma sosai akan ta yana 'kwalarta, Kashhhh...... Shi har cikin ransa baiyi niyar aikata wannan alfashar ba, tsautsayi ne.. *ZAN TSAYAR DA LITTAFI NA HAKA SABODA RASHIN COMMENT D'INKU😒😒* *Kuyi wa Doctor Hasheem uzuri saboda ba'a son ransa yayi hakan ba* *Kar kuyi caaaa akansa ehen...* *MATAR DAMUSA 'S GROUP A GASKIYA BAKWA KYAUTA MUN, SABODA ALLAH HAR YANZU JIKINA BAI GAMA WARWAREWA BA AMMA DA HAKA NAKE MUKU UPDATE, KU KUMA MAIMAKON KU BIYANI TA HANYAR ISASSHEN COMMENT SAI DAI KU RINQA TURO MUN STICKERS KO KUMA KUCE MUN WANI THANKS KO GODIYA?? HABA DAN ALLAH, SHIN KUNA KYAUTA MUN KENAM?? IDAN NAYI KWANA BIYU BANYI TYPING BA SAI KU RINQA TAMBAYA KUNA JAJE AMMA SHIKENAM BA DAMUWA🙏🙏🙏* *NI DAMAN INASO NA SAMU NA KAMMALA BOOK ONE NE SABODA WA'DANDA SUKA FARA PAYMENT NA BOOK TWO* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️* typing📲 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *Laifin Daɗi qarewa* *FREE BOOK ZAI ƘARE NE A ƘARSHEN BOOK ONE* *BOOK TWO DAZAN SHIGA SOON PAID NE,* *YANA TAFE DA SABON SALO, DA KUMA CAKWALKWALIN CAKWAKIYA, KADA KU BARI A BAKU LABARI DOMIN GANI DA IDO 👀 YAFI JII👉👂* *MATAR DAMUSAA BOOK 2 PAY ONLY 150👌👇👇👇* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *9065443871, OPAY BANK.* *OR* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *2267236949, ZENITH BANK* *SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER* 👇👇👇 *09065443871* https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم *BOOK ONE* 🅿️ ------->89 & 90 <------- Wani d'an 'karamin d'aki ne cike da maganinnuwa na gargajiya wanda yake cikin babban masarautar Sarki Raamud, a ciki aka kwantar da Ayush saman wani d'an 'karamin katafaren gado, an shashshafa mata wani irin yellow gari mai ruwa a duk ilahirin jikinta, domin saida aka cire mata rigar jikinta ta zauna daga ita sai short nicket sai kuma breziya, tana kwance har zuwa yanzu bata farfad'o ba, a saman ta kuwa robar ruwan khal ne yake d'igo mata a saitin cibiyarta da wasu had'e-had'e na magani, NARASIMHA duk shi yake mata wannan maganin, ya bud'e bakinta yana d'iga mata ruwan Du'a akan harshenta, yayi mata magani kala+kala kafin ya fito daga d'akin ya rufe, ya samu Sarki Raamud da Matarsa suna tsaye a waje nufo shi sukayi suna fad'in "ya jikin Mayushert? Kuma zuwa nan da yaushe zata tashi?..". Kallonsu yake d'aya bayan d'aya da buzuzu gashi yana d'auke da fuskar biri cikin wani irin muryar tsoro yace " *Badan ku nayi mata magani ba,* *Don Kakan ta nayi wato Sarki ZAID,* *Inda ace don ku zanyi to sai dai ta mutu bazan ceci rayuwar ta ba,* *Domin kun raunana zuciyar Junaidu, a lokacin da yake tsananin jinya baku nemi temako na ba,* *Sai yanzu da d'iyar ku take cikin tsananin jinya sannan zaku nemi temako na?..* *Nayi temako nane saboda Kakan ta SARKI ZAID, da kuma ita kanta MAYUSHERT domin ita ta ceci Junaidu, dole nima na temake ta.....* *Mayush Da Junaidu duk gudan jini d'aya ne, haka na d'auke su abu d'aya ne a gurina,* *Kai RAAMUD da kai da d'an uwanka MAAHMUD ban nuna muku banbanci ko warayya ba haka na ri'ke ku hannu bibbiyu,* *Toh kuwa haka na ri'ke 'ya'yayenku acikin zuciyata babu warayya* *To Amma kaii Raamud akwai son Kai a lamarin ka, ka fifita d'iyarka akan d'an d'an-uwanka...* *Kai maciyi Amana ne, domin kaci Amanar Mahaifinka, kaci Amanar d'an-uwanka, kaci Amanar Qasar ka...* *Kada ka sake kusantar yanda nake domin bana shiri da maciyi Amana."...* Haka wannan birin yake zazzaro musu ido yana gaya musu maganganu, ransa a 6ace! wannan Birin tsohon Biri ne domin tin kafin a haifi su Sarki Raamud yake 'kar'kashin mahaifinsu Sarki Zaid, domin a hannunsa aka haifi su twins wato mahaifin Junaid da Mahaifin Ayush, yasan komai akan masarautar nan, duk abubuwan da suke faruwa akan Junaid ya sani shuru kawai yayi, 'Dan Dattijon Biri kam bayan ya gama tsigale su ya kuma cewa " *Ni zan koma yanki na, gobe da safe zan dawo na duba jikinta".....* yana kaiwa karshe yayi tafiyarsa bai tsaya sauraron abunda zasu ce ba.. Uma Bara'at ce ta kalli Sarki Raamud idonta duk ya cicciko da 'kwallah tace "Ina dai gashi duk laifinka ya shafe ni, yana magana yana jam'i baya ware ni acikin maganarsa alhalin bansan komai akan masarautar nan ba...". tana sheshshe'kar kuka, ya rungume ta yana fad'in nidai tinda Allah yasa na shawo kansa har zai warkar mun da 'Bingel ai Alhamdulillah, kuma yanzu shima Junaid ya warke!." ya 'karasa maganar da murmushi a fuskarsa, 'Dagowa tayi tana kallonsa tace "da dukkan alamu NARASIMHA yana fushi da Kai, yakamata kaje ka sake neman yafiyarsa, nasan yanzun ma saboda son ranka ne yasa kaje ka nemeshi akan ya warkar da Ayush.." Murmushi yayi sannan yace "dole na naje na nemi yafiyar Narasimha, saboda akwai ya'ki a gaban mu.." A rud'e ta sake d'agowa tana kallonsa tace "ya'ki Kuma? aina?.." ya girgiza kai sannan yace "ya'ki tsakani na da Munafurr..". ya 'karasa maganar yana kallon cikin kwayar idanuwanta, A matukar tsorace ta zaro ido waje Baki na kakkarwa tace "wannan mutumin mai ban tsoro? ganinsa ma yakansa mutum ya makance, ga tarukan macije a jikinsa, Ina zaka iya yakar wannan mutumin ko ince wannan Aljanin.." Yayi murmushi sannan yace "shiyasa ma nake son naje na nemi yafiyar Narasimha domin shi kad'ai ma gayya ne, yana da 'karfin iko fiye da na Munafurr, sannan nima zai temaka mun sosai waran ya'kar Munafuurr, Bugu da 'kari nasan Narasimha bazai ta6a barin wani da ban ya kar6i mulkin masarautar nan ba sai dai jinin masarautar, shiyasa kika ga ban damu akan batun Munafurr ba..." Sai yanzu hankalinta ya kwanta tace "Masha Allah, amma fa duba da yanda muke rayuwa iya mu kad'ai a cikin masarautar nan babu kowa kamar wasu mayu...". ta karasa maganar tana turo baki, 'Daukar lud'a yayi mata sannan yace "ki kwantar da hankalinki Sarauniya idan rayuwa tayi dad'i zamu nemo ma'aikata....." kafin ya rufe baki ta katse shi da cewa "Amma ina ba Aljanu baaa." A tare suka tintsire da dariya suka haura can sama waran makwancinsu.... ****** A ɓangaren su Mommy kuwa yanda suka ga rana haka suka ga dare domin ba wanda ya rintsa a cikinsu, Junaid kuwa yace bazai koma gida ba har sai yaga Yushert, haka suka kwana a asibitin nan ba tare da sun rintsa ba,. Har zuwa wayewar gari basu ga Ayush ba, hankalinsu ba karamin tashi yayi ba, Bayan Malam yazo Mommy ta sanar masa halin da ake ciki, jijjiga Kai kawai yayi amma yasan yanda Ayush take, kuma yasan daga can masarautar su ne akazo d'aukar ta amma bai nuna musu cewa yasan yanda take ba saboda alkawarin da ya d'aukar wa Ayush na cewa kada ya sanar wa kowa ko ita wacece,. Haka suka zauna suna jimamin su a cikin asibitin nan, ga kuma ma'aikatan asibitin kowa ya dawo kan aikinsa, Junaid yana zaune a 'kasin tiles ya had'e Kai da gwiwa yayi shuru shi kad'ai yasan kalar rad'ad'in da yake ji a cikin zuciyarsa, shi abun mamaki yake bashi yana tunanin "taya lokaci guda za'a nemi yarinya a rasa? shin lokacin Mommy tana Ina? Anya ba had'a Baki akayi da Mom aka d'auke mun Yushert ba? saboda anaso a raba ni da ita...." A zabure ya mi'ke tsaye yana fad'in "Mom you known anything, now tell me who thief my Yushert?.." Mommy ta d'ago tana harararsa tace "kana hauka ne? kana so kace ni na sace ta koh?..." "But Mom taya za'ace na tafi nabarki da yarinya dawowa ta kuma ace ta 6ata? bayan ko motsawa bata iya yi balle kuce tashi tayi ta tafi, gaskiya duk yanda za'ayi ku fitar mun da Yushert, idan kuma ba haka ba sai kowa yasan da maganar 6atar Yushert a cikin hospital d'in nan....." Kafin ya kai 'karshen maganarsa Mommy ta taso a fusace ta zabga masa mari a fuskar dama, kafin ya ankara ta 'kara masa wani marin ta 6angaren hagun, tace "yanzu ka fita kaje ka sanar wa 'yan jarida cewa Doctor Fateema tasa anyi kidnapped majinyaciyar yarinya acikin hospital d'inta, idan kuwa baka je ka sanar haka ba to tabbas baka ci sunanka Junaid ba, Indai har zanyi kidnapped Ayushert toh Kaima wata rana zansa ayi kidnap d'inka, duk da bansan ala'kar dake tsakani na da Ayush ba amma inaji ajikina tamkar ni na haifeta...." Kuka ne yaci ranta sosai ta dakata dayin maganar tana tsaye a gaban Junaid, Malam ne yazo yanda take yana rarrashin ta tareda fad'in "inda kinsan illar kukan uwa akan d'anta toh wallahi da ko kad'an bazaki ta6a barin hawayenki ya zuba akan yaronki ba, Duk rintsi duk wuya duk 6acin ran da zaki shiga akan yaronki to kada hawaye ya zuba daga cikin kwayar idonki indai na ba'kin ciki ne, Hawayen uwa guba ne akan 'ya'yanta, wannan d'igon hawayenki shi kad'ai zai iya jefa yaronki cikin hallaka, Ki rin'ka control kanki Hajia Fatima da kuma furucin da zai fito daga bakin ki, ba kowani magana zaki rin'ka furtawa yaronki ba da zaran ranki ya 6aci, Kin dai san halin Junaid, sharar dashi zakina yi, ki ringa hakuri da shi, Allah ya d'ora masa wani iriyar zuciya ne, bazai iya control kansa ba...." Had'iye kukan da take tayi sannan ta girgiza kai ta fice daga cikin room d'in... Ajiyar zuciya Malam yaja yana sau'ke numfashi ya maida kallonsa kan Junaid yakai hannu ya dafa kafad'arsa yana rarrashinsa, Yace "Junaid meye ribarka dan kasa mahaifiyarka kuka? shin kasan halin da take cikine yanzun? Uwa Uwace fa, ba ko wane irin magana zakana gaya mata ba, ka kula sosai akan mahaifiyarka Dan Allah...." Ri'ko hannunsa yayi yana fad'in "kazo muje gida, insha Allahu Ayshert zata dawo, muje ka kuma bawa Mahaifiyarka hakuri, kada ka bari ta wuni da fushinka..." yana ri'ke da hannunsa suka fita.. Gaba d'aya jikin Junaid ya yi weak, kamar ba laka a jikinsa haka yake tafiya, Sai yanzu ya gane cewa ya yi kuskure sosai, bai kyauta wa Mom d'inshi ba, bai ta6a ganin 6acin ranta kamar na yau ba, ya tsani ganin hawayen Mommy amma yau gashi ta tsaya a gabansa tana kuka tana gaya masa maganganu cikin 6acin rai, Motsa lips d'insa yayi yana maimaita kalmar data gaya, a 'kasin harshensa ya furta "idan baka je ka sanar haka ba to tabbas baka ci sunanka Junaid ba......" Abunda yake ta maimaita wa kenam a cikin ransa, "Tabbas Mommy ranta ba karamin 6aci yayi ba, tinda har zata iya furta mun wannan kalmar..". siririn hawaye ne ya zubo masa Daiden zai shiga cikin motarsa... Domin kowa da motarsa yazo cikin asibitin daman, Mommy ta dad'e da tafiya da motar da tazo dashi, Shima malam shiga motarsa yayi ya tafi, sai kuma Junaid shima tafiya ya yi da motarsa, ****** Kwance take tana fuskantar ceiling ta fara bud'e idonta a hankali tana kallon haske² da haka har idon ya washe, tana jujjuya eyes ball d'inta hagun da dama, ganin bata san a yanda take ba yasa ta zabura ta tashi zaune tana kalle²! Idonta ta sau'kar akan NARASIMHA yana zaune a daddumarsa ido a rufe yana ta juya hannayensa, yana motsi da bakinsa kamar mai karanto addu'a amma ba addu'a yake ba wani tsafinsa daban yake aiwatar wa, Ayush zaro manya² eyes d'inta tayi waje ganin mutum mai fuskar Biri jikinsa kuma duk gashi, saida ta rufe idanuwanta sosai tukun ta rausa uban ihu tana 'kiran "Mommy wayyo Allah Dodo, kizo ki temake niiii, Yaya Junaidddd na mutu naaa DoDooo zai cinye ni, wallahi Dodon Biri ne...." Narasimha bud'e ido yayi yana kallonta, Ganin bazata iya yin shuru ba yasa ya watsa mata ruwan sihiri a fuska, kamar wanda aka datse mata harshe haka tayi miqitt tana kallonsa cike da tsoro, Zaro mata ido yayi yana fad'in "ki kiyayi harshenki domin a gabana aka haifi ubanki dan uwarki 😳😳!!! shegiyar Yarinya ni ne DODO? to Ubanki ma yaci Uwarsa....." Ayush gaba d'aya jikin ta ne yahau kakkarwa ta manne a jikin gini, ga yanda gumi yake ta keto mata ta gama tsorita sosai ganin yanda Old Monkey yake magana yana zaginta... Shi kuwa saida ya gama zage ta tass sannan ya kuma cewa "wato kin warke shine zaki tashi kina Kira na da Dodo dan Ubanki, ashe baki da mutunci? tashi na kai ki gurin iyayen nakin, na gama aikin da zanyi..." tashi yayi ya kamo hannunta yaja ta suka fice daga cikin room d'in na magani, Jikin Ayush ne yake kaf² kaf² kaf² tsabar tsananin tsoro, ta gwalo ido waje, ita tinda take bata ta6a ganin mai irin halittan nan ba, gashi masifaffen Dattijon Biri, har saida ya shiga falon masarautar yana ri'ke da hannun Ayush, Bara'at ce ta tafo gurin da Ayush take tana fad'in "'yata Ayush.." Sakin hannun ta Narasimha yayi yana fad'in jeki gurin "uwarki gata nan...." Ayush ganin Mahaifiyarta yasa ta baje baki tayo kan Bara'at tana fad'in "Umaaa.." tana nufi kanta ta rungumeta, itama Uman rungumar Ayush tayi sosai tana kukan farin cikin ganin d'iyarta tsawon watannu.. shima mi'kewa Sarki Raamud ya yi daga zaune cike da tsananin farin ciki da soyayya yake kallon 6ingel d'insa, Saida suka gama rungumar juna suna farin ciki Bara'at ta d'ago tana cewa "Ayush da rabon zamu sake ganawa da juna, nayi kewarki sosai, ban ta6a tunanin zanyi nisa dake har haka ba indai da raina da numfashi na...." tana zubda hawaye take maganganunta, Itama Ayush rasa abun cewa tayi sai hawayen farin ciki da yake ta zubo mata tana ambatar "Uma! Uma!! nayi kewarki Nima.." Cikin sassanyar murya Sarki Raamud yace "6ingel!!.." juyo wa tayi tana kallon Abbanta lokaci guda ta d'aure fuska cike da tsana take kallon mahaifinta... Shi kuwa baiji komai a ransa ba sai ma ware mata hannayen da yayi yana fad'in "zo mana 6ingel Abbanta.." Kawar da Kai gefe tayi tana fad'in "Uma bana son ganinsa, shine ya kashe mun Junaid d'ina, wallahi bana son sa, bana son ganinsa...." tana kuka tana furta kalmomin da suke fito wa daga bakinta marasa dad'in jii, Bara'at ce ta katse ta tana fad'in "me kike fad'a hakane Ayush? kin manta cewar shi d'in mahaifinki ne? ki dakatar da wad'annan kalmomin nakin..." Tace "to Uma shifa ya kashe mun Junaid d'ina..." ta fashe da kuka.. Bara'at tace "kinga ki kwantar da hankalinki Junaid d'in ki yana nan cikin 'koshin lafiya bai mutu ba.." Da sauri Ayush ta kalli Umanta tace "da gaske Junaid bai mutu ba?.." tace "eh bai mutu ba..." ta kuma cewa "Amma meyasa yake wahalar mun da Junaid yake koma wa kamar DAMUSA?.." Ajiyar zuciya Bara'at tayi sannan tace "bashi yake wahalar miki da Junaid ba..." tace "to waye ne.?.." Bara'at tace "kalli cann.." ta nuna da yatsar ta. abunda Ayush ta gani shine Damusa Sujjur dake kwance a gefen kujerar sarki, a hankali Ayush take taka 'kafarta saida taje har gaban Damusa ta dur'kusa sannan ta had'e hannayenta biyu tace "nagode Allah da ya kawoni gurinka Damusa, dan Allah ka daina cutar mun da Junaid bawan Allah, bai cutar da kowa ba kaima ka daina cutar da shi duk da nasan wancan mutumin ne yake saka ka azabtar da shi...". ta 'karasa maganar idonta akan mahaifinta Sarki Raamud tana huci cike da jin haushinsa, zuwa ya yi gabanta shima ya dur'kusa yana kallonta yace "6ingel ki daina jin haushina Dan Allah, Junaid ya warke har abada, kin manta zoben da kika cire a cibiyarki? wannan zoben shi ya ceci rayuwar Junaid, yanzu inason komai yazo 'karshe, ki kawo 'karshen kiyayyar da kike nuna mun, kiyi hakuri 6ingel, ki yafe mun, na tuba, na kuma shiryu bazan 'kara aikata wani makamancin laifi ba, Auranki da Junaid kuma halattacce ne a gurina, kuje kuyi Auren ku...." Murmushi Ayush tayi wani irin farin cikine ya ziyarci cikin zuciyar ta, fashe wa tayi da kuka ta rungumi mahaifinta. Shima rungumarta yayi yana rarrashinta... Sai a wannan lokacin Narasimha yayi magana yace " toh idan kun gama koke² ku zan mayar da yarinyar yanda ta fito, domin zaman ta anan bazai yuba jininta yana can...." Ayush tafo wa gurin Umanta tayi a hankali ta furta cewa "Uma ni wannan wayene mai siffar Biri 🐒🐒?.." Bata ankara ba taji yace "Wanda ya raini ubanki ne, ni zaki zo ki tambaya ba uwarki ba, sakaliyar yarinya" d'an turo baki tayi kamar zata yi kuka tana mutsil-mutsil da baki kamar maiyin magana.. Bara'atu ce tayi magana tace "Narasimha muna so kafin Ayush ta tafi zamu nuna mata cikin masarautar nan tinda bata ta6a zuwansa ba sai wannan lokacin, a bamu dama d'aya.." Kallon ta yayi a fusace yace "baku da wannan damar, a yanzu zata tafi, idan kuma kina son binta zan had'a da ke ne..." Girgiza kai Bara'at tayi tana fad'in "a'a² Allah ya huci zuciyar ka, idan na bita Junaid harbeni zaiyi wallahi..." Narasimha ko tsaya sauraronta baiyi ba ya had'e hannayensa biyu sai ga wannan haske mai 'karfin gaske ya bayyano, Gaba d'ayan su rufe idanuwansu sukayi Banda Narasimha daya je gaba Ayush yasa hannu ya d'auke ta a saman kafad'arsa nan take suka 6ace 6att, Bai sau'kar da ita a ko Ina ba sai a babban falon gidansu Junaid, ya kwantar da ita a kan kujera a yayin da ita kuma idonta a rufe bata san a halin da ake ciki ba.... Shi kuwa Narasimha 6acewa yayi da wannan hasken nasan ya koma masarauta. A can kuwa Bara'at rungumar sarki Raamud tayi tana kuka mai sosa zuciya, "wai tana ji tana gani a rabata da yarinyarta, kuma babu ranar sake had'uwa." Shima Sarki Raamud baiji dad'in tafiyar 6ingel d'insa ba, sai dai ba yanda ya iya dole zata koma ta kasance da Junaid... *SHARING AND SHARHI FISSABILILLAH🙏🙏🙏🙏🙏🙏* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL✍️✍️* *typing📲* 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *BOOK ONE*⬇️ *91 to 92* *FREE BOOK ZAI ƘARE NE A ƘARSHEN BOOK ONE* *BOOK TWO PAID NE,* *YANA TAFE DA SABON SALO, DA KUMA CAKWALKWALIN CAKWAKIYA, KADA KU BARI A BAKU LABARI DOMIN GANI DA IDO 👀 YAFI JII👉👂* *MATAR DAMUSAA BOOK 2 PAY ONLY 200👌👇👇👇* *DIP! DIP!! DIP!!!