An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels  *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃          _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_    _*💫Dedicated to:-Anty Bahijjata & Grandma Zm Chubado*_     *#An_Intense_Jealousy_Story* *#Love#fiction* _•Copy cats are advised not to transform or reproduced this publication by all means including recording or any other electronic methods without the prior written permission of the writer°_ _#In this article, we will investigate what is going on in the minds of men who seek to marry more than one wife. What are their views on the matter? We also want to know what their wives think about their husbands’ looking to marry again_     _*FREE PAGE…!*_       _*💫BABI NA DAYA…☝*_        _*★CENTRAL AREA GARKI,FCT ABUJA*_ ______________★Awani tangamemen gida ne wanda ya amsa sunansa da gida,ginin zamani ne wanda aka ginashi on a low key,ma'ana anyishi ne very simple and attractive bbu wani tarkacen decorations da akewa irin mighty house dinnan,no wannan is juz too simple and beautiful,kana sada kanka cikin wannan gidan,from ur first view zaka tabbatarwa kanka da cewa wannan family house ne,sannan kuma acike yake fam da mata,yan'uwa ne da kuma abokan arziki duk anzo taya *'DCP SULEIMAN ALASSANA GIDADO'* murnar karin auren da yakeyi ayau wanda ya kasance ashirin da biyu ga watan nuwanba ah shekarar dubu biyu da goma sha bakwai, Ko ina kabi zaka ga duk mata ne dake yau ne ake yinin bikin,ansha anko kai kace ko bikin farko ne,da yawan matan sunyi gungun,anyi group group ana tsegumin zancen auren,kowacce da gutsiri tsomar da takeyi akan *Jameelah* wacce ta kasance uwargida sarauniyar mata agdn DPC Suleiman Gidado, Ramlah k'anwa ga DCP Suleiman wacce tafi kowa tsanar Jameelah tace da cousins dinta wa'enda suke kewaye da ita''Aini wlhy karku so kuga yadda nake cikin farin ciki da wannan auran da Hamma Gidad'o ya kara don atleast zai saka annamimiyar matar nan tasa nutsuwa da kuma yin ladab...'' Da sauri wata meh suna Baddo tace''Ramlah wai nifa ban san dalilin dayasa kika tsani anty Jameelah ba bayan matan tana da kirki sosae,ki duba fa wlhy idan kaje gidansu na rantse da Allah sai ta rasa inda zata sakaka dan murnar taga yan'uwan miji,kyautatawar da zata maka kuwa abun har baa magana,idan zaka tashi tafiya haka zata sallameka da sha tara ta arziki,sannan kuma ku rabu amutunce cikin raha da kuma fara'a,nidai gsky matar tamun don haka bana tsammanin Hafsah zatazo ta fita samun matsayi awajen dangin miji idan akayi duba da yadda Jameelar ta riga ta siye zuciyoyin dangin mijinta.....'' Ramlah data kai lomar abinci baki tayi saurin hadiyewa tare da kwasar Boddo da uban harara tace''Tadai siye zuciyoyinku amma banda nawa,sannan kuma ki bari ita Hafsan ta shigo mana kiga irin tata kalar kissar da kisisinar,ni na tabbata ma dole ta saukar da zamanin Jameelah aji kawai an bar yayinta,Allah i trust Hafsah bazata ta6a bani kunya ba.....' Wata Hanifa tace''Don tana yayar babbar kawarki ko?'' ta furta tana harararta,ta6e baki Ramlah tayi kan tace''Abar batun wai tana yayar kawata yasa na fadi hakan,maganar gsky Hafsah karshe ce,she's juz a wife material 100yards,ga iya girki da kwalliya,iya karairaya murya,infact kar kuso kuga yadda take bamu labarin irin yadda zata tarairayi mijinta da danginsa idan tayi aure tou dalilin daya sanya na hadata da yayah kenan don shi yafi dacewa ya mallaketa,sannan kuma nasan zata share masa hawayen daya dad'e yana zubarwa ta rashin ya'ya wanda waccen juyar ta kasa share masa.....'' Dariya duk suka sanya su wajen biyar,Boddo ta cikon shiddan ce kawai bata yi ba illah takaicin Ramlar da take ji,tace''Ramlah wlhy kibi asannu don kema gidan wani zaki kuma idan dangin miji suka sanyaki agaba Allah bazaki ji dadin rayuwar aurenki ba,sannan kuma ita haihuwar ai naga ahannun Allah take,idan yaso ya azurtaka dashi,haka kuma in yaso yaki baka,don haka ki dena ganin laifin anty Jameelah don ita kanta bawai ason ranta take zaune ba haihuwa ba,and again ke baki tunanin ko matsalar daga wajen dan'uwanki take sai ita?ki duba fa duk sauran yan'uwanki ma bbu wanda ya haihu,kamawa daga Gidadon,mustapha har Surayya tou meyasa baki tunanin ko matsalolin daga wajensu yake? Afusace tace''Wallahi ko rantsuwa nayi tou bazai ta6a kamani ba donni nasan duka yan'uwana lafiyarsu qalau don haka karki kuskura ki kakaba musu lalura if not zamu kwashi yar kallo anan wajen,mahassada kawai.....'' Dafe kirji Boddo tayi tace''lallai Ramlah ni kike fad'awa wannan bak'ar maganar?hassadar meh zan muku?okay na fahimceki,mungode da kasancewarmu talakawa acikin zuri'a,tunda dai har muna cikin qoshin lfy sannan kuma bamu rasa abunda zamu saka acikin bakin salati ba,alhamdulillah da wannan rufa asirin ta ubangiji,amma ki sani ke baki taka matsayin da har zan miki hassada ba tunda ba aljanna ce kika samu ba,sannan kuma idan matsalar ba daga wajensa take ba ai zamu gani idan Hafsan ta shigo......'' Fatima tace''Don Allah ku bari kar abun nan ya zamo muku fad'a kunga har hankalin jama'a ya soma dawowa garemu.... Da sauri Ramlah ta mike tana cin damara da gyalenta tace''Ai walhy karamar magana ta riga ta zama babba don bbu wanda zai hanani cin uban Baddo yau agidan nan,sai ta gayamun ko ni din sa'artace ko kuma ita Jameelar kanwar uwarta ce da take goyan bayanta....'' Hayaniya ta barke awajen,jama'a suka soma taruwa don tuni Ramlah takaiwa Boddo mari,ta rike kunci amma ta kasa mayarwa,cikin huci Ramlan tace''Don sarkin garinku sake maimaita abinda kikace idan kinsan baki tsorona kuma kin haifu dakyau,,shegiya sai iyayin bala'i wai ita kyakkyawa wacce tafi sauran matan zuri'ar nan kyau shiyasa tsoho ya sanya maki suna *'BADDO'* ,ai wlhy dama ina da cikinki akan wannan abun,shin wa kika fi kyau?in kin fisu tou ni Ramlah baki fini ba ehe....'' ta karashe maganarta cike da kishi, Kuka Baddo ta fashe dashi tallafe da kuncinta dake azabar yi mata zogi,wasu suka rirrike Ramlah ayayin da wasu suka kama Baddo suna bata haquri,Anty Jameelah wacce zance har yakai kunneta itace ta fito ah rud'e,ta kutsa cikin jama'a tana zubda ruwan hawaye,sai kallo ya koma gareta ganin tana shirin magana,Ramlah ta rik'e kugu tana girgije girgije da kuma hararan anty Jameelah tamk'ar idanuwanta zasu fad'o waje,sosae Anty Jameelar ta lura da irin kallon da Ramlan ke watsa mata kuma tun ba yau ba tasan da cewa kanwar mijin nata ba kaunarta take ba,runtse ido tayi ayayin da sabbin hawaye suka tsiraro mata na takaicin abu biyu,wato auran da mijinta ya karo da kuma yadda wasu acikin danginsa suka bi suka tsaneta akan rashin haihuwa,haka ma sun tsangwami matar k'anin mijinta Azeema ammh sai dai ita basu saka mata ido ba kamar yadda ita aka saka mata, Hada hannaye tayi tace''Don girman Allah na rokeku ku dena fad'a akaina,ni ban taka matsayin da zaku zauna kuna cece kuce akaina ba,da masu cewa bani da amfani sai faccala da dukiyar mijina,ni na rako mata ne zuwa duniya am fruitless,na rokeku pls stop bani na daurawa kaina rashin haihuwar ba,ayau da'ace mutum ne ke azurta kanshi da ya'ya tou wlhy da tuni na haifawa mijina ya'ya kan ya'ya don kawo karshen fitina da habaice habaicen dangin miji da nake fuskanta daga wajen wasunku da yawa...... Dakatawa tayi tana shesshek'a tare da sanya er yatsa ta dauke wasu hawayen da suka ziraro mata sannan ta cigaba''Ayau matar so zata shigo and i believe insha Allahu zata baku abinda kukeso wanda ni Jameelah na gagara baku shi for good 10years,ko kadan bana bakin ciki da wannan auran don ba'a kaina zata zauna ba amma pls you people should stop making me to feel dat am useless,sannan kuma Albishirunku nida kaina zanje dakko amaryata anjima don haka bni buqatar kowacce shegiya tamun habaici da jifana da kalamai na tuhuma don na rantse da Allah asannan ne zatasan ainihin kalar *JAMEELAH AHMAD SADDAM* Tana gama furta hakan ta juya tabar wajen cike da dacin rai,kalilan mutane ne kawai ta birge ayayin da yawancinsu sun dauki hakan ne amatsayin nata salon *'KISHIN'*    ________________★★★★         _*BABBAN FALON GIDA*_ Babban falo ne wanda yake da girman gaske,anan ne ahalin _*TSOHO'*_  ke yada zango asha fira,ko ahadu aci abinci ko kuma aduk sanda family meeting ya taso,   *'TSOHO'* kamar yadda ya'ya,surukai da kuma jikoki ke k'iransa,,haifaffen rugar Lugbe ne dake garin Abuja,fulanin usuli kuma wayayyen dan boko,kuma tsohon dan sanda wanda ya dad'e dayin ritaya,matan auransa biyu kuma kowanne ta zuba ya'ya ba laifi, *MAMA BARAKAH* itace uwargidansa kuma ya'yanta takwas, Alassana da Alseny (yan biyu),Haruna,maimuna,ladidi,karime,Munniru,sai Aissatou, *MAMA DALANDA* Itace amarya mai ya'ya biyar,ita kuma duk ya'ya mata ne sai namiji daya kwal,Fatoumata,binta,Boddiya,Ma'u sannan autan gida Shagari, Akwai zaman lfy sosai atsakanin wannan ahalin,tsoho be samu wani matsala da matayen nasa ba,,har suka koma ga Allah dukah yana mai alfahari dasu,bayan yayi ritaya shine ya'yansa maza suka daukeshi zuwa sabon gidan da suka tare da iyalinsu gabaki daya wanda shine wannan gidan da suke ciki ahalin yanxu,daga nan sai tsoho ya zamo shine mai jan ragamar rayuwar wannan ahalin nasa,akalla zai haura shekaru cassa'in aduniya ammh idan ka ganshi bazaka ta6a tunanin cewa yakai yawan wannan shekarun ba sbd yadda yake da kuzari da kuma karfinsa har yanxu,zuri'ar tsoho ba karama bace don idan na tsaya kirgo muku su kuna iya rudewa ammh zan iya ambatan kadan daga ciki,in yaso ahankali zaku zo kusan sauran, Kamar yadda na fad'a gabaki daya ya'ya mazan tsoho su wajen hudu acikin wannan gidan suke tare da iyalinsu,Baba shagari ne kawai yake zaune da nasa iyalin ah garin Kano inda yake koyarwa awata makarantar secondary ta gwamnati,sauran yan'uwan nasa kuma wa'enda su Suke ciki daya kenan sun hada kaine suna kasuwanci dake su basu maida hankali wajen yin karatun boko ba,Baba Shagari ne kawai ya tsaya yayi shiyasa yake aikin gwamnati,,kuma wani ikon Allah sai kasuwancin ta karbesu dukah don alhamdulillah sun tara dukiyar da har jikokinsu zasu amfana dashi,Baba Alassana,baba Alseny,baba haruna,da baba munniru kenan, Baba Alassana da kuma Alseny sune manyan 'ya'yan tsoho ammah ah ka'ida Alassana ne babba tunda shine ya riga fitowa duniya, Kasancewar Alassana babban d'a agidan yasa tsoho yafi ji dashi aduk cikin ya'yansa,hakan yasa yafi kaunar duk ya'yan da suka fito daga tsatsonsa musamman takwaransa Suleiman,shiyasa yay masa lakani da _*GIDADO*_ wato _'LOVED ONE'_, ya dauki son duniya ya daurawa Gidado fiye da sauran jikokinsa wanda hakan ne ya haifar da kiyayyar da sauran iyaye ke masa ganin tsoho yafi fifitashi akan nasu ya'yan wato sauran jikokinsa,sai dai basu isa su fito da kiyayyar ah fili ba don atake anan tsoho zai musu wankin babban riga, Kuma dadin dad'awa Gidado ya kasance farkon jika namiji agidan shiyasa tsoho ya dauki son duniya ya dora mishi,gashi kuma shine ya gajeshi ta hanyar zamowa dan sanda *'DCP SULEIMAN ALASSANA GIDADO'* Uwargidan Alassana Mama Dije wacce akafi sani da Hajju ko barin wata bata ta6a yi ba,amarya mama Ummerherny itace kadai keda haihuwa,,ana kiranta da *Yumma* wato Mama kenan ayaren fulfude,ya'yanta sune ,,Gidado,Mustapha,Surayya sai auta Ramlah, Baba Alseny matarsa daya shi kuma,mama Zaynabu,ita kuma da Haj.Karama ake kiranta,ya'yanta biyu,Aliyu da kuma Haneefah,sauran mazan kuma Baba munniru,baba haruna suma din matayensu biyu da kuma tarkacen ya'ya,Baba shagari shima dai irinta Baba Alseny ne don matarsa daya mama maryam,da kuma 'ya kwara daya tak itace *MUBEENAH* wacce tsoho yay mata lakani da *BADDO* Kasancewarta kyakkyawa mai zubin fulanin usuli don har ta dara sauran matan ah k'yau ma,   Duk ya'ya mazan tsoho su biyar din suna raye,acikin matan ne guda daya ta rasu wato goggo ma'u,goggo Boddiya da kuma goggo Binta ne kadai ke aure ah garin abuja,sauran kuwa kowacce da garin da Allah ya jefata,       Acikin wannan kafcecen falon tsoho ne tare da ya'yansa da kuma manyan jikokinsa duk an zagayeshi sakamakon meeting din gaggawan daya hada bbu shiri sbd fadar da akayi tsakanin Ramlah kanwa ga Gidado da kuma Boddo d'iyar Baba Shagari, Shekarun Gidado da Jameelah shekaru kusan goma da aure kenan ammh ko barin wata bata ta6a yi ba,aduniyar nan burin tsoho ayanxu be wuce yaga gudan jinin mafi soyuwar jikansa ba,duk da cewa Jameelah macece mai kyautatawa dangin miji ammh hakan be hanashi rufe idonsa ya matsawa Gidado kan ya karo aure ba,shi kansa Gidadon yana son yara don sosai ya'yan yan'uwansa suke bashi sha'awa ammh ko kadan baya da sha'awar yiwa Jameelah kishiya don aganinsa cin fuska ne,sai dai kuma ya ya iya da tsoho wanda idan ya kace ga yadda zaayi tofa kai baka isa kace a'ah ba,Ramlah qanwarsa ita da kanta ne ta hadashi da Hafsah yayar kawarta Nabeelah don dama can bata qaunar Jameelah,kai da yawan family din sun addabi Jameelah da rashin haihuwa,habaici kam tana shanshi daga wajen jahilai,kalilan ne kawai ke kaunarta,sosai take jin zafin wannan auran da mijinta ya kara ammh tasan ba laifinsa bane tursasashi akai ga mutanen da suka isa dashi,dake macece mai biyayya da kuma sanin yakamata sai bata daga masa hankali ba illa bashi kwarin gwiwar karo auran ko shima ya samu yaga gudan jininsa sannan ita kuma ta huta da fitinar danginsa, Baddo da Ramlah ne durkushe gaban tsoho kamar ana zaman kotu,ayayin da wacce akayi taron domin cin zarafin da akayi mata tana zaune agefensu wato Anti Jameelah,fuskar tsoho ah murtuke tamau tamk'ar be ta6a dariya ba,kowa ya zuba idanu da kuma kasa kunnuwa yana jiran yaji abinda zai fito daga bakin uban mulki, Gyaran muryarsa shine ya dad'a tattaro da hankulansu gareshi ya shiga kiran sunayen 'ya'yansa daya bayan daya''Alassana,Alseny,haruna,munniru,Shagari,Boddiya,maimuna,ladidi,karime,fatoumata,Aissatou,binta.....'' Ma'u ce kurum be kirayi sunanta ba tunda bata araye sannan kuma batayi aure ba ta koma ga mahaliccinta, kowannensu ya amsa da na'am,Tsoho ya cigaba da magana cikin dacin rai''Inaso kowannenku ya zaunar da ya'yansa yay musu fada don abubuwan nasu ya soma kaini bango,bazan lamunci cin zarafi acikin wannan zuri'a ba,Alassana da Ummerherny ku gargadi y'arku dinnan Ramlah donna lura ita tafi kowa zakewa wajen cin zarafin Jameelah da Azeema kakaf zuri'ar nan,ita haihuwa nufin Allah ce,,ba wayan mutum ba ne ke bayarwa, iko ne na Allah,tou don menene zaku nemi ku tsangwami bayin Allah musamman ma Jameelah?bakwa ganin kyautatawar da take muku sai ci mata fuska kuke?ni harga Allah inaso ne dai kawai naga gudan jinin takwarana shiyasa kuka ga na matsa masa ammh badon naci mata fuska ba,ku kuwa yawancinku musamman ya'yanku sai habaici da kuma kalami marasa dadi kuke jifanta dasu,tou wlh gargadi nake muku da babban murya karna ji kuma karku sake nakara ganin wani yaciwa matar nan fuska in ba haka ba mutum zai gane kurensa ne,ke kuma Ramlah wlh ki kiyaye kanki dani tunda kince ke din fitsararriyar yarinyace tou kuwa bari zanyi maganinki,ke Baddo bani da matsala dake don haka kowa ya tashi ya bani wuri....'' Jikokin ne suka fara tashiwa jiki ah sanyaye suka bar falon ayayin da suketa cece kuce ahanya,ganin hakan yasa tsoho tsawatar musu atake akayi tsit don ba karamin tsoronsa suke ba,kai wasu lokutan ma idan suka bud'e masa filin rigima da tsohuwar bindigarsa yake watsar dasu😄, Iyaye suka nemi gafarar ya'yan nasu awajen tsoho,yace''Nidai kuja musu kunne don wlh idan na tashi daukar mataki abun bazai muku kyau dukah ba,abar matan nan su wala agidajen mazajensu,ai haihuwar ba uban kowa zasuyiwa shi ba ehe,don haka karna ji kuma karna sake ganin wani nacin zarafinsu in ba haka ba sai mutum ya yabawa aya zak'inta....'' Duk suka amsa da ayi hakuri tsoho zaa kiyaye sannan sukayi gaba,wasu acikin ya'yan nasa irinsu Baba munniru da kuma wasu daga cikin matayensu suka kara jin tsanar Gidado da matarsa Jameelah,wai duk akansu ne tsoho ya had'a meeting din gaggawa har yake cin mutuncinsu agaban idon ya'yansu,lallai da sakel ya zama dole su dau mataki akai,, Falo ya rage daga tsoho sai Jameelah sai Gidado wanda kansa yadau zafi don shi sam fitinar family dinnan nashi ya soma isarsa,gskiya gidan yawa beyi ba,tsoho ne ya umarcesu dasu tsaya yana da magana dasu,tsoho yay gyaran murya ya shiga tsokanar Jameelah''Tou wai bazaki dago ki kalli megidan naki bane ko kuwa so kike saina biya kudine kafin ah kallenin?'' murmushin yake ta sakar sannan ta dago tana dubansa,saukar da ajiyar zuciyar gidado ne ya maida kallonsu dukah gareshi,tsoho yace dashi''Kai takwara yaya dai?na takura rayuwarka da yawa ko?'' Ai kuwa kamar yasan abunda ke ransa kenan ammh kala bece masa ba,jin shirunsa yyi yawa yasa tsoho maida kallonsa kan Jameelah,da sauri ta mayar dakai kasa zuciyarta na bugawa,tsoho yace''Jameelah kiyi hakuri ki fahimceni,harga Allah bawai cin fuska nayi maki ba dana tursasa gidado karo aure ba illa yadda Allah ya jarabceni da son ganin gudan jininsa,,nasan akwai 'ya'ya da yawa daga sauran jikokaina ammh bansan meyasa nafi kwadaituwa da son ganin nasa gudan jinin ba,kiyi hakuri Jameelah ki karbi uzurina,,ammh ina mai tabbatar miki da cewa bbu wanda zai sake cin zarafinki ah zuri'ar nan harna tsaya ina kallonsa ban dauki mataki ba,sannan kuma kisa aranki cewa zamaninki nanan daram ah zuriar tsoho bbu wacce zatazo ta saukar da martabarki koda kuwa ta haifa ne sai in har kece kikayi sakacin da har zatayi nasarar sauke zamanin naki har abar yayinki........         