* *FARASHI YA QARU DAGA 150 YA KOMA 200,* *WADANDA SUKA BIYA 150 SU SUKA CI BONONZA* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *9065443871, OPAY BANK.* *OR* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *2267236949, ZENITH BANK* *SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER* 👇👇👇 *09065443871* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt 🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀 Knock! Knock!! Knock!!! Knocking ake da ƙarfin gaske, da ƙer ya iya buɗe bakinsa murya a shaƙe yace "waye ne..." "Yaya ni ce Laylah.." a tsorace yake kallon bakin ƙofa yace "you are very stupid, meya kawo ki ɗakina da sassafe?.." turo baki tayi tana gunaguni daga baya tace "yoo Yaya nazo tambayar ka Maimoon ce ko kasan yanda taje ta, yanzu Ammynta ta ƙira waya tana tambaya wai bata kwana a gida ba..." gaban Doctor Hasheem ne yayi wani irin bugawa yana zazzaro ido waje lokaci guda kuwa ya rikirkice yana ƙiƙƙina yace "ba b b ba ban san inda taje ba, ki tafi ki ba ni guri..." Laylah cike da mamaki ta kama baki tana maganar zuci tace "subhanallahi ya naji Bros kamar yana cikin matsala? yanzu haka nasan bazai wuce akan wancan daƙiƙiyar yarinyar ba.." taja dogon tsuka sannan ta nufi ɗakinta.. yana zaune yasa Maimoon a gaba ya yi tagumi, har zuwa yanzu ya kasa tsinana komai ga jini baje-baje akan gado, bata farfaɗo ba har yanzu, lokaci guda ya zamo abun tausayi, shima kansa yayi regreted akan abun da ya aikata wa Maimoon, domin tinda yake bai taɓa aikata zina ba, yau sai gashi ƙaddara ta riga fata, yana fitar da furuci a bakinsa "wai yau ni ne Doctor Hasheem na yi fyaɗe a yarinya? ni ne mai ceton rayukan al'umma yau gashi an wayi gari zanyi sanadiyar rasa rayuwar yarinya..." bubbuga goshinsa yayi tare da fashe wa da kuka... wata zuciyar ce ta sanar masa cewa "ka tashi ka ceci rayuwarta..." a zabure ya tashi ya rungumota caɗatt ya ɗagata ya nufi toilet da ita, ya kunna ruwan zafi a cikin seat bith ya tsundumata, sai da tayi 5 minute a cikin hot water kafin ya wanke ta, sannan ya ɗagota suka nufi bedroom, kwantar da ita yayi a ƙasan carpet ya cire bedsheet mai jini ya canza wani sannan ya kwantar da ita akai, a hankali take buɗe eyes ɗinta, ruwan zafin ya ratsa jikin ta sosai, sai hawayen da yake ta faman zirya a saman fuskar ta, ta kasa motsawa ko da ɗan yatsanta ma, ganin ta farfaɗo ne yasa ya haura saman gadon yana ƙiran sunanta "Maimoon! Maimoon ki kwantar da hankalinki zaki warke kinji, kiyi haƙuri na aikata miki babban kuskure ki yafe ni dan Allah, duk ke kika jawo hakan ta faru...." ya ƙarasa maganar yana goge mata hawayen da suke zubo mata... ita kuwa kallon sa kawai take ta kasa motsa lips ɗinta ma, bazata iya magana ba... tashi yayi da sauri ya nufi hanyar fita, buɗe ƙofa ya yi ya fice kai tsaye ɗakin magani ya nufa, yaje ya ɗauko abubuwan da zaiyi wa Maimoon ɗinki a farji domin yaga ba ƙaramin farkewa tayi ba, duk ya yayyaga ta, fito wa yayi da akwatin maganinnuwa da allurai ya shugo falo da sauri zai wuce room ɗinsa ƙwatsam ya tarar da Laylah zaune akan kujerar falo da robar ruwa a hannunta tana waya da Ammy tana faɗin "ki kwantar da hankalinki Ammy insha Allahu za'a sameta, wata ƙil gidan su ƙawarta taje dare ya yi mata acan, amma zan bincika kafin dai Abul ya ankara da ita zan nemo ta....." juyowar da zata yi suka haɗa ido da Dr Hasheem ga kuma boxe na farmacy a hannunsa, babban abunda ya ɗaga mata da hankali shine jinin da ta gani a gaban jallabiyarsa, zaro ido tayi waje murya a harharɗe take cewa "Ammy zan zan ƙira ki daga baya, duk yanda ake ciki zan sanar miki..." da sauri ta katse ƙiran tare da tasowa da sauri tazo gaban Dr tana kallon jinin gaban rigarsa tace "Yaya aina ka samo wannan jinin? ciwo kaji ne ko meye?.." ta ɗago tana kallonsa. hannunsa ɗaya yakai saitin goshinsa ya dafa tareda rufe idanuwansa kansa ne yake masa wani irin ciwo, sai da ya ɗan juma bai bata amsa ba still idonsa a rufe, a hankali yake ƙoƙarin buɗe idonsa buɗewar da yayi yaga wayam ba Laylah a gurin, waro ido waje yayi yana maida numfashi sama-sama shima da sauri ya nufi ɗakinsa har hajijiya yana shirin ka dashi, shigar sa cikin ɗakinsa ya tarar da Laylah akan gado tana ta ƙiran sunan "Maimoon! Maimoon meya faru dake haka, dan Allah kiyi magana mana.." Maimoon ba abunda take sai kuka, hannunta yana kakkarwa ta ɗago da shi ta ɗora hannunta a saitin wajen farjinta, tana lulluɓe da mayafi Laylah ta kai hannu ta yaye mayafin domin ba yau ta saba ganin tsaraicin Maimoon ba haka itama, Laylah ido ta zaro waje sosai ganin yanda gabanta ya yi fata-fata, fashe wa tayi da kuka ta kalli yanda Yayanta yake tsaye a bakin ƙofa tace "Yaya fyaɗe kayi mata? saboda rashin imani da tausayi? mahaifiyar ta tana can ta tayar da hankalinta akan rashin ganin ɗiyar ta ashe tana nan rai a hannun Allah! tirrrr...." ɗago wayar ta tayi tana dannawa tare da faɗin "bari na ƙira mahaifiyarta na sanar mata tazo ta ɗauki ƴarta tin kafin ta mutu a nan...." da gudu Doctor Hasheem ya yo kan Laylah yana faɗin "dan Allah ƙanwata ki rufa mun asiri, ki temake ni nima nasan nayi kuskure, banyi niyar aikata mata haka ba tsautsayi ne..." ya ƙarasa maganar tareda fashe wa da kuka yana riƙe da hannun Laylah.. Laylah itama kukan take tana bubbugan bayan Yayanta alamar rarrashi, tayi matuƙar tausaya masa a halin da ya shiga, gashi har ya ɗan rame idonsa sunyi jawur, tace "to shikenam Yayana ya isa haka banason jin kukan ka, amma meyasa ka aikata mata haka, ko dan saboda yanzun baka sonta shine dalilin da yasa ka ɗauki ƙwaƙƙwaran hukunci har haka? Yaya idan har baka sonta bai kamata kayi mata haka ba..." "ƙanwata wallahi ba da son raina nayi mata wannan aika aikan ba, ban san ta shugo ɗakina ba tin 1:00 cikin dare, nasan daga gida take a wannan lokacin tazo ta gana da ni ne, maimakon na rarrashe ta sai nabi son raina na aikata mata laifi...." kasa ƙarisa maganar ya yi yana hawaye idonsa akan Maimoon wacce itama kallonsa take tana hawayen baƙin ciki, magana ne bazata iya yinsa ba amma a cikin zuciyarta ji take kamar ta sheƙe kanta, lokaci guda kuma taji tsanar Doctor Hasheem a cikin zuciyarta tinda tasan da mugunta yayi mata haka har da shaƙe mata wuya yana so ya kasheta, haka take tariyo abubuwan da ya faru a tsakaninsu da marin da ya rinƙa jera mata, girgiza kai kawai take sai yanzu ta ƙara tabbatar wa Doctor Hasheem ba ƙaunar ta yake ba, baya sonta, itama a wannan lokacin ta cire soyayyarsa a cikin zuciyarta ta mayar da ƙiyayya gurbin soyayya.... Laylah ce ta sauƙe ajiyar zuciya sannan tace "tooh Yaya yanzun meye mafita?.." Abunda Doctor yake son ji kenam da sauri ya ɗago yana faɗin "a yanzu inaso zanyi mata aiki ne a wajen da taji ciwo saboda idan aka bar gurin zata samu babban matsala daga ƙarshe kuma cancer zai iya shiga..." Jijjiga kai Laylah tayi tace "ka samu kayi mata aikin Yayana, zanje waje na jiraku.." sauƙa tayi daga kan gadon tana sharar hawaye ta fice a ɗakin... shi kuwa akwatin ya buɗe ya ciro allura sai da ya mata allurai tukun ya ware mata sawaye ya soma mata ɗinki, acikin alluran da yayi mata har da na kashe jiki yanda bazata ji ciwo ba, kafin ya kammala har tayi bacci saboda har da allurar bacci yayi mata! ya haɗe ta sosai ciki da waje.. sannan ya maida mata da kayan jikinta ya rufe ta da mayafi... a falo ya tarar ta Laylah zaune ganinsa yasa ta zabura ta tashi tana tambayarsa "yadai ka gama ne, ina tana lafiya?.." shima zama yayi a kujerar yana sauƙe numfashi, yace "anyi nasarar yimata aikin, yanzu dai tana bacci.." Laylah ta kalli Yayan natan tace "toh Yaya ya zamuyi da ita yanzun? kaga bazata iya tafiya ba, kuma gidan su zasu tsorita sosai da rashin ganinta.." tagumi yayi sannan yace "nima haka nake tunani, bansan ya zanyi ba Laylah, tunani na ya gushe, bazan iya sama wa kaina mafita ba, tabbas nasan idan wannan maganar ta fito ba abunda zai hana na tafi prison, mahaifinta bazai ƙyaleni ba duk da shi ɗin abokin mahaifin mu ne, ina tsoro wallahi.." Laylah ce tace "toh amma Yaya kana ganin Maimoon zata rufa maka asiri ne?.." ta ƙarasa maganar tana kallon cikin ƙwayar idanunsa, ƙararar zallar tsorone a cikin eyes ɗinsa yace "nima ban saniba.." Tace "Yaya ga mafita ɗaya.." da sauri ya kalle ta yana faɗin "ina jinki Autar.." tace "mezai hana mu riƙe ta a cikin gidan nan har ta warke, idan ta warke ta iya tafiya sai mu tura ta gida, kafin nan su kuma iyayen natan sun ankara da an sace ta, duk neman da zasu bazasu ganta ba, mu kuma mun ɓoyeta a cikin gidan nan, zamu karɓi wayarta mu kashe, sannan zamanta a cikin ɗakinka babu tsaro zamu gyara ɗakin ajiyar marigayi Abban mu dake can bayan ɗakunan gidan, tinda kaga ba'a san da ɗakin nan ba, zamu cigaba da kula da ita, tinda ni yanzu bana zuwa school kula da ita ya rataya mun a wuya kai kuma sai ka cigaba da zuwa gurin aikin ka hankalinka a ƙwance ba mai zarginka akan kai ka ɗauke Maimoon, nima kuwa zan cigaba da zuwa gidansu saboda nuna baƙin cikina akan ɓatar Maimoon, itama idan ta warke insha Allahu bazata tona maka asiri ba ai bazata daina sonka ba..." Doctor Hasheem sake baki yayi yana kallon Laylah, a ransa yana jinjina mata da irin wannan basiran da Allah ya bata, "Yarinya ƙarama ta iya samo mafita haka.." yana maganar zuci. har saida ta kammala jawaban ta tukun ta kalleshi tace "toh ya kaga Yaya hakan yayi?.." da sauri ya jijjiga kai yana faɗin "of course my yonger sister, kin kawo shawara mai kyau, hakan ma za'ayi, sai na cigaba da mata magani a nam ba, toh amma Haydar fah? kinga yana gidan kar wata rana ya gano mu, duk da nasan bazai toni asirin mu ba amma nafison daga ke kar wanda yasan da wannan maganar.." Laylah tace "to ba daman yanaso ya tafi katsina gurin Kakan mu ba ka hanashi! yanzu kuma saika barshi ya tafi tinda sun kammala exam.." yace "gud.." yana farin ciki sai yanzu hankalinsa ya dawo jikinsa.. Laylah ta kuma cewa "wato Yaya harda zagina ɗazu saboda na ƙwanƙwasa maka ɗaki ko? kana so ka ɓoye mun aika-aikan da kayi, toh yanzun inda ban saniba ya zakayi da ita?..." shuru Doctor yayi yana murmushi yace "ke dai bar maganar nan, mu fara zuwa ɗakin can mu gyara shi sosai, mu kai katifa ɗakin kinsa babu komai a ɗakin sai gayyar datti da takardu..." tace "toh shikenam amma kafin mu fara kaje kayi wanka ka canza wannan jallabiyar takan mai jini, kar kayi baƙo kuma a shige su..." gaba ɗayan su suka ƙwashe da dariya, ya tashi ya nufi ɗakinsa yana faɗin "bari naje kar addu'arki ta karɓu azo ayi baƙi..." ******* Ɓangaren su Junaid... Bayan ya shugo da zuƙeƙiyar motarsa direct waran ma'ajiyin motoci ya nufa yayi parking ana kusa da motar Mommy, sauƙowa yayi yana jan ƙafa ya nufi motar Mommy wacce tin isowar ta bata fito ba sai kanta data kifar akan sitiyari, buɗe murfin motar yayi ya shugo... yana motsi da bakinsa daƙer ya iya cewa "Mom please forgive me, nayi kuskure babba dana sanya ki kuka, dan Allah Mom kiyi haƙuri insha Allah bazan ƙara aikata makamancin abunda nayi miki ba, bansan ya zanyi ba ina matuƙar ƙaunar Yushert...." ɗagowa Mommy tayi da murmushi a fuskarta ta kai hannu tana shafar gefen fuskar Junaid tace "da gaske my son! kana son Ayush amma baka son maganar Aure?.." ta ƙarasa maganar tana kallonsa cike da zolaya, yamutsa fuska yayi sannan yace "nifa bance bazan Aure ta ba.." dariya Mommy tayi sannan tace "shikenam my son, nayi haƙuri nima kayi haƙuri da marin dana maka..." turo baki ya yi yana faɗin "nifa banji zafin marin ba, ganin hawayen ki yafi komai ƙona mun rai kuma naji raɗaɗi sosai a cikin zuciyata..." "it's okay My son, nima ba'a son raina na mareka ba, sannan ba wai akanka nake zubar da hawaye ba, sai dan rashin ganin Ayush kuma ba'a san yanda take ba, ina zaune cikin ƙunci da takaici ina nazarin taya akai Ayush ta ɓata a cikin ɗaki ina sallah, sai gaka kai kuma kayo kaina kana mun wasu surutai, hakan yasa na zuciyo na huce takaici na a kanka, Junaid! ba wai kai kaɗai ka ke cikin matsala ba, nima kaina ina cikin damuwa..." hura iskar bakinsa yayi sannan yace "toh mom aina zan samu Yushert?..." ta juyo tana kallonsa tace "za'a sameta ka ƙwantar da hankalinka ɗan albarka na, ɗan fari kyakykyawa naaa..." tana masa wasa duk dan hankalinsa ya kwanta, shi kuwa ba alamar annuri a fuskarsa sai ma kawar da kansa gefe da ya yi.. yace "Mom ina dai kin haƙura ko?.." ajiyar zuciya Mommy tayi sannan tace "Junaid na haƙura mana, a rayuwata bana ƙaunar na mareka saboda daraja uku da kake dashi a gurina, na farko siffarka irin na mahaifinka ne kamar ku ɗaya sak, idan na mareka gani nake kamar na mari mijinaa, na biyu kai mai sunan mahaifi nane kuma abun alfahari na JUNAIDD, kamar yanda bazan so na ƙuntata wa mahaifina ba haka bazan so na ƙuntata maka ba albarkacin suna, na uku kuma fuskarka yana da matuƙar daraja, bazan so na rinƙa marin fuskar ba saboda kai ɗaya nake da akwai, baka da Yaya baka da ƙanne shiyasa nake jii dakai my son, hakan yasa na sanya wa asibiti na suna JUNAIDU, GENERAL HOSPITAL ABUJA. bana son abunda zai ɓata maka rai my Auta..." murmusawa Junaid ya yi jin abunda mom ɗinsa take gaya, ta sashi a gaba tana ta masa surutai kamar wani yaro ƙarami... yace "Mom fito mu tafi to.." tace "ni ba yanda zanje ni daga cikin motar nan har saika mun dariya.." kallon ta yayi shi har ga Allah bashi da niyar yin dariya a wannan lokacin, amma saida mommy ta nace masa akan saiya yi dariya, ba tare da ya kalleta ba yayi murmushi har sai da waɗannan twince dimple ɗinsa suka lotsa, ba ƙaramin kyau yayi ba, mommy tace "wow gaskiya Ayush tayi dacen samun kyakykyawan namiji anan, thank god..." yana jinta bai ce ƙala ba shi kaɗai yasan irin ƙololuwar baƙin cikin da yake cikin zuciyarsa na rashin Yushert ɗinsa, haka suka fito daga cikin motar suka nufi compound, mommy key tasa a ƙofar falo sannan ta buɗe suka shiga ciki.... duk da sun san babu kowa a cikin falon amma sai da sukayi sallama, Ayush jin sallamar Mommy yasa ta buɗe eyes da sauri, ta ɗago tana faɗin "Mommy! Mommy!! ina Yaya Junaid ɗina..." ta taso ta nufi gurin da suke a tsaye suna kallon ta cike da mamaki a fuskarsu, Mommy kam bata gaskata cewa Ayush bace, kafin Ayush ta iso gurin da suke Mommy tayi waje da gudu tana faɗin "mun shiga uku aljanaaa...." Ayush tsayawa tayi a gaban Junaid tana kuka tace "Yayana! daman da gaske ne baka mutu ba?..." Junaid girgiza kai kawai yayi bai tsaya bata amsa ba ya sa hannu ya rungumota jikinsa yana caccakuɗa sumar kanta tsabar tsananin farin ciki, rungumarta yayi sosai kamar zai mayar da ita cikin cikinsa, itama rungumarsa tayi tana kuka..... Mommy tana daga waje sai leƙen su take ta window, ta ɗan buɗe kafar labule ta kanne ido ɗaya tana leƙensu, zuciyarta kuwa bugun uku-uku take, ga gumin da yake tsirto mata, a tsorace take sosai, ganin ɗaki a rufe taya Ayush ta shugo? kuma yarinyar da take kwance rai a hannun Allah lokaci guda ta miƙe?, igiyar kan Mommy ne ya fara sincewa, tana faɗin "waɗannan yaran zasu haukatar dani, haka shima Junaid yayi kuma du ga Ayushert? anya kuwa da mutane nake rayuwa a cikin gidan nan??..." tana cikin wannan tunanin ta sake leƙasu taga basa falon, a ruɗe ta juyo ta bayanta taga gasu nan a tsaye sun zuba mata ido suna mata dariya hannayensu riƙe dana juna, hajijiya ne yake shirin ka da Mommy tana faɗin "innalillahi wa inna'ilaihi raju'un, subhanaka inni kunta minaz zalimiin, innahu min sulaimanu wallahi ku kuke ganin mu bamu ke ganinku ba, kuyi mun raiiiii...." sai luuu zata faɗi ƙasi Junaid yayi saurin taro ta yana ƙiran "Mom! Mom!! please..." ta riga da ta suma a wajen, ɗaga ta yayi suka shige cikin falo kai tsaye ɗakinta ya nufa da ita ya kwantar da ita akan gadonta, sai ga Ayush itama ta shugo da gudu hannunta riƙe da bottle na ruwa da sauri ya karɓa ya since murfin yana watsa mata ruwan akan fuskar ta, a firgice ta tashi tana salati har idanuwanta sun shan-shanye kamar wacce tasha maye! haka take binsu da kallo ɗaya bayan ɗaya, da ƙer ta iya furta "Ayushh?.." girgiza mata kai kawai Ayush tayi ga hawaye shaɓe shaɓe akan fuskarta ganin Mommy a wani irin yanayi..... *MOMMY DOLE FAH KI RIKICE🤔🤔* *YA ZA'AYI MUTUM YANA KWANCE A ASIBITI KO MOTSI BABU KUMA A NEME SHI A RASA, YANZU KUMA A BUƊE ƊAKI A GANSHI ALHALI ƊAKIN A KULLE YAKE TA WAJE🤔🤔* *KUFA DUBA WANGA AL'AMARIN🙄🙄* *THANKS 4 YOURS COMMENTS...* *SHARING AND SHARHI FISABILILLAHI🙏🙏* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH🦚 NOVEL✍️✍️* *typing📲* 🐅 *MATAR DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written a𝐧𝐝 story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *BOOK ONE*⬇️ *93 to 94* *FREE BOOK ZAI ƘARE NE A ƘARSHEN BOOK ONE* *BOOK TWO PAID NE,* *YANA TAFE DA SABON SALO, DA KUMA CAKWALKWALIN CAKWAKIYA, KADA KU BARI A BAKU LABARI DOMIN GANI DA IDO 👀 YAFI JII👉👂* *MATAR DAMUSAA BOOK 2 PAY ONLY 200👌👇👇👇* *DIP! DIP!! DIP!!!* *FARASHI YA QARU DAGA 150 YA KOMA 200,* *WADANDA SUKA BIYA 150 SU SUKA CI BONONZA* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *9065443871, OPAY BANK.* *OR* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *2267236949, ZENITH BANK* *SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER* 👇👇👇 *09065443871* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم 𝐔𝐩! 𝐔𝐩!! 𝐔𝐩!!! 𝐇𝐮𝐫𝐫𝐲💃💃💃 𝐒𝐀𝐅𝐍𝐀 𝐆𝐑𝐀𝐏𝐇𝐈𝐂𝐒 𝐃𝐄𝐒𝐈𝐆𝐍. ᴴᴼᴹᴱ ᴼᶠ ᴳᴿᴬᴾᴴᴵᶜ ᴰᴱˢᴵᴳᴺ ᵂᴱ ᴰᴱˢᴵᴳᴺ ᴬᴸᴸ ᴷᴵᴺᴰ ᴼᶠ ᴰᴱˢᴵᴳᴺ ˢᵁᶜᴴ ᴬˢ: 𝐿𝑂𝐺𝑂* 𝑃𝑂𝑆𝑇𝐸𝑅* 𝐵𝐴𝑁𝑁𝐸𝑅* 3𝐷 𝑀𝑂𝐶𝐾 𝑈𝑃 𝐿𝑂𝐺𝑂* 𝐹𝐿𝑌𝐸𝑅* 𝑆𝑇𝐼𝐶𝐾𝐸𝑅* 𝑃𝑅𝑂𝐷𝑈𝐶𝑇 𝑆𝑇𝐼𝐶𝐾𝐸𝑅* 𝐼.𝑉 𝐶𝐴𝑅𝐷* 𝐼.𝑉 𝑉𝐼𝐷𝐸𝑂* 𝐵𝐼𝑅𝑇𝐻𝐷𝐴𝑌 𝑉𝐼𝐷𝐸𝑂 𝐹𝐿𝑌𝐸𝑅* 𝑃𝐻𝑂𝑇𝑂 𝐹𝑅𝐴𝑀𝐸* 𝑅𝐸𝑀𝑂𝑉𝐸 𝐵𝐴𝐶𝐾𝐺𝑅𝑂𝑈𝑁𝐷* 𝑃𝑅𝑂𝐹𝐸𝑆𝑆𝐼𝑂𝑁𝐴𝐿 𝐼.𝑉 𝐶𝐴𝑅𝐷* 𝑆𝐴𝑉𝐸 𝑇𝐻𝐸 𝐷𝐴𝑇𝐸* 𝐸𝑋𝑃𝐿𝐴𝐼𝑁𝐸𝑅 𝑉𝐼𝐷𝐸𝑂* 𝐿𝑌𝑅𝐼𝐶𝑆 𝑉𝐼𝐷𝐸𝑂 𝐴𝑁𝐷 𝑀𝑂𝑅𝐸... 𝗣𝗟𝗘𝗔𝗦𝗘 𝗖𝗔𝗡𝗧𝗔𝗖𝗧 👉 08148318396 𝗦𝗔𝗙𝗡𝗔 𝗚𝗥𝗔𝗣𝗛𝗜𝗖𝗦. 🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀 Ayush tana zaune a bakin gadon da Mommy take a kwance tana riƙe da kofin ruwa a hannunta da duk kan alamun Mommy ce tasha ruwa acikin, saida ta gama hutawa kafin nan Mommy ta ɗago daga kwancen da take ta zauna tana kallon Ayush, ita ma Ayush ɗin kallon mommy take tana faɗin "sannu mommy ya jikin nakin?.." Murmusawa mommy tayi kafin nan ta sake gyara zaman ta tace "wai Ayush meya faru dake ne mun barki a kwance akan gadon asibiti lokaci guda kika ɓace mana, kuma sai muka zo muka tarar da ke a cikin gidan nan.." sunkuyar da kai ƙasi tayi tana tunanin mai zata faɗawa mommy, domin in har ta sanar musu gaskiyar lamarin shikenam asirinta zai tonu... can ta ɗago tana faɗin "am mommy daman na farfaɗo ne shine na dawo gida.." zaro ido waje mommy tayi sannan tace "kina nufin kice mun da sawayenki kika tashi kika taho gida?.." kai a sunkuye tace "eh mommy..." mom ta kuma cewa "toh amma hasken da nagani fah?.." ɗago wa Ayush tayi tana faɗin "ni fa mommy banga wani haske ba..." ta kuma cewa "bari naje inason yin wanka.." duk tayi hakan ne saboda ta samu tsira, fice wa tayi daga cikin ɗakin mommy da sauri, cikin rashin sa'a tana fita a ɗakin sai taci karo da Junaid zai shigo cikin ɗakin shi kuma, sauran kaɗan ta faɗi yayi saurin janyo ta saman faffaɗar ƙirjinsa yana faɗin "ke ke ke manage your self bakida isashen lafiya.." ita kuwa sai ƙara narke masa take tana shishshige masa jiki ta zagayo da hannayenta ta bayansa ta rungume shi sosai, kanta a kwance saman ƙirjinsa tayi shuruu, tana sauraron yanda zuciyarsa take harbawa fat! fat!! fat!!! shima shurun ya yi waran yayi tsittt, ya ɗago da hannunsa ya ɗora kan sumar kanta yana shafa gashin ta a hankali, wani irin yarr yaji yabi jiinsa, nan da nan jikinsa ya fara ɓari, wani irin baƙon yanayi yaji ya shiga wanda tinda yake bai taɓa jinsa a cikin wannan yanayin ba, tin daga cikin ƙwaƙwalwarsa yake jin wani abu yana masa yawo har zuwa yatsun ƙafarsa, ga kuma yanda mararsa yake suka, nan take yaji kuma AK47 ɗinsa yana harbawa da ƙarfin gaske, eyes ɗinsa har sun kaɗa sunyi jaa, wani irin azababben feeling ne yake shirin kawo masa hari wanda yanzu ne farkon kasancewar cikin yanayin feeling, bai taɓa jin feeling ba sai yau tinda yake ko mafarki ne, jikinsa har rawa yake ya ƙanƙame Ayush da hannu ɗayan daya riƙota ta baya, ɗaya hannun kuma yana cikin sumar kanta yanda yake ta caccakuɗa mata gashi yana loma dogin yatsunsa cikin gashin, kifar da kansa yayi kan sumar kayinta yana shaƙar ƙamshin dake bugar masa hanci, cikin ƙanƙanin lokaci Ogah Junaid ya rikirkice yana fidda numfashi daƙer, ya danna kansa cikin matsematsin wuyanta yana lasar wuyan da harshensa, kamar wani sabon maye haka yake ta tsotsar wuyanta zuwa saman lips ɗinta, har saida yazo kan saitin lips ɗinta sannan ya tura harshensa cikin bakin yana mata wani irin socking na fitar hayyaci, kamar wanda ya samu lollipop haka ya kamo harshenta yana mata hot kiss, duk ya hargutsa mata sumar kanta ya tartarwatse.... ita kam Ayush ba'a magana, domin tafi kowa shiga yanayin, idonta a lumshe itama take mayar masa da wani irin mahaukacin martani kamar zata cinye masa bakin haka take socking ɗin sa a wahalce, ƙafarsu har wani rawa yake ganin bazasu iya yin aikin a tsaye ba yasa hannu ya yi mata ɗaukar luɗa ya nufi hanyar room ɗinsu, upstairs ya haura da ita a hankali ya shige ɗakinsa ya rufe ƙofar ba tare da yasa key ba, ya kwantar da ita a saman katafaren gadonsa yana lumshe ido a hankali waɗanda suka janza launi zuwa jaa tsabar yanayin feeling da ya shiga, wani irin sabon ƙaunar ta ne ya ƙara shige masa zuciya, yana ji a jikinsa tabbas duk randa ya rabu da Ayush mutuwa zaiyi domin bazai iya hassala komai ba, bin kyakykyawar fuskarta yake da kallo wacce ita kuma tana lumshe da idonta ga gashin ido zara-zara yanda suka baje a ƙasin eyes ɗinta, cikin wani irin salo da yanayin ƙauna ya kai small mauth ɗinsa kan nata bakin, kamo lips ɗinta yayi yana socking ɗinta a hankali, itama harshensa ta kamo tana mayar masa da martani, a hankali yake tura hannunsa cikin rigarta yana shafeta har zuwa saman breast ɗinta, hannunsa ne ya sauƙa akan nipple ɗinta a hankali ya kama yana murzawa, sakar masa baki tayi tana jan numfashi duk tabi ta fita hayyacinta, kansa ya danna cikin wuyanta yana kissing ɗinta cikin salo da ƙwaraiwa, hannunsa kuma yana cikin rigar ta yana matsa lallausar breast ɗinta, a rikice ta kamo AK47 ɗinsa tana fitar da numfashi sama-sama tana motsa ƙaramin lips ɗinta "p le ase Yayanaaa fuck me, fu c k meeee, fuckk..." tana riƙe da AK47 ɗinsa gam idonta kuwa a rufe, tana fitar da nishi kaɗan kaɗan, jikinta har ya ɗau zafi, buƙatarta a yanzu yayi insert ɗinta, jin abunda take faɗa ne yasa shi dakatawa a hankali ya zaro hannunsa daga cikin rigarta yana kallon fuskarta cikin kulawa da nuna ƙauna, yana matuƙar ƙaunar Ayush baya son abunda zai cutar mata da rayuwa, kifar da kansa yayi saitin kunnenta sannan ya furta a hankali yace "I can't fuck you in this time, am so sorry my partner of mine akwai lokaci...." motsawa yayi yana shirin tashi tayi saurin riƙo ƙwalar rigarsa ta jawo shi jikinta, a hankali take buɗe dara-daran idanuwanta tana kallonsa cikin damuwa tace "please Yayana kar ka barni a cikin wannan yanayin, bazan iya aikata komai ba..." sauƙar da numfashi ya yi sannan ya ɗago yana cigaba da kallonta yace "please Yushert yanzu ba lokacin mu bane, idan lokaci yayi ko baki faɗa bama...." bai ƙarasa maganar ba ya sauƙar mata da kiss a kan lips ɗinta... hawaye ne ya soma gangaro mata a saman fuskarta ta riƙo hannun Junaid ta kai hannunsa saitin marar ta tace "mara ta zaiyi ciwo..." sannan ta ƙara kai hannunsa cikin matsematsin cinyarta tana kallon cikin ƙwayar idonsa tace "duk kasa na jiƙe...." bata ƙarisa maganar ba yayi saurin toshe mata baki da hannunsa yana kallonta cikin mamaki, yace "ke yaushe kika zama marar kunya? shin yanzu bakya jin kunya ta? kin raina ni ko, kina ƙaramar yarinya dake kike wannan maganar, zanje na samu mommy ta ƙira Dr Hasheem ayi maganar Auren ku..." ya ƙarasa maganar idonsa a cikin nata yana toshe da bakinta, jin abunda ya faɗa ne yasa ta zaro manya-manyan eyes ɗinta waje tana kallonsa zuciyarta kuwa sai bugun batt! batt!! batt!!! yake yi da saurin gaske... tashi yayi yana kallonta ga kuma dariyar da yake ƙunshe da ita domin ba ƙaramin dariya ta bashi ba tin daga lokacin da ta soma cewa ya shige ta dan Allah 😅😅..... toilet ya shige yana jan ƙafa daƙer domin jikinsa ba ƙaramin mutuwa yayi ba, shima kansa dole ne yasa yabar jikin Ayush, zama yayi a kan murfin toilet dake rufe ya haɗa kansa da gwiwa yana ƙara mamakin kansa yana maganar zuci "wai yau ni ne na fitar da sparm a jikina? yau ni ne nake jin sha'awar mace? i can't believe my self, daman haka sauran mazan suke jin a yayin da suke jin feeling? daman haka suke ji idan suka kusanci mace? innalillahi wa inna'ilaihi raju'un a gaskiya an zalunce ni, an cutar da rayuwata, an gusar mun da farin ciki na, hanyar da zan ji daɗi a rayuwata an toshe kafar, bazan taɓa yafe wa wannan mutumin ba! ba zan kyale shi ba, yanzu ne lokacin da zan tashi na yaƙe shi, daman a baya tsoron ciwon jikina ne yasa ban farga masa ba amma yanzu a shirye nake dana fita farautar sa......" haka ya ringa wannan batun acikin ransa, daga ƙarshe ya miƙe yana cire kayan jikinsa zai watsa ruwa, lokaci guda kuma ya sake fuskarsa yana murmushi da duk kan alamu akwai abunda yake ransa wanda ya sanya shi murmushi, Ayush ya tuno a wannan karan fito da maganarsa yayi yana faɗin "this girl wato a baya irin wannan feeling take ji shiyasa bata son haƙura da ni, tayi mun wayo tana jin daɗin ta ni kuma ta barni kamar dutsi" ya ƙarasa maganar tare da ɗaure fuska, idan ya tuno da mutumin da ya ƙuntata masa gaba ɗaya sai yaji kamar ya harbe shi, shi inda za'a bashi dama ma fasa masa ƙwaƙwalwa zaiyi da harsashi.... Ayush itama tashi tayi rai a ɓace ta bar ɗakin Ogah Junaid tana ƙunƙuni ga ya barta da yanayin feeling duk jiki a mace, ɗakinta ta nufa tana shiga itama ta shige toilet ta kunna shawer akanta mai ɗumi, shap-shap ta samu tayi wankan ta fito ɗaure da farin towel a jikinta ta zauna akan kujerar jikin mirror tana ƙarewa kanta kallo, sai dai akwai abunda yake cikin ranta tana tunanin wani abu, can na wani ɗan lokaci ta cije leɓenta tana faɗin "Yaya Junaid har yanzu bazaka sauƙar da wannan girman kan naka ba, yanzu ana da tabbacin ka warke you can do marriage, babu wani abunda ya rage maka yanzu..." tana magana ne kamar wacce take yi a gabansa, lokaci guda kuma ta zazzaro ido waje tana kallon cikin madubi tace "na shiga uku na! mai nace wa Yaya Junaid a lokacin da muke kwance? tabbas na faɗi wata magana ba'a cikin hayyaci na ba..." a hankali take motsa ƙaramin lips ɗinta tana faɗin "fuck me, fuck me, fuck me..." a can ƙasan harshenta take faɗin haka, fashe wa tayi da kuka irin na sakalan nan a shagwaɓe take cewa "shikenam yanzu Yaya Junaid zai rinƙa mun kallon marar kunya wacce bata da ajiii..." lokaci guda kuma ta turɓune fuska tana turo baki, tana sheƙar numfashi da ƙarfi irin rantan nan ya ɓaci sosai tace "wato ni Yaya Junaid zaiyi wa wulaƙanci ko? saboda yaga ina damuwa dashi shine zaice wani zai gaya wa mommy ayi maganar Aure na Doctor Hasheem ko? kuma ƙarya yake shima nasan yana sona..." "waye yake miki ƙarya...?" Gabanta ne yayi wani irin yanke wa, zuciyarta yana wani irin bugawa kamar wanda ake buga ganga, ta wani zaro ido waje, lokaci guda kuma ta fashe da kuka tana waiwayo wa tareda faɗin "wallahi tallahi ba haka nace ba Yaya Junaiddddd..." ganin ba kowa a bayan natan ne yasa ta tsayar da kukan tareda jan sunan nashin, tana waige-waige amma bata ga kowa ba, ta lelleƙa ko ina but no anybody ga kuma ƙofar ɗakin a rufe yanda yake, kuma duk wanda ya shugo zata ji ɗan ƙarar buɗewar ƙofar amma sai taga ba wanda ya shugo kuma kamar taji maganar Junaid, dafa goshinta tayi tana sauƙe ajiyar zuciya tace "masha Allah ashe dai gizo yake mun, Allah ya isa bugun zuciyar da ka sakani..." ta turo baki ta koma yanda take a zaune a gaban mirror ta ɗauko cream tana shafawa duk ƙamshi ya gauraye ɗakin, bayan ta shafa ta ɗan goga powder a fuskarta ta shafa lips cream a leɓɓenta mai sheƙi da maiƙo, ta kuma haɗa mayukan gashi kala-kala ta shafa a sumar kanta mai laushin gaske da tsayi, daga nan ta tashi ta nufi wardrop ɗinta buɗe wa tayi ta zaro jeans blue colour da rigar saƙa mai fuji-fuji da hannun rigar bubaa, gejin rigar iya zuwa kunkumi ne, sai dai kafin rigar tasaka best ta ciki saboda ana iya kallon jikinta indai iya rigar saman ne, ta saka jeans ɗin nan ya kama jikinta sosai, kunkumin ya fito sosai ƙafar wandon pencir ne ya ɗameta domin daƙer ta iya saka wandon nan, ta ɗauko bell mai duwatsu ajiki na ƙwalliya ta ɗaura a kunkumin ta duk da wandon ya kama kunkuminta amma bell ɗin tasa ne saboda ƙwalliya, ta ɗauko rivon ta tuttuƙe gashin kanta tayi donut dashi, ta saka dogin ɗan kunne masu colour blue d same jeans and t-shirt, ta ɗaura agogo a hannunta sannan ta ɗauki turare duk ta feffeshe jikinta da shi har zuwa kayinta, ta yafa ɗan ƙaramin gyale blue wanda ya tsaya mata a iya wuyanta, ta zura dogin ƙafafuwanta a cikin blue thorns mai