Cike da zafi Gidado yace''Tsoho meyasa ka kasa ganewa ne?sau nawa zance maka munje asibitoci yafi akirga akan rashin haihuwarmu ammh duk inda aka dubamu sai kaji ance lafiya lau muke dukah lokacin haihuwar ne kawai beyi ba,tou meh zaisa bazamuyi hakuri ba?ai Allah bai manta damu ba kuma nasan insha Allahu yana nan waiwayowa garemu ya share mana hawaye..... Da sauri Jameelah ta mike ta fice tana cizgar kuka,fitarta cikin wannan halin ya sake daga hankalin gidado,da sauri ya mike zai mara mata baya,tsoho yay hanzarin dakatar dashi ta hanyar kiran ainihin sunansa da wani irin kakkausar murya _*''SULEIMAN…!''*_ Cak…! ya tsaya tare da waiwayowa dauke da tsantar mmki akan fuskarsa don da wuya tsoho ya ambaci ainihin sunansa,komawa yay ya zauna don yasan abinda yakeso kenan basai ya jira yace masa ya komo ya zaunan ba, Tsoho yace with full seriouness''Suleiman kasa aranka cewa muddin itama wannan din ta shigo bata haihu dakai ba,,tou insha Allahu ni tsoho zansa ka jaraba auran gida gida,,don acikinku dukah hatta iyayenku bbu wanda ya ta6a shaawar yin auren dangi,,don haka ni dakaina zan za6o maka macen kirki acikin zuriar nan don ka aura,,watakila idan akayi 'yar gida gida sai kaga an dace....'' Kallon kwayar idonsa Gidad'o yake cike da mmkinsa don tabbas iya gaskiyarsa yake fad'a,be gama tsinkewa da lamarin ba kawai yaga tsoho ya fashe da kuka,da sauri Gidado ya isa gareshi zuciyarsa na kuna yake fadin''wai shin kaka ni kadai ne jikanka namiji acikin zuri'ar nan?gasu mansur,Gambari,Saikou,Yaro,Ibrahima Mustapha dadai sauransu,shin su din ba mutane bane sai nine zaka takurawa?ga kuma ya'yansu nan duk sun haihaifa inajin mustapha ne kawai muke jirgi daya dashi,tou meyasa bazaka takurashi ba sai ni?sannan kuma ai inajin ya'yan sauran sun isheka basai lallai dole mu mun haifa ba musamman ni daka fi takurawa,ni don Allah tsoho ka fita daga harkar rayuwata banison matsi da takura,kuma insha Allahu daga Hafsa dinnan bbu kari,,shin ina kke son nakai mata fiye da biyu ne?kai ne zaka ciyar mun dasu?ni wlh arayuwata bani da raayin ajje mace fiye da daya ammh gashi ka sani dole sannan kuma hakan be isheka ba tun baa kawo ta biyun ba kana sake bani umarnin karo wata idan har itama wannan din bata haihu ba,shin wannan wacce irin jarabace haka?ka sani koda kuwa zan aura mata sama da dubu ne idan har Allah yace bazan haihu dasu ba tou bbu wanda ya isa ya canza hakan.......'' Ji kake tatassss! an daukeshi da wani irin mahaukacin marin da har sai daya ga walkiya sun gifta idanunsa,azabar bata gama sakeshi ba yaji an kara mai wani,,muryar Baba munniru ne yaji ya daki dodon kunnensa,magana yake cikin tsananin fushi da kuma dacin rai''Uban namu ne ka tsaya kke jefawa magana haka tamkar wani sa'anka?ai idan tsoho bai haifeka ba ya haifi ubanka Alassana,,ko kuwa don kaga yafi kaunarka akan sauran jikokinsa ne shiyasa kke takashi yadda kaga dama...?ai ina ji ma adadinka ne don ya nuna damuwa akan rashin ganin gudan jininka ah doron kasa,,ammh dake kai din butulu ne......''    Da sauri tsoho ya tari numfashinsa ta hanyar daka masa tsawa yace''Kai munniru banison iskancin banza,shin waya sako bakinka cikin zancen nan ne?ka tafi ka bamu wuri bbu ruwanka dani da jikana....'' kafin ya gama rufe baki yaga Gidado yasa kai ya fice zuciyarsa na azalzala,murmushin takaici ne ya su6ucewa Baba munniru yace''Tou dubi wanda kafi fifitashi akan kowa dubi yadda yake watsa maka kasa ah ido,,ko kadan baya darajaka da kuma ganin girmanka sai in an tursasashi dole,gaskia tsoho yakamata ace kayi karatun ta natsu,,lokaci yayi dayakamata ace ka fita daga rayuwar Gidado da kuma dena fifitashi akan sauran don hakan ba karamin haifar da kiyayya yayi atsakanin mutan zuri'ar nan ba,,kai ni kaina haushi nakeji yadda baka wani damuwa da nawa 'ya'yan sai tsatson Bobbo Alassana (Yaya Alassana),komi dansa Gidado Gidado haba yakamata ka kwatanta adalci mana yabba (Baba).....'' Shiru tsoho yayi don yama rasa ta cewa kuma baya jin zai iya rage son da yake ma Gidado don sauran su samu,ayau daace wani ne acikin jikokinsa yay masa wannan rashin ta idon tou da wlh daga shi har iyayensa sai sun fuskanci hukuncinsa,,ammh sbd qaunar da yakewa Gidado haka yana ji kuma yana gani yake takashi son ransa ya tafi kuma bazai dauki mataki akai ba kuma duk wanda yay yunkurin dauka sai kaga ya takama wannan din burki,,duk umarninsa da Gidado kebi tursasawar iyayensa ne in ba donsu ba bbu umarnin tsoho ko daya da zai cike.....    ____________★★★★   Ciwon kan daya saukarwa Gidado akan rikicin Tsoho be gama sakeshi ba sai ga wani babbar rikicin ya kunno masa,,wai matarsa Jameelah ita da kanta ta bud'e masa wuta alan dole da ita za'a je dakko amaryarta kuma acikin tata motar amaryan zata zauna,arikice Gidado yace''Yanzu ke Swthrt ina kika ta6a jin anyi hakan ne?ki gayamun ina kika karanto inda akace uwargida na zuwa dakko amaryarta kuma ma wai acikin taki motar zata zauna?uhmmmm ina sauraronki??     ''Nidai kawai ka banni inje if you really trust me bana son dogon surutu bani keys na motata...'' ta mika masa hannu ba tare data kalleshi ba,,shi ko shiru yay mata yana binta da kallon mmki,ganin shirun yay yawa ne yasa ta dubeshi tace''Yallabai kaifa nake jira lokaci na tafiya gashi har an soma wucewa....'' Samun kansa yay da mik'a mata makullan,tace thank you Sir sannan tayi gaba ya bita da''Jameelah pls dnt do anthing stupid kinga na yadda dake if not idan komai ya faru abakin aurenki nadai gaya miki...'' murmushi kawai tayi sannan taje ta jawo matar dan'uwansa wanda suke ciki daya dashi wato matar mustapha Anti Azeema,dama bakinsu daya,,mutane sai cece kuce akeyi akan wannan bak'on al'amari ammh bbu wanda ya iya daga murya ya fadi agaban Gidado tunda ana shakkarsa sannan kuma Tsoho da Hajju sun bada goyon baya don ayi zaman lfy duk da cewa su kansu bawai sun aminta da ita bane,,Tsoho da Hajju wato matar babansa sune masu fada aji awannan zur'ia,,daga tsoho sai Hajju don ko mijinta Alassanar shakkarta yake,bawai muguwa bace ammh kawai shakkarta ake,haka ya samo asaline da kasancewarta babbar 'ya awajen abokin Tsoho,Tsoho ne ya nemawa dansa aurenta,Alh.Manu abokin Tsoho ne na kut da kut ammh ya dade da rasuwa hakan yasa Tsoho ke nan da nan da 'yarsa Dije wacce akafi sani da Hajju,tou shiyasa ta samu mulki,iko da isa akan kowa na gidan tare da daurin gindin Tsoho,sai dai kuma tana da mutunci sosai shiyasa kowa ke qaunarta, Jameelah da kuma anti Azeema kadai ne acikin motar,,agaban motar kuma wani katon banner ne wanda aka rubuta ajikinsa _*'WELCOME HOME MY BRIDE'*_ ,,abun dai gwanin ban sha'awa,,Atsiyace ta figi motar tasha gaban jerin kwanon motoci 10 dake gabanta,kallo ya koma kan wannan motar,mutane sai lek'owa ake ana kallon yadda take wasan mota asaman titi abun dai gwanin ban shaawa kuma kamar ba mace ke tukin ba.......... _*Tofa! my fiful shin meke faruwa ne acikin wannan zuri'a?ayadda ake nuna mana kamar wa'enda suke ciki daya ma da Gidadon su kansu bbu wanda ya ta6a haihuwar wato matar mustapha da kuma kanwarsu Surayya,,bbu asibitin da basu je ba dukkaninsu ammh magana daya ce har yau wato lafiyarsu qalau haka ma matayensu,ita ma kanwarsu Surayya ance lafiyarta qalau,,tou duk da cewa ansan iko na Allah ne ammh ga dukkan alamu ya nuna kamar akwai wani kitumurmura acikin wannan babban Zuria'r?mudai je zuwa don yanzu wasar zata soma armashi*_ _*Da kuma alamun Jameelah na kokarin tafiyar da rayuwarta ne akan *'KISHIN ILIMI'* da kuma *'KISHIN JAHILCI'*😳,,,dnt hesitate much kudai ku cigaba da kasancewa da alkalamin hazikar marubuciyar taku✍*_ _*Inason ku bani hadin kai sosai acikin wannan tafiyar da zamuyi tare da fahimtar characters din dakyau,kuyi kokari ku gane matar wani da matar wance,haka ma d'an wani da d'an wace,jikar wani da jikan wance☺,,dnt allow urself to be confused don komi is well explained👎*_ _Ammh ta hanyar nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃          _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_ _*💫Dedicated to:-Anti Bahijjata & Grandma Zm Chubado*_     *#An_Intense_Jealousy_Story* *#Love#fiction* _•Copy cats ar advised not to transform diz publication by any means_ _#In this article, we will investigate what is going on in the minds of men who seek to marry more than one wife. What are their views on the matter? We also want to know what their wives think about their husbands’ looking to marry again_          _*💫BABI NA BIYU…✌*_ ___________★Akan idon Gidado motoci suka tashi kuma duk yana kallon irin gudun gangancin da Jameelah takeyi da mota asaman kwalta,ahankali ya furta''ke kuwa Jameelah salon naki kishin kenan?tou Allah ya kyauta...!'' komawa yayi inda yabar wasu abokan aikinsa wa'enda basu samu zuwa daurin aure ba shine sukazo tayashi murna da yammacin nan,wasu acikinsu sai cewa suke matarsa ta burgesu ayayin da wasu ke cewa suna tsoro kar tayi fuckup cuz mayb she's upto something freakish,murmushin yake kawai Gidado yayi tare da cije kakkauran lips dinsa yace''I trust my wife bazata ta6a bani kunya ba...!'' daga kafadu sukai suna fadin''Tou Allah yasa,fatanmu dai Allah ya baku zaman lfy dukah..'' Ameen shine abunda ya amsa da kana suka sallameshi shi kuma yayi musu rakiya wajen motocinsu,bayan wucewarsu ne ya koma ciki sai part din mahaifiyarsa *'Yumma'* Ya cimma jama'a sun dan ragu ah part dinta,tsirarun mutane ne kawai ke zaune ah katafaran falon mai alfarma,bayan ya gaishesu ya wuce dakin Yumma direct,da sallama abakinsa ya shiga cikin dakin,Yumma ce kawai ta iya amsawa don ita da Ramlah kanwarsa ne kadai adakin,fad'a take mata sosai akan cin zarafin Jameelah da tayi acikin jama'a,ita kuwa Ramlar sai kuka take kaman zata hadiye zuciya ta mutu,Yummah na ganinsa ta yanke fadarta bayan ta amsa mishi sallamar,itama Ramlar shiru tayi da kukanta kamar anyi ruwa an dauke,tsit kakeji don mugun tsoronsa take kamar wani mala'ikan mutuwa, Idonsa k'yam akan Ramlah wacce sai faman ajiyar zuciya take ta saukewa ajere,tun kafin ya karasa wajensu ya doka mata wani irin gigitacciyar tsawa''K…! maza knees down tun kafin na karaso wajen na tattakaki awajen stupid gal kawai...!'' ya fadi da jajayen ido,ai tuni ta zamo daga kan gado jiki na rawa takai gwiwowinta kasa kamar yadda ya umarta,yana isa gareta beyi wata wata ba ya daga hannu zai sharara mata mari,da sauri Yumma ta daga hannu ta tareshi,cike da dacin rai tace''Haba Gidado meye haka ne wai kke kokarin yi?wai kai meyasa idan ranka ya 6aci sai ka nemi ka fita cikin hayyacinka ka koma tamk'ar mahaukaci ne?ni nasan abunda kake wa zafin ran ammh ai yakamata ka dakata tunda ka cimma ina mata fad'a ne,,mutumin banza kawai mtssss...!'' Cike da mmki yake nuna Ramlah yace''Ya rabbi…! Yumma yanzu agaban mara kunyar yarinyar nan ne kike zagina salon ta kara rainani...?'' saurin taran numfashinsa tayi''Kai kana da kunyar ne?ba agabana kke kokarin jibgarta ba?dake kai baka da ta ido dukan d'a agaban idon iyayensa,tou wlh kar inji kuma kar in gani ka sake dukan Ramlah agidan nan,karshe ma daga daketa sai data kwanta jinya dake kai baka da imani ko kadan.....!'' Maganarta ta karshe ya kara fusatashi yace''Ai wlhy bata ma kwanta jinya dakyau ba har sai naga na fasa jikinta da belt tukun idan har bata fita aharkar matata ba,ga matar dan'uwanta nan Azeema da kuma yar'uwarta Surayyah cikinsu duk bbu wanda ya haihu ammh dake tawa matar ta raina shiyasa take takata son ranta kuma ana gani ayi shiru,tou wlh Yumma ki gargadeta bazan sake daukan wannan rainin da wulaqanci ba,ni kowa ya fita daga harkan matata,tunda dai kunsa na qaro wani auran zamu gani ai ko ita din zata haihun ammh adai cin zarafin Jameelah banaso.....!'' Ji kke tatatasssss Yumma ta kwasheshi da wani irin mahaukacin mari,,muryarta na rawa tace''wallahi suleiman ka fita daga cikin idona in rufe,lallai ashe rashin kunyar taka ba'a kan Tsoho kawai ya tsaya ba har yana neman shafarmu mu iyayenka?ai kuwa da sakel ya zama dole na dau kwakkwaran mataki akai,,maza fitar mun ah daki kafin raina ya karasa jagulewa...!'' Cike da tsantsar mmki yake kallonta hannunsa rike da kumatunsa inda yasha wawan marin,,    ''Ko bakaji abunda na fada bane?I said getttt outttt...'' ta sake fadi cikin hargowa tare da nuna masa hanyar kofa,da sauri yayi waje gudun kar ta tara musu jama'a.... Shidai yau yaga rayuwa,ayau ya karbi zafafan marin mutane biyu na Baba Munniru da kuma na mahaifiyarsa abunda wani acikin zuri'ar bai ta6a gigin masa ba kenan kuma duk akan yana fad'ar gaskiyarsa?shi bama wai don tursasashi da sukayi kan ya qaro aure bane ke soya ransa ba kamar yadda aka matsawa matarsa Jameelah,anbi an tsangwameta da rashin haihuwa bayan ga matar dan'uwansa mustapha yana nufin Azeema ko 6atan wata itama bata ta6a yi ba,haka ma k'anwarsa Surayya dake aure ah kaduna duk ba'a saka musu ido ba sai shi??tou meyasa?amanta da batun Surayya tunda gidan wani take,shi mustaphan meyasa baa takurashi da tasa matar ba sai shi?Tsoho bai ta6a bada shawarar wai mustapha ya karo aure ba sai shi harma yana ikrarin har ta uku sai yyi idan wannan da zata shigo itama tazo bata haihu ba,wai kuma Tsoho ya kira hakan da So?wani irin so kenan ana takura rayuwar mutum shiba karamin yaro ba?at 37 yakamata ace an fita daga harkarsa ai ya tsara rayuwarsa yadda yakeso,,shi abinda yafi daure masa kai ma be wuce yadda su ukun nan wa'enda ke ciki daya suka kasa haihuwa ba,shi,Mustapha da Surayya,ita Ramlar ce auta kuma batayi auran ba,ansan iko sai Allah ammh gsky abun da mmki ace duk matayensu ko 6atan wata bata ta6a yi ba haka ma kanwarsu Surayya,ita kanta tana fuskantar tsangwama da kyara acan dangin mijinta,duk wani jikan Tsoho  ah zuri'ar nan wanda yayi aure,matan ne da mazan duk kowa ya haihu ammh tsatson mahaifinsa Alassana bbu wanda yaga gudan jininsa,sai yake zargin kamar akwai wani lauje cikin nadi ammh bayason ya daura zargin akan kowa,don zato zunubi koda ya kasance gaskia,,zai dai cigaba da kaiwa rabbi kukansu don yasan abun na damun iyayensa ba kadan ba shiyasa Yumma wasu lokutan takan huce haushin akan ko wanene idan an 6ata mata rai,tai ta fad'a akan abun da bai taka kara ya karya ba,kuma duk yasan abu na cinta ne arai ammh ta kasa bayyanawa,ajiyar zuciya ya saukar sannan ya nufi part din Hajju don ita kadaice kurum zata iya saukar masa hankali ahalin yanzu,,shaquwa na musamman ne ke tsakaninsu,ko kadan bata mashi kallon d'an kishiya,ji take tamk'ar ita ta haifeshi da cikinta,gashi kuma Allah bai ta6a bata haihuwan ba itama...!    