botula ta sama, fuskar nan yayi fatt tsabar fari kamar jini zai fito, ba ƙaramin kyau Ayush tayi ba, ga sumar gashinta baƙi ƙirin sun ƙwanto ta gaban goshinta, girar ta kuwa kamar zasu haɗe dana juna, ga dara-daran manya-manyan idanuwanta nan fari ƙall, da zara-zaran gashin idonta sun mimmiƙe har wani ɗan lanƙwasa sukayi suna kallon sama 🫣🫣 ga kuma ɗan ƙaramin red lips ɗinta wanda suka sha oil sai sheƙi yake, shiyasa ita Ayush bata ƙwalliya daga pawder ne sai lips cream shima tana shafawa ne saboda bata son barin bakinta a bushe, iya kwalliyarta kenam! ba kwalli ba jagira sannan ba jan baki domin bakinta ma jawur yake halitta daga ubangiji an hutashe da masu kayan kwalliyar shago.... bayan ta kammala shirinta ta fara taku a hankali cikin nutsuwa kamar bazata taka ƙasi ba, da haka ta fice a room ɗin tana taka matakalar benin da zai sadata da falo, jin maganar mutane ne a ƙasan falo yasa ta ɗan dakata tana faɗin "kamar baƙi akayi a gidan..." ɗaga kafaɗunta tayi alamar bata damu ba just ta cigaba da takun ta tana sauƙowa downstairs.. Manya-manyan baƙi akayi a gidan wato abokan Ogah Junaid ne sojoji daga headquaters kowannen su yana sanye da kakin soja, matasa sun kai 10 sun zo taya Junaid murnan samun sauƙi na har abada, shima yana cikinsu sunata hira yana sanye da short jeans iya gwiwarsa mai kakin soja sai farar t-shirt mai zanen bindiga a gaban rigar, ya gyara sumar kansan nan ya kwanta luff dashi gashi gashin baƙi ƙirin dashi ya sauƙa masa har zuwa wuyansa, shima ya ƙara fari sosai kamar mai yin bleaching, ba ƙaramin kyau yayi ba shima... ga gorinan lemuka baja-baja a wajen ga parantai masu ɗauke da naman chicken an soya su sun soyu har wani maiƙo-maiƙo yake fitarwa, ta gefe guda kuma Mommy ce take zaune itama tasha danƙareriyar less mai ɗinkin bubaa! ba ƙaramin kyau itama tayi ba, daman can mommy ƴar wanka ce, Ayush tana ganinta tasau murmushi saita tuno da farkon haɗuwarsu a asibiti wancan lokacin ma tasha wankan less.. ƙarasa sauƙa tayi daga benin ta shugo falon da sallama a bakinta duk ba wanda ya lura da ita sai datayi sallama tukun suka juyo gaba ɗayansu, kasa amsa sallamar sukayi sun zuba mata ido, wani a cikinsu kam har da miƙewa tsaye ganin Ayush, tayi wankan ne na jan hankalin maza, sunga yarinya mai ƙirar coca cola... Junaid shima kansa bai ɗage idonsa daga kan Ayush ba saida Mommy tazo ta tattaɓa shi tana nuna masa abokansa da duk idonsu yake kan Ayush, waran nan yayi tsitt kamar ba mutane, wani irin kishi ne ya ziyarci zuciyar Junaid ya wani ɗaure fuska ya miƙe ya nufi gurin da Ayush take a tsaye ya kama kunkuminta sannan ya mannata a jikinsa yayi gyaran murya, sai a lokacin nan kowa ya dawo hayyacinsa suna faɗin "Ogah Junaid aina ka samo wannan zuƙeƙiyar yarinya ƴar india?.." wani ne daga ciki yayi maganar wanda ake ƙiransa da Commander yusuf, wani ne kuma du yace "Ogah daga warkewarka har ka sambaɗo kyakykyawar yarinya ƴar oromia..." kamar wanda yasan ƙasar su ne daman Oromia dake ƙarƙashin ƙasar india... Junaid ne ya ɗaga musu hannu yana faɗin "ku dakata mun haka, haba ku ba dama kuga mace sai kun nuna maitarku a fili? to wannan itace matar da zan Aura ehen kar wata rana ku ganta a hanya kuce zaku tarar mun da mata, dan ma bana barinta taje ko ina saboda maza irin ku....." ya kuma maido idonsa kanta yana faɗin "kinsan da baƙi maza a falon shine zaki zo mun a wannan shigar? shin bakya tayani kishin kanki ne?.." sunkuyar da kanta ƙasi tayi tana maganar zuci "Hmm! anaso ana kaiwa kasuwa.." ji tayi ya matso da kansa saitin kunnenta a hankali ya furta "kinyi kyau my wife...."... *WANNAN PAGE ƊIN SADAUKARWA NE GARE KU MY FANS AND MY LOVERS INA YINKU OVER..* *SAURAN PAGE UKU BOOK ONE FREE YA ƘARE, KU HANZARTA KUYI PAYMENT 200 A FARA BOOK 2 DAKU..* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH🦚NOVEL✍️✍️* *typing📲* 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *BOOK ONE*⬇️ *95 to 96* *FREE BOOK ZAI ƘARE NE A ƘARSHEN BOOK ONE* *BOOK TWO PAID NE,* *YANA TAFE DA SABON SALO, DA KUMA CAKWALKWALIN CAKWAKIYA, KADA KU BARI A BAKU LABARI DOMIN GANI DA IDO 👀 YAFI JII👉👂* *MATAR DAMUSAA BOOK 2 PAY ONLY 200👌👇👇👇* *DIP! DIP!! DIP!!!* *FARASHI YA QARU DAGA 150 YA KOMA 200,* *WADANDA SUKA BIYA 150 SU SUKA CI BONONZA* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *9065443871, OPAY BANK.* *OR* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *2267236949, ZENITH BANK* *SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER* 👇👇👇 *09065443871* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم 𝐔𝐩! 𝐔𝐩!! 𝐔𝐩!!! 𝐇𝐮𝐫𝐫𝐲💃💃💃 𝐒𝐀𝐅𝐍𝐀 𝐆𝐑𝐀𝐏𝐇𝐈𝐂𝐒 𝐃𝐄𝐒𝐈𝐆𝐍. ᴴᴼᴹᴱ ᴼᶠ ᴳᴿᴬᴾᴴᴵᶜ ᴰᴱˢᴵᴳᴺ ᵂᴱ ᴰᴱˢᴵᴳᴺ ᴬᴸᴸ ᴷᴵᴺᴰ ᴼᶠ ᴰᴱˢᴵᴳᴺ ˢᵁᶜᴴ ᴬˢ: 𝐿𝑂𝐺𝑂* 𝑃𝑂𝑆𝑇𝐸𝑅* 𝐵𝐴𝑁𝑁𝐸𝑅* 3𝐷 𝑀𝑂𝐶𝐾 𝑈𝑃 𝐿𝑂𝐺𝑂* 𝐹𝐿𝑌𝐸𝑅* 𝑆𝑇𝐼𝐶𝐾𝐸𝑅* 𝑃𝑅𝑂𝐷𝑈𝐶𝑇 𝑆𝑇𝐼𝐶𝐾𝐸𝑅* 𝐼.𝑉 𝐶𝐴𝑅𝐷* 𝐼.𝑉 𝑉𝐼𝐷𝐸𝑂* 𝐵𝐼𝑅𝑇𝐻𝐷𝐴𝑌 𝑉𝐼𝐷𝐸𝑂 𝐹𝐿𝑌𝐸𝑅* 𝑃𝐻𝑂𝑇𝑂 𝐹𝑅𝐴𝑀𝐸* 𝑅𝐸𝑀𝑂𝑉𝐸 𝐵𝐴𝐶𝐾𝐺𝑅𝑂𝑈𝑁𝐷* 𝑃𝑅𝑂𝐹𝐸𝑆𝑆𝐼𝑂𝑁𝐴𝐿 𝐼.𝑉 𝐶𝐴𝑅𝐷* 𝑆𝐴𝑉𝐸 𝑇𝐻𝐸 𝐷𝐴𝑇𝐸* 𝐸𝑋𝑃𝐿𝐴𝐼𝑁𝐸𝑅 𝑉𝐼𝐷𝐸𝑂* 𝐿𝑌𝑅𝐼𝐶𝑆 𝑉𝐼𝐷𝐸𝑂 𝐴𝑁𝐷 𝑀𝑂𝑅𝐸... 𝗣𝗟𝗘𝗔𝗦𝗘 𝗖𝗔𝗡𝗧𝗔𝗖𝗧 👉 08148318396 𝗦𝗔𝗙𝗡𝗔 𝗚𝗥𝗔𝗣𝗛𝗜𝗖𝗦. 🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀 Wani ɗan ƙaramin katafaren ɗaki ne wanda ya tsaru sosai, ga ƙatuwar katifa a shimfiɗe a gefe guda, da kuma toilet a cikin ɗakin, Doctor Hasheem ne ya shugo cikin ɗakin yana ɗauke da Maimoon! a hankali ya kwantar da ita a saman katifar, tana lumshe da ido kamar mai yin bacci sai dai ba baccin take ba, wani irin raɗaɗi mai zafin gaske take ji a ƙasin ta, bayan ya kwantar da ita miƙewa yayi zai fice daga cikin ɗakin yaji tana magana a hankali "Ammy nah zanje, akaini gurin Ammy na, nafison na mutu a gaban Ammy naa, Abul nah! kazo ka ceceni a gurin wannan Azzalumin marar imani da tausayi...." girgiza kai kawai yayi bayan ya saurari abun da take cewa, ficewarsa yayi ya rufe ɗakin tareda danna key ya kulleta a ciki, ita kuwa tana kwance ba abunda take inba kuka ba, ta rasa mai yake mata daɗi a jikinta, tayi danasanin zuwan ta gidan nan gashi abunda ya faru da ita, yanzu bata san ranar barinta cikin wannan akurkin ba tinda har saita warke tukun... shigarsa cikin falo ya tarar da Layla ta fito cikin shirinta ta yafa gyale, yace "ke kuma ina zakije yanzun?.." tace "Yaya zanje gidansu Maimoon ne inaso naga meyake going wrong.." sauƙe ajiyar zuciya yayi sannan ya kuma cewa "kinga munsha aiki sosai domin gyaran ɗakin nan ba ƙaramin ciwon jiki zai sanya mu ba, ki zauna kisha maganin ciwon jiki saiki huta kema a ranki koh?..." girgiza kai tayi tace "Yaya a yanzu babu lokacin zaman hutawa, zanje na cigaba da rarrashin Ammy akan ɓatar Maimoon, har Allah yasa ta warke saita koma gida.." ɗaga kafaɗa yayi sannan yace "ok shikenam saikin dawo, nima inaso zan shirya na tafi hospital saboda jiya ban samu zuwa ba.." a haka sukayi sallama Layla tayi ficewar ta, shi kuma ya nufi ɗakinsa, ga can kuma Maimoon a ɓoye a ɗakin da ba wanda yasan dashi a gidan.. ☆☆☆☆☆☆ Abokanan Ogah Junaid ne suke zazzaune sunata shan hira, suna tsatstsara hidimar da za'ayi gobe na murnar samun sauƙin Junaid tareda murnar komawarsa gurin aiki, domin har an kawo masa takardar cigaba da zuwa gurin aiki.. shikenam yanzu Junaid ba zaman gida, sun gama tsara abubuwanda za'ayi a goben da yawan kuɗaɗen da za'a kashe.. Bayan sun kammala sallama sukayi wa mommy tana zaune itama a gurin duk tattaunawar da sukayi tana jinsu har itama ta bada gudumowarta na mahaifiya wato kuɗi 5millions, kuɗin rabin hidimar da za'ayi kenam domin manya-manyan sojoji da baƙi ne zasu halarci gurin taron murnar samun warakar Junaid, jinyar da akayi shekara da shekaru ana neman maganinsa amma anrasa, ƙasashen waje ba yanda ba'aje ba amma an kasa warkar da Junaid, sai lokaci guda ya samu sauƙi dole kowa yayi farin ciki, wannan hidimar da za'ayi Abokanan Junaid ne suka shirya yinsa wato ƴan uwansa sojoji da shugabannin su, bayan nan itama Mommy zatayi nata hidimar ita kuma bana shagali bane, har ta kai kuɗi 100𝗺 a babban masallaci za'ayi sauƙar alqur'ani mai girma da kuma sadaka da za'a bayar domin kawar da wasu 𝗳𝗶𝘁𝗶𝗻𝗮 kuma tana neman tsari daga ubangiji Allah ya tsare mata yaro daga faɗawa ramin mugunta na ɗan adam, sannan daga gobe zata fara azumi na neman tsarin ubangiji, kuma a goben su Junaid zasuyi nasu hidimar sharholiya, domin har an gaggayyaci manya-manyan mutane da ƴan uwa da abokan arziƙi... Junaid ne ya shugo fuskarsa ɗauke da murmushi ya zauna daf da Ayush yana faɗin "ƴan mata kinyi kyau fah..." Ayush turo baki tayi ta tashi ta koma kusa da mommy tace "Mommy wai ya maganar mu ne?.." Juyowa Mommy tayi tana kallonta cikin rashin fahimta tace "wani irin magana ne Ayush?.." kallon Junaid tayi tana harararsa shi kuwa kwantar da kansa yayi jikin sofa yana danna wayarsa mai ƙirar iphone 15 pro max ko kallon yanda suke baiyi ba domin shi baya son raini da kuma shiga zancen da bai shafe shi ba.. kawar da kanta tayi daga kallonsa cikin shagwaɓa tace "ni ni Mommy ya maganar Auren mu ne?.." Mommy zaro ido waje tayi cike da farin ciki tace "wow kuma fa zancen nan yana raina, ina zuci zuci nace wa Junaid hidimar da za'ayi gobe kawai a haɗa da baikon ku..." shima Junaid murmushi yayi idonsa na kan wayar. yamutsa fuska tayi ta turo ɗan ƙaramin bakinta tace "nifah Mom ba Yaya Junaid ba.." da sauri mommy ta juyo tana kallonta tace "eh to waye inba Junaid ba?.." cikin yanayin shagwaɓa tace "Doctor Hasheem nake sooo.." ta ƙarasa maganar tana kallon Junaid ta gefen ido tana son ganin yanayin reach ɗinsa, sai taga ko kallonta baiyi ba yanata pressing phone ɗinsa, zuciyarta ne yake ta hargutsuwa tsabar takaici. Mommy tace "ah toh shikenam ai indai kina sonsa ai ba mai miki dole koh? domin Hasheem da Junaid duk ɗaya suke a wajena, bari ma na ƙirashi yazo ayi maganar inyaso gobe sai ayi baikonku..." ta ƙarasa maganar tareda ɗaukar wayarta zata yi ƙira. da sauri Ayush tace "amm mommy da gaggawa haka! ni ki bari ba yanzu ba" Mommy tace "why? ki bari yazo ayi mishi maganar ko.." lokaci guda Ayush ta rikirkice tace "ah nidai ki bari mommy, zan sanar masa da bakina amma ba yanzu ba.." tana yi tana kallon Junaid wanda har yanzu bai tanka musu ba kuma babu wani alamar damuwa a tattare da fuskarsa, ita kuwa tayi hakane saboda taga irin son da yake yi mata, tsaki taja acan cikin harshenta tana maganar zuci "daman ashe duk soyayyar da ya nuna mun a gaban abokansa ƙarya ne, daman yana son kashe mun kasuwa na ne, kuma Doctor Hasheem ɗin zan aura ehen.." tana cikin wannan tunanin taji wayar Junaid yana bada sound na ƙira, da murmushi a saman fuskarsa ya kara wayar a kunne yana faɗin "Hy my Angel, how s day?.." wani irin faɗuwar gaba Ayush taji jin Junaid ya ƙira wata da my Angel, nan danan ta shiga wani irin yanayi na kishi, wani irin haɗiyar yawu tayi jikinta yayi sanyi, tana kallonsa ido duk ya cicciko da ƙwalla.. bayan ya kammala wayan ya kalli Mom yana cewa "tomorrow we have a biggest visitors..." Mommy da murmushi a fuskarta tace "su waye zasu zo?.." yace "Angel ce zata zo gobe kuma a gidan nan zata sauƙa yakamata yau a canza kayan furnitures na falon nan saboda baƙin da zamuyi..." ya ƙarasa maganar yana ƙarewa falon kallo, Mommy tace "waiii kace sarkin tsiwa ce zata zo macen soja kenam, daga ƙasar California zata yo nan ne ko kuwa?.." Ajiye wayarsa yayi a gefen kujera yace "𝗲𝗵 𝗱𝗮𝗴𝗮 𝗰𝗮𝗻 𝘇𝗮𝘁𝗮 𝘇𝗼 𝗻𝗮𝗻, kinsan abunda zai kawota ma saboda hidimar nan da za'ayi ne.." Mommy tace "har ta ji labari kenam.." murmushi ya yi sannan yace "haba mom kema dai kinsan duk wani motsina Angel ta sani, tana bibiyata sosai kuma wannan hidimar da za'ayi ana ɗorawa a social media ta gani shine yanzun ta ƙira take cewa har ta biya kuɗin jirgi gobe da sassafe zasu taso, ina ji da Angel a raina sosai domin ita take bincika mun yanda za'ayi a samo sarkin matsafa, kuma tana iya ƙoƙarinta sosai yanzu ma ta sanar mun cewa akwai magana babba da zarar ta zo kuma nasan bazai wuce akan mutumin ba..." Dariya Mommy tayi tana tafa hannu tace "ai daman nasan Angel jarumarka ce shiyasa zakayi faɗa da kowa amma banda Angel, to kodai da Angel za'ayi Auren ne naga idan kuna tare bakwa ƙaunar rabuwa..." murmushi Junaid ya yi yana kallon saman ceilling yace "Hmmm! aini mata uku nake son Aura a lokaci ɗaya..." zaro ido waje Mommy tayi tace "kaiii dawa dawa?.." saida ya gyara zamansa kafin ya fuskanci mommy yace "ta farko itace jaruma ta wato Angel, ta biyu kuma itace Rumana ita ƴar french ce baturiya, sai ta uku kuma Adity ita a ƙasar china take, kuma duk sojoji ne suna masifar sona, inba sa'a ba kuma duk zasu zo hidimar nan..." Mommy dai kallonsa kawai take can ta jinjina kai tace "ahh lallai ka samu lafiya, yanzu fisabilillah Junaid duk arna zaka kwaso mun a matsayin sirikai?.." kafin yayi magana wayarsa ta fara ring sound ɗaukar wayar yayi yace "kinga ƴar halak Rumana ce.." ya saka wayar a speaker ba tareda ya Kara a kunne ba yace "hello girl.." ta ɗayan ɓangare kuma tana magana ta yaren french "Beb jiya na ƙira wayarka you didn't pick my call, Beb i really miss you too, naji labarin gobe kana hidima shine ko a gayyace ni, to yanzu ma zan sanar maka ne zan hau jirgi zanzo nigeria, hotel zaka kama mun ne ko a gidanku zan sauƙa? kasan banson hayaniya kuma mommy ta cika sa eyes..." murmushi yayi sannan shima ya mayar mata da reply cewa "don't worry zaki zauna ne a gidan mu, kinsan bana son hotel ɗin nan.." shima ta yaren french ya yi maganar... daga ƙarshe ya katse ƙiran. duk tattaunawar nan da sukayi mommy ko kaɗan bata ji yaren ba, sai murmushin da take ta zubawa.. ita kuma Ayush ta zauna kamar wacce ruwa ta cinye ta, duk wayar nan da sukayi kaf daga A har Z Ayush taji, domin itama ta iya yaren french sosai, ta koya daga waran mahaifiyarta, Mommy ce ta kalle shi tace "to ita kuma wannan mai ta ce?.." yace "tace yau zata sauƙa a gidan nan, kuma wannan kishi a waran ta ya ɓaci kinsan bature baya son haɗakar.." Mommy tace "toh fah karfa kasa suzo suyita faɗa acikin gidan nan?." yace "haba baza suyiba ai suna jin shakkata..." yana danna wayarsa ya kuma cewa "bari na ƙira Adity tin kafin ta ƙirani saboda nasan ita ta cika raki.." cikin sa'a wayar ta shiga bugu ɗaya ta ɗauka murya a kasalance tace "ka manta dani daman ina jiran ƙiranka naga an ɗora ka a media cewa gobe zakayi party ko?.." tayi maganar ne da yaren china, amsa mata yayi da cewa "to sarkin complain, ya aiki, a wannan satin mutane nawa kika harbe da bindiga?..." dariya tayi sosai saboda tasan indai tana cikin fushi to Junaid yasa yanda zaiyi ya faranta mata, domin ita indai ta ɓangaren mugunta ne ta ƙwarai sosai batada aiki sai mugunta haka kawai zata ƙaƙulu faɗa don ta zalinci mutum, Adity ta iya faɗa sosai faɗanta kuma irin na chainoni, ita ta sanar masa zata zo gobe kuma a gidansu zata sauƙa, da haka suka kammala wayar ya katse yana dariya.... idon Ayush ne ya kaɗa ya yi jawur tsabar takaici da baƙin ciki da kuma ciwon kishi dake damunta, kuka ne yake shirin kuɓuce mata ta tashi da sauri ta nufi kitchen, tana zuwa kuwa ta tsaya a gaban gas tana rera kukan ta, ita har ta fidda rai akan Auran Junaid yanda taga yana waya da ƴan matansa waɗanda suka fita class bama a nigeria suke bama, kuma yanada tabbacin Aurensu zaiyi tinda gashi da bakinsa yake faɗa, kuma tasan Junaid baya taɓa faɗan abunda bazai faru ba... tana cikin rera kuka taji an zagayo hannaye ta gaban kunkuminta ya manne jikinta da nashi yana shaƙar ƙamshin wuyanta, yazo saitin kunnenta ya hura mata iskar bakinsa sannan yace "kina kuka akan meye?.." shuru tayi bata bashi amsa ba, ta tsayar da kukan tana ajiyar zuciya! hannunsa ya cusa cikin rigarta ta ƙasi yana shafar ɗan ƙaramin tumbin ta yace "ko kinaso a ƙira miki Doctor Hasheem ne?..." juyowa tayi da sauri ta hankaɗa shi baya a fusace tace "to tinda ni ba taka bace ai taɓa jikina ya haramta a gareka, baka sona toh meyasa kake son jikina? idan zaka so ni ka soni saboda Allah bawai dan tada sha'awa ba, ina Arnakun ƴan matan nakan suke ka bari idan sun zo saika cigaba da tada sha'awarka akansu daman can halinsu ne, ni kuma zan Auri Doctor Hasheem ɗin domin ya fika ƙaunata...." Junaid fah ran maza ya ɓaci kawai rufe idonsa yayi sosai ya cizai gefen leɓɓensa na ƙasi, tinda yake a rayuwarsa mace bata taɓa tsayawa a gabansa tana faɗa masa maganganu ba sai yau, kuma hakan ma macen daya rainawa shekarunta, wacce a baya take matuƙar jin tsoronsa, inda ace babu girman soyayyar Ayush a cikin zuciyarsa da tinin yayi ball da ita, da ba abunda zai hana yayi mata dukan tsiya a gurin nan, Ayush tana huci tazo zata wuce ta gefensa ta fita taji ya riƙo dantsenta da ƙarfin gaske ya finciko ta sannan ya mannota saman faffaɗar ƙirjinsa suna kallon juna, numfashinsu ma haka yake ta gaurayuwa, cikin ɓacin rai yake kallonta leɓɓensa na rawa muryarsa cool yace "inda ace ɗaya ce daga cikin sojojin ƴanmata na take gaya mun wannan maganganun wallahi tallahi dana murɗe mata wuya...." ya ƙarasa maganar yana zaro mata disasshun idanuwansa waɗanda suka kaɗa sukayi jaa tsabar baƙin cikin da ya ƙunsa a yanzu.. ya kuma cewa "inda ace sha'awa ce take sa na taɓa jikinki wallahi tallahi da baki isheni kallo ba, saboda ni ƴan matan nigeria ma gaba ɗayansu a tafin hannuna suke, kinyi mun ƙanƙantar da zan taɓa jikinki saboda sha'awa, Angel! Rumana!! Aditi!!! duk zasu zo zakuma ki gansu duk babu wacce shekarunta yayi ƙasa da shekara 30 a duniya, cikakkun ƴanmata, wayayyu, dirjajjun ƴanmata wanda class ɗinsu ya wuce yanda kike tsammani to su suke bibiyata kuma duk acikinsu babu wacce na fara cemata ina sonta, kafin su shawo kaina ki tambayesu irin wahalar da gwagwarmayar da suka sha kafin na amince musu da soyayyata, kamar yanda kike kishi akansu to su basuda lokacinda zasuyi kishi akanki domin idan sukazo bazasu banbance ki da namiji ba, saboda su a wajensu ke ƴar jaririya ce, idan kika ƙara tsayawa a gabana kina faɗamun maganganu makamancin haka saina......" yasa hannu ya jawo ɗan ƙaramin lip ɗinta na ƙasi yana kallon cikin eyes ɗinta, itama tin daya fara maganganunsa ta ƙura masa ido ko ƙibtawa batayi ba, ita kaɗai tasan irin raɗaɗin da take ji acikin zuciyarta... lokaci guda kuma yasau murmushi yace "Doctor Hasheem ko? to kije ki Aure shi mana, wai ma shin menene sha'awa? na daɗe ina taɓa jikin ƴanmatan ƙasar waje cikakku amma ko kaɗan ban taɓa jin wani abu a jikina ba.." saketa yayi yana dariya tareda faɗin "wai sha'awa ce tasa nake taɓa jikinki, gaskiya kin ban dariya yarinya, ok tinda haka kika ɗauka ki jeki ni kuwa insha Allahu bazan ƙara kusantar ki ba, nigerian hausa fulani girls baƙauyawa...." yana kaiwa ƙarshen maganarsa yayi ficewarsa daga cikin kitchen rai a ɓace domin ransa ya sosu sosai kawai jurewa ya yi... ita kuwa Ayush tsabar baƙin ciki durƙusawa tayi a ƙasi ta fashe da wani irin raunannen kukaa... *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* 𝗔𝗦𝗠𝗘𝗘𝗧𝗔𝗛 𝗡𝗢𝗩𝗘𝗟✍️✍️ *typing📲* 🐅 *MATAR DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written and story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *BOOK ONE*⬇️ *97 to 98* *MATAR DAMUSAA BOOK 2 PAY ONLY 200👌👇👇👇* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *9065443871, OPAY BANK.* *OR* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *2267236949, ZENITH BANK* *SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER* 👇👇👇 *09065443871* https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم 𝐔𝐩! 𝐔𝐩!! 𝐔𝐩!!! 𝐇𝐮𝐫𝐫𝐲💃💃💃 𝐒𝐀𝐅𝐍𝐀 𝐆𝐑𝐀𝐏𝐇𝐈𝐂𝐒 𝐃𝐄𝐒𝐈𝐆𝐍. ᴴᴼᴹᴱ ᴼᶠ ᴳᴿᴬᴾᴴᴵᶜ ᴰᴱˢᴵᴳᴺ ᵂᴱ ᴰᴱˢᴵᴳᴺ ᴬᴸᴸ ᴷᴵᴺᴰ ᴼᶠ ᴰᴱˢᴵᴳᴺ ˢᵁᶜᴴ ᴬˢ: LOGO* POSTER* BANNER* 3D MOCK UP LOGO* FLYER* STICKER* PRODUCT STICKER* I.V CARD* I.V VIDEO* BIRTHDAY VIDEO FLYER* PHOTO FRAME* REMOVE BACKGROUND* PROFESSIONAL I.V CARD* SAVE THE DATE* EXPLAINER VIDEO* LYRICS VIDEO AND MORE... *PLEASE CONTACT* 👉 08148318396 *SAFNA GRAPHICS*. 🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀 Misalin ƙarfe 1 na dare wayar Junaid ne yake bada sautin ƙira, sau biyu ana ƙira yana katsewa ana uku ne sautin ƙiran ya bugi dodon kunnensa wanda tinin bacci ya yi gaba dashi, a hankali yake wutsil-wutsil da idonsa yakai hannunsa kan drower yana lalumen phone ɗinsa, cikin sa'a ya hannunsa ya sauƙa a kan wayar ya ɗaga ƙiran ba tareda ya duba sunan dake rubuce akan screen ɗin wayar ba, cikin muryar jin bacci ya ce "Hello.." yana lumshe da ido.. "Hy my king kanata shan baccin ka ni kuma ka barni a airport sai faman ƙiran ka nake.." tayi maganar ne da yaren french. a hankali ya buɗe eyes ɗinsa ya duba screen ɗin wayar domin ya tabbatar da wa yake wayar, gani ya yi sunan daya saved ya bayyano wato "Girl" Rumana kenam sunan da yake ƙiranta da shi. murmushi yayi sannan ya mayar da wayar saitin kunnensa cool voice yace "sorry my girl, yanzun kina airport ne?.." amsa masa tayi! ba tareda ya ƙara cewa komai ba ya katse ƙiran sannan ya miƙe yana hamma domin ba ƙaramin bacci yake ji ba, idanuwansa duk sun ƙanƙance, kai tsaye toilet ya nufa yayi brush sannan ya watsa ruwa a jikinsa shaf-shaf saboda shi a rayuwarsa inba dole ba baya son fita ba tareda yayi wanka ba komin dare.. can bayan wasu mintina ya fito yana ɗaure da towel a kunkuminsa, ya tsane ruwan jikinsa sannan ya shafa mayukansa masu bala'in ƙamshi, ya nufi werdrobe ɗinsa ya zaro ƙananun ƙaya three-quater da rigarsa marar hannu sai da ya ƙara feshe jikinsa da turare kafin ya ɗauki key ɗin motarsa ya zura phone ɗinsa cikin aljihun wandon ya yi ficewarsa, yana fita harabar gidan kuwa haske ta ko ina kamar ba dare ba, haka ya shige motarsa, horn ya dinga yi wa maigadi amma shuru baccinsa yayi nisa ganin maigadi bashida niyar tashi yasa Junaid fitowa ya buɗe get ɗin da kansa sannan ya yi ficewarsa da gudun gaske.. (wata ƙil baiyi addu'ar fita daga gida ba ma🤔🤔). Bayan mintina talatin da ficewar Junaid sai ga Ayush itama ta sauƙo falo, kai tsaye kitchen ta nufa sakamakon yunwar da take ji, bata ci komai ba ta kwanta! tana shiga kitchen ta haɗa tea ɗinta mai kaurin gaske wanda yasha madara ga ta zabga sugar a ciki, ta fito falo tana kaɗa shayin da spoon, tana shirin haurawa upstairs ta jiyo shugowar mota , dakatawa tayi ta tsaya cak tana son ganin wanda zai shugo kai ta ɗaga sama tana kallon agogon bangon dake manne ƙarfe 2:00, tana sanye da sleeping dress doguwar riga marar kauri mai hannun best tsayin rigar ya tsaya mata a iya gwiwar ta, gani tayi an turo ƙofar falo, tana kallon bakin ƙofa ganin Junaid ne ya shugo hannunsa yana riƙe dana wata zankaɗeɗiyar mata fara tas baturiya, gashin kanta dogo mai launin fari, ƙwayar idonta kuwa blue ne irin na turawa, gata doguwa ce duk da ta sanya takalmi mai tsini a ƙafa, gaban Ayush ne ya faɗi rass, zuciyarta kuwa ya soma bugun 3+3, tsananin tsoron matar ne ya kamata gaba ɗaya tasha ruwan jikinta, a ranta kuwa cewa take "subhanallahi ina tunanin wannan ce Rumana, domin itace naji ta ce isowar cikin dare zatayi kuma bayan haka itace mai yaren french baturiya, tab amma wannan banga wani kyau ba sai farin fata kamar wata zabiyan ga sumar kanta fari A'uzubillah wannan kam...." ba tareda ta ƙarasa maganar zucin ba taga ana murza zara-zaran yatsu suna bada sautin ƙara a saitin ƙwayar idonta, firgitt tayi tana kallon Rumana wacce ta tsaya a gabanta ta kama kunkumi ta kuma kafa mata blue ɗin eyes ɗinta tace "what are you looking for?.." shuru tayi Ayush bata ce mata komai ba, ta ƙara tambayarta "who are you?.." nan ma Ayush shuru tayi bata ce komai ba, ran Rumana ne ya yi matuƙar ɓaci ta daka mata wani irin gigitaccen tsawa har saida Ayush ta firgita sosai, batada wata mafita kawai ta fashe da kuka... Junaid yana tsaye a gefe ganin Rumana zata takura mata yace "please Girl leave her alone.." Rumana ce ta juyo tana kallonsa da blue eyes ɗinta tace "ok tell me who is her?.." Junaid shima ɗaure fuska yayi yana kallonta sannan yace "she is my sister.." Rumana ganin yanda Junaid ya ɗaure fuska ba annuri yasa ta shiga taitayinta, sunkuyar da kai tayi tace "okay.." suna cikin wannan halin saiga Mommy ta fito tana murtsuka ido alamar daga bacci ta tashi jin hayaniya ne yasa ta fito tana faɗin "wai meyake faruwa ne a wannan daren..." bata ƙarisa maganar ba suka yi ido huɗu da Rumana, sake baki tayi tana kallonta da farko har ta tsorita sai daga baya kuma ta ɗanyi murmushi tana kallon Junaid tace "ko dai ɗaya daga cikin ƴanmatan ka ne tazo? amma wannan itace Rumana ko? domin naji kace baturiya ce." duk wannan maganganun da mommy tayi Rumana ba abunda taji aciki sai dai taji an ambaci sunanta wato Rumana, kwata-kwata bata fahimtar hausa, Mommy ƙareta take da kallo gata kuwa tana sanye da kayan sojoji a jikinta irin na ƙasar Australia... Junaid ne ya yi gyaran murya sannan yace "Mom ga nan Rumana ta samu ƙarasowa sai a duba mata ɗakinda zata zauna.." Mommy tace "ai duk ɗakunan a gyare suke, har na wanda sauran idan sun zo zasu zauna, yanzu dai ita wannan ga can ɗakinta ta nuna ɗakin da yake ƙasan benin da zai kai ka ɗakin Junaid, ta ƙarasa maganar tareda jan akwatin ta zata nufi ɗakin dashi, Rumana tana zaune akan sopa ta ɗora ƙafa ɗaya akan ɗaya tace "babu ɗaki ne a sama?.." Mommy dai kallon Junaid tayi domin bata san mai ta ce ba domin da yaren french tayi maganar, Junaid ne ya bata amsa da cewa "babu.." hannu yayi wa mommy akan takai mata jakar ɗakin da aka tanadar mata, wuce wa mommy tayi tana jinjina kai, domin akwai magana a bakin mommy tarin-tarin.. Ayush tana tsaye da kofin tea a hannunta ta kasa motsawa sai kallon Junaid take cike da takaici ji take kamar ta rufe shi da duka, gani tayi Rumana ta katse ta da cewa "am really hungry.." ta ware mata miƙaƙƙun hannunta alamar tana buƙatar kofin shayin.. Ayush miƙa mata kofin tayi kanta a sunkuye domin ba ƙaunar haɗa ido take da ita ba, tana miƙa mata ta wuce zata haura saman stairs, Rumana ta dakatar da ita tareda faɗin "come here.." tayi mata alama tazo da hannunta, a tunaninta Ayush bata jin yaren natan, tana zuwa Rumana ta miƙa mata cup ɗinta tace "bazan iya shan wannan abun ba, ya yi kauri da yawa sannan sugar yayi yawa, go and find me coffee..." Junaid ne ya buɗi baki zai maimaita wa Ayush abunda Rumana ta faɗa da hausa, cikin zafin rai Ayush ta ɗaga masa hannu da sauri tace "ba sai ka fassara mun ba..." tana kaiwa haka ta nufi kitchen, abunda Rumana ta kasa ganewa kenam amma tasan akwai wani abu a tsakaninsu, just tayi shuru ne kawai amma tasan ba ƙanwarsa bace domin a saninta da shi bashida bros or sis... Junaid bin bayan Ayush yayi da kallo cike da mamaki "taya Ayush tasan abunda Rumana ta faɗa?..." yana cikin wannan tunanin sai ga mommy ta fito tana faɗin "Junaid ka kaita ɗakin ni zan wuce bedroom ɗina saboda ina jin bacci sosai, ya kamata kuma ku samu ku kwanta kafin sallar asuba, kunga gobe kunada hidima ba baccin rana..." Mommy tana kaiwa haka ta wuce ɗakinta, shima Junaid magana yayi wa Rumana suka nufin ɗakinta, yana kaita ya juya zai fito ta tsayar dashi tace "ina zaka je Beb?.." yace "Girl i what to sleep.." tace "ok before seat here and wait for me.." ta kama kafaɗarsa ta zaunar dashi a bakin gado.. a gabansa ta gama cire kakin sojan natan ta sanya sleeping dress sannan tazo yanda yake zaune ta hau saman cinyarsa ta zauna tana fuskantarsa tace "Beb you known i really miss you.." tareda da manna masa kiss a saman goshinsa tana shafar lallausar suman kansa, Shi dai Junaid sai faman kakkauce wa yake saboda sun sani baya taɓa biye musu, kuma tinda yake da su bai taɓa yadda ya haɗa baki dasu ba, sai dai su gama iskancinsu na shashshafa shi amma bayan hug baya barin a kauce hanya saboda wasu dalilansa na farko su ba musulmai bane sannan shi ba irin mazan nan masu ƙwaɗayin mata ba ne, mace ta farko daya taɓa sumbatar ta a rayuwarsa itace Ayush, kuma itace kawai yake biye mata suyi romance, Rumana tana cikin kissing ɗinsa a wuya tana wasa da sumar kansa saiga Ayush ta turo ƙofa ta shugo hannunta riƙe da cup na coffee, ganin halin da suke ciki ne yasa ta tsaya cak tana kallonsu nan da nan hannunta ya fara rawa, idonta har ya cicciko da ƙwalla tana kallon Junaid wanda shima ita yake kallo, gaba ɗaya ya rasa yanda zaiyi domin shima kansa baiji daɗin hakan ba, bai so ace Ayush ta zo ta sameshi a haka ba, ita kuma Rumana ganin Ayush a tsaye ta kasa motsawa tace "you will not keep it?..." Ayush jikinta a sanyaye ta ajiye cup ɗin tana jan ƙafa daƙer zata fice a ɗakin idonta kuwa na kan Junaid, shi ɗinma kallonta yake sun kasa ɗage idanuwansu daga na juna, Ayush kuka ne yake shirin kuɓuce mata tayi saurin barin ɗakin, hankalin Junaid ba ƙaramin tashi yayi ba, ɗaga Rumana yayi daga kansa ya kwantar da ita yana faɗin "ki kwanta ki huta.." kafin tayi magana kuwa har ya bar ɗakin.. Ayush tangal-tangal take zata faɗi tsabar hajijiyan da yake ɗibarta da haka take haura upstairs a hankali gudun kar ta faɗo ƙasi, wani irin hajijiya ne ya fizgeta tayi baya zata faɗo daga saman beni, ji tayi ta faɗa saman faffaɗar kirjinsa, ƙamshin turarensa ne yake bugan hancinta anan ta ƙara tabbatar da Junaid ne, lumshe idonta tayi wani irin ciwon kai ne yake damunta, gaba ɗaya ta kasa motsawa duk jikinta ya mutu babu sauran ƙarfi a tattare da ita.. hannu yasa ya ɗago ƙafafuwanta yayi mata ɗaukar luɗa sannan ya ƙarisa haurawa da ita, kai tsaye ɗakinta ya wuce da ita, ya kwantar da ita saman katafaren gadonta, har zai juya ya tafi saiya kai hannunsa yana taɓa saitin wuyanta yaji jikinta ya hau temporary sosai, har tiririne yake fita daga jikinta tsabar zafin zazzaɓi, a zabure ya tashi yana kallonta har ta fara rawar sanyi da sauri ya fice daga ɗakin yana sauƙa daga downstairs kamar zai dungura kai tsaye ɗakin medicine ya nufa yaje ya ɗauko boxes na pharmacy da gudu ya koma ɗakin Ayush tareda bottle na ruwa, haurawa saman gado yayi ya ɗagota yana ƙiran sunanta, Yushert! Yushert!! please open your eyes, a hankali take lumshe ido tana buɗe wa, maganinnuwa ya ɗuɗɗura mata kafin kace mai ta yunƙura ta amar da duk maganin data sha, tana haki sama-sama ganin maganin da ta sha bai zauna mata ba ya ɗauki allura ya zuƙo ruwan maganin paracetamol ya saita dantsen ta sannan ya caka mata allurar hannunsa na rawa, ita kuwa nan danan gumi har ya yarfo mata tana jan numfashi da ƙarfi, da sauri ya tashi ya shige cikin toilet ya jiƙo ɗan ƙaramin towel da ruwa yazo ya ɗora mata akan goshi, bayan wasu mintuna bacci yayi awun gaba da ita, ajiyar zuciya yayi yana sauƙar da numfashi a hankali sai yanzu hankalinsa ya dawo jikinsa da tinin har ya tsorita ganin halin da Ayush ta shiga cikin ƙanƙanin lokaci, tashi yayi ya zamar da bedsheet ɗin da ta ɓata da amai yakai toilet sannan ya shimfiɗa wani bayan ya ɗagota saman kafaɗarsa, a hankali ya maida ita ya kwantar shima kwanciyar yayi a kusa da ita ya mannata a jikinsa tareda jawo musu mayafi suka rufu domin bazai iya barinta ita kaɗai a wannan halin ba, shima daga baya baccin ya ɗauke shi, sai kace wasu ma'aurata🤔🤔... ƙiran Asubar farko akan dodon kunnen Junaid, a hankali yake buɗe eyes