Bayan fitarshi Yumma ta zauna agefen gado tare da dafe kanta dake barazanar fashewa tsabar ciwon kai,dkyar ta iya duban Ramlah dake shesshek'a ta doka mata tsawa tace''Kema tashi ki fitar mun adaki kafin na huce haushin akanki..!'' da sauri ta mik'e jiki na rawa ammh taki motsawa sai kokarin 6ata hakuri take, ''Ramlatu...! nace ki bace mun daga gani ko?wlh idan baku dena 6atamun rai keda wanki ba tou na rantse da Allah bazaku sake ganin sakin fuska awajena ba tunda ku din ba 'ya'yan mutunci bane...! ta furta cikin tsananin fushi... ''Yumma don Allah kiyi hakuri bazan sake ba...!'' ta fad'a with a breaking voice,wani wawan kallo Yummar ta watsa mata,da sauri ta fice tabar mata dakin,,,fitarta keda wuya Yumma ta rushe da kuka tare da zu6ewa saman gado,hakika tana jin zafin rashin haihuwan 'ya'yanta uku,Gidado,Mustapha da kuma Surayyah,tasan tabbas ba hakanan kawai aka barsu ba,akwai lauje cikin nadi,ammh kuma yadda zuri'ar nan take da yawa tou waye zata dora ayar tambaya akansa?zata dai cigaba da kaiwa Allah kukanta don shine kadai yasan gaskia kuma da karfin mulkinsa zai magance matsalar insha Allah....! Cikin karyayyen murya wanda ya cakud'e da kuka tace''Zuri'ar Tsoho why??ni Ummerherny meh na muku ne wanda har yasa kuka huce haushin akan 'ya'yana?how can three of my children unable to conceive?such isnt possible....!'' ta furta tana share hawaye gami da jan majina kan ta cigaba''Akwai sa hannun wani acikin wannan al'amarin ammh ni Ummerherny na barwa Allah komi don shine zai mana maganinsa,,Allah ya saka muku Suleiman...!'' ta sake rushewa da kuka,ji tayi Goggo Boddiya na tunkaro dakin tana kwala mata kira,da sauri ta mike ta shige bandaki ta wanke fuska gudun karta gano taci kuka........      ★__________★       _*★THREE ARMS ZONE,ABUJA*_ Sagir best frnd na Gidado shine yayi kokarin shan gaban motar Jameelah yana mata magana''Haba..! Haj.Jami kibi ahankali mana,menene amfanin tseren motar?''      Tsoki tajah ba tare data tankashi ba ta kara gudun motar,na gefensa Suraj yace''Ammh lallai na yadda da maganar mutane da suke cewa wai rikicin duniya da mai rai ake,nifa ban ta6a ganin mace irin wannan bafa?wai da ita zaaje dakko kishiyarta shi kuma Gidadon ya daure mata gindi bbu jan ido,anya Sagir baka ganin cewa diz woman is upto something stupid?     ''Ni kaina abun ya dad'e yana bani mmki abokina ammh ai zamu gani,,ni bbu abunda ma yake bani haushi kamar gudun da take da mota sai kace ma tasan gdnsu amaryar ne,,aff! nafa manta cewa Allah ya kawomu zamani,karka sha mmki ma tafi shi gogan sanin kan gidan,,kasan wasu matan da zarar sunji za'a musu kishiya sai kaga sun soma shige da fice suna binciken gidan dayake neman auran,,gashi dai mun shigo 3 arms zone and she's the one leading us sai mu cigaba da bibiyarta....'' Sagir ya ida maganarsa yana shafa gashin bakinsa,hannunsa daya kan sitiyari,Suraj dai ya kurawa bayan motarta ido ne yana kallon abun al'ajabi...!            __________★    ''Jameelah don girman Allah ki rage gudun motar nan pls kar ki jawo mana accident,shin wannan wani irin zafin kishi ne haka?donna tabbata duk haukan nan acikin salon naki *'KISHIN'* ne....'' Azeema ta ida maganarta cike da zafin rai,,Jameelah bata saurareta ba har sai data isa ga gate din wani madaidaicin gida,,ji kke kiiiiiiiiii taja wani wawan burkin daya tada kura wanda hakan ya janyo hankulan yara dake wasa ah kofar gidan,ihun murna suka fasa ah sa'ilin da suka tabbatarwa kansu da cewa yan daukan amarya ne suka iso sbd jerin kwanon motocin da suka hango can nesa suna tahowa well organized abayan na Jameelar,da gudu sukayi cikin gida don bada sanarwa,cike da mmki Azeema tace''Jameelah dama kinsan gidan ne?wlh duk azatona sunan unguwar kawai kika sani ashe hatta kofar gidan kin sani,haba shiyasa naga ko jiransu Sagir bakiyi ba kiketa sharara uban gudu....'' Da jajayen idanu Jameelah ta dubi Azeema har saida Azeemar ta tsorata da yanayinta,''Menene ma ban sani ba akan Hafsa?inajin kawai yadda tayi rayuwa acikin mahaifiyarta kafin ta fad'o duniya ne kawai ban sani ba,Azeema kar kiyi mmki idan nace miki nasan abubuwa da dama akanta wanda shi Gidado be sani ba.....'' dan dakatawa tayi tare da sanya yatsa tana dauke guntun hawayenta,ita ko Azeema sake baki tayi tana binta da kallon mmki,ta cigaba''Azeema an gaya miki kishiya abar wasa ce?ki gode Allah ke ba'a wani takura miki kamar yadda ni aka tasani gaba acikin wannan fitinanniyar zuri'ar,Azeema ko kadan ban ta6a nadamar auren Gidado ba ammh ina meh cike da takaicin shigowa Zuri'a irin wannan,,Azeema rashin haihuwar ma ni bata wani dameni ba kamar yadda nake jin zafin yadda zan hada miji da wata gidahuma can,ayau Gidadona na shirin raba zuciyarsa da kuma gangar jikinsa gida biyu yamallakawa wata bayan ya tabbatawar dunia cewa shi din mallakin Jameelah ce ita daya,,,sister Azeema am sorry to say banajin zan iya cigaba da danne zuciyata salon na yiwa kaina illa,it's time to show dem the real me.....!'' ta ida maganarta tare da bugan sitiyari tana meh fashewa da kuka mai tsuma zuciya,sosai Azeema ta tausaya mata hadda er kwallarta,tace''Sister Jameelah pls dnt fall my hands,don Allah take it easy,,bani son ki kasance cikin sahun mata masu tafiyar da rayuwarsu akan *'KISHIN JAHILCI'* wlhy yadda kke da ajin nan kamata yayi ki tafiyar da rayuwarki akan *'KISHIN ILIMI'* .... Sagir ne ya katse musu hirarsu ta hanyar kwankwasa motar,da sauri suka fito idanunsa ya sauka kan wasu tsirarun mutanen da suka fito lek'en en daukan amaryar,Sagir yace''Haj.jami aganina da kin koma cikin motar kinyi zamanki idan yaso su Goggo Karime tunda sune manya sai su shiga su fito mana da amaryar ammh motar taki din dai zata shiga...'' kallon uku saura kwata ta wulla masa kan tace''Amaryarka ko tamu?'' kallon ban fahimceki ba yay mata,,gane nufinsa yasa tajah dogon tsoki tana fadin''Dallah malam bani wuri in wuce sai shegen shisshigin da bbu kwarjini...!'' tajah hannun Azeema suka nufi gate din gdn,,Suraj yayi hissing cike da haushinta yace''Diz woman is an animal wlh,wai meye haka take yi ne wai don Allah?wani irin kishi ne haka?sai ka kira salandon mijin nata kace masa taki jin maganarmu...'' [dake dama shine ya basu umarnin su dakatar da ita karsu bari ta shiga gidan idan ankai], Aiko tun kafin Sagir yakai ga latsoshi sai ganin call dinsa yay yana shigowa,da sauri ya danna receive ya kora masa bayani,hannu yasa akai yana shafawa tare da cije lips yace''Allow her,,idan har akwai sauran yadda da aminci tsakanina da matata Jameelah tou nasan she wont try doing anyting stupid kawai kokarin daga hankulanmu take....!'' ya fad'a not fully sure of himself,,ta6e baki sagir yay kawai yace''Toh Allah yasa...''      Sai safa da marwa yake yi adakin Hajju,duk abun duniya sun taru sun masa yawa,ina ne zai soma dafawa?yana cikin wannan halin kuncin ne sai ga Hajju ta fito wanka,she was shocked to see me in tears,yana ganinta yayi saurin isa gareta ya rungumeta tare da fashewa da kuka yace''Hajju zuciyata namun zafi sosaii,,ina zan saka raina inji sanyi ne?" Cike da tausayinsa ta shiga bubbuga bayansa take fadin''Haba d'ana dena wannan kukan share hawayenka ba'a san dan sanda da kuka bafa,da jarumtaka akasanshi,,nasan da damuwarka ammah ka sani bbu abunda zan iya yi akai illa tayaka da du'a'i,ka gayawa Allah damuwarka don shine zaiyi maka maganin komi...!'' jan hannunsa tayi ta zaunar agefen gado sannan taje ta dauki kofi tadan dibi ruwa kadan aciki ta zauna ta shiga zuba addu'o'i tana tofawa aciki har dai ta kammallah sannan ta bashi yasha,nan da nan yaji wani irin dadadar sanyi ya mamaye masa zuciya,haka take masa akodayaushe idan yana cikin kunci,sai tayi masa tofi ta bashi yasha sannan ransa ke sanyi,,sallama yay mata sannan ya fita,ita kuma ta hau shiri don tarbar amarya,,akwai wani al'ada acikin wannan Zuri'ar,,wato duk matar da aka kawo aure gidan,Tsoho ne ke fara sanya mata albarka kana akaita wajen Hajju ta sanya mata tata albarkar kafin sauran,Hajju takan jika magani aruwa irin tamu dai ta gargajiya sannan ta bawa amarya tasha,yin hakan wai kariya ne agareta da kuma tsareta daga mugun nufin wani,,haka ma idan ya'ya mata zasu fita agidan wato zasu je aure,suma din takan basu *'RUWAN KWARYA'* kamar yadda ake kiransa susha don kariya agaresu,bbu wata wacce ta shigo ko ta fita da zaace ta tsallake wannan al'adar..............      _*Tofa! muje zuwa muga ko akwai wacce zata iya tsallakewa nan gaba?muddin kuma wannan din ta tsallake aganina tana iya 6ata komi,,juz guessing oowh😄*_ _Ammh ta hanyar nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃          _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_    _*💫Dedicated to:-Anty Bahijjata & Grandma Zm Chubado*_     *#An_Intense_Jealousy_Story*           _*💫BABI NA UKU...🤟*_ ____________★Ba tare data tsaya neman shawara awajen manya ba ta kamo hannun Azeema,kai tsaye suka danna kai cikin gidan dauke da sallama abakunansu,gaban Azeema sai faduwa yake sosai ita ko uwar gayyar ko ajikinta,idanuwansu ne ya sauka akan enmata kusan goma zaune ah karkashin wani canopy,fuskarsu duk ah murtuke bbu ko digon fara'a,suna ganin shigowarsu duk suka mike tsaye,,kowacce ta kama kwankwaso ta hau girgije girgije,lura da hakan yasa Jameelah kallon Azeema tare da sakin wani irin shu'umin murmushi tace''Ahh lallai zuri'ar tsoho akwai munafukai sosai aciki,wato ga dukkan alamu ya nuna an kira an sanar musu da cewa ina cikin wa'enda zasu zo daukar amarya ne kuma nasan Ramlah ce tunda tana da kyakkyawar alak'a da kanwar amaryar Nabeelah...!'' cike da rawar murya Azeema tace tana kallonsu''Jaaa...meee..lah gaskia ni..fa bani qaunar rigima arayuwata kawaiiii mu koma waje mubar su goggo su shigo....!'' wani wawan kallo ta wurga mata wanda ya kusan tarwatsa hanjin cikinta tace tana hararata''Meh kike yi haka ne sai kace ba mace ba?Azeema tsoro ba nki bane tunda har kina tare ne da matar dan sanda,don haka ki kwantar da hankalinki ni bbu rigimar da zan mayi dasu ammh one word is enough for the foolssss....!'' ta fadi da jajayen ido wit full seriousness...    ''Nabeelah wai waccece uwargidan tasa aciki ne?...'' wata mai suna Fa'iza take tambayar kanwar amaryar,ta6e baki Nbeelah tayi kan tace''Itace katuwar cikin abu kamar buhun shinkafa...'' dariya suka fasa dukah kuma iskanci ne kawai irin nata in ba haka ba Jameelah ba katuwa bace kawai she's juz chubby and sexy,kishi ne kawai suke taya yar'uwarsu Hafsah,wata mai suna Ruqayyah tace''Da wannan dariyar banzan da kuka tsaya kuna yi why not muyi saurin taransu tun kafin su karaso inda muke muci kutumar uban hegiya?'' ''Tunda ita ta kawo kanta da kanta ba...'' wata Ablah ta karashe,gabaki daya su wajen goman suka nufesu,ita Nabeelar ce dai akarshe don mugun shakkar Jameelah take,agabansu suka tsaya cak! Cike da tsoro Azeema tace''Haba bayin Allah ya haka?meya faru? Yasin tsoron Azeema ba karamin haushi yake bawa Jameelah ba,ta kwasheta da wani irin harara tace''Azeema wlh karki bani haushi,kina ganin mutane sunci damarar zuwa wasan dandali irin dai wacce akeyi ah k'auye shine zaki wani tsaya tambaya?hanya ce dai suke neman abasu shiyasa suka tsaya mana kerere aka,,ammh abun ya bani mmki wai ace ana irin wannan wasar acikin gari kamar Abuja,kodayake na manta duk inda kaje akwai kauyawa....!'' jan hannun Azeemar tayi suka ja gefe tana mai watsa musu wani irin mugun kallon daya fadar da gabansu dukah tace''Ga hanya nan ku tafi agaida samarin dandali....!'' Sai suka ji duk kunya ta kamasu don kam gaskia ta fad'a duk wanda ya kallesu tabbas kai tsaye zaiyi tunanin dandali zasu,kukan kura Ruqayyah tayi tare da shak'o wuyar Jameelah tace''Kutmar ubaaaaa! mu zaki ciwa mutunci haka?tou kuwa na rantse da Allah sai munci ubanki da uwarki anan wurin yau tunda ke kika kawo kanki da kanki...!'' Ana cikin haka ne sai gasu Goggo Karime sun danno kai cikin gidan,ganin rikici na neman barkewa tsakanin dangin amaryar da kuma su Jameelah yasa suka nufi wajen da sauri''Kai kai meye haka ku bari,ke sakarta man...'' acewar Goggo Fatoumata,adaidai lokacin manya yan dangin amaryan suma suka nufo wajen don hayaniyar da suke ta jiyowa,bbu wanda ya kula da marin da Jameelah ta yankawa Ruqayyah sbd sauran yan'uwanta da suka rufeta,sai ji kke tass! aka rasa wanda aka mara,,Jameelah ta fashe da kuka tana fadin''Innalillahi baiwar Allah meh namiki haka ne kika mareni?'' cike da mmki ake kallonta hatta wacce ta maran don har kasa magana tayi balle tace zata rama,sauran suka had'a baki sukace''munafuka ta mareki kodai kika mareta?'' Jameelah dai bata tankasu ba sai kuka take mai ta6a rai,manyan na zuwa suka nemi jin ba'asi,anan ne ake musu bayanin cewa ai uwargidan Gidadon ne ita Jameelar,sosai sukayi mmkin yadda akazo daukar amarya da kishiyarta ahad'e ammh basu ce komi ba illa fada suka shiga yiwa 'ya'yan nasu akan don meyasa zasu taresu da fad'a? Ruqayyah sai cewa take tayi ta mareta fa ammh bbu wanda ya kulata sai cewa akayi ma karya takeyi itace ta mari Jameelar,suna ji kuma suna gani akayi ciki dasu Azeemar,Jameelah sai gwalo take ta aika musu dashi ah 6oye...     ____________★★ Gidado ne yaje can ta bayan gida yana waya dasu Sagir donshi mmki yake yadda sukace masa wai Jameelah tasan gidansu Hafsah bayan bai ta6a kaita wajenta ba balle kwatance,lallai mata kenan yasan tabbas bincike tayi akan Hafsah,shidai addu'arsa dai aynzu shine Allah yasa karta bashi kunya,bayan yakare wayar da Sagir har zai koma can cikin gida sai yaji kamar ana magana kasa kasa ata wani lungu,ahankali yaja jiki ya lafe ajikin bango tare da kasa kunne yana sauraro,muryar Kasim d'an Baba Munniru ne ya daki dodon kunnuwansa,     '' Don Allah ki yarda da kalaman da suke fitowa daga bakina,soyayyarki ce ke 6oye acikin zuciyata wadda ta zamo sirri tsakanin zuciyata da kirjina,hakika nayi tattalin wannan sirrin da cewa bbu wanda zan fadawa shi sai ke kadai da kika fi cancanta ah zuciyar yan mata,tabbas na zaga zuri'ar nan,ga yan mata nan da yawa acikinta ammh ko kadan banga wacce tamun ba kamarki *MUBEENAH* ,kuma na zabi fallasa sirrin zuciyata ne aduk randa Allah ya kawoki garin Abuja sai gashi ya fad'a ah bikin Hamma Gidado,plsss enmata kice wani abu man don Allah ki amince mu zamo mutane na farko da zasuyi auren dangi acikin zuri'ar nan kinji plsssss na hadaki da Allah Mubeenata ina sonki kuma ina qaunarki....'' Jikinta ne ya dauki rawa sosai,zufa ya shiga tsastsafo mata kota ina don sosai kalamansa suke neman rud'ata,da rawar murya tace''Ham..ma  ka...sim don girman Allah karka ce dani haka,,yabba (haka suke kiran babanninsu) zai mun fad'a sosai don ya hanani tsayawa da samari saina gama aji shidda wai,kuma zanso ka cire soyayyata aranka tun kafin wani yaji ma don kasan ba'a ta6a auren dangi ba ah zuri'armu tou baka ganin watakila asamu matsala idan zancen nan yyi kuskuren fita har akaji? Hamma Ka.....!''   ''Mubeenah ki gane man! wlh Kasim ya kamu da mugun sonki kuma gaskiya wlh bazan iya hakura dake ba,insha Allahu akanmu za'a fara auran dangi acikin zuri'ar nan,kawai yanzu so nake ki tabbatar mun da amincewrki kar kiji tsoro nida kaina zanje na samu tsoho da maganar kinji? Ajiyar zuciya ta sauke don idan tace itama din be kwanta mata arai ba tofa tawa Allahnta karya,tace''Tou shikenan naji ammh nidai muyi abunmu asirrance tukunnah zuwa nan gaba idan na kare makarantar saika fito da maganar ammh aynzu gaskia ban bada goyon baya ba....!'' Murmushi ya saki yana kura mata ido cike da zallar shaawarta,yace''Tou gimbiya yadda kikace hakan zaayi nidai amincewarki din dama kawai nake da bukata,tunda kuma kin amince ai komi mai sauki ne,yanzu dai bani lambobin wayarki wanda zamu dunga communicating ta hanyarshi idan kin koma....!'' Wani kasaitaccen dariya Baddo ta saki mai kayatarwa kan tace''Ai yabba ya hanamun rike waya wai saina gama school tukunnah,kaji fa shekaruna goma sha bakwai ammh sai cewa yake wai har yanzu ban mallaki hankalin kaina ba saina kai sha takwas tukun…'' ta ida maganar tare da cuno baki gaba,shi ko sake bin zubin halittarta yyi,komi yaji sai kace ba er sha bakwan ba,girgiza kai yay kan yace''Gaskia kam yabbanmu bai kyauta mana ba,ya zaayi ace zankaded'iyar budurwa kamarki ace bata da waya?yanzu miye abun yi?'' ''Abunyi shine ka fita daga harkarta kafin watan soma cin ubanka ya matso kusa kana jina ko?'' ah firgice duk suka juyo kallonsu ya sauka akan Gidado dake tunkaro lungun fuskarsa ahad'e tamk'ar be ta6a sanin dariya ba,gaban Kasim ya shiga dukan chalugud'e,ba shiri ya jingina da bango yana fadin''Hamma Gi.......'' ''Hammar kutumar ubanka?yarinya kankanuwa kamar Baddo ce ka jawo zuwa lungu kke kokarin 6atata?eyyy tambayarka nake…!'' ya fad'a cikin tsananin fusata,Kasim yace cikin tsorata''Hamma wlh ba 6atata nakesonyi ba kawai ce mata nayi inasonta da aure…! Takaici duk yabi ya cika Gidado yace''Sonta?meh yarinya karama kamarta ta sani agame da so?in da gsk kake ma tou meyasa baka gaya mata ah filin duniya ba sai janta lungu kayi wato salon ka yaudareta da soyayyar karyarka ka 6ata mata rayuwa ko?ai duk ina la6e ina jinku kuma na rantse da Allah idan ka sake bari na ganka da ita ah ke6antaccen wuri kaji nace Allah sai kayi kwanan cell bayan na gama farfasa maka jiki da rodi...!"" Gidado yashiga karkad'a yatsun hannunsa biyu yana fadi cike da zafi''Oya tun daga wajen tsugunna ka soma tsallen kwad'o don idan ka bari na matso kusa abun bazai maka k'yau,,maza nace...'' ya ida maganarsa tare da zaro belt din wandonsa yana huci tamk'ar namijin zaki,da sauri Kasim ya tsugunna tare da kama kunnuwa biyu ya shiga tsallen kwadon kuma ta gabanshi zai bi hakan yasa duk ya kara tsorata,ita kuwa Baddo da baya baya ta soma ja tana zubar da ruwan hawaye tare da shessheka,zuciyarta fal tsoro,kallonta Gidado yay yace''Idan kika sake na sake jin shesshekarki Allah saina matso na miki duka black and blue,oya maza kama bakinki....!'' da sauri tasa hannu ta kama le6unanta ammh hawaye be bar zubowa ba,Gidado ba sauki ai saida ya shaud'a masa belt din sau biyu yana fadin''Dan iska mai 6ata yara kawai...'' shi kuwa Kasim aguje yyi cikin gida,kuka ya kufcewa Baddo ganin yana kusanto inda take,ta manne da bango ssai tana fadin''Hamma Gidado wlh shine ya jawoni zuwa nan baa son raina bane don Allah kayi haquri karka dakeni wlh banda ma lfy...!'' yanka mata wawan mari yay yana huci yace cike da haushinta''Shegiya yar iska ashe abunda kikeyi kenan acan kano bamu sani ba?ana yabonki ashe ke din tantiriyace,musa ah fuska fir'auna ah zuci,kaca ne yasa miki ah kafafu ya jawoki nan da kike cewa baason ranki bane?meyasa baki hadashi dasu Yumma,Hajju ko Umminki ba daya matsa kizo,dake kema irinsa ce shiyasa kika biyoshi lungu ku shek'e ayarku da sunan soyayyarka karya ko?'' Wani sabon kukan ne ya kufce mata jin irin mummunar zaton da yakeyi akanta,girgiza kai tashiga yi ayayin da sabbin hawaye ke ziraro mata tace cikin karyewar murya'' _*SULEIMAN…!*_ ka yarda dani wlh _*'MARYAM'*_ da _*'SHAGARI'*_ basu haifi 'yar iska ba,tsautsayi ce kurum ta kawoni lungun nan ammh bawai da nufin iskanci ba kamar yadda kke zato...!'' tana gama fadar hakan tabi ta gabanshi ta wuce zuciyarta na tukuki,shi kuwa jikinsa ne yyi sanyi da kalamanta ammh sai ya fuske tare da doka matsa tsawa yace''K…! ni sa'an wasanki ne da har zaki ambaceni da ainihin sunana kai tsaye bbu girmamawa?kai uban waye yace ma ki kira wannan sunan bayan ba kowane yake da hurumin ya ambaceni da ita ba har sai idan wannan din ya taka wani matsayi ne awajena?…'' Murmushi kawai tayi tana share hawaye ta juyo tace''Kowa ma yana da wannan hurumin ambatarka da ita sai in har bata kama ba,tou ba gashi yanzun data kaman na ambata ba tare da sanin nayi ba?'' tana gama fadar hakan ta wuce abunta ta barshi tsaye nan da tsananin mmkinta,wai shine ayau yarinya karama kamar Baddo ta tsaya tana tanka mishi magana bayan kowa shakkarsa yake acikin zuri'ar nan,ko Kasim dinma ba sa'ansa bane,ya girmeshi nesa ba kusa ba,Kasim befi 25 ko 26years ba balle ita mai 17,kwafa yayi yace''Gaskia yakamata na gyarawa yarinyar nan zama don naga tana neman rainani kafin tazo nan gaba ta bani kunya acikin jama'a…!      ____________★ Wani abun mamki sai gashi manyan dangin amarya hadda iyayenta sun amshi Jameelah da hannu bibbiyu,aka hadasu ita da amaryar aka musu nasiha mai ratsa bargon jiki,daga karshe aka fito tafiya bayan amarya tasha kukan rabuwa da iyayenta da kuma yan'uwanta,Jameelah rike da hannunta tana ta lallashinta,,Su Nabeelah suka ce sufa basu yadda Hafsah ta shiga motar jameelah ba don basu yadda da ita ba,wasu ma sukace gaskia ne suma basu yadda ba,kalilan ne sukace sufa sun aminta da Jameelar,murmushi Jameelah tayi tace''Tou ai sai wasu su biyomu acikinku idan har baku yadda dani ba,Allah na tuba idan har naso yi mata wani abun ne ai da tuni nayi basai takai ga aure mun miji ba ammh da yake my heart is pure kuma inason wannan auren da mijina ya qaro shiyasa nazo karbar amaryata da kaina wanda hakan na cikin tayashi murna ne....!''  ''Karya kike munafuka akwai wata kullalliyar da kika shirya mata ne aranki kuma baki isa ba Allah bazai ta6a sa kici wannan nasarar ba,kice da bokanki in jini Hindatuwa goggon amarya wai yayi karya…! Murmushi kawai Jameelah ta saki zuciyarta na azalzala ammh dake ita din macece er bariki sai bata nuna cewa maganar ta zafeta ba,majority sunki yadda ta shiga motarta,hakan ya jawo cece kuce ga kuma dare na lulawa,,Hafsah amarya dai taga ana 6ata mata lkc ta dubi Jameelah dake kusa da ita tace''Yayata ina motar taki ne?muje in shiga...  '' wasu sukace cike da mmki''Hafsah meh kikace?kin amince zaki shiga motar kishiyarki?'' Wata ta kara da''Ke wacce irin mutumce baki tsoron ta miki wani muguntar ko kuma ma ta kasheki?'' ''Babu ruwan kowa dani imma ta kashe ai abakin aurenta... '' cike da mmki ake kallonta ita kam Jameelah sai da gabanta ya fadi dajin wannan furucin ammh sai ta dake ta kamo hannunta sukayi wajen motar,bbu wanda yyi yunkurin hanawa ammh akace Nabeelah da wata kanwar mahaifiyarta subi bayanta..........    ** Cikin ikon Allah kuwa abinda ba'a zata ba kuma baayi tsammani ba sai gashi an isowa da Gidado da amaryarsa lafiya lau,yana dakin Hajju yasoma jin bud'a ya karade gidan,an kaita wajen tsoho ya sanya mata albarka tare da nasihu duk an musu daga Jameelar har ita Hafsan,iyaye maza ma sun tofa albarkacin bakinsu sannan daga karshe aka nufi part din Hajju da ita don tasa mata tata albarkar da kuma bata  _*'RUWAN KWARYA…!*_ tasha kamar yadda sukeyi ah al'adance,hannunta makale acikin na kishiyarta jameelah...........     _*Salon na daban ne my fiful muje zuwa*_ _Ammh ta hanyar nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488    _*7 free pages to go don haka ku hanzarta yin register*_ _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃          _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_    _*💫Dedicated to:-Anty Bahijjata & Grandma Zm Chubado*_     *#An_Intense_Jealousy_Story*           _*💫BABI NA HUDU...🤟☝*_ ………! Ah barandar sashin Hajju suka iske ita Hajjun zaune tana jiran isowarsu,hannunta dukah biyun rik'e da wani babban k'warya wanda ruwan magani yayi rabinsa,zaune agefenta kuma Yumma ce,adayan gefen kuma Haj.Karama wato matar Baba Alseny,sai kuma sauran kishiyoyin farfadanta dake tsaye acan gefe,da gud'a aka karaso da Hafsah wajen hannunta sakale acikin na jameelah,Ramlah ta taimakawa Jameelah suka durk'usar da Hafsan agaban Hajju wacce sai faman shesshek'ar kuka take tayi irin dai ta amare,Hajju ta mik'awa Yumma k'warya tana fadin''Ummerherny rika mun nan…!'' Yumma tasa hannu ta karba idonta k'yam akan Hafsa surukar tata,Hajju ta mik'e tsaye dauke da murmushi akan fuskarta ta aza hannunta akan Hafsa tace''yata muna miki barka da shigowa cikin zuri'armu mai albarka,wato zuri'ar *'TSOHO SULEIMANU*' ,,Hafsatu Allah yasa kin shigo asa'a da kuma kafar dama,Allah kuma ya baki ikon bin mijinki sau da kafa da kuma kyautatawa danginsa sannan kuma ya wanzar da zaman lfy atsakaninki da abokiyar zamanki,Allah kuma ya azurtaku da zuri'a zayyaba.....!'' sai jero mata ameen ake tayi,ita kanta amaryar tana ta amsawa ne ahankali,   Hajju ta cigaba''Akarshe kuma ina rokanki wata alfarma da kika bani dama na gudanar da wasu al'adunmu da muke yiwa duk wata wacce ta shigo cikinmu shi da kuma wacce muka bayar waje wato namu 'ya'ya matan kenan, _*'WANKAN RUWAN KWARYA DA KUMA SHANTA'*_ domin kariya agareki acikin rayuwar aurenki wannan shine al'adar,,shin Hafsatu da mutanenta kun bamu wannan damar?don hakan shine zaisa muyi maraba da ita acikin zuri'armu…!''   Kai tsaye mutanenta suka ce sun amince,Hajju ta dubi amarya da kanta ke duk'e akasa tace''Amarya inason naji ta bakinki,shin ki amince amiki wannan al'adar tamu…!?'' murya na rawa tace''Naaaa....amin...ce.....!'' Habawa ai sai ko'ina ya dauki gud'a....    ____________★★ Sauri sosai Baddo take ta raftawa don tazo agudanar da wannan al'ada ta zuri'ar tasu agabanta ta gani sbd ba'a ta6ayi tana nan ba,duk bukukuwan da akai tayi da wayonta dinnan bata samun damar zuwa don alokacin sai kaga tana cikin jarabawa ne,wannan shine karon farko da za'ayi shi agabanta wanda ta dad'e tana ta dokin zuwan wannan ranar,kaya kala uku ne suka wankewa Hajju ita da su Hanifa kannan Kasim tou shine aka kwashe kayan ah igiya aka bata takai dakin Hajjun,wannan dalilin nefa yasa take ta sauri takai kayan dakin sannan ta komo waje tasha kallo,sai ji tayi ta buge mutum ah kofar shiga dakin Hajjun,ninkakkun kayan kanta suka fad'o tare da watsewa akasa,ta daga kai tana duban wanda ta bugen,idonta ne ya sauka akan Gidado wanda ke watsa mata wawan kallo,gabanta yayi wani irin bugawa da sauri ta juya zata koma,ganin hakan yasa yyi hanzarin sa hannu yayo grabing kafadarta cike da mugunta tare da forcing dinta ta waiwayo gareshi,lafiyayyen kwankwashi mai kyau ya zuba mata yace cike da tsanarta''Hegiya kin buge mutum kin juyo zaki koma ba tare da kin bashi hakuri ba dake ni kin rainani ammh na tabbata da'ace wancan abokin iskancin naki kika buge da har rungumarsa zakiyi kina bashi hakuri,come on will u get down on ur knees and say sorry ko kuwa saina fasa bakin tukunnah…!?'' kuka ta sanya masa meh daga hankali tace''kayi hakuri ni wlh bansan da mutum abakin kofar bane....'' ''Yar iska kawai ina zaki sani kuwa bayan idanun sun rufe da iskanci?dallah mallama give me way na fita kafin na zaune miki aruwan ciki,dubi abu kamar buhun siminti....'' ya ida maganarsa ah kufule,azuciye tace''Nidai wlh Hamma na gaya maka kabar kirana da er iska ni ba ita bace plssss....'' Kallonta yay akaikaice yace''wato nine ma dan iskan ko?'' ya furta yana kokarin kwanto belt,da sauri ta jaah da baya tace''A'ah wlh ba kai bane niche...!'' ta fada hawaye na ziraro mata,,murmushin mugunta yyi sannan yace''Good gal....kuma daga yau sunanki yar iska,koki bari na dunga kiranki da hakan ko kuma a'ah bakiso gwara inje in fasa kwan ince musu na ganku kuna shek'e aya ah lungu ta bayan sashin Baba Haruna,,tou wanne aciki kika za6a?…!'' runtse ido tayi tana jin zuciyarta na azalzala da muguwar tsanarsa,shiru ta masa taki bashi amsa,hakan yasa murmushin mugunta sub'uce mishi yace''okay fine i will assume u choose option one and daz very good of you,,tou yar iska bani hanya in wuce…!''      ****** Kwaryar Hajju ta karba tare da bismillah sannan ta kwararawa Hafsa tun daga kai har kasanta,ko'ina ya dauki gud'a ita kuwa fashewa da kuka tayi don dole kaji wani irin imani da tausayin kanka ya ratsa zuciyarka ah sa'ilin da ake maka wannan wanka,Hajju ta rage kadan aciki ta mika mata tace''karbi ki shanye wannan…!'' hannu na rawa ta karba ta kafa abaki ta shanye tass! sannan ta mayar mata da kwaryar,Hajju ta karba ta daga empty kwaryar sama sannan ta kifar dashi,,ji kke taratasss!ya fashe sai aka shiga rangad'a gud'a akan nada,fashewar wannan kwaryar ba karamin firgitar da Baddo tayi ba don ah tsorace ta shige jikin Gidado tare da fasa ihu jikinta na rawa,adaidai lokacin kuma Hanifa ta tunkaro dakin take fadin''Baddo kina ina ke meh son ganin al'adar wankan ruwan kwarya gashi dai an sake sha dake ku....!'' maganarta ta yanke ah sa'ilin da kallonta ya sauka akansu Baddo rungume dashi,sannan kuma ga belt din dayaso kwancewa ada ya daketa dashi ammh sai be karashe kwancewar ba ya barshi,hakan ne yataimaka wajen raya mummunar zato acikin zuciyar Hanifa,cikin rawar murya tace''Ham...maaaa ashe da...damaa kai din dan...dan iska ne ban sani ba?habba Bad..doo hadda kema kin biye masa ya 6ata miki rayuwa abanza?'' Dasauri ta juya zata koma,hakan yasa yayi hanzarin tura Baddo ta fadi kasa sannan ya finciko Hanifa,tana juyowa ya sauke mata mari yana huci yace''Ke don ubanki nine zaki kalla ki kira da dan iska don bakki da kunya?abunda kika gani is unintentionally don haka idan kika sake naji wannan zancen awaje tou wlhy saina saki kinyi zama ah prison harna tsawon shekaru biyar......'' atsorace ta dafe kirji tace''Na shiga uku ni Hanifa ah prison dai??'' Dariya ne yaso kufce masa ganin tsoron dake shimfid'e akan fuskarta,yace''Yes! you heard me right prison nace sannan kuma bayan kin fito i will cut ur head off,so be warned idan kinason ganin kanki araye,,now get the hell out of my sight....'' da sauri tace''Insha Allahu bbu wanda ma zaiji zan kiyaye Hamma...'' ta juya tabar wajen da sauri sauri har tana harde kafafu,ya dubi Baddo dake durkushe tana kuka yaji wani irin muguwar tsanarta ta sake samun matsugunni acikin zuciyarsa,yace cike da tsanarta''An saba da iskanci shiyasa aka rungumeni don jan raayina,tou bari kiji ni din ba irinsu bane sannan kuma ke baki da abunda zai iya jan hankalina zuwa gareki,,bbu abunda zaki nunawa matayena sai ma su su nuna miki daga Jameelata har hafsata,so i beg u karki sake hada jikinki da nawa koda wasa ne if not sai kin yabawa aya zakinta,,foolish gal kawai yar iska.....!'' ya ida maganarsa tare da jan wni irin dogon tsaki,komawa gaban dressing mirror din Hajju yayi ya dauki turarenta mai kamshi ya feffeshe jikinsa dashi sannan ya fita ya barta zaune tana cizgar kuka kamar ranta zai fita,dakyar ta iya dagawa ta ninke kayan sannan ta zuba mata ah wadrope ta fita waje tama tarar an gama komi sai ma shirin kai Hafsa mota ake don ayau dinnan zaa sadata da dakinta,,kuma Tsoho ya bukaci da kar kowa ya bita,yace Gidado ya kwashi matayen nasa su wuce abunsu,don haka yan'uwanta sukayi sallama suka wuce gida bayan sunga tafiyarsu Gidadon,ammh kafin su wuce saida kawayen amarya suka kasa suka kuma tsare wai fa alallai sai an sallamesu,Gidado beda lokacinsu don haka sai yabar su sagir wai suji dasu,, Hafsa ce abaya ayayin da Jameelah ke zaune ah gidan gaba,straight Asokoro road ya nufa inda anan ne gidan nasu yake,Gida ne wanda ya amsa sunansa da gda,no long story kunsan dai mutum kamarshi mai matsayi babba awajen aiki ya dace ya mallaki gida na kece raini,Jameelah ce dai ta sake ruko hannun Hafsa suka shiga ciki,sashi daya ne ammh mai girman gaske wanda kowacce tana da part dinta ammh kofofin kowani part nata cikin makeken falon gidan ne,duk inda ka taka sai kafarka ta nutse,ko'ina clean ga wani daddadar kamshin daya gauraye guri,wannan duk aikin Jameelah ce iyayen tsafta,tanan kuwa Gidado yake tsananin alfahari da ita da kuma biyayyarta agareshi,kai tsaye part dinta Jameelah ta kaita sannan ta komo nata don watsa ruwa,   Ah gefen gado yasamu Hafsa zaune harta kwabe mayafi ta ajje,azuciyarsa yace''Allah sarki Jameelata aranar da aka kawomun ita dakyar na iya yaye mayafinta ammh wannan ko jira na roka bata bari nayi ba she allow me to see the face free of charge,agaskia Jami tayi ne....!'' Tsokanarta ya shiga yi yace''Amarsuu ke ko dan jan'aji irin dai taku ta amare bbu?'' ''Meh ka gani?'' Takaici ne duk yabi cikashi ganin ita bata masan abunda tayin ba,kamar bazai sake magana ba can kuma yace''Gani nayi baki jira na roki ah bud'emun fuskar ba kamar yadda dai naga akeyi,sai ganinshi nayi free of charge,yanzu fisabilillah idan daace da abokaina na shigo fa ai da kin kunyatani ba kadan ba don zuwa zasuyi sutayi dani wai matata ba kunya ba class.....!'' Ah zuciye tace''Suce din mana ina ruwana badai an kawoni gidan masoyina ba?sannan kuma kai din yau ne na soma ganinka da har zanji kunyarka?'' mmki ne ya kusan kasheshi tsaye anan da yadda ta karba masa magana,lallai kam zaiyi fama da ita don ya lura sosai zatayi rashin kunya abunda Jameelah bata masa kenan,tana mugun gudun 6acin ransa..... Kala bece mata ba,har zai fice daga dakin sai ga kiran sagir na shigowa,yana dagawa Sagir yace''Kai dan iska da fatar dai ka tsaya ka siyawa amarya kaza akan hanya don nasanka akwai shegen mantuwa.....!'' Dafe goshi yayi yace''Goddd!! wlh Sagir na manta kuma gashi yanzu to eleven,,ammh bari inje Allah yasa suna nan....''  ''Suna nan mana har 12 suna kaiwa,and please idan zaka siya ka siyawa uwargida don azauna lfy haka ake yi...'' Murmushi yay yace''Ai Jameelah bata da matsala....'' Sagir yace''Kai dai ka siya mata banson gaddama,infact jirani gani nan zuwa dashi....'' kan ya sake magana ya kashe wayar,murmushi yayi yace Allah sarki Sagiru abokin kwarai.... ''Gidado wato niche ma mai matsalar ko?'' haka yaji Hafsa ta furta ah kufule,,da mmki ya waigo yana kallonta yace''Kinji na fadi hakan ne?'' Saida ta saki dan siririn tsoki kan tace''Ai cewa kayi wancan matar taka batta da matsala which means badin ina kusa ba kaso kace masa niche mai matsalar ko?'' Hmm lallai ina da aiki sosai agabana abunda ya iya ayyanawa aransa kenan,be bata amsa ba yace''Nidai kije ki watsa ruwa kafin kazar amaranku ta iso don nasan shima din gab kike da tsareni da tambayoyi akansa tunda na lura ke din kunya be isheki ba…!'' Dirowa tayi daga kan gadon tace''Lallai ma Suleiman niche din bani da kunya?...'' wani irin shewa tayi gami da tafa hannaye tace''Lallai ko ni Hafsa zan gwada maka rashin kunya irin tawa acikin gidan nan,,kai dai zuba idanu kasha kallo,,kuma wni wanka ne zanyi bayan wacce aka mun da sunan wani al'adar banza?duk anbi an jika mutum da ruwa mtswwww...'' Har ya daga hannu zai kifa mata mari,ko mai ya tuna kuma sai gani nayi ya dakata tare da dunkule hannun,zuciyarsa na azalzala,,tsantsar mmki ne ya cikata ta kama kugu tana fadin''Eyyy meh nake gani haka Suleiman?marina kke shirin yi?lallai da baka kuma ba don kana marina tou wlh matarka zata jishi ah jikinta itama...!'' Idanunsa sunyi jajur dasu tamk'ar jan gauta,yama kasa furta komi dkyar yace''Fine Hafsah nagode...!'' ya juya yabar dakin ransa ah jagule,ah makeken falon ya hango Jameelah zaune cikin night gown dinta tana rusar kuka don tana ta juyo hanyaniyar Hafsah,muryarta asaman na mijinta,,jikinsa ne yay sanyi qalau ya nufi inda take....................!!   _*yanzu wasar zaya soma armashi😎sai ku biyoni*_ _Ammh ta hanyar nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_        *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃          _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_    _*💫Dedicated to:-Anty Bahijjata & Grandma Zm Chubado*_     *#An_Intense_Jealousy_Story*           _*💫BABI NA BIYAR...✋*_ …! Zama yayi akusa da ita tare da jawota ta fad'o jikinsa,kuka take sosai mai tsuma zuciya wanda ya had'e da kukan kishi,hura mata iska yayi acikin kunne don yasan abinda tafi so kenan idan har zai lallasheta kana yayi mata rad'a ah kunne''Hearthrob wannan kukan na menene haka ko duk na kishin ne?I beg you karki daga hankalin Gidadonki plsss,,trust me nadai auri Hafsah ne akan tursasawar iyaye ammh zuciyata tana tare dake ne....!ʼʼ   ''..Naji na kuma amince ammh ai gashi shi gangar jikin kuma ka raba mana ai,,Suleiman hakikʼa ina tsananin kishinka ammh kokari nake na danne zuciyata don banison na kasance acikin matayen dake tafiyar da rayuwarsu akan kishin jahilci,,bani son ganinka cikin tashin hankali mijina balle ace niche sanadin shigarka cikinta,,tun baʼa kwan ba Hafsah ta riga da ta nunan da kalar data shigo ammh karka damu sahibul kalbi zanci maganin hakurin zama da ita saidai kuma ta kiyaye kar hakurin nawa ya kare wataran,,Sahibuna plsss na rokeka karka dunga biyewa fitinarta gaji.....ʼʼ       Wani kallon shaukʼin so yake binta dashi yana jin wani irin zazzafar soyayyarta na shigarsa dakyau,,ahankali ya zame hular kanta ya cusa kansa aciki yana shakʼar kamshinsa,da sauri takai hannu ta rikʼe kan nasa tace"No no no plsss stop it sahibul kalbina its wrong,pls karmu shiga hakkʼin amarya ka tashi kaje gareta tana jiranka,,yau din darenta ne don haka dnt spoil it for her plsss.....ʼʼ ta ida maganarta tare da rushewa da wani sabon kuka,,da sauri ya dago fuskarta ya hadʼa da nashi,,goshinsu ya manne dana juna,yace in a very romantic voice"Hearthrob ahakan kikeson in tafi ga wata sannan ke in barki cikin damuwa bayan you are d woman dat trully ownʼs me?no wlh bazan iya ba,,gashi tun baʼa kwan ba ta soma gwada mun halayenta wanda na tabbtar da nan gaba bazan iya cigaba da zama da ita ba idan har bata sauyaba,,kai My Jamila i really love youuuu,,believe me ke din ta dabanceʼʼ ya rungumeta sosai ajikinsa yana mai jin tausayin kansu na ratsa bargon zuciyarsa,ita kuwa kuka take rerawa ahankali.....!      __________★ Hafsah dai daga baya an canza raʼayi an shiga bandaki aka tsalo wanka sannan ta sanya doguwar night gown dinta wanda ko gwiwa bekai ba,mai vest hand gashi kuma shara shara dashi don tsab ake hango pant dinta da kuma shape dʼin nipples dʼinta,,wai ita nan don taja raʼayinsa ne fa😂,ta feffeshe jikinta da turare har kala hudu tare da jefa mint abaki sannan ta zauna abakin gado gami da hardʼe kafafu tana jiran shigowar oga,lokaci zuwa lokaci take tsotsar alawar,can dai taga zaman bazai amfaneta da komi ba don shirun tayi yawa,taja tsoki tare da mikʼewa tayi kofa tana fadin"wai kazar an koma yinta ne ah london dayake neman taking foreva awaje?ji kusan sha biyu ake nema fa?ʼʼ Ta furta tana duban agogon bango kafin ta murdʼa handle na kofa ta fice take fadin"Ai zai dawo ya sameni ne...!ʼʼ     Idan ba idanuwanta kʼarya suke mata ba tou kuwa tabbas Gidadonta ne dai take gani yana romancing Jameelah kishiyarta don har nema yake ya fita cikin hayyacinsa,,ita kuma Jameelar nema take ta kwace kanta ammh yaki bata wannan damar sai dadʼa kankameta yayi yana tsotsar lips dʼinta dkyau hadda wasu lumshe idanu,harta matso kusa basu sani ba sai kallon tsantsar mamaki da alʼajabi take binsu dashi baki sake,,bbu abunda kake ji sai kʼarar french kisses da Gidadon ke aikawa Jameelah wacce daga baya ta shiga karbʼa cuz she canʼt reject it anymore...!       " _Innalillahi waʼinna ilaihi rajiʼun....!_ Suleiman ina can daki ina jiranka ka kawomun kaza ashe wayau kamun kazo nan kana cin taka kazar hankali kwance,,tou na rantse da Allah bazan tabʼa yafe muku cin amanata da kukai ba...ʼʼ ta rushe da kukan haushi,,su kuwa ah firgice suka saki juna tare da dagowa suna dubanta don bbu wanda yayi tunanin zata fito falon,gara ita hearthrob tayi tunanin hakan shiyasa take ta turjewa ammh shi sahibul kalbin he never saw it coming at all😆   cike da kunya ya shafa kansa yace''Hafsah! am so sorry nayi kuskure...ʼʼ   kallon rainin wayau ta wulla masa tace''Kamar naji ka ambaci kuskure??tou ka sani wannan ba kuskure bane illah son zuciya,,ayau daya kamata ace ina cikin tsantsar farin ciki ammh gashi u guys hav spoilt my wedding night wanda ya kamata ace nabar dadadʼar tarihi akansa,,ammh ga dukkan alamu sun nuna cewa tarihin nawa daren farkon zai rufe ne da kayan takaici wanda aduk sanda na tunashi zai jefani cikin kunci ne,Allah ya isa tsakanina daku kuma sai Allah ya bi mun hakkʼina,,wayyo kishiya bata yi ba wallahi.....ʼʼ ta sake rushewa da kuka tare da kʼarya gwiwowinta zuwa kʼasa,,jikin Jameelah ne ya dauki rawa sosai sai hawaye sharrrr cuz she felt so guilty,,da rawan murya tace"Haf...sah...don girr..man Allah kiii yaaa...femun wallhiii bazan kuumaaa ciin amanarkii ba...ʼʼ Adaidai lokacin wayar Gidado ta dauki kidʼa,yana dubawa yaga Sagir ne,bayan ya dauka yace masa"Kai mallam yi sauri ka sameni awaje dare yaja....ʼʼ da tou kawai ya amsa masa sannan ya mikʼe yace da Jameelah"Ke wuce part dinki kuma karki sake na dawo na sameki anan...ʼʼ Ta amsa masa daa tou,ya dubi Hafsa ransa ah matukʼar bʼace yace"Kema haka...ʼʼ Tsoki taja tace cike da tsiwa"Anki atafin maci amana kawai...ʼʼ murmushi kawai yyi sannan yasa kai ya fice don yasan bbu yadda zaʼayi Hafsah ta taka matsayin Jameelah ah zuciyarsa,,rashin kunyarta kadai ma ya riga yasa tayi fail,bayan fitarshi Jameelah ta koma Jameelarta fuska ayamutse tace"Ke! bari kiji idan kina cin kʼasa tou tabbas ki kiyayi ta shuri don naga kamar da rawar kai kika shigo gidan,ni idan kika takani bazan wani damu ba ammh karki bari kice zaki dauki wannan banzar dabiʼar ta cin mutuncin mijina agaban idona ko agaban wani don asannan ne zaki san ainihin kalata sbd ni hawainiya ce mai canzawa aduk sanda taso,, _*DCP  SULEIMAN ALASSANA GIDADO*_ ba abun rainawarki bane harki tsaya kina tanka masa magana muryarki asaman nashi,,don haka hattara amarya in ba haka ba uwargida zata gyara miki zama....!ʼʼ    Cike da tsantsar mamaki Hafsah ta mikʼe tsaye tana fadin"Lallai na yadda kishiya da ababen mamaki take,,wato kukan da kike ta sharbʼawa da kuma tsantsar tsoron da kika bayyana mana duk ta munafurci ce ashe,zuwa dakkoni da kikai ma nasan tabbas akwai wani abunda kika kulla ammh sai Allah besa kinci nasara ba,,kai kishiya akwai munafurci wallahi ammh ki......ʼʼ Jameelah tayi sauri taran numfashinta"Malama abunda kika gani ba munafurci bane illah kishin ilmi irinta wayayyun mata ba irin naki na en kʼauye masu nuna kishin jahilci ba,,ada kin so ne na dunga biye miki don mu hana masa kwanciyar hankali agida?sannan ya koma ya tsaneni?tou wallahi kinyi kʼarya kuma kinyi kadan,,ki sani ke baki isa kija da mace kamata ba matar dʼan sanda....ʼʼ Wani miyau mai dʼaci Hafsah ta hadʼiya kan tace"Dake ni dʼin kuma ba matar dʼan sandar bʼace sai matar direban gidanku ko?idan kuna ma da direban kenan,waya sani ko daga cikin tsiya aka tsamoki zuwa cikin daula...ʼʼ Akʼaikaice Jameelah ke kallonta don sosai kalamanta na kʼarshe suka soya ranta,murmushi ta sakar mai ciwo kan tace"wannan kuma ina ganin ba damuwarki bace ammh abunda kawai nakeso ki sani shine ke dʼin ba dʼaya kike dani ba,auran matar dʼan sanda is very annoying sbd sheʼs already trained,sumbar da kika kamamu ma muna yi na tabbata you were very shocked and suprised sabida baki tabʼa ganin irinsa ba,kadan kenan kiga gani kuma idan kikai sakaci zan dauke hankalin mijin ya dawo kaina ke kuma ki rasa gane kanshi gabaki dʼaya,don haka kibi asannu....!ʼʼ          ★★_____________   Acan waje kuma Gidado ya amshi ledojin kazar da Sagir ya kawo masa hadda kwalayen lemummuka ahadʼe,yayi masa godiya sosai,Sagir sai tsokanarsa yake yace"Malam kai dai kabi yarinyar mutane asannu banda rawar kafa kasan dai watakila sabuwar shiga ce..ʼʼ tsoki Gidado yaja kan yace"Dadʼina dakai kai dʼin dʼan iska ne,rawar kafar meh zanyi bayan dakai dani duk munsan cewa ba yau ne zan soma ziyartar wannan duniyar ba...ʼʼ    "Amma dai ba iri dʼaya bane ai...ʼʼ ya furta yana kʼyakʼyatar dariya,Gidado ya bʼatsar da zancen yace"Gara dani ma ina da har guda biyu kai kuwa dʼayan ma ta gagareka ajjewa,,gwauro kawai...ʼʼ murmushi mai ciwo Sagir ya saki kan yace"Ai ni tunda kuka hanamun auran Surayya toni da aure kuma sai wani ikon Allah...ʼʼ yana gama fadʼar hakan yaja mota yayi gaba ayayin da Gidado yabi bayan motar da kallo cike da tausayinshi,hakʼikʼa Sagir sunso juna da Surayya ammh Allah beyi cewa ita matarsa bace sbd Tsoho ne ya hana,tunda dʼan aminin mahaifinsu wato Awwal ya nuna yanason Surayya kuma dake mahaifinshi nada kʼyakkʼyawar alakʼa da Tsoho shiyasa kai tsaye Tsohon ya rufe ido ya bawa Awwal dʼin ita ya hana Sagir....   Jan jiki yayi ya koma ciki tare da umartan security daya rufe gidan goma..    "Inaso ki sani kafin na rufe tarihin daren farkona ya zama dole nabar miki abun mamaki wanda bazai tabʼa gogewa ba acikin zuciyarki....ʼʼ Hafsah ta fadʼa tana watsa mata kallon tsana "Allah ko?hmmm then Iʼll anxiously be waiting! zanta jiranki daga ciki don bazan so mijina yazo ya ganni anan ransa ya bʼace yace nayi disrecpecting nashi banbi umarninsa ba,kinsan ni matar aljannah ce..ʼʼ ta ida maganarta tare da kashe mata ido dʼaya,Hafsah na shirin magana suka ji Gidado na kʼokarin budʼe kʼofa,taku dʼaya biyu Jameelah tayi ta sadata kanta da part dʼinta dake tana kusa da kʼofar sabʼanin na Hafsa dake can nesa da inda take,saida Jameelah ta aika mata da gwalo kan ta rufe kʼofar wanda adaidai lokacin ne shi kuma ya sako kai ya shigo, Kallonsa ya sauka akan Hafsah rai amatukʼar bʼace yace"Hafsah da gani zamu samu matsala ni dake,wato ke bazan baki umarni kibi bako sai abunda ranki yaso shine zakiyi right?ga yarʼuwarki nan ita tabi maganata ta wuce bʼangarenta ammh dake ke dʼin fitinanniya ce mara kunya mai neman rigima shiyasa kika nunan cewa ke kin isa...ʼʼ Azuciye tace"Ita da kake yabonta ai yanzu itama ta shige aguje data jiyo motsinka....ʼʼ     "Tunda har ban sameta anan dʼin badai ai shikenan,kuma ni tsoron data ji ta gudun ya burgeni sbd ta gujewa bʼacin raina ne ammh dake ke baki damu ba shiyasa kikayi tsayuwarki bbu alamun tsoron,,kinga ni karbi kazar da kike tawa mutane hauka da balli akanta...ʼʼ ya fadʼi yana mikʼa mata,fusgewa tayi sannan ta juya zuwa part dʼinta tana rusar kuka,yabita da kallon ina da aiki sosai agabana,ya latso Jameelah yace ta fito ta kʼarbi tata kazar,koda ta fito bata bari sun hadʼa idanu dashi ba ta kʼarba tare da godia sannan ta koma ciki,   Kai tsaye part dʼin Hafsan ya nufa ya tarar da ita kwance saman gado tana rusar kuka,ledar kazar kuma tayi jifa dashi har yakai can kʼarshen gadon,sai yaji duk ta bashi tausayi ammah be nuna mata hakan ba yayi tubʼewarsa ya shige bandakʼi don watso ruwa,bayan ya gama ya dauro alwalarsa ya fito,,abun mamaki sai ganinta yayi tana yagar kazar tana korawa da lemur,da gani ta canza shawara daga baya kenan,kala bece mata ba har ta gama tayi gyatsa,anan ta mikʼe akʼasa ta bingire da bacci,yaso ya tada ita ta dauro alwala su gabatar da sallah ammh kuma sai ya kʼyale kawai,,can ya dakkota ya kwantar asaman gado tare da lullubʼa mata bargo sannan ya koma saman doguwar kujera ya kwanta bayan ya kashe musu wuta,wayarsa ya jawo ya shiga neman Jameelah awaya ammh be sameta ba,haka ya haqura ya rungume hannayensa saman kʼirji,,bbu jimawa wani nannauyar bacci yayi awon gaba dashi shima,itama Jameelar anata bʼangaren sai data ci kukanta kafin bacci ya kwasheta,,tata kazar kuwa ah fridge dʼin dakinta ta jefashi don bata cikin mood dʼin cinsa...     