ɗinsa, ganin ɗakin yayi haske sosai yasa ya buɗe idonsa gaba ɗaya yana mamakin taya akayi aka kunna hasken ɗakin alhalin a kashe yake, hannu ya kai zai taɓo Ayush yaji gurin wayam da sauri yakai idonsa gurinda take kwance ata gefensa yaga babu kowa, miƙewa yayi ya zauna tareda kallon yanda Ayush take a zaune saman sallaya tana jan carbi alamu sun nuna tayi sallar dare ne, domin yanzu ake ƙiran sallar asuba ma... a hankali yake motsa bakinsa yace "Yushert.." bata kula shi ba sai ɗagowa tayi ta kalle shi sannan ta kawar da kanta tana kallon gabanta bakinta na motsi alamar tana tasbihi.. tashi yayi ya sauƙa daga kan gadon zai fita a ɗakin har yazo daf da bakin ƙofa yaji tace "meya kawo ka ɗakina?.." murmushi yayi sannan yace "nazo duba lafiyarki ne, ya jikin nakin?.." daga nan bata ƙara cewa komai ba ko amsa bata bashi ba ta cigaba da jan carbinta.. ganin ta sharar dashi ne yasa ya girgiza kai sannan ya fice, kai tsaye ɗakinsa ya nufa yana shiga kuwa ya shige toilet ya yo alwala ya fito da sauri ya sauƙa down yayi ficewarsa ya tafi masallaci... misalin ƙarfe 9 na safe mommy tana zaune a falo tana jiran shugowar Junaid tin fitar Asuba, tana so a fara shirye-shirye tin yanzu kafin a fara yin baƙi duk da tasan sai wajen la'asar a buɗe taron, kuma a cikin gidan za'ayi taron a babban hall wanda sai an buɗe wani ƙatoton get a cikin gidan kafin a shiga fili ne guda duk an mamaye gurin da floor, wajen daman an tanadar da shi ne saboda taro na musamman, an ƙayatar da wajen sosai ga kujeru a jere na musamman, ga wasu ƙayatattun kujeru kuma du a saman yanda manya-manyan baƙi zasu zauna da kuma shi kansa Junaid, ga wasu haske masu ƙayatarwa sai walwali suke suna bada haske kala-kala, duk an mammanna photunan Junaid a jikin bangon an tsara shi shima.. (wannan taron da za'ayi nima ina gayyatar members na group ɗin matar damusa dasu halacci gurin taro amma sai kunada card na gayyata domin tin jiya aka raba wa manya-manyan baƙi idan baku samu ba toh ba shiga gurin taron sai dai a baku labari ko kuma ku kalli video, ni kuma Asmeetah ga kujerar Oga Junaid ga nawa🤪🤪 kuma in baku labari raƙumi da saniyoyi uku za'a yanka..) Mommy tana zaune a saman sofa saiga Rumana ta fito daga cikin ɗakinta tana sanye da gajeran wando zuwa gwiwarta mai kakin soja da kuma ƙaramin best sai dai ta saka breziya ata ciki kafin ta ɗora best akai, zuwa tayi ta zauna a ɗaya daga cikin kujerun falo tana faɗin "gud morning mom.." Mummy da murmushi a fuskarta ta amsa mata dake yanzu da turanci tayi gaisuwar bada french ba.. Mommy tace "ga can kayan breakfast asaman dinning..." tayi mata maganar ne da turanci, yamutsa fuska tayi sannan tace "where is Junaid?.." "I don't known.." mommy ta bada amsa a takaice, Rumana ta kuma cewa "ok bari yazo muyi breakfast a tare..." daga nan basu ƙara cewa komai ba. saiga Ayush ta fito sanye da zureren hijab har ƙasi ta fitar da hannunta waje dake hijabi mai hannu ne.. saida tazo gaban mommy ta durƙusa tana gaisheta, mommy amsawa tayi da murmushi a fuskarta tace "antashi lafiya my dota?.." Ayush ta amsa mata tareda miƙewa tsaye har fuskarta yayi fiyau farinta ya ƙara fitowa, zuwa tayi gaban Rumana ta durƙusa mata sannan itama ta gaisheta, tana turɓune fuska tareda yamutsa shi daƙer ta buɗe baki ta amsa mata, dake tana zargin akwai wata alaƙa dake tsakaninta da Junaid tin a daren jiya, Rumana sarkin kishi kenam... Ayush miƙewa tayi mommy tace "Dota ga can kayan breakfast kije ki karya kinji, nasan kina jin yunwa..." Ayush ta ɗaga mata kai tareda cewa "toh Momy.." taje ta zauna a dinning tana zuba fried chicken domin shi take sha'awar ci ta haɗa wannan la'anannen shayinta nan mai masifar kaurin gaske domin tana zuba madara kam bana wasa ba sannan ta zabga sugar, haka take ci tana ɗibar tea da spoon tana haɗawa da shi, ba ƙaramin yunwa ta tashi dashi ba, tana cikin karyawa sai ta jiyo sallamar Junaid ya shugo yana jan trolly ta bayansa kuwa wata zankaɗeɗiyar mace ce domin wannan ta wuce ace mata yarinya, Ayush dakatar da karyawa tayi tana kallon ikon Allah, miƙewa mommy tayi tsaye tana faɗin "ina kaje Junaid tinda asuba?.." bata ƙarasa maganar ba taga mata ta shugo tana bin falon da kallo tareda faɗin "wow nice this parlour is so fantastic.." tana magana da yaren china gashi kuwa tayi zubi da chinoni hatta ƙananon idanuwan da ƙaramin baki, Junaid ne yace "Adity look at my mom.." ya ƙarasa maganar yana nuna mommy shima da yaren china yayi maganar, sannan ya kalli mom itama yace "mommy ganan Aditi fah ta ƙaraso.." Mommy yaƙe kawai take tace "eah ai na gani, ganan zubinta kuwa irin na chinoni, wato zaka haifo mun jikoki masu kamanni daban daban kenam, a cikin akwai chinoni da kuma turawa.." Dariya Junaid yayi sannan yace "ita kuma Angel fa?..." mommy tace "ai wallahi gwara Angel duk ta fisu kyau, ita wannan ai kamannunta irin namu ne.." Aditi ce ta katse mommy da cewa "mom you are so beatiful, glad to see you.." ta ƙarasa maganar tareda rungumar mommy, mommy dai kawai ta biye mata ne tana dariyar yaƙe amma daga Aditi har Rumana ba wacce ta ƙwanta mata a rai.. Rumana tana zaune ta ɗora ƙafa ɗaya akan ɗaya tana zabgawa Aditi harara kamar idonta zai faɗo ƙasi saboda tasan itama budurwar Junaid ce, Adity ganin yanda Rumana take hararar ta yasa ta fusata tayo kanta zata naushe ta Junaid yayi saurin riƙota yana faɗin "don't allow if not you'll see what am going to do.." Adity juyowa tayi tana kallon Junaid da fici-ficin idanuwanta, duk zafin ranta tana shakkar Junaid, ba china ba ko itace sarkin faɗan chinoni ce bazata iya gabzawa da Junaid ba... turo baki tayi tace "nuna mun ɗakina.." tayi maganar da yaren china cikin sauri-saurin magana, yana riƙe da hannunta yaja ta suka nufi ɗakin dake kusa dana mommy ɗayan hannun kuma yana riƙe da jakarta suka shige ɗakin... dogon tsuka Rumana taja sannan ta miƙe ta nufi ɗakinta, Mommy dai tsayawa tayi tana kallon drama baki a sake, bata ankara ba tajiyo Ayush tana kwashewa da dariya har da tafa hannayenta, ita abun ma dariya ya bata madadin taji haushi, saboda ba iya mutum ɗaya ya kawo ba sannan ta uku tana tafe bazata ji haushi sosai ba.. kallonta Mommy tayi tace "ke idan wannan ƴar china ta fito zaki ƙwala, kinga irin mazgar da sukeyi a film ko to irinsa zatayi miki.." zaro ido waje Ayush tayi tace "toh kuwa zanyi mata biyayya yanda ya kamata.." tana kaiwa haka ta cigaba da tura abinci a baki tareda shan kakkaurar tea ɗinta.. (tab da Junaid ya bari fa Adity dukan tsiya zata yi wa Rumana domin ta fita ƙarfi nesa ba kusa ba, duk da gaba ɗayansu sojoji ne).. bayan Junaid yaja Adity ɗaki zaunar da ita yayi yana mata warning akan baya son yawan faɗa, yana cewa "idan kina son ganin farin cikina to karki nemi kowa da faɗa kinji ko?.." yana magana ta yaren china. miƙewa tayi akan gado tayi shame-shame ba tareda tace masa komai ba, ta lumshe ƙananun idanuwanta kamar mai yin bacci.. shima miƙewa yayi saman kanta ya kawo ƙaramin bakinsa saitin kunnenta yace "please my war make everything for easy.." yayi mata haka ne saboda ya rarrashe ta domin yasan halin Aditi indai baiyi mata magiya ba kafin ta koma saita tayar da ƙaramin yaƙi a cikin gidan nan, hautsinar dashi tayi gefe tana cewa "impossible duk wanda ya taɓani nima dole na taɓa lafiyar jikinsa, leave me alone i wanna to rest..." ta ƙara miƙewa a saman gadon ta kuma cewa "ƙarfe nawa za'ayi walimar?..." miƙewa yayi ya nufi hanyar fita tareda cewa "4 O'clock na yamma, ƴar masifa kawai, kafin ki tafi saina miki dukan tsiya wallahi idan baki maida hankalinki ba..." daiden zai fita ta wurga masa pillow tana huci tareda faɗin "don't hot my heart..." juyowa yayi ya kalleta sannan ya girgiza kai ya yi ficewarsa domin yasan idan ya biye mata zata sha duka ne yanzun nan, daman koda yaushe Junaid da Adity acikin faɗa suke, duk da yana mata dukan tsiya amma hakan bayasa ta daina abunda take yi, wani sa'in ita take nema suyi faɗa tana kawo masa naushi shi kuwa ya tattaka ta a wajen, dake lokacin da yake zuwa aiki ana yawan tura shi ƙasar china anan zasu haɗu suyita faɗa, tana jawowa yayi mata duka, akwai wani sa'in daya taɓa gurɗata a hannu irin nan ta kawo masa naushi shikuwa ya riƙe hannun ya murɗe anan ta gurɗe, su waɗannan kalar soyayyarsu kenam shine faɗa.... bayan Junaid ya fita falo ya tarar da Ayush ta kammala karyawarta, zuwa yayi daf da ita ya tsaya a gabanta yana faɗin "kin koyi girman kai ko? mai kike taƙama dashi ne? kodan kinga ina biye miki ne shine zakina wani isarki kina rashin mutunci yanda kike so! to ki sauƙe wannan girman kan nakin tin kafin na hukunta ki..." ya ƙarasa maganar yana kallonta, ita kuma kanta a ƙasi tana wasa da yatsunta, hannu yakai ya jawota jikinsa yana faɗin "ba magana nake miki ba?.." ɗagowa tayi da sauri tana kallonsa kamar zatayi kuka tace "to meka ce?.." "cewa nayi ya jikin nakin?.." tana baza manya-manyan idanuwanta tana kallonsa a hankali take motsi da ɗan ƙaramin bakinta tace "da sauƙi.." murya a sanyaye, hakan ba ƙaramin jefa shi yayi a cikin wani irin yanayi ba, jikinsa ne yayi wani yarrr tinin yaji wani abu ya ɗigo masa a cikin wandonsa, bai ƙara cewa komai ba sai matso da fuskarsa da yake yi saitin fuskar Ayush, numfashin su har ya soma gaurayuwa yana shirin haɗe musu baki guri ɗaya, ji sukayi an harba bindiga bullet ya fita ta window! tsabar firgici da tsoro a razane Ayush ta ƙwarara ƙara mai razanarwa ta toshe kunnuwanta kanta asaman ƙirjin Junaid nan danan jikinta ya soma kakkarwa, Junaid rungumarta yayi sosai saboda yasan ba ƙaramin tsoro taji ba, shi kuwa ko a jikinsa bai tsorita ba saboda yasan ɗaya ne daga cikin ƴanmatansa Rumana ko Adity, a hankali ya juyo bayansa domin yaga ko wacece a cikinsu yana bubbugar bayan Ayush alamar rarrashi... ganin yanda mommy ta fito da gudun gaske ko ɗan ƙwali babu akanta tana salati a ruɗe saboda taji ƙarar bindiga ga kuma ihun Ayush a tunanita an harbeta ne, sai kuma ga Rumana itama ta fito da sauri tana son ganin meke faruwa.. duk tsayawa sukayi sun yi cirko-cirko danin mutum tsaye yana sanye da baƙaƙen kaya ajikinsa, wando baƙi da kuma rigar sanyi baƙi masu jikin leda sai sheƙin baƙi kayan suke, da baƙin hula a kansa na sanyi, ga kuma ya rufe fuskar da facemark sannan ya ɗora baƙin glass a ido, yana sanye da safar hannu baƙi, takalmin ƙafarsa baƙi irin takalmin nan mai safa amma yanada tudu, yana goye da ƙatuwar baƙar jaka a baya, hannu kuma riƙe da ƙaramin bindiga.. Adity ce itama ta fito tana masifar waye ya tasheta a bacci, tsayawa tayi itama tana kallon mutumin buɗe baki tayi tace "ɓarawo a gidan nan?..." tayi maganar ne da turanci yanda kowa zai jita, Rumana ce ta ari bakinta da cewa "ɓarawo kuma da rana?.." itama ta mayar da amsa ta turanci.. Mommy kam ba bakin magana ta tsaya tana kallonsa jikinta har ya fara rawar sanyi, zuciyarta kuwa haka yake bugun 3+3... har yanzu Ayush kanta yana kife a saman ƙirjin Junaid ta kasa ɗagowa.. Junaid bayan ya ƙareta da kallo shi dai yasan wannan ba namiji bane tayi zubi da mace, murmushi yasau mai ƙayatarwa sannan yace "you are crazy my Angel...." jin ya canki sunanta yasa ta motsa, tasa hannu ta cire hular kanta saiga baƙin sumar gashin ta ya wantsilo har gadon bayanta, sannan ta cire glass ɗin idonta saiga dara-dara idanuwanta sun bayyano sun sha kwalli kuwa, ta cire facemark ɗin fuskarta saiga ƙaramin pink lips ɗinta sun fito da ƙayataccen murmushi a fuskarta, tana dariya har fararen haƙoranta suka fito, a hankali take motsa lips ɗinta tace "my Man soyayya ne haka kodai itace kishiyar tawan?.." shima murmushin ne a saman fuskarsa baice mata komai ba sai ware mata hannu da ya yi alamar taje ta.. da gudu taje gurin shi ya rungumota da ɗayan ɓangaren hannunsa yana bubbuga bayanta a hankali a saitin kunnenta yace "kin tsoritar mun da mata shin kin kyauta mun?..." dariya tayi tana bugan ƙirjinsa.. ta ɗayan ɓangaren hannunsa kuma Ayush ce itama yake rungume da ita har yanzu bata ɗago da kanta ba, haka ya haɗa su ya rungumesu a tare..... mommy ajiyar zuciya tayi ganin ashe Angel ce har hankalinta ya kwanta... Rumana kam ɗaukar ɗan ƙaramin glass cup tayi ta doka a ƙasi ya dagargaje tana huci ta koma ɗakinta.. Adity kuma idanuwanta fici-fici haka ta dinga fin-fincina su tana son ganin shin meke faruwa ne.... Junaid kuma haka ya haɗe kayuwan Angel da Ayush guri ɗaya asaman faffaɗar ƙirjinsa, shima ya kifar da kansa a tsakiyar kayuwansu ..... *KUYI HANZARIN TURO KUDIN KU DOMIN CIGABA DA BOOK TWO* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* *ASMEETAH NOVEL* *typing📲* 🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅 (the wife of a tiger) *written* *and* *story* *by* *Asma'u Muhammad Auwal* ( *ASMEETAH NOVEL* ✍️) *WhatsApp me 09065443871* *BOOK ONE*⬇️ *99 to 100* *👉 END 👉 END 👉 ENDED OF BOOK ONE* *DOMIN SAMUN LITTAFI NA BIYU KU HANZARTA BIYAN KUƊIN KU A FARASHI MAI SAUƘI...* *MATAR DAMUSAA BOOK 2 PAY ONLY 200👌👇👇👇* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *9065443871, OPAY BANK.* *OR* *ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,* *2267236949, ZENITH BANK* *SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER* 👇👇👇 *09065443871* *NASARA WRITERS ASSOCIATION* ___________________________________ {{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }} ___________________________________ 💫💫 *{{N W A}}* 💫💫 بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم 𝐔𝐩! 𝐔𝐩!! 𝐔𝐩!!! 𝐇𝐮𝐫𝐫𝐲💃💃💃 𝐒𝐀𝐅𝐍𝐀 𝐆𝐑𝐀𝐏𝐇𝐈𝐂𝐒 𝐃𝐄𝐒𝐈𝐆𝐍. ᴴᴼᴹᴱ ᴼᶠ ᴳᴿᴬᴾᴴᴵᶜ ᴰᴱˢᴵᴳᴺ ᵂᴱ ᴰᴱˢᴵᴳᴺ ᴬᴸᴸ ᴷᴵᴺᴰ ᴼᶠ ᴰᴱˢᴵᴳᴺ ˢᵁᶜᴴ ᴬˢ: 𝐿𝑂𝐺𝑂* 𝑃𝑂𝑆𝑇𝐸𝑅* 𝐵𝐴𝑁𝑁𝐸𝑅* 3𝐷 𝑀𝑂𝐶𝐾 𝑈𝑃 𝐿𝑂𝐺𝑂* 𝐹𝐿𝑌𝐸𝑅* 𝑆𝑇𝐼𝐶𝐾𝐸𝑅* 𝑃𝑅𝑂𝐷𝑈𝐶𝑇 𝑆𝑇𝐼𝐶𝐾𝐸𝑅* 𝐼.𝑉 𝐶𝐴𝑅𝐷* 𝐼.𝑉 𝑉𝐼𝐷𝐸𝑂* 𝐵𝐼𝑅𝑇𝐻𝐷𝐴𝑌 𝑉𝐼𝐷𝐸𝑂 𝐹𝐿𝑌𝐸𝑅* 𝑃𝐻𝑂𝑇𝑂 𝐹𝑅𝐴𝑀𝐸* 𝑅𝐸𝑀𝑂𝑉𝐸 𝐵𝐴𝐶𝐾𝐺𝑅𝑂𝑈𝑁𝐷* 𝑃𝑅𝑂𝐹𝐸𝑆𝑆𝐼𝑂𝑁𝐴𝐿 𝐼.𝑉 𝐶𝐴𝑅𝐷* 𝑆𝐴𝑉𝐸 𝑇𝐻𝐸 𝐷𝐴𝑇𝐸* 𝐸𝑋𝑃𝐿𝐴𝐼𝑁𝐸𝑅 𝑉𝐼𝐷𝐸𝑂* 𝐿𝑌𝑅𝐼𝐶𝑆 𝑉𝐼𝐷𝐸𝑂 𝐴𝑁𝐷 𝑀𝑂𝑅𝐸... 𝗣𝗟𝗘𝗔𝗦𝗘 𝗖𝗔𝗡𝗧𝗔𝗖𝗧 👉 08148318396 𝗦𝗔𝗙𝗡𝗔 𝗚𝗥𝗔𝗣𝗛𝗜𝗖𝗦. 🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀 Adity ganin yanda Junaid ya rungumi ƴan mata a jikinsa yasa ta fusata cikin zafin nama ta tashi sama ta dirƙo a gaban Junaid, hannu ta kai musu zata cabki wuyan su Angel da Ayush kenam Junaid yayi saurin riƙe hannayenta biyu ya ɗago da dara-daran idanuwansa yana kallonta cikin fushi, girgiza mata kai yayi sannan ya tureta gefe, tana huci tace "waɗannan karuwanka ne suma ko? toh ka fito fili ka zaɓi wacce kake so a cikin mu, bazan yadda da irin cin amanar nan ba da kuma yaudara, kayi mun alƙawarin zaka aure ni yanzu kuma sai ganin ƴanmata kala-kala nake kuma duk naka, yau ba wacce zan bari da lafiyarta..." haka ta gama surutan ta da yaren china, Mommy kuwa kallonta kawai take ita kallon mahaukaciya take mata, ga maganar ta sauri-sauri.. Duk maganganun da Adity tayi Junaid yana sauraronta, Angel ce ta ɗago tana kallonsa kafin ta maida idonta kan Adity tana faɗin "my man baka so zaman lafiya ba tinda acikin ƴanmatanka har da china, mezakayi da china kuwa?..." kafin Angel ta rufe baki Adity ta tafo da gudu ta girbe mata ƙafa sai yaraff ta faɗi ƙasi, cize leɓɓenta tayi da shirin yin mugunta wani irin murɗewa Angel tayi ta miƙe tsaye tareda cankin Adity a cikinta har sai data faɗi ƙasi, Junaid tsabar baƙin ciki bai tanka musu ba sai ma ɗaukar Ayush da yayi ya haura upstairs da ita, zaije ya kwantar da ita saboda firgicin da ta shiga yasa tayi bacci a tsaye.. Adity da Angel faɗane ya kaure a tsakaninsu suna naushin juna kamar wasu maza, har zuwa yanzu ba wacce taci galaba akan ɗaya, haka sukayi kaca-kaca da parlour, da sauri Adity ta ɗauki glass bottle ta wurga wa Angel! cikin salo da ƙwarewa wajen iya faɗa, Angel ganin glass bottle yana tafo wa saitin goshinta da sauri ta durƙusa ƙasi ya wuce ta saman kayinta cikin rashin sa'a kuwa bottle ya daki tsakiyar plasman nan take film ɗin da ake showing ya ɗauke gaba ɗaya.. Mommy ce tazo tana rabasu tareda faɗin "meyasa kuke hakane kamar wasu dabbobi kuna faɗa..." wani irin juyi Adity tayi ta kaiwa Angel naushi cikin zafin nama nan ma Angel ta sake kaucewa gefe sai hannun Adaty ya sauƙa akan leɓɓen bakin Mommy, daiden lokacin da Junaid yake sauƙowa down ƙwayar idonsa akan su.... Mommy da sauri ta dafe bakinta da hannu tana faɗin "innalillahi wa inna'ilahi raju'un, sun cire mun haƙwara nashiga uku.." kafin a ankara kuwa jini har ya ɓata hannun mommy, da sauri Angel ta riƙe mommy tana cewa "mommy dan Allah kiyi haƙuri, mun shiga uku! kinga kin fasa mata baki ko? ke a dole ƴar china tsinanniya kawai.." Jin zagin da Angel tayi mata ne ya ƙara fusata ta zata yo kan Angel, Junaid ya cabki kunkumin ta da hannu ɗaya ya ɗagata sannan ya nufi ɗakinta da ita, Angel binsu tayi da kallo cikin ɓacin rai kafin ta zauna kusa da mommy wacce har zuwa yanzu tana kame da bakinta, lips ɗinta ne ya fashe, Angel tace "mom please am really sorry, muje na wanke miki bakin.." riƙo hannun mom tayi sannan suka nufi ɗakin mommy, ita dai mom tayi tsumu ta kasa cewa komai, (daman ance ɗan kuka mai jawa uwarsa zagi, to wannan kam mai jawa uwarsa duka ne🤣🤣🤣).. Bayan Junaid ya shige da Adity ɗaki dirar da ita yayi a saman gado, daman ya fito da dorinarsa mai baki uku, cikin ɓacin rai kafin Adity ta ankara har ya soma zabga mata dorina a jiki, tana mutsil-mutsil zata tashi ya hankaɗata ƙasi yana wara mata dorina ta ko ina, ƙin kuka tayi saboda kar mutanen gidan su jiyo ta saboda kar su raina ta, ganin Junaid yana shirin faffasa mata jiki yasa ta fara ihu ihu take na gaske tana neman agaji, a gigice ta tashi ta buɗe ƙofar ɗakin ta nufi parlour tana ihu tana sossosa jikinta, nan ma biyota yayi shima yana faɗin "tinda kin raina ni toh yau zan fitar da wannan raini.." girbe mata ƙafa yayi ta faɗi yaraf a ƙasi ya cigaba da zabga mata wannan dorinar, kafin kace mai Rumana ta fito da gudu tsayawa tayi tana kwashewa da dariya, saiga mommy da Angel suma sun fito har bakin mommy ya kumbura suntum, daga can saman upstairs kuma Ayush ce itama ta sauƙo a gigice jin ihun da ake a cikin gidan domin ihun ne ya tasheta daga baccin da take, Mommy ce tayo kan Junaid ta riƙe hannunsa tana faɗin "ya isa haka Junaid kar kaji mata rauni, ai duk abunda ya faru laifin ka ne kai ka jawo wa kanka, meyasa zaka zo kana dukanta.." Junaid cikin fushi ya kai mata canka da ƙafarsa yana cewa "i will teach you a lesson, useless girl.." ita kuwa tana daga kwance sai ihu take ta zabgawa duk da yabar dukan natan, ita kuma Rumana dariya take sosai taƙi dakatar wa, a fusace Junaid ya kalli gurin da take a tsaye ya ciro wayarsa daga aljihu saida ya saita goshinta kafin ya wurga mata wayarsa akan goshi, kamar wacce aka zare mata rai tayi tsitt tareda dafe goshinta kamar zatayi kuka tsabar taji zafin bugun da ya yi mata a goshi, abunka da farar fata wato baturiya har gurin yayi jawurr kamar jini zai fita, wayarsa kuwa mai ƙirar iphone 15 pro faɗuwa tayi a ƙasi ta dagargaje... ransa a ɓace yake nuna ta da ɗan yatsarsa yana faɗin "zan kashe ki idan na sake jin dariyarki..." Juyowa yayi yana kallon Angel a fusace, ai kuwa bata jira wani-wani ba da gudun gaske ta koma ɗakin mommy ta danna sakata, saboda gudun kar ya yo kanta... kawar da kansa yayi yana kallon Ayush tana tsaye a tsakiyar benin bata ƙarasa sauƙowa ba, ganin irin kallon da yake mata ne yasa ta kawar da kanta gefe, itama da gudu ta koma ɗakinta... Adity ce ta tashi da gudun gaske ta nufi ɗakinta tana faɗin "tiger bai warke ba wallahi, mahaukaci ne.." ta danna sakata a ɗakinta.. da sauri zai bita ɗakin mommy tayi saurin riƙe hannunsa tana girgiza masa kai, ga kuma kumburarren baki😹, itama Rumana ɗakinta ta wuce da ɓacin rai tana riƙe da goshinta, mommy tace "toh daga yanzu zaka fara ganin alamar Auren mata uku ba wasa bane, gashi suna son saka maka hawan jini..." kafin mommy ta ƙarasa maganar ya katseta da cewa "impossible ba macen da zata ɗora mun jinya, kuma wallahi a yau zasu tafi.." Mommy tace "a'a ba yanda zasu je a yau har sai an kammala hidimar nan, kuma muje mu ɗakinka inaso yin magana da kai mai muhimmanci, kafin baƙi su fara hallaruwa zuwa anjuma kaɗan..." Mommy jan hannun Junaid tayi suka nufi upstairs acan ɗakin Junaid zasu tattauna.... bayan sun shiga mommy zaunar dashi tayi a bakin gado itama ta zauna tana fuskantarsa, tace "Junaid dan Allah inaso ka nutsu kabar duk wannan haukar ka hangi abunda zai biyo baya, nasan kasan ciwon kanka kuma ka mallaki hankalin kan ka, kasan mai yake maka ciwo, waɗannan ƴanmatan daka tarasu ba wayewa bane sai tarin tashin hankali, kai kan ka hankalinka ba'a kwance yake ba nima kuma haka, dan Allah na roƙe ƙa Junaid kamun wata alfarma ɗaya..." juyowa Junaid yayi yana kallon mommy sannan yace "ina jinki mom.." tace "na tsara wani abu ne, inason wannan walimar da za'ayi anjuma ya tafi tareda baikon ka, ka zaɓi mace ɗaya acikin ƴanmatan ka ayi muku baiko da ita, sauran kuma duk ka watsar amma banda Ayush tinda ita ta rigada ta zamo naka, idan kuma ita ka zaɓa a matsayin matarka zanfi kowa jin daɗin hakan sosai amma bazanyi maka dole ba, ka zaɓa da kanka tin yanzu saboda a gaban mutanen za'ayi muku baikon..." Junaid dogon numfashi yaja yana karkaɗa ƙafafunsa ya tsayar da eyes ɗinsa a guri guda kamar mai yin tunanin wani abu, yace "Mom ki ban lokaci zanyi tunani akai..." Girgiza kai mommy tayi tana faɗin "babu wani lokacin da muke dashi a halin yanzu, ka duba fa yanzu ƙarfe 12 rana tayi kafin kuyi shirye-shiryen ku har lokaci zai ƙure, kuma dole sai anyi zaman shirya wacce za'ayi baikon da ita, bamu da lokaci kai ai kasan wacce tafi kwanciya maka a rai...." Mommy dai har cikin zuciyarta tana so taji ya ambaci sunan Ayush, haka take binshi da kallo tana son jin sunan da zai furta.. yana motsa baki a hankali ya furta cewa "nifa mace biyu zan zaɓa, Adity da Yushert inaso ayi mun baikonsu a tare...." turɓune fuska Mommy tayi sannan tace "Adity wacce ka gama dukanta yanzu?.." yace "eah mom saboda a rayuwata inaso na ringa dukan mutum da zaran yamun laifi, toh kinga Adity a koda yaushe zan iya mata dukan fitar rai ita kuma Yushert bazan iya dukanta ba saboda tanada rauni kuma ina tausayinta sosai..." Mommy jijjiga kai tayi tana faɗin "a'a wallahi baka tausayin Ayush, inda kana tausayinta da bazaka haɗata da wannan ƴar china ba, kawai dai kace kuna son zaluntarta ne.." yamutsa fuska yayi sannan yace "to mom ya kike so nayi, ai ba'a guri ɗaya zan ajiyesu ba..." Mommy ta katse shi da cewa "nidai ban yadda da wannan haɗin ba, idan Ayush ka zaɓa toh ita kadai ce, idan kuma Adity ce to kaje can ka Aureta ita kaɗai amma bazaiyu ka haɗa mun Ayush da wata ba..." juyowa yayi yana kallon Mommy da dara-daran eyes ɗinsa yace "to kuwa idan na Auri Yushert zata sha duka ne a gurina, domin bazan juri raini ba, tana mun laifi zan ɗau hukunci yanda nayi wa Adity dukan na toh haka itama saina farfasa mata jiki, tinda nace zan haɗa ta da wacce ta saba da dukana kin ƙi yadda toh shikenam idan kin yarda da abunda nace zan Auri Yushert idan kuma baki yarda ba, zan haɗasu duk su biyun na Aura domin bazan taɓa barin wani ya Auri Yushert ba saboda ita ce first kis....." bai ƙarasa maganar ba ya dakatar tareda juyar da kansa gefe, saboda baya son furta wani abu domin yana matuƙar jin kunyar mom ɗinsa.. Mommy ce ta ƙarasa masa da cewa "itace mace ta farko daka sumbata? bazaka iya barin ta a wani ba? hmmm! nasan haka kake son cewa..." dasauri Junaid ya juyo yana kallonta cike da mamaki, sosa sumar kansa yayi yace "mom baki ce kin amince da batuna ba, shin zaki Aura mun Yushert ita kaɗai da zarar tamun laifi na hukuntata da duka ko kuma zan haɗata da Adity inyaso koda tayi mun laifi zanje na hukunta Adity a madadinta ne kodai mekika ce?...." Mommy kallonsa tayi tareda jan numfashi tace "na amince ka Auri Ayush ita kaɗai inyaso idan tayi maka laifi saika hukuntata, gwara kaiɗin ka zalunce ta akan Adity, nasan wata rana Allah zai saka mata kuma zakayi danasani..." "please mom kefa kika ce babu lokaci, tinda kin yarda da yarjejeniyar mu shikenam aje a fara shiryata kafin lokacin da za'ayi mana baikon ya gabato, ni yanzu zan fara shiri ne..." ya miƙe tsaye zai nufi toilet, ya kuma cewa "mom a ƙira masu girke-girke da kuma waɗanda zasu gyara parlour nan saboda naga duk sunyi kaca kaca da wajen, Sannan kuma ƴan uwanki suna kan hanya ɗazu nayi waya dasu, my phone yana can parlour kije ki zare mun sim ɗin na sannan kisa a kawo mun wata wayar na 5.5million...." Mommy ce itama ta miƙe tsaye ta kama kunkumi tace "Ashe Babana dole nayi maka biyayya akan abunda kace mana, saboda kana sakaye da sunan mahaifina shine zaka wani bani order?.." ta ƙarasa maganar tana harararsa.. juyowa yayi yana murmushi yazo gabanta ya haɗe tafukan hannayensa biyu sannan yace "please my lovely mom banida time ne yanzu abokai na zasu fara zuwa, help me mom..." Mommy dariya ne ya kuɓuce mata ganin yanda yayi kalar tausayi tace "shikenam my son je kayi wankan ka, zansa a kawo wedding gown wa Ayush.." Junaid hannu yakai saitin lips d'in mom yana fad'in "mom kinji rauni da yawa fa, gashi har ya kumbura waje, kije Kisha magani saboda wajen ya sa6e..." Murmushi tayi sannan tace "bazan sha magani yanzu ba saboda yau na tashi da Azumi.." Zaro eyes yayi waje tareda fad'in "Azumin na meye ne?.." tace "zan godewa ubangiji na akan samun lafiyarka mana, amma inadai ba kid'e² zakuyi ba? domin banason harkar shaiɗanci..." yamutsa fuska yayi sannan yace "mom kin dai san manya² mutane ne zasu halacci taron nan ko? kuma har da abokan mahaifina da kuma shuwagabanin mu na sojoji, yaushe za'ayi party kuma, just iya walima ne aci asha a godewa ubangiji, toh tinda kin kawo maganar baiko sai a haɗa ayi awajen taron..." Mommy murmushi tayi tareda jan kuncin Junaid tace "Masha Allah my son, Allah ya maka albarka.." shigewa cikin toilet yayi tareda faɗin "thanks nima kisa a kawo mun suit yanzun nan kafin na fito a wanka, na manta ban tanadar dashi ba, ni kuma bazan iya saka old ba..." yana cikin toilet ya ƙarasa maganar, Mommy da murmushi a fuskarta tabar ɗakin... ☆☆☆☆☆ Misalin ƙarfe 2 Doctor Hasheem yana zaune a ɗaya daga cikin kujerun falonsu yanata danna wayarsa, sai ga Laylah ta fito sanye da doguwar riga maroon colour na kanti har jan ƙasa take, mai dogon hannu, rigar ya ɗameta ta sama breast cup ɗinnan ya zaunu ga daman dirarriya ce gaba ɗaya ta cike rigar, daga kunkuminta kuwa rigar ta baje sosai, taci ɗaurin ɗan ƙwalinta ta fitar da gashin ta tsakiyar ƙwalin, ta ɗauko gyale ɗan ƙarami kalan kayan mai tsantsi ta yafa a kafaɗarta, ɗan kunnen da sarƙar wuya tareda warwaron hannunta duk sunyi colour da kayan jikinta, ga ta hau takalmi mai tudu sosai shima kalar kayan, ta lanƙayo ɗan ƙaramin handbag ɗinta, ɗayan hannun kuma tana riƙe da ƙatuwar infinix ɗinta, tana taku a hankali ta shugo falon tana ƙamshin turare gata sha makeup domin zuwa tayi akayi mata na kuɗi... Doctor Hasheem kallonta yayi tareda miƙewa tsaye yana faɗin "wow my little sister kinsha kyau sosai, fashion girl ƴar wanka..." murmushi tayi sannan tace "my bros ka tayani da Addu'a Allah yasa idan munje walimar nan Ogah Junaid ya faɗa cikin soyayyata, tinda har ya warke nasan zan burgeshi.." shima Doctor Hasheem murmushi yayi sannan yace "toh Allah yasa.." in short answer ya bata, ya kuma cewa "toh mu tafi ko kar lokaci ya ƙure mana, ina kina tareda gate pass ɗinki.." ɗan turo baki tayi tace "Ina dai a kai ɗaya aka bawa, sai dai na maƙale a bayanka.." yace "ok shikenam muje mu koh.." har sun ɗan fara tafiya Laylah ta tsaya tana faɗin "Big bros Maimoon fa? yakamata kaje ka dubo ta kafin mu tafi karta ji mu shuru.." jim yayi kaɗan kafin yace "ok wait for me.." ya nufi can cikin gidan wanda yakeda rata sosai da compound ɗinsu, key yasa ya buɗe ya danna kansa ciki yana sallama, Maimoon tana zaune akan katifa ganin shugowar Doctor Hasheem yasa ta kawar da kanta gefe, kwata-kwata ma bata son ganinsa, zama yayi a bakin katifar tareda cewa "Maimoon har yanzu fushi kike dani? daman soyayya zata iya juyewa ƙiyayya? daman ba ƙaunata kike ba ashe...." kafin ya ƙarasa maganar ta katse shi da cewa "please malam inason ganin mahaifiyata, na fahimce ka kai baka san ciwon rashin iyaye a kusa ba, shiyasa ka rabani dasu ka kawo ni nan saboda rashin imani irin taka..." Ajiyar zuciya Hasheem yayi sannan ya ɗago yana kallon Maimoon cike da mamaki yana maganar zuci "wai yaushe yarinyar nan ta canza haka ne? duk irin son da take mun amma yau itace take gaya mun maganganu har da zagi?..." katse masa tunani tayi da cewa "malam Hasheem kaban wayata na ƙira iyaye na su zo su fidda ni daga cikin wannan akurkin ɗakin kajin ku...." ƙayataccen murmushi yayi yana kallon kyakykyawar fuskarta sannan yace "baza ki bar gidan nan ba har saikin warke gaba ɗaya..." a fusace ta jefa masa pillow tana faɗin "ƙarya kake wallahi mungu kawai Azzalumi, ai ɓoyeni dakayi bashi zai sa asirinka ya rufu ba, wallahi saina bazawa duniya cewa kai ɗan ta'adda ne mai yiwa mata fyaɗe..." ta ƙarasa maganar tareda fashewa da matsanancin kuka. shi kuwa girgiza kai yayi sannan ya tashi yabar ɗakin tareda murɗa key ya rufeta, daman already an kawo mata abinci da kuma ruwan sha.. bazai iya juran kalaman Maimoon ba, tabbas yasan yanzu ta tsane shi shi kuwa har yanzu tana cikin zuciyarsa, yana son maimoon sosai abunda ya faru kawai tsautsayi ne da ƙaddara, kuma tausayinta yake ji.. yana zuwa harabar gidan ya tarar da Laylah tana tsaye a jikin motar, shigewa sukayi ya tada motar suka tafi.... (to sai mun haɗu a gidansu Junaidu...) shima Doctor Hasheem ba ƙaramin kyau yayi ba, yasha gizna sky blue da hularsa shima sky blue, ga kuma takalminsa mai sawu ciki shima kalar kayan, sai ƙamshin turare yake ga kuma ƙamshin gizna shima yana bada nashi ƙamshin, domin sabin kayane bai taɓa saka su ba.. ☆☆☆☆☆☆ mutane har sun fara hallaruwa, sai shugowa ake da wasu manya-manyan motoci maka-maka, zafafan mutane ne suke fitowa daga cikin motocin masu kuɗin gaske, da ƴanmata kala-kala, ƴan uwa daga wasu garuruwa har sun ƙaraso wasu daga ƙasar waje, abun baƙin ciki shine babu ƴan uwan mahaifin Junaid ko ɗaya, abun yana masa ciwo sosai a ransa, hakan yasa bai damu da ƴan uwan Mommy ba, saboda kullum mitarsu akan ba'a san asalin mahaifin Junaid ba, kuma ba'a son ransu Alhaji Junaidu ya haɗa Auren ɗiyarsa Doctor Fatima da kuma mahaifin Junaid ba... Junaid yana tsaye a gaban madubi yana sanye da gajeran wando da farar singlet ya gama kimtsa jikinsa tsab sai ƙamshin turare yake, ya gyara sumar kayinsa ya kwanta luf-luf har waran kafaɗarsa.. yanzu iya kaya kawai zai saka shima an kawo masa yana ajiye akan gado, yana tsaye yaji an zagayo da hannaye ta gabansa, ta cikin madubi ya ga Angel ce ta kwantar da kanta a bayansa tana kuka, riƙo hannunta yayi ya zagayo da ita ta gabansa ya riƙe haɓarta sannan ya ɗago da fuskarta sama suna kallon juna yace "meyasa kike kuka?.." murya na rawa tace "Mommy ta sanar mun baikon