Asuba nayi shine ya soma tashiwa ita kuwa gimbiyar tana nan kwance tana sharar baccinta hankali kwance,ga wani irin munsharin da take jaa wanda ko kadan bayaso,matsawa kusa da gadon yayi yasa hannu ya tabʼota,yaci saʼa ta budʼe ido yace"ki tashi kiyi sallah asuba tayi...ʼʼ tsaki taja ta juya masa baya ta cigaba da baccinta,kwafa yayi yace"Karki sake in dawo in tarar baki daga ba...ʼʼ yana gama jawabinsa ya kadʼa kai ya fice daga dakin zuwa part dʼin Jameelah don itama ya tayar da ita duk da cewa ya tabbata ta daga don bata wasa da ibadah,   Ah bathroom ya tarar da ita tana daura alwala sai shima ya shige don suyi tare,ko kallonsa batayi ba har ta gama sabʼanin shi da yake ta jifanta da murmushi,shine ya jasu sallar kuma yaso ne su hadʼu duka ah babban falo har Hafsan sannan ya jasu sallar ammh yasan in har Hafsan daya sani ne tou kuwa bata daga ba kuma bayason ta bʼata musu lokaci shiyasa kawai ya jasu sallar,bayan sun idar ya jawota jikinsa ganin bata da niyyar gaidashi yace"Haba hearthrobe yau ko dʼan annurin fuskarki bazan samu bane balle akai ga batun gaisuwa?ʼʼ bata kai ga bashi amsa ba sai ji sukai wayarta ta dauki kidʼa,shine ya tashi da kansa ya dakko mata,cike da mamaki yake fadʼin"Meya faru kuma da maman su Kasim ke kʼiranki da wannan asubancin?ʼʼ  [yana nufin matar Baba Munniru]    Wuf! ta mikʼe itama dauke da mamaki da tsoro akan fuskarta tace cikin rawar murya"Anya lafiyaa kuwa?ʼʼ     "Dauka dai muji...ʼʼ ya furta yana mikʼa mata wayar,tasa hannu ta kʼarba jiki na rawa tare da danna receive tace"Assalamu alaykum Momy barka da asubanci.........!ʼʼ     _*Kash!kuyi haquri na yanke muku jindadi ammh duk salon ne yazo da hakan,tofa meyasa momy take kʼiran Jameelah ah irin wannan lokacin?*_ _*Ga Gidado nan dai da matayensa,da mai 'KISHIN JAHILCI' da kuma mai KISHIN ILMI' ...koya zata kʼaya? muje dai zuwa*_ _Ammh ta hanyar nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_   *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃      _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_ _*💍NANARH AYEESHAʼS PAGE..!😘*_   _*💫BABI NA SHA SHIDDA..💥*_ !.......Acikin wannan daran aka tasa kʼeyar Gidado gaba zuwa gidansu Hafsa tamkʼar karamin yaro,dashi da Baba Munniru,Baba Haruna sai kuma Aliyu da abokinsa Sagir wanda aka nemoshi awaya babu shiri,abunda abokin nashi ya aikata sam be mishi dadi ba,suka hada kai shida Aliyu sunata zaginsa acikin mota,Aliyu yace''wallahi malam ka bʼata wayonka,gaka nan dai ana ganinka anga mai wayau ashe abun ba haka yake ba da sauranka..ʼʼ Baya cikin mood dʼin cece kuce shiyasa kawai yayi ignoring dʼinsa,Baba Haruna ne ya masa jan ido ganin yafi kowa zakewa yace''wai kai Aliyu bazaka rufewa mutane baki bane..?ai gara dashi har mata biyu gareshi kaifa dayan ma ta gagareka ajjewa ka tsaya kana ruwan ido,karka bari in sake jin muryarka acikin motan nan idan ba haka ba zan mugun sassabʼa maka,kaima Sagir ka kama kanka banison shirmen banza da wofi...!ʼʼ Ba shiri kowannensu ya kama kansa,Gidado kuwa tunda suka kamo hanya uffan bece ba har kawo lokacin nan,lumshe idanu yayi yana tunanin sabbin halayen Yumminsa da take gwada mishi wanda ada can ba haka take ba,akwai soyayya da mugun shakʼuwa atsakaninsu don kusan zai iya cewa tafi kʼaunarshi akan sauran yaʼyanta ammh tunda ya auri Jamila komi ya sauya zani,abu kadan saita rufeshi da fada tamkʼar dama jiransa take ya aikata ba daidai ba,tunda ya auri Jamila zai iya kirga iya adadin daya zauna gashi ga mahaifiyarsa suna fira cikin so da kuma kʼaunar juna wanda ada can kafin yayi auran bazai iya misalta iya adadin zama na aminci da sukayi ba da kuma kʼaunar juna dake tsakaninsu ba,ammh ayanzu why diz sudden changes..?kodai haushinsa takeji akan rashin haihuwa..?ammh idan hakan ne toh meyasa bata dauki zafi da sauran ba sai shi..? Wani zafafan hawayen dayake ta kafewa ne suka samu damar zubowa,adaidai lokacin suka iso kʼofar gidansu Hafsa,agogo ya nuna 10:15pm,bayan hannu yasa yana share hawayen gudun kar wani ya ankara dashi yana kuka,kowa ya fito sai ya rage shi kadai aciki yana tunanin ya fito ne ko kuwa aʼah,be gama yanke shawara da zuciyarsa ba yaji Baba munniru na fadin''zaka fito ne ko kuwa mu koma..?don bazamu shiga ciki babu kai ba...ʼʼ Dasauri ya fito yana gyara zaman rigarsa wanda kananan kaya ne ajikinsa ko bari ya canzasu baʼa bari yayi ba aka taho gidan surukai dashi ahakan,bubbuga gate dʼin gidan suka soma yi,baʼa wani jima ba mai gadi ya budʼe musu,suka mishi bayanin kansu yace bari ya nemo musu iso awajen masu gidan,su Daddy na falo duk an zuba uban tagumi ana jimamin wannan alʼamarin har ita Hafsan,sai kuka take rerawa ahankali,Daddy ya dubeta afusace yace''Zaki rufewa mutane baki ko kuwa saina tashi na tattakaki anan..!?tunda zaman gidan kikeso ai gashi nan saiki zauna da tushi banza mara albarka wacce tayo gadon uwarta...ʼʼ Dasauri mami ta tari numfashinta''A'ah ban gane tayo gadon uwarta ba..?ka tabʼa ganin nayi yaji ne balle naje gida da sunan ka sakeni..?ʼʼ  wani irin wawan kallo ya kwasheta dashi yace''Ai don ina hakʼuri dake ne da kuma shanye abubuwan da kikemun inba haka ba daʼace wani ne bani ba inajin da tuni kun rabu Amina,ki sani darajan yaʼyanki kike ci har kika kai tsawon lokacin nan agidan nan,ga yʼarki nan ta kwashi halayenki kaf ta dorawa kanta kuma.....ʼʼ ''Daddy don girman Allah ku bari wai meyasa kuke haka ne..?ʼʼ Mukhtar ya katsesu cikin tsananin bʼacin rai,mami tayi shewa ta mikʼe tana kokarin magana sai ga Ayuba mai gadi yayi sallama hakan yasa tadan natsu ta koma ta zauna,aka bashi izinin shigowa,dukʼawa yayi yake sanar dasu bakin da akayi,daddy ya washe hakʼora cikin tsananin farin ciki yace''Toh toh masha Allah kai Mukhtar tashi kaje ka musu iso ciki..ʼʼ Mukhtar shima ya mikʼe yana jin wani irin farin ciki na ratsashi don ko ba komi yanason ayi sulhu kʼanwarsa ta koma dakinta,suka fice shida Ayuba,mami kuwa wani tsalle tayi ta dire take fadi cike da masifa''Wallahi Alhaji tun wuri idan sulhu sukazo nema agaskiya bazamu kʼarbi kokon bararsu ba don lokaci ya riga da ya kure babu zancen maida hannun agogo baya,insha Allahu Hafsa ta gama aurenshi ya bata takaddarta kawai....ʼʼ Jin abunda ta fada yasa Hafsa fashewa da uban kuka tace''mami don girman Allah kiyi hakʼuri ni inason mijina kaddarace tazo mana ahakan,wallahi nina hankalta zan koma nayi maneji da igiya dayan daya sauran mana...ʼʼ kwasheta da wawan mari tayi tace''In sake jin wannan maganar ta fito daga bakinki saina sa almakashi na yankeshi,kinsan da cewa kina sonsa toh meyasa kika bari hakan ta faru..?toh ki sani ko zaki koma wannan gidan ba yanzu ba sai shima dʼin ya gane kuransa,oya maza ku tashi ku shige ciki kafin su shigo..ʼʼ Da gudu ta shige ciki adaidai lokacin ne kuma su Aliyu sukayi sallama suka shigo,mukhtar ne agaba sai sauran suka mara mishi baya,Gidado ne akarshe kan nan nasa akasa,Ganin manya ahadʼe yasa Daddy saurin mikʼewa yana musu maraba da zuwa cikin mutunci da kuma karramawa,mami kuwa ko kallo ma basu isheta ba,suka samu wuri suka zauna aka gaisa dakyau,daddy ya umarci Nabeelah data kawo musu ruwan sha,sukace aʼah abarshi kawai sun gode, Nabeelah ta shige ciki don tseguntawa  Hafsa cewa ai tare akazo dashi Gidadon,Baba Haruna ne yayi gyaran murya ya soma magana bayan an natsu kasancewar shine babba,yace''Alhaji muna zaune sai ga kiranka donmu harga Allah bamu da masaniyar afkuwar wannan alʼamarin,kuma fa ana tare har shi dʼin ammh be gaya mana komi ba saida ka kira kake sanar da mahaifinshi,agaskia wannan abu beyi dadi ba ammh ya zaʼayi tunda kaddararsu ce tazo da hakan,sai muyi imani da cewa hakan bazai faru ba saida hukuncin ubangiji,ayi hakuri don girman Allah yaro yayi babban laifi shiyasa muka tasoshi agaba don ya nemi yafiyarku sannan kuma ya maida ita atake tun kafin mutane su ankara da halin da ake ciki...ʼʼ Kallon Gidado yayi wanda kansa ke adukʼe yace''kai maza ka bada hakʼuri sannan kace ka maidata...!ʼʼ Caraf mami ta cafe tace''Ai wallahi koya bada hakʼuri ba komawa zatayi ba sai lokacin da muka so...ʼʼ azuciye Daddy ya kalleta yace''wai ke Amina meyake damunki ne..?ya zakice bazata koma ba shin kece keda iko da ita koni..?maza shiga ciki kibar maza suyi magana...ʼʼ Tsoki tajah sannan ta shige tana gunguni,daddy ya dafe kansa cike da takaicin yadda ta dizgashi gaban surukansa,Mukhtar shi kansa ji yayi tamkʼar ya rusa kuka ko zaiji sanyi aransa,su baba haruna kuwa sai jinjina rashin mutuncinta suke,suka sake tabbatar da cewa lallai kam biri yayi kama da mutum,halayenta ne kaf yʼar ta kwasa,Shi kanshi Gidado aransa yace''Ashe halayenki ta kwaso tsaf...ʼʼ Daddy yace''Don girman Allah kuyi hakʼuri kunsan shaʼanin mata sai ahankali,badamuwa yarinya zata koma dakinta ayau dinnan basai gobe ba..ʼʼ har ya mikʼe zaibi bayanta sai Gidado yayi hanzarin dakatar dashi yace''Daddy karka matsa mata don Allah abi komi asannu kuma ahankali,ni abunda yasa na saki Hafsa ba don komi bane illah fusatani da tayi,ta nunamun cewa ban isa da ita ba tare da yiwa matata da sauran yanʼuwana gorin haihuwa........ʼʼ ''Yo! Kujimun zancen banza fa toh kʼarya tayi..?nace kʼarya tayi..?su dʼin ba juyayyu bane..?ka gayamun yaʼyan da suka fito daga tsatson mahaifiyarka acikinku akwai wanda ya haihu ne...?baka ma gode Allah cewa Hafsa ta aureka ba tare da nuna damuwa akan rashin haihuwar taka ba..?ita wancan wahalalliyar ita taga zata jure zama dakai ammh Hafsa dai bazata koma gidanka ba,dama kaddarace ta hadaku kuma kaddarar ta rabaku,alhamdulillah naji dadin hakan sosai,akarshe ina mai shawartarku daku hanzarta binciken mahaifiyarku don ina tuhumarta akan cewa dasa hannunta acikin rashin haihuwarku dukah....ʼʼ Gabaki dʼaya kallonta ake cike da mamaki da alʼajabi,ashe da Daddy ya korata ciki labʼe ta musu,afusace Gidado ya mikʼa jikinsa na mugun shaking with running tears yasa hannu ya ciro wata farar takadda ya isa ga daddy ya mikʼe mishi yace''Daddy kuyi hakʼuri ga takaddar Hafsan ammh kamar yadda na fada afarko ayanzu hakan ma ina kan bakana ne donni nagartaccen mutum ne wanda baya tabʼa canza maganarsa,i always stand by my words,idan Hafsa ta hankalta kuma taga zata iya cigaba da zama dani da lalurar da mahaifiyarta ta zayyano toh ina maraba da ita...ʼʼ da rawar jiki shima daddy yasa hannu ya karba,kafin yayi magana tuni Gidado yasa kai zai bar falon ana kiranshi ko waigowa beyi ba,dasauri Aliyu da sagir suka bi bayanshi,Baba Haruna da Baba munniru suma suka mikʼe afusace suka sallami daddy suka fito,dasauri daddy da mukhtar suka bi bayansu ammh ina ko sauraransu basuyi ba, Afusace daddy ya koma ciki yana nuna mami da yʼar yatsa''Amina saʼarki daya ni ba irin mazajen nan bane masu daga hannu su daki matayensu ba,daʼace ni irinsu ne da ayau kin yabawa aya zakinta,ammh kije ni _*BILYAMINU AHMAD NA SAKEKI SAKI DAYA*_ sakamakon cin mutuncin da kikawa surikaina kuma surukanki,idan kinje gidanku kya musu bayanin hakan....ʼʼ yasa kai ya shige, Mukhtar dasu Hafsa da suka fito suka shiga nanata kalmar innalillahi suna kuka gami da fadin'' haba Daddy haba Daddy meyasa kaima ka biyewa zugin shaidanʼʼ mami kuwa zubʼewa akasa tayi tana birgima har daddy ya dawo falon ya cillar mata fara takadda yana fadi cike da dacin rai''Amina na gaji da zama dake,ayau hakʼurina ya kʼare ga takaddar sakin nan arubʼuce sannan kuma gana yʼarki wanda mijinta ya bayar abata....ʼʼ ya fada yana sake cilla mata wata farar takaddar,su Hafsa sai kuka suke rusawa har Mukhtar, Daddy ya shige ciki ya kulle kansa yana kuka,sam Allah be hadashi da mace ta gari ba,haka ma yaʼyansa ukun duk babu na kirkin gara gara Mukhtar yana da hankali sosai kuma baya biye biyen mata,shidai barshi da shaye shaye, Can mukhtar ya nufi Hafsa ya shigeta da bugu yana fadin''shegiya yʼar iska ai duk kece kika jawo aka saki mahaifiyarmu kuma wallahi tun wuri ki dau damarar bautuwa acikin gidan nan,billahi azimu Hafsa babu tausayi ko rangwame atsakanina dake...ʼʼ kuka yaci kʼarfinsa ya cigaba da bugunta harsai da tayi laushi........    ********* Bayan fitar Aliyu ya samu Gidado yana dukan mota iya karfinsa hadda shuri yana kuka gami da fadin''Yumma why..?ni dama na dade ina zargin dasa hannunki acikin rashin haihuwar yaʼyanki sabida tsanar da kike nuna mana musamman ni tayi yawa ammh shiru kawai nayi don aganina bazaki tabʼa iya aikata abunda nake zarginki akai ba,Yumma meyasa kika hana mana haihuwa...?wani laifin ne mukayi miki da muka cancanki girman hukunci makamancin wannan...?you need to ans my question Asap.... Ya fada yana kokarin bude driverʼs side,Aliyu wanda ya gama jin zancensa shine yayi saurin dakatar dashi yace azuciye''kai Gidado meye haka..?shin kayi hauka ne..?meyasa kake kokarin barin maganganun matar nan suyi tasiri ne acikin zuciyarka..? Azuciye shima yace''Aliyu ka rabu dani ai gaskia ta fada,itace mutum na uku data fadamun wannan maganar,sauran da suka gayamun ban tabʼa daukar zancen serious ba ammh ayau na dauki na mamin Hafsa don ina ji ajikina mahaifiyata tana da hannu agame da rashin haihuwata da sauran yanʼuwana....ʼʼ Girgiza kai Aliyu yayi shima din zuciyarsa ta shiga zarginta ammh sai ya daure yace ahankali''plsss Gidado ka binne maganar nan kar kowa ma yaji don ba gaskia bane ni ban yadda ba....ʼʼ kafin yace wani abu sai gasu Baba haruna sun fito rai bace tare da sagir wanda ya koma dakko agogonsa daya manta dashi,babu wanda yace da wani kala har aka isa gida,Jamila sai kiransa take tayi awaya ammh ya kasa dagawa,can ta kira Sagir shine yake fada mata cewar ta kwantar da hankalinta mijinta nanan tafe nan bada jimawa ba, Sanda aka zayyanewa Tsoho labarin abunda mamin Hafsa ta fada sosai ya fusata ainun don kusan zan iya cewa baʼa tabʼa soya ransa kamar yau ba,sai jeka ka dawo kurum yake tayi ana kallonsa kowa ya zubawa sarautar Allah ido da kuma jiran irin hukuncin dazai yanke,Yumma kuwa sai kuka take ta sharbawa tamkʼar ranta zai fita ji da tayi na ashe mutane zarginta suke akan dasa hannunta agame da rashin haihuwar yaʼyanta,Gidado ma kin bari yayi ya hada idanu da ita,zukatan wasunsu suma din suna zarginta ne,Tsoho ya daga murya ya soma magana cike da zafi''Jibi idan Allah ya kaimu ina son gabaki daya zuriʼar tsoho manya da kanana,na nesa dana kusa kowa ya hallara agidan nan,abuga asanar da kowa cewa akwai gagarumar meeting din gaggawa,zan nunawa matar nan cewa baʼa wulakanta zuriʼar Tsoho sannan kuma azauna lafiya,saina tabbatar dana sa ta jishi ajinin jikinta daga ita har yʼar tata...................ʼʼ _*kuyi hakuri pls hidindimu sunsha gabana ne kwanan nan,ku sanya mahaifina cikin duʼaʼinku yau yake cika shekaru goma cif da rasuwa*_ _*1 extra free page remaining purchased by Nanarh Ayeesha,insha Allahu daga gobe pages din Nanarh ya kare don haka maza garzaya kiyi register da 200kacal don samun cigaban wannan littafin mai cike da kitimurmura,hajiyata ki sani koda kudinki saida rabonki*_ _ku nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃          _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_    _*💫Dedicated to:-Anty Bahijjata & Grandma Zm Chubado*_     *#An_Intense_Jealousy_Story*           _*💫BABI NA BAKWAI..🤚✌*_   !.....Su Gidado an afka cikin romantic moment dake itama Hafsan tasan takan harka don wani irin rikitashi tayi wanda har ya nemi fita cikin hayyacinsa,lallai ya yadda kowacce mace tana da nata baiwar dakuma salon tafiya da imanin dʼa namiji,mikʼewa tayi daga jikinsa taja hannunsa zuwa gado sai mamakinta kawai yake ganin yadda ta fishi zakʼewa da abun ammh kuma yadau alkʼawarin bazai tabʼa tauye mata hakkʼi ba,cire hijjabin tayi ta jefar akasa sannan ta kwanta asaman gadon daga ita sai wannan shara sharar night gown dʼin wanda ta daura masa zani akai sanda zatayi sallah,ammh ayanxu haka tun ah first scene😄 dʼin aka watsar dashi can akasa, Albarkatun kiʼrjinta ne suka sake turning dʼinsa on,da sauri ya shiga kokʼarin kwafe rigar tou alokacin ne Baddo ta hau bugun gate babu gaggatawa kuma har ransu sunji wannan bugun,wani irin dogon tsaki ya saki yana maida rigar cike da annoyance yace''wai uban waye haka ne zaizo gidan mutane da fresh morning dʼin nan ya hau bugun gate tamkʼar mahaukaci thereby disturbing our peace..?ʼʼ Ya nufi transparent slide door na dakin don dubawa,yana isa be bʼata lokaci ba yasa hannu yayi sliding kʼofar ya fice da sassarfa,sabida sauri be ankara ba ya bige da wani flower vase kuma sosai ya bugu don har ransa yaji azaba,dukʼawa yayi yana shafa 'yar yatsar data bugun cike da tausayin kanshi yake fadin''ouch! so painful..wallahi diz person must pay for all,na farko distracting my romantic moment and secondly ansa naji rauni,,tou billahil lazi dakwai kura kuma sai mutumin nan yayi ruwaaaa,Allah dai yasa ba wanda nake jin kunyarsa bane...ʼʼ ya ida maganarsa tare da mikʼewa yana dingishi,sai ciccije lips yake don azaba,dara daran idanuwansa ne suka sauka akanta ah saʼilin da securities suka bata hanya ta shigo rikʼe da kafcecen basket wanda yayi mata nauyi ahannu,kallonta yake cike da mamaki don beyi zaton itace zai gani ba as the arrogant gate knocker dʼin,tuni yaji wani irin mugun tsanarta ya sake mamaye zuciyarsa,like seriously he doesʼnt like the gal,saida ya bari ta kutsa kai cikin makeken gidan sosai har ta kawo tsakiya sannan ya doka mata wani gigitacciyar tsawa yace''K...! so dama kece wannan arrogant gate knocker dʼin?kece kikayi distracting peace na mutanen enviroment dʼina harma kika sa ni naji mugun rauni don son ganin useless human being dʼin ashe duk kece?arasa ma wanda zaʼa aiko gidana sai ke _*'YAR ISKA?'*_ Iʼll make sure dat ur death look lyk an accident today...ʼʼ Fitsari ne kawai ya rage bata sakar ba ah wando sabida tsabar tsoronsa,ashe duk fushinsa da take gani wasa ne akan wannan dake shimfidʼe saman fuskarsa,sai dana sanin shigowa gidan take,tuni wasu hawaye masu dumi suka wanke mata fuska,daga kai sama tayi tana kallonsa jingine da makariyar benen waje ta bʼangaren Hafsan,tace cikin kʼaryewar murya''Sir...plssss..ka..kayiii hakʼuriiii ba..bazaann...saaake...ba...ʼʼ   Ko sauraronta beyi ba ya dubi wani security dake tikʼar dariyar wannan dramar yace dashi''kai Emmanuel sako mata chief don nasan shi kadai kurum ya isheta..ʼʼ ya bada order in a vocal tune expressing angriness,wanda aka ambato da Emmanuel ya dauke dariyarsa at once,cike da tausayi yace''Sir plsss dnt take it too far ka yafe mata,releasing chief will be very dangerous....ʼʼ  wani wawan kallo ya watsa masa wanda ya kusan tarwatsa hanjin cikinsa yace in high degree of annoyance''U ar very stupid,kai ne zaka gayamun yadda zanyi?toh sannu ubana Alassana,,come on will you release the dog ko kuwa ka zabʼi ka rasa aikinka ne?ʼʼ   ''Am sorry sir..ʼʼ ya furta tare da saluting dʼinsa sannan ya nufi cage din karnukan gidan wanda ke awani bʼangaren gidan ah bʼoye,Baddo kuwa tunda taji ya ambaci dog,taji gabanta ya hau bugawa dasauri sauri akan nada,ta shiga nanatawa in a low pitch ''Dog?D..o..g?..    Juyawa tayi taga wayam babu Emmanuel,haba sai kawai ta fashe da gigitaccen kuka tana fadin''Anku Emma don Allah karka sakeshi kuyi hakʼuri...ʼʼ ta dubi Gidado wanda ke kokʼarin danne dariyar dake neman cinsa tace in a vibrating tune''Ham..maaa don..Allah...ka...yafemun...ka..tuna..fa..ni..kʼanwarkace....ʼʼ    ''Will you kip shut?ni banda kʼanwa yʼar iska...ʼʼ     Hafsa nacan kwance saman gado tana mai takaicin katse mata romantic moment dʼinta da akayi wanda ta dadʼe tana mafarki da dokin zuwansa,har kwallar bakʼin ciki ta zubar tsabar haushi,tuni kawai taji ta tsani wannan stranger dʼin tun bata ganta ba,tana son ta tashi taje don taga fuskar bitch dʼin ammh cikinta dake azabar murdʼawa don shaʼawa ya hanata motsawa,magungunan mata datasha ne ke cin ubanta anan,sai juyi take akan gadon rikʼe da cikin tana ciccije lips tamkʼar zata hudashi,Hakikʼanin gaskia Hafsa jarababbiyar macece wacce sam batta iya controlling kanta,tun awaje ta gama rabawa samari dandanon zumarta tsabar jarabar tsiya,Allah ne dai kawai ya kaddara auranta da Gidado wanda besa andau tsawon lokaci ba akayi aurensu,yana kʼiran wata can da yʼar iska bayan ga shahararriyar yʼar iskan nan acikin gidansa wacce bata kawo mashi mutuncin kanta gida ba,Jameelah tasan da wannan bakʼin tabʼon na kishiyar tata acikin binciken data gudanar,don haka Hafsa tana cikin ruwaaaa jamaʼa😅   Tsoki taja sanda taji muryar Baddo na bawa Gidado hakʼuri,dakyar ta mikʼe azuciye tana fadʼin''shegiya tsinanniya Allah yasa ya bari karnukan su yayyaga yʼar banzan,haba wani irin rayuwa kenan wai ace kishiyar gida bata barka ba haka kishiyar wajen ma bazata barka ka shakʼata agidan mijinka ba,wai meyasa ni rayuwar aurena yazo da badluck ne?ʼʼ ta rushe da kuka kan ta nufi inda yake...   Beji zuwanta ba sai jin saukar hannayenta yayi ta zagaye wuyanshi dasu,runtse idanu yayi cike da takaicin halayenta iri iri masu cike da abun mamaki,yanzu kunya anjima kuma akasinta,kallonta ya sauka akan damn cute face dʼin Baddo wacce take shirin tserewa ganin Emmanuel na tahowa dawani kosasshen police dog mai buzu buzun jiki,dogon halshensa awaje yana juyashi alokaci dʼaya kuma yana barking,    ''Release...ʼʼ ya bawa Emma umarni,da sauri ya cikashi,Gidado ya daga murya yace da trained dog dʼin''Chief here is ur morning meal today so enjoy...ʼʼ ya furta yana nuna mishi Baddo da yatsa karen ya kada kai tamkʼar yaji abunda yace,da gudu ya nufeta adaidai lokacin Jameelah ta fito arudʼe jin ihun Baddo, Baddo ta jefar da basket dʼin abinciccikan tana ihun neman ceto,sai ga kular toasted sandwich ya budʼe,,duk slices dʼin suka watse akʼasa,haka ma kular smashed chicken and ground beef cabbage sauce ya watso kasa har yadan bʼata mata kaya,flask dʼin kunun gyadʼan ne kawai ya tsira baʼayi asararsa ba,wani entrance door ne ta hango da gudu ta nufeshi,karen kuma hankalinshi ya koma kan special dishes dʼin da suke watse akʼasa,da sauri ya koma wajen yana lashe halshensa gami da karkadʼa bindinsa,Sai data kai kusa da Jameelah ta kamo hannunta sannan hankalinta yadan kwanta,ta kamo hannunta jiki na bʼari tace tana hawaye''Anti...jami..plsss..help..dnt allow..the..dog..to..harm...meʼʼ Duk jikin Jameelah yayi sanyi,ta daga ido sama zuwa part dʼin Hafsah zuciyarta na suya,tana hadʼa ido da Hafsan sai Hafsan ta dadʼa kankame Gidado don Jameelar taji haushi hadda wani kashe mata ido dʼaya gami da sakin shuʼumin murmushi,Gidado yayi wani wurgi da hannayen Hafsan ah saʼilin daya farga da abunda Chief keyi,he's really enjoying his dishes😀   ''Waddafuck!!! wata sabuwa inji yʼan caca,breakfast dʼinmu ne haka chief keci hankali kwance?ʼʼ sai gani yayi karen ya karkadʼa masa bindi,afusace ya juyo har yana buge Hafsa yabi ta dakinta don sakkowa kʼasa ya samu Baddo,ahaukace yake fadin''This gal issay witch kuma wallahi sai ta girka mana sabo kafin ta tafi....ʼʼ    *** Acan waje kuma Kasim duk yabi ya gaji da jiran fitowar ita Baddon,agogo ya duba yaga 7:35am,jan dogon tsoki yayi yace''wai ni meya tsayar da yarinyar nan aciki ne?nifa tamun sauri na gaji da zaman mota kar basir ta kamani....ʼʼ ya ida maganarsa tare da kwantar da jikin seat ya kishingida yana mai lumshe idanu cike da takaici,sai furzar da iska yake lokaci zuwa lokaci idanunsa akan kofa,kuma sosai yake jin some noises na tashi kamar ackin gidan ammh heʼs not sure..    Janyota yayi daga jikin Jameelah tare da sharara mata wawan mari yace cike da tsanarta''Breakfast dʼin namu ne kika watsar akasa haka kare naci?toh billahil lazi sai kin mana sabo kafin ki tafi...ʼʼ ita marin ma be dameta ba kamar yadda yace sai ta girka musu wani,ta zaro idanu waje tana kallonsa,tun kafin tayi magana yace''Yes *MUBEENAH* you heard me right sai kin sake girka exactly abunda kika kawo mana kika kuma barar...ʼʼ wani sabon mamakin ne ya sake lullubʼeta jin ya ambaci ainihin sunanta abunda be tabʼa yi ba,sai taji duk duniya babu wanda yafishi iya kʼiran sunan hatta da waʼenda suka radʼa mata shi basu kaisa ba, ''Sahibu haba meye haka ne kake yi?which kind of wickednes is diz?meh yarinyar ta maka ne?   Jameelah ta fadʼa in high degree of annoyance,yatsa yasa ya datse lips dʼinshi yace''shhhhhhhh!yimun shiru anan tunda ke baki ga abunda tayi ba tou ni na gani don haka babu ruwanki sheʼs my sister...ʼʼ sai alokacin Hafsa data fito tasan cewa ai Baddon kʼanwarsa ce,ta maimaita''Sister?ammh ai ban tabʼa ganin fuskan nan acikin zuriʼarsu ba...ʼʼ Wani sashin zuciyarta yace''In banda abunki yadda zuriʼarsu take da yawan nan kila harki kʼare rayuwarki agidanshi baki gama saninsu ba...ʼʼ    Angode ma ta sanyo hijabinta,ta ballawa Jameelah harara tana fadin''Munafuka.....ʼʼ ahankali ta fadʼa don kar yaji,daga kafadu Jameelar tayi tace itama ahankali''Dallah malama matsa baki duk wari babu tsafta,,na kaiki ah iya hadʼa munafurcin ne?ai duk inda munafurci yake toh tsuliyar na wajen...ʼʼ wayyo Allah hakika kalaman Jameelah sun soya ran Hafsa don kadan ya rage ta fasa ihu don haushi,ashe Gidado na jinsu shiru ne kawai yayi musu,ganin kar abun ya zamo rikici yasa duk ya tsawatar musu tare da basu umarnin komawa ciki,Hafsa taja tsaki ta soma shigewa kan Jameelar tabi baya,ya maido da hankalinsa akan Baddo yace''Tunda kinki ki gayan wanda ya kawoki toh muje ki duba abunda kika barar sannan mu shiga ciki ki girka yunwa suke ji...ʼʼ ya ida maganarsa tare da kamo hannunta tana tirjewa,tace cikin kuka''Toasted sandwich ne sai kuma smashed chiken and ground beef cabbage sauce da kunun gyadʼa ammh shi be zubʼe ba,sai dai kuma don girman Allah kayi hakʼuri ban iya ba...ʼʼ Sakin hannunta yayi ya shiga binta da kallon mamaki,can yace yana murmushin takaici''haba dai wasa kike ko Mubeenah?ʼʼ   ''Wallahi Hamma da gaske nake ban iya girkin zamani ba...ʼʼ ta furta tana sharar kwalla abun dai gwanin ban tausayi ammh gogan ko gezau beji ba yace''Tou kwantar da hankalinki don yau zaki koya agidan Gidado kuma make sure it taste good if not am gonna skin you alive and for the very last tym kedawa kuka zo?ki budʼe baki kiyi magana don i promise bazan sake maimaita tambayan nan kamar ina bitar karatu ba next thing zakijishi ne ajikinki...ʼʼ   Baki na rawa tace''Da...Ham...ma..ka.....ʼʼsai kuma tayi shiru Duk da cewa ya dago wanda take shirin ambatar sunansa ammh sai kuma ya fuske yace''Dawa?ina jinki ai karashe...ʼʼ      ''Ham..ma..ka..kasimm...ʼʼ ta ida ah matukʼar tsorace tana kallon yadda kalar idanunsa suka sauya,sai can kuma taga ya saki murmushi yace''idan na fahimceki kina nufin tare kuke da abokin cin mushenki ammh sabida shi dʼin isassahe ne shiyasa yaki shigowa ya gaidani ko?fyn jeki kirawoshi,kice masa ina kʼira...start moving kafin nasa chief ya yayyaga mun ke yanzuʼʼ Ya lura tsoron karen takeji shiyasa taki motsawa,ya bawa securities daketa kallon ikon Allah umarnin maida chief cage wanda ya gama cinye wasted dishes dʼin sai lashe kasa yake,suka kamashi suka mayyar toh asannan ne ta samu kafarta da motsawa   Har tasa hannu zata budʼe kofa ya kʼirawo sunanta cikin wani kakkausar murya _*''MUBEENAH....!ʼʼ*_   Da sauri ta waigo tare da sauke kallonta akan serious face dʼinsa yace''karku sake kuce zakuyi tunanin guduwa kinji nace wallahi duk inda kuka shige saina nemoku na kʼwakuloku,sauran abunda zan muku kuma basai na fadʼa ba,don haka kice masa idan yana son cigaba da ganin kansa araye toh tun daga gate ya soma tsallen kʼwado har zuwa inda nake basai na bashi umarni ba,da fatar kinji abunda nace or u prefer the language of dogs?ʼʼ   Da sauri ta daga kai cike da tsoro tace''naji duk abunda kace basai ka kirashi ba...ʼʼ ta fice da sauri shi kuma ya fashe da dariyar mugunta yace''Saina ci ubanku dukah yau dʼin nan yʼan iska kawai...ʼʼ yaja tsoki tare da duba yadda babbar yatsar kafar damarsa tadan kumbura sakamakon bigewar da yayi dazu........✍! _ku nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃          _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_    _*💫Dedicated to:-Anty Bahijjata & Grandma Zm Chubado*_     *#An_Intense_Jealousy_Story*           _*💫BABI NA TAKWAS...✋🤟*_ !....Ah babban falon kowacce ta samu gu ta zauna,Hafsa sai ruwan balaʼi take ta zubawa Jameelah,ita kuwa Jameelar ta bawa banza ajiyarta don bata da lokacinta ta Baddo take,sosai yarinyar ke bata tausayi sannan kuma ta rasa meyasa Gidado ke azabtar da ita haka don kallo dʼaya zakayiwa kʼwayar idanunsa ka hango tsantsar tsanar da yake mata,   Jameelah dai taga cin fuskar Hafsa na neman yawa don haka ta dubeta fuska ahadʼe tace''wato ke Hafsa na lura idan baʼa ciki da wuta wuta ba toh tabbas bazaki dagawa mutum kafa ba,da kike ganina dʼin nan billahil azimu na fiki dʼanyen kai kawai kʼyaleki nake don azauna lfy ammh na lura kinfi son adunga tashin hankali,Allah Hafsa ki bini asannu don wallahi nasan komi akanki,ina da   labarin irin ababen assha dʼin da kikayi ta aikatawa agari kafin ki auri mijina...ʼʼ    Gaban Hafsa ne yayi wani irin mummunar faduwa tace cike da fargaba''meh kike nufi?wani abun assha dʼinne na aikata kafin na auri Suleiman?ʼʼ wani wawan kallo Jameelah ta watsa mata kan tace''Biye biyen maza mana ana raba musu dʼandʼanon zumar..ʼʼ ta furta tare da kashe mata ido guda,cikin tashin hankali Hafsa takai hannu ta buga kʼirjinta take fadin''innalillahi ni Hafsa dʼin?wallahi kʼarya kike ina kika samu wannan kagaggen labarin?ʼʼ     ''Ai kʼarya ma nake miki ko?toh bari shi Gidadon ya shigo zakiyi bayani da bakinki bayan na hadʼa miki bomb..ʼʼ wani miyan tashin hankali Hafsa ta hadʼiye sannan ta tashi dasauri zuwa inda Jameelah ke zaune itama ta zaunan akusa da ita,in a low pitch take mata magana''Jameelah don girman Allah na rokeki ki rufan asiri karki bari aurena ya mutu plsss wallahi ina tsananin son Gidado,daga yau na daukʼar miki alkʼawari insha Allahu ko kallon banza bazan sake miki ba in har zaki rikʼemun amana ki binne sirrina acikin zuciyarki....ʼʼ sai Jameelar taji duk ta bata tausayi sabida ko kadan batayi zaton zatayi laushi haka lokaci guda ba,tagwayen ajiyar zuciya ta saukar sannan tace''Nifa yadda kike ganina dʼin nan bani da matsala,idan har zaki bini asannu mu zauna lafiya toh wallahi tallahi ba Gidado kadai bama babu wanda zaiji wannan batun ammh idan kika cigaba da rawar kai tofa zan fasa kwan ne,don haka tun wuri in zaki canza taku ki canza karkice ban gargadʼeki ba ehe....ʼʼ    Sassanyar ajiyar zuciya ta sauke kan tace''Shikenan ngd kuma nima insha Allahu zan kiyaye..ʼʼ murmushi Jameelah tayi sannan tace''Good...yanzu dai ki tashi kije kiyi wanka don amarya da gayu aka santa bawai ta zauna hakanan da tsamin jiki ba..ʼʼ sosai kalamanta suka soya ranta Hafsa ammah sai ta dake bata nuna ba tace''Hakane..! bari inje toh nayi ngd da tunatarwa...ʼʼ ta mikʼe tana sake duban yadda Jameelar taci kwalliya cikin atampa holland kai kace ko itace ma amaryan ba ita ba,tuni taji wani irin kishita ya turnuke zuciyarta,   Jameelah ta bita da kallo harta shige part dʼinta sannan ta saukar da wawan ajiyar zuciya tana fadin''Ya salam..! Suleiman meka dakkowa kanka hakane?macen da aketa ikarin ta iya kissa da kisisinar kenan?Goddd..! Ramlah tun baʼa kai koʼina ba gashi har Hafsan ta soma badake,,tabdi ammh agaskia anji kunya wallahi tirrrr Allah ya sawwake kayan tsami kawai mace duk ba kan gado..ʼʼ ta ida maganarta tare da mikʼewa ta shige part dʼinta don nema musu abunda zasu ci tunda Gidado yasa Baddo yi musu asarar breakfast,akicin ta jingina da kofa tana dube dube don tama rasa abunda zata girka musu mai saukʼi gashi kuma gogan akwai shi da son kʼaryawa da snacks,hakan yasa ba tare da wani bʼata lokaci ba ta auno fulawa don making sausage rolls ita nan aganinta zaifi saukʼi,ruwan shayi ta soma azawa awuta     _____,,,,,________ Baddo na fita ta samu Kasim jingine jikin mota don ya gaji da jiranta shine ya fito waje,ada yana shirin zuwa kʼwankwasa kʼofar gidan ne sai ganinta yayi ta fito hankali tashe tana kuka sosai,ah rudʼe yace''Ke babe meya sameki kike kuka sannan kuma ya akayi ne kayanki ya bʼace da mai huh...?ʼʼ yayi tambaya looking so confused,amaimakon ta bashi amsa sai kawai ta sake rushewa da kuka take fadi arikice''Ya...yace...ka..kashigo...ʼʼ   Gabansa yaji yayi wani irin bugawa cikin tashin hankali yace''ke wayace in shigo,shi wa?dallah kizo mu wuce nina gaji da ganin kaina ah kʼofar gidan mahaukacin nan..ʼʼ yasa hannu yana kokarin budʼe murfin motar zuciyarsa na fat fat don tsabar tsoro,yasan tabbas idan ya shiga gidan abun bazai masa kʼyau ba,shi wallahi yama rasa wai wani irin mutum ne Gidado,wallahi daʼace aikin soja yakeyi da yafi matching dashi,haba mutum yabi ya takura rayuwarshi sai kace akanshi ne aka soma neman yʼan mata?    Baddo ta katse mishi gajeriyar hirarshi da zuciyarsa tace ah matukʼar tsorace''Don Allah Hamma Kasim kar kayi masa taurin kai kazo mu koma ciki tare wallahi duk wani kalma daya fito daga bakinsa Allah har zuciyarsa he mean it,yace idan muka gudu toh kuwa haduwarmu dashi nan gaba bazaiyi kʼyau ba....ʼʼ Ah zuciye yayi saurin taran numfashinta''So whatt...!?to hell with him,,kinga ni na tafi tunda naga ke tsoro bazai barki ki tsere ba,ki koma yaci zalinki ke dʼaya ammh banda Kasimu in naje gida dai ce musu zanyi ance zaki koma zuwa yamma...ʼʼ be jira yaji ta cewarta ba ya fadʼa cikin mota tare da bata key yayi gaba ah tsiyace,sai data ga bʼacewar motar sannan taja jiki ta koma ciki tsoro fal ranta, Idanunsa akanta ah saʼilin data kutsa kai cikin gidan,sai wurga mata wani mayataccen kallo yake wanda hakan ya dadʼa tsananta faduwar gabanta,tun kan ta karaso yace cikin hargowa''Ina dʼan iskan yake..!?ʼʼ runtse ido tayi tace with a breaking voice''Ya...wuuce...ʼʼ    ''Whattttt? ya wuce kika ce?ʼʼ ya tambaya cike da mamaki,daga masa kai tayi alamun tabbatarwa, Yace yana sakin murmushin mugunta''Good...! inason haka! mutum mai taurin kai ba? i lyk dat,,ba damuwa zan nuna masa cewa nida kai biyu aka haifeni,ki gode ke Allah ya kubutar dake don wallahi daʼace kin bishi da punishment dʼinki yafi worse,waya wuce ciki muje ki mana girkin..ʼʼ Ya fadʼa yana nuna mata hanya da er yatsa,da sauri ta shige ah tsorace.Kicin dʼin Jameelar ya kaita acan ya ganta tana shirin soma kwabʼa filawar,wani gigitacciyar tsawa ya doka mata wanda yatsoratata ba kadan ba yace''Hearthrob meh kike shirin yi?ʼʼ    Ajiyar zuciya ta sauke tace''kai Sahibu wallahi ni harka tsoratani,meh zanyi in banda breakfast?ko muna da wani abun da zamuci ne ah ajje?ʼʼ    ''Bayan kinji nace yarinyar nan ne zata mana girki ammh don neman magana shine kikayi saurin shigowa kicin ko?toh tashi ki fita kibar mata kicin dʼin kinji nace wallahi yau da girkin Mubeenah zamu kʼarya da kuma exactly abunda ta kawo..ʼʼ Jameelah na kokarin magana yayi saurin datse lips dʼinsa yace''shhhhhh! juz obey..ʼʼ haka dai Jameelah ta tsame hannunta ta fice cike da tausayin Baddo,ya dubeta yace''na baki juz 1hr ki gama komi if not jikinki zaiyi tsami...ʼʼ   Har ya juya zai fita sai yaji tace''ban san inda kayan hadin suke ba..ʼʼ ta fadʼa tana matsar kwalla,zuwa yayi ya turo jameelah yace taje ta nuna mata inda abubuwa suke sannan kuma ta taimaketa don kar suci jagwalgwalo,sosai Jameelah taji dadi daya ce ta taimaketa,ya shige dakinta don wanka ita kuma taje don taimaka mata,ran Baddo fari kal ganin Anti Jameelah na taimakonta,bayan ya fito wanka sai ya kʼira can gida ya fadʼa musu cewa zai maido da Baddo anjima ta tsaya taya Hafsa aiki ne,awa dʼaya da rabi suka dauka sannan suka kammallah kuma abincin sun bada good taste ba kadan ba dake Jameelar ma kʼarshe ce ah kicin,Hafsa an ciyo gayu tamkʼar zata gasar kʼyau sai wani shisshige masa take don Jameelah taji haushi,dakyar yabar Baddo ta zauna acikinsu don cin abinci wanda saida Jameelah tayi da gaske kafin ya kʼyaleta,lokaci zuwa lokaci yake jifanta da harara idan har suka hadʼa ido, Sai misalin sha dʼaya da rabi ya maida ita gida don ayau ne iyayenta zasu koma kano su kʼyaleta tayi hutu anan,koda suka koma gida ko kadan bata nuna musu komi ba,yana ajjeta ya juya ya koma bayan ya nemi kasim ammh be ganshi ba,yace ''ai zamu hadʼu watarana..ʼʼ   Awajen Yumma Baddo zata tsaya harta kʼare hutunta........    ______''''''_________ ''Azeema kina jina ko?wallahi idan har nina haifeki toh saikin bar gidan mustapha wannan kʼaron,haka kurum kinje kin auri dangin mayu ba haihuwa ba komi,dubi duk sauran yanʼuwansa ma da sukayi auran ba haihuwa,towa ya sani ko mahaifiyarsu ce ke lashe yaʼyan aciki?ʼʼ   Cikin muryar kuka Azeema tace''Haba Umma wattakullah kiji tsoron Allah,wannan wacce irin maganace kike yi ne haka?zato fa zunubi sannan kuma nina barwa Allah komi don haihuwar awajensa take,in yaso ya bada in kuma yaso yaki azurtawa,plsss umma karku rabani da mijina wallahi inasonshi sosaii...ʼʼ ta ida maganarta tare da barkewa da sabon kuka mai tsuma rai,azuciye umma ta doka mata tsawa''Dallah gafara can shashasha wacce batasan inda ke mata ciwo ba,toh saurareni nan mustapha na dawowa ko baki kʼira kin sanar mana da batun dawowar tasa ba tofa zamu sani don shigowarsa gari da fitarsa ba boyayyen abu bane,insha Allah zamu zo mu tafi dake tare da takaddan sakinki,Azeema ya zama dole kibar gidan mustapha,ga kannanki nan mata duk sun haihaifa ammh ke har yanzu shiru waya sani ma ko dakwai mahaifa ajikinki?kila hatta shi dʼin an rabaki dashi...ʼʼ Azeema tayi saurin yanke call dʼin don bazata iya cigaba da sauraron bakakʼen maganganun mahaifiyar tata ba,ta hadʼa kai da gwiwa tana cizgar kuka tamkʼar ranta zai fita,kusan watanni biyu kenan da iyayenta suka soma matsa mata lamba akan tabar gidan mustapha ammh taki don tana masifar son mijinta,kuma taki gayawa kowa wannan bukatar ta iyayenta hatta shi kansa mijin nata bata fadʼa mishi ba,mustapha ba mazauni bane,shi dʼin SS ne na gwamnar jihar kaduna,don haka be cika zama ba kullum suna kan tafiye tafiye ne,yanzu haka ma bashi agari akayi bikin danʼuwan nashi, Sake barkewa tayi da kuka tana fadin''Babu shawarar wanda zan nema don kowa cewa zaiyi inbi umarnin iyayena kuma ni inason mijina bazan iya rabuwa dashi ba,Kasim nasan zaka taimakamun amatsayinka na jinin mustapha,tabbas kai kadai ne kawai zaka iya bani hadin kai acikin zuriʼarku....ʼʼ wani sabon kukan yaci kʼarfinta dakyar ta daga hannu sama tace''Ya Allah ka dubeni da idon rahama ka kawo mun mafita da gaggawa gudun karna afka cikin sabonka......ʼʼ Tana cikin wannan halin nefa sai ga kʼiran mustaphan ya shigo wayarta,bayan sun gaisa yaji muryarta wani iri kamar tana cikin damuwa yace''Habibati ya naji muryarki kamar kinsha kuka?meya faru?ʼʼ saurin waskewa tayi tare da kʼago dariyar dole tace''wallahi babu komi hubbynah kawai kewarka nakeji...ʼʼ Cike da tausayinta yace''Dnt worry nan da sati mai zuwa warhaka ina jikin matata...ʼʼ ta saki murmushin kʼarfin hali,yace''Ina Zuby take ne..!?ʼʼ    ''Dazu umma tayi kʼiranta ta tafi gida ammh zata dawo anjima...ʼʼ yana tambaya ne akan kʼanwarta ta uku wacce takan zo ta tayata zama idan baya gari...        _*BAYAN SATI DAYA*_ Tuni su Gidado aka angwance duk da cewa bawai yaji dadin yadda ya samu Hafsan bane ammh dai kawai ya batsar don azauna lfy,wani tafiyar gaggawa ne ya sameshi daga hukumarsu,zaʼaje wani taro ne na yʼan sanda ah garin lagos kuma shine zai jagoranci yankinsu,ana gobe zai tafi ya hadʼa kan matansa ya musu fadʼa sosai akan beso ya dawo yaji ance mishi kaza da kaza akansu,duk suka dau masa alkʼawarin zama lafiya,yace kowacce tana iya kawo wata acikin danginsu ta tayata zama idan har bazata iya zaman part dʼinta ita kadai ba,Hafsa tace zata kʼirawo Nabeelah kʼanwarta, Jameelah kuma tace Baddo takeson adakko mata,cike da mmki ya kalleta yace''Ki rasa wacce zaki ce adakko miki sai Mubeenah?ʼʼ   Tace''pls dnt say nooo sahibu inason yarinyar sosaii...ʼʼ ganin yadda ta marairaice yasa yayi naʼam da bukatarta kai tsaye tunda atleast ko ba komi ai tafi mishi Hafsa wacce ta nuna son kai ta zabʼi nata jinin ita kuwa Jameelar ta masa kʼara ta hanyar zabʼar wani nashi...   Yace mata zaije ya dakkota da safe tunda tafiyar yamma ce zasuyi.........✍   _*Ku biyoni kuji babban kuskuren da Azeema zata tafka arayuwarta,agaskiya mata muna ruwaaaa shiyasa akace yawancinmu gidan wuta direct😭 mata muji tsoron Allah,diz page is dedicated to all the women all over the globe*_   _*juz 3 free pages remaining hurry and register*_ _ku nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃          _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_    _*💫Dedicated to:-Anty Bahijjata & Grandma Zm Chubado*_     *#An_Intense_Jealousy_Story*     _*💫BABI NA TARA...✋✌✌*_   !.....Kansa akan cinyarta yace''Yumma don Allah ki dʼan mana aron yʼar wajenki man Jameelah ce keson tazo ta tayata zama kan na dawo..ʼʼ kokarin daga kansa tayi tana fadin''Don Allah ni dagani tunda kai bakasan ka girma ba wallahi ko Ramlah dai da take auta batta yin shirmen dakai kakeyi...ʼʼ ta ida maganarta tana mai zuba mishi hararar wasa,murmusawa yadanyi kan yace''Yumma kenan ni abar wannan batun don ke kanki kinsan indai akan kwanciya saman cinyar mahaifiyata ne toh anan bazan tabʼa girma ba,nidai ke nake sauraro shin zaki mana aron nata..?ʼʼ ''Ni duk kabi ka cikan kunni da zancen aro,wai wacece kukeson amaku aron nata ne?ʼʼ idonsa acikin nata yace''Baddo kuke ce mata ko?toh ita nake nufi..ʼʼ Girgiza masa kai ta shiga yi take fadin''Gaskia bazai yuwu ba salon kaje ka dunga cin zalin yarinya tunda kai na lura dabʼiarka kenan son mugunta,toh bari kaji ko Ramlar ma babu inda zata balle wata Baddo..ʼʼ Ramlah ta bawa Baddo shekʼaru biyu,Ramlar tana da shekʼaru 19 ayanzu haka tana shirin shiga ss3 ne ayayin da Baddo keda 17 ita kuma Ss2 zata shiga,   ''Haba Yumma ni babu wata muguntar da nake dashi,ni idan baka shiga gonata ba toh babu yadda zaʼayi na shigeka da bugu haka kawai,kima kirata ki tambayeta ko kallon banza ma be tabʼa shiga tsakanina da ita ba balle fadʼa har akai ga batun duka,Yumma in banda abunki ma ni ina ma aka ganni agida bayan tafiya nace miki zanyi kuma zamu kai sati guda acan,plssss Yummina ki mana aronta...ʼʼ Ya ida magana tare da shimfidʼa mata fuskar tausayi,ajiyar zuciya ta sauke kan tace''Gidado in banda neman magana irin naka inace baga yʼarʼuwatta Hafsa ba,shin bata isheta zama bane saika dauki wata Baddo..?ʼʼ   ''Haba Yummina ki fahimceni man,kowacce da part dʼinta ai kuma kema kinsan babu wacce zata rufe bʼangarenta tace ta tare anaya dʼayan,Hafsan ma anjima kʼanwarta Nabeelah zata zo mata,Jameelah kuma ta nemi alfarman adakko mata Baddo....ʼʼ Tagwayen ajiyar zuciya ta sauke kan tace''Toh shikenan ai ni bani da matsala idan yarinya ta amince,kaje ka kirawo mun ita inji ta bakinta,kuma gaskiya babu zancen matsi idan ta nuna bata raʼayin zuwa...ʼʼ Kwafa yayi aransa yace''Ita tama isa basai inci ubanta ba...ʼʼ azahiri kuma sai ya amsa da toh tare da mikʼewa yabar dakin,   Acan falo ya sameta ita da Ramlah suna kallon wani Nigeria film na soyayya suna tikar dariya ah saʼilin da saurayin yakaiwa budurwarsa sumba,dariya take kʼyakʼyatawa mai ban shaʼawa,babu wacce tasan da zuwansa sai gani sukai an kashe talabijin dʼin,tun kafin ya waigo garesu sun riga sunsan ko wanene hakan yasa tsoro cika fal azukatansu dake basu san da zuwansa ba,alokacin daya shigo suna kitchen ne suna dafa indomie,toh kai tsaye ya wuce dakin Yummar tasu,   Ramlah ce tayi saurin zamowa daga kan kujera atsorace sanin da tayi na cewa ya hanata kallace kallacen Nigeria films, ''Ham..ma..sannuu...daa..zuuwaa...inaa..inaaa...wuni?ʼʼ Ramla ta fadʼa with a shaking voice,itama Baddon tayi kamar yadda taga yarʼuwar tata tayi ammh sai be amsa musu ba illa fadar daya rufesu dashi musamman Ramlah yace ''Wai ashe bana hana kallon Nigeria Films acikin gidan nan ba?Ramlah u are trying my patient ko?meh kuke tsinta aci in banda iskancin da ake koyar daku?diz should be d very last tym da zan kamaku kuna kallon irin wannan banzan finace finacen if not na rantse da Allah saina farfasa jikinku da rodi,dare me and see....ʼʼ Ya ida maganarsa in greatest degree of annoyance,jikin kowacce sai bari yake,suka shiga bashi hakʼuri,ya dubi Baddo yace cike da tsanarta''Stupid gal tashi kije ki tsinto kayanki kala biyar ki biyoni zuwa gidana...ʼʼ Tana jin abunda ya fadʼa ta fashe da kukan tausayin kanta,atsorace tace''Ham...ma..plsssss....na..hadʼaka...da..Allah...kayi...hakʼuri...bazan...sake...ba...karka...kaini..wajen...chief...plssssʼʼ Habawa meh Ramlah zatayi inba dariya ba dake kowa yasan chief dʼin Gidado acikin dukah karnukansa ukun,sedai ita Ramlah mamaki take yadda akai har Baddo tasan da wannan karen bayan baʼa garin take da zama ba,kodayake ai an aiketa gidan last week don haka watakila aranar tasanshi, Yumma ce ta fito ah rudʼe jin kukan Baddo tace''Aʼah ya haka meh aka mata ne?Gidado meka mata don nasan zalinta kaci toh babu inda zata dama ni raina beso ba...ʼʼ Ramlah ce ta bata labarin abunda ya faru don shi takaici ma ya hanashi magana,bayan ta gama Yummar ta rufeta da fadʼa tace''kema dai Ramlah bakʼya jin magana,ni kaina nace miki banason kuna kallace kallacen banzan nan ammh kinki ki dena dake ke din kin fitsare,Allah yasa in sake ganinku kuna kallon ni da kaina zan hadaku dashi yaci ubanku dukah...ʼʼ Ta dubi Baddo da kanta ke adukʼe tace''Ke Baddo shiga ciki ki kwaso kayanki koda kala uku ne kizo ki bishi tafiya zaiyi shine Antinku Jameelah ta bukaci da kije ki tayata zama...ʼʼ atsorace ta kalleshi sai taga ya aika mata da harara mai dauke da sakon azabtarwa idan har ta sake tace aʼah,ba shiri tace da Yumma toh sannan ta nufi daki tana rera kuka ahankali har ta hadʼo kayan awani karamin jakarta,   Akan hanya ya tsayar da motar ganin har yanzu kuka take rerawa cikin karamin sauti,ya doka mata tsawa''wai zaki rufewa mutane baki ne ko kuwa sai jikinki yayi bayani tukun?ʼʼ da sauri tasa hannu ta toshe bakinta,yajah tsoki yace''shegiya yʼar iska kawai nasan ah kallace kallacen ne kika koyi iskanci ai,in sake gani kina wannan kallon saina sa wukʼa na yankaki kuma babu tantama kinsan zan iya ne ai...ʼʼ Ita dai sai hakʼuri take bashi,ya sake cewa''And look idan kika sake na dawo naji ance kinwa dʼaya daga cikin matayena rashin kunya toh Allah aranar sai chief ya samu nama,kinga dai last tym na kʼyaleki kin tafi free ko?toh wannan karon idan kika sake na dawo naji ehen akanki billahil azimu babu zancen daga kafa,da fatar kinji abunda na fadʼa?ʼʼ ya ida jawabinsa gami da doka mata tsawa, ''Naji kuma insha Allahu zan kiyaye...ʼʼ ta bashi amsa cikin sanyin murya mai cike da tsoronsa,amsawa yayi da Good sannan yaja mota.... Sosai Jameelah tayi murna da zuwan Baddo kuma itama Baddon tadan saki jiki da ita dake dama can sosai take kʼaunar matar,sun cimma har Nabeelah kʼanwar Hafsa ta iso,,sai wani