da za'a maka kai da Ayushert, ta gaya mun komai.." rungumarta yayi sosai a jikinsa yace "sorry my Angel, nasan zakiji wani abu a ranki koh?.." ɗagowa tayi tana kallonsa tace "Mommy ta fahimtar dani komai, saboda haka ba abunda naji a raina saima ƙarin farin ciki, Ayushert tana masifar ƙaunarka kuma kaima nasan kana sonta, ni daman bansa a raina cewa zan Aureka ba, ni dai abunda na sani shine ina sonka..." murmushi yayi sannan yace "ina ji da ke my Angel, and i will never forget you in my life, we will stay together forever..." Kuka ne yake shirin kuɓuce mata ta ƙwantar da kanta saman ƙirjinsa, yace "abun kunya ne naga soja tana kuka..." kwashewa tayi da dariya tana dukan faffaɗar ƙirjinsa tareda faɗin "ai ɓangaren aiki da ban, ɓangaren soyayya ma daban, my man! ina tayaka murna sosai, Mommy ta ce da zarar anyi baiko za'a yanke ranar bikinku, amma shawarar da zan baka shine ka daina hurting heart ɗin Ayushert saboda naga macece mai haƙuri da hankali, kuma she is a younger lady tayi dai dai da rayuwarka kuma kunyi matuƙar dace wa da juna, amma kaje ka ƙwaso waɗancan tsofin ina zaka kaisu marasa ɗa'a da tarbiya, daman ni babu maganar Aure a bookless ɗina...." ɗago haɓarta yayi yana faɗin "daman yaudarata kike yi?.." tana dariya tace "see this man wai yaudara..." suka haɗe goshinsu guri ɗaya suna dariya, Angel ta ture shi tana faɗin "lokaci fa zai ƙure naga mutane har sun taru, ta nufi gaban gadonsa ta ɗauko kayansa, daman ita ta kammala shirin ta, tana sanye da doguwar riga Abaya milk mai duwatsu a jere daga sama har ƙasa ta gaban rigar, tayi rolling gyalen rigar a kayinta sai tudun sumar gashinta da ya fito kamar wacce tayi acuci maza sakamakon tuƙeshi data yi, ƙafarta tana sanye da farin thorns mai ɗan tudu, Angel ta fito tayi kyau sosai tayi shigarta na musulmai, kamar balarabiya haka ta fito ga ta farinta ɗan dai dai ruwan tarwaɗa domin bata kai sauran haske ba, ko rabin Ayush bata kai haske ba balle su Aunty baturiya da Aunty china, daman Angel asalinta ƴar misrah ce amma kuma iyayenta ba musulmai bane, aikin soja ya kaita ƙasar California, yanda iyayen Ayush suke, kuma Angel ta tafo da tarin bayanai akan su... a gurguje Angel ta taya Junaid ya saka kayansa, suit ne masu kyan gaske baƙaƙe da kuma farar riga ta ciki mai dogon hannu, ta ɗaura masa wannan abun wuyan nan na ado (na dai manta sunansa🙄). ya saka takalminsa baƙi na kayan, ga kayan yanda suka kama jikinsa ya fito yayi kyau sosai, sumar kansa har wani sheƙi yake ya yi laushi yanda kasan gashin jarirai har kafaɗarsa, fuskar nan yayi fari sol, Angel ce ta sanya masa agogon hannu sannan ta ƙara feshe shi da turare.. (ku hasasho yanda Junaid yake domin bazan iya tsara irin kyan da yayi ba, nadai tsara shi kaɗan😹😹).. Bayan sun kammala Angel ta miƙa masa new phone ɗinsa tace "ga saƙon Mommy tace na baka, sim ɗinka yana ciki.." da murmushi a fuskarta ta kuma cewa "my man kayi kyau sosai saika fito kamar ɗan indian.." hannu ya kai ya kamo lips ɗinsa yace "zan cire bakin maganar fa..." suna dariya da haka suka bar ɗakin, tace masa "kai na gama shirya ka, kaje abokanka suna jiranka, sauran ita Ayushert zanje itama na shirya ta..." murmushi yasau mata ba tareda yace komai ba ya sauƙa downstairs, ita kuma ta wuce ɗakin Ayush... Angel tana shiga ɗakin Ayush ta tarar da abun mamaki, baki ta sake tana kallon Ayush wacce take ta shan baccin ta ko wanka batayi ba, gashi har an taru, sai kuma ta tuno da maganar Mommy yanda take cewa Ayush bata san da maganar baiko ba amma kar a sanar mata anaso ayi mata bazata ne!!! rufe ƙofar ɗakin Angel tayi sannan ta nufi yanda Ayush take kwance saman gadonta, zama tayi a bakin gado tana bubbugar sawayen Ayush a hankali, a gigice Ayush ta tashi tana faɗin "dan Allah kayi hakuri Yaya Junaid wallahi bazan sake ba, wayyo Allah nah....." zaro ido waje Angel tayi tana kallon ta cike da mamaki tace "sorry ki kwantar da hankalinki babu abunda zai faru da ke.." Ayush tashi tayi zaune tana kallon Angel har ta haɗa gumi, ta kwanta ne da tunanin yanda taga Junaid yana dukan Adity kamar bazai barta da rai ba, tayi tsammanin yayo ta kanta ne yanzun, da murmushi a fuskar Angel tace "daman mommy ce ta turo ni akan nazo na shirya ki, kinji hayaniyar mutane har sun taru a guest house...." Ayush tsaya wa tayi tana kallonta cikin rashin sanin ko ita wacece, batayi tunanin Angel bace saboda tasan su ɗin ba musulmai bane ita kuma wannan da shigarta na musulmai, Angel ce ta katseta da cewa "ki hanzarta ki shiga wanka yanzun nan, please.." tayi hakan ne domin tasan dole za'a nemeta a wajen taron kuma yanzu kowa ya shirya ita kaɗai ta rage, Ayush tana shirin tashi saiga mommy ta shugo tana riƙe da doguwar riga wedding gown da takalmanta da sarƙoƙin wuya, ganin Ayush a haka yasa mommy ta tsaya cak tana kallon Ayush tace "subhanallahi Ayush daman bakiyi wanka ba? dan Allah ki hanzarta yanzu kowa fa ya hallaru acan guest house, shima Junaid an ƙira shi sun tafi da abokansa, nima yanzu can zan tafi saboda akwai gabatarwar da za'ayi, Angel yanzu zan turo muku wata inyaso saiku shiryata ku biyun zakufi sauri...." Mommy tana kaiwa nan ta ajiye ledar kayan sannan ta juya da sauri ta fita, itama mommy ba ƙaramin kyau tayi ba a cikin wata danƙararriyar gizna water fruit mai tsadar bala'i tasha ɗinkin doguwar riga ya baje sosai har jan ƙasi yake, ta hau takalmi mai tudu yanda tsayin rigar zai ɗan ɗage, ga anyi mata zigzar wuta a giznar mai style, ta ɗauko gyale water fruit shima mai duwatsu, tasha makeup sosai tayi matuƙar kyau, ga sarƙar ya zauna mata a wuya kamar wanda aka ƙeroshi dan ita, ga ba ƙashin wuya ko ɗaya, sai ƙamshin turaren da yake tashi a jikinta, (nifah mommy tafi burgeni yaciin😘)... Ayush jin mommy ta ambaci sunan Angel yasa ta tsaya tana kallonta, Angel kamar zatayi kuka tace "kiyi sauri mana Ayushert, muma fa munaso a buɗe taron damu, please too pass..." haka ta tashi da sassanyar jikinta ta nufi toilet, ita har cikin zuciyarta bata kawo komai a ranta ba, bata san da maganar baiko ba.. ♥︎♥︎♥︎♥︎♥︎♥︎♥︎ Anan fa ake taro na manyan mutane, kowa yana zazzaune a kujerarsa da lemuka kala-kala a gaban kowa, ta can saman hall kuma tsararrun kujeru ne a jere na mutane namusamman, Mommy tana zaune akan ɗaya daga cikin kujerun sama, sai ta gefe kuma Rumana ce tasha rigar kanti wato riga mai haɗe da dogon wando, kayan roba ne amma jikinsa duk gashi-gashine mai colour purple, hannun rigar kuma ɗaya mai dogon hannune ɗaya kuma gajeran hannu ne, amma kuma wandon ta ƙasi a baje yake, rigar tayi kyau sosai kuma itama mai rigar tayi matuƙar kyau ga farin gashintan nan ta kwantar dashi har gadon bayanta, ga goshinta kuwa ta 6angare guda yayi jaa yanda Junaid ya wurga mata wayarsa, ƙafarta kuwa tana sanye da takalmi thorns mai tsinin gaske, dan dai sun iya tafiya da takalmin amma idan mu mukasa kam ai sai dai mu karya ƙafarmu... ta ɓangare guda kuma Adity ce take zaune itama tayi kyau a cikin wata baƙar riga dogo har zuwa gwiwarta mai ɗinkin bubaa da dogon wandonta mai fela ya ɗan baje ta ƙasi, ta toshe da baƙin glass a idonta, sumar gashinta kuma ta kwanto wani ta gaba, itama takalmi mai tudu ta saka, can jikinta kuma a farfashe da zaku cire rigar 🤣, sai kuma wasu manya-manyan ogannin sojoji, ta tsakiyan kuma doguwar kujera ne yasha kwalliya an tanadar wa Junaid da Ayush ɗinsa... warai ya cika da zafafan mutane duk kuma sunada pass a hannunsu, wani irin ganga ake bugawa mai ratsa zuciya da kuma sojoji masu hura sarewa, abokanan Junaid ne suka rinƙa tashi ɗaya bayan ɗaya suna gafatar da kansu tareda jawabai na musamman da kuma murnar samun lafiyarsa.. Mommy ce ta taso itama ta bada cikakken tarihin Junaid da irin gwagwarmayar da suka sha kafin ya samu sauƙi, wasu har da kukan su tsabar tausayi, Rumana da Adity duk ba wacce bata zubda hawaye ba, sannan Mommy ta sanar wa al'umma cewa yau ne ranar Baikon Junaid tareda wacce yake so kuma zai Aura nan da wasu ɗan kwanaki kaɗan... dake da turanci mommy take magana duk ba wacce bata razana ba acikin ƴanmatansa su biyu wato Rumana da Adity, Laylah itama tana zaune a kusa da Yayanta Doctor Hasheem tsabar rikicewa da sauri ta miƙe tsaye daga zaune, Doctor ne ya riƙo hannunta tareda zaunar da ita yana girgiza mata kai, tinin ƙwalla har ya soma gangaro wa Laylah.. mutanen waran ne suka fara tafa hannayensu cikin farin ciki da jin daɗin lamarin, tare da buga ganga mai bada sauti, komawa mommy tayi ta zauna cikin jin daɗi, duk a cikin manya-manya mutanen nan ba wanda bai tashi ya sanyawa Junaid albarka ba da kuma nuna masa farin ciki.. saida aka gama gabatar da kowa kafin aka buƙaci ganin Amarya domin su sanyawa junansu zoben ƙauna, (magana ake ta rayuwar turawa to meya hwaru🤔😜).. Ana tambayar Amarya daide lokacin aka shugo da ita, Angel tana riƙe da hannunta na dama sai wata mata mai sanye da hijabi har ƙasi tana rufe da fuskarta da liƙab itama tana riƙe da Ayush ta ɓangaren hagun, Ayush tayi matuƙar kyau bana wasa ba, ta saka wedding gown fari na campany irin mai kama jikin nan, daga saitin gwiwarta kuma rafar ta baje sosai, ta bayan yana jan ƙasi, dirin jikinta ya fito bana wasa ba, ga hips ɗin nan kamar kamar dai.... a hankali take taka takalmin ta fari mai duwatsu ta sama ga tsini domin daƙer take taka takalmin a hankali gudun karta faɗi, ga anyi mata gyaran gashi gaban goshin nan anyi style da gashin wajen ya kwanta, aka naɗa mata gwaggwaro da net ɗin kayan jikinta, sannan aka rufa mata ɗan ƙaramin gyalen net ɗin akan ta da fuskarta gaba ɗaya, ga an zuba mata makeup, Ayush bata ƙwalliya ma ya kuka ga kyanta balle yanzu da akayi mata makeup na amare, kyau iya kyau kam ba'a magana... tinda suka shugo har aka zaunar da Ayush idon Junaid yana kanta, har maganar zuci yake "anya kuwa wannan itace Yushert ɗita? wannan kam aljanar kyau aka samo mun..." yana maganar zucin idonsa na kanta wacce take zaune ata gefensa, photuna kawai aketa musu da masu wayoyi da camera man duk suna ɗauka ne a photo har da video domin ba ƙaramin dacewa sukayi ba, sunyi matuƙar kyau sosai... ita dai Ayush har yanzu ta kasa gane mai hakan yake nufi ne, a tunaninta duk karramawa ne haka, an nuna an damu da ita tinda gashi har ɗaukota akayi aka zaunar da ita, abunda yake cikin ranta kenam.. mata mai liƙab kuwa itama zama tayi tana bin kowa da kallo, itadai mommy ta turata ne akan taje su taho da Ayush ba tareda tasan ko wacece ita ba, domin tin zuwanta bata cire liƙab ɗin ba, Ayush ce kawai taso ta ganeta amma itama bata gama wayeta ba, ita kaɗai sai murmushi take a cikin liƙab ɗin, tana cikin farin ciki matuƙa.... Ayush tana zaune sai ji tayi ance Amarya da Ango ku tashi tsaye, zaro manya-manyan eyes ɗinta tayi tana faɗin "su waye Amaren kuma?.." tayi maganar acikin ranta, bata ankara ba taji an riƙota a tsayar da ita, Angel ce take kusa da ita daman ita ta tasar da ita.. Junaid ne ya riƙo hannayenta biyu suna fuskantar juna, cikin rashin fahimta Ayush take kallon Junaid, shi kuma sai faman sake mata murmushi yake.. wannan tsari ne za'ayi shi idan duk suka amince suna son junansu toh zasu sanyawa juna zobe koda bayan nan ne babu halin rabuwa dole daga baya za'ayi aure ba fasawa ba janyewa.. Mai gabatarwa ne yazo gabansu ya tsaya sannan yace "Captain Junaid shin ka amince kana son Ayushert?" Junaid idonsa akan Ayush yace "na amince ina son Yushert..." mai gabatarwa ya ƙara da cewa "ka amince komin daɗewa zaka Auri Ayushert babu janyewa?.." yana murmushi yace "na amince, bana fatan na rabu da Yushert koda wasa..." kafin kace mai mutanen wajen sun haɗe wajen da tafi da ihun farin ciki especially abokansa, harda su buga ganga lokaci guda, kafin wajen yayi tsitt.. zoben zinare aka bawa Junaid ya sanyawa Ayush, ya karɓa sannan ya zura mata a dogin yatsunta.. mai gabatarwa ya komo kan Ayush itama ya tambayeta, "Malama Ayushert shin kin amince da soyayyar Junaid?..." sai a lokacin Ayush ta fahimci wani abu, ita a tunaninta Aure ake ɗaura musu a hakan, jin tayi shuru ne yasa aka sake tambayarta "Malama Ayushert kin amince da soyayyar Junaid? kuma zaki Aure shi?..." wajen yayi tsit ana sauraronta, hannu tasa ta yaye gyalen kan natan tana kallon Junaid tace "Ban Amince ba, kuma bazan taɓa Auransa ba! dukan mata yake yi, yau ma saida yayi wa wata budurwarsa duka kamar zai kasheta, a haka zan aure shi? to gwara na mutu banyi Aure ba, idan na Aure shi zai iya murɗe mun wuya ya kashe ni, ga ƴanmatan ka nan ka zaɓi ɗaya ka Aura amma banda ni......" tana kaiwa ƙarshen maganarta ta juya da gudu zata tafi, ta gurmuɗe da takalmin ƙafarta zata faɗo ƙasan floor da aka ɗanyi tudun beni a gurin da sauri Junaid ya cafko kunkuminta ya rungumota jikinsa har idonsa ya cicciko da ƙwalla yana kallon yawan mutanen da suke wajen mata da maza gasu nan, yana rungume da ita jikinsa na kakkarwa tsabar takaici da baƙin ciki tinda yake ba'a taɓa basar dashi a cikin mutane ba sai yau, gaba ɗaya ya rasa ya zaiyi kamar ya nitse cikin ƙasa haka yake jii, hajijiya ne yake shirin ɗibarsa, ƙafarsa tayi masa nauyi yana shirin faɗuwa da Ayush da yake rungume da ita, abokinsa commander yusuf yasa hannu ya ɓanɓare Ayush a jikinsa ya zaunar dashi yana bubbugar kafaɗarsa alamar rarrashi, Ayush zame jikinta tayi tana tattara rigarta ta bar wajen kwata-kwata... idan aka ware Laylah da Rumana da kuma Adity duk wajen ba wanda zuciyarsa bai sosu ba, musamman abokansa tsabar takaici kasa cewa komai sukayi suna zazzaune kamar wanda ruwa ya cinyesu, Mommy kam haɗa kanta tayi da gwiwowinta bansani ba ko kuka take yi... Angel itama kamar ta rausa ihu tsabar takaici, domin duk abunda zai taɓa Junaid haka take jinsa a ranta, babban tashin hankalinta shine ganin hawayensa, tinda take dashi bata taɓa ganin hawayensa ba sai yau... suna zaune babu wanda ya motsa sai matar nan mai liƙab itace ta tashi da sauri tabi bayan Ayush, tana shiga parlour kai tsaye upstairs ta wuce saboda taga daga nan aka fito da ita, tana buɗe ɗakin Ayush ta tarar da ita kwance sai faman rera kuka take, ta rufe ƙofar sannan ta ambaci sunata "Ayushh.." cikin ɓacin rai ta ƙira sunan.. Ayush ɗagowa tayi da manya-manyan idanuwanta waɗanda sukayi jaa, har yanzu ta kasa gane ko wacece, matar hannu tasa ta ɗage liƙab ɗinta sama, a razane Ayush tana kallon matar ta tashi zaune tareda faɗin "Umaa! Uma kece daman kika zo.." Ayush tashi tayi da gudu ta nufi yanda Uman natan take zata rungumeta, ta riƙo Ayush ta zabga mata mari, tana ɗagowa kuma du ta ƙara zabga mata wani marin ta ɗayan ɓangaren ta saketa ta faɗi ƙasi tana kuka ta riƙe fuskar ta da hannu biyu....... *ALHAMDULILLAHI ANAN NA KAWO ƘARSHEN LITTAFINA NA ƊAYA..* *YA ALLAH KAMAR YANDA KA BANI IKON KAMMALA LITTAFINA NA FARKO ALLAH KA BANI IKON GAMA NA BIYUN* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = ₦300. 1GB = ₦300 2GB = ₦600. 2GB = ₦600 3GB = ₦900. 3GB = ₦900 4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200 5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500 *GLO* . *9MOBILE* 1GB = ₦350. 500Mb ₦500 2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100 3GB = ₦1050. 2GB ₦1600 4GB = ₦1400. 3GB ₦2000 5GB = ₦1750. 4GB ₦2500 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card Call this number or whatsapp 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 *🪀08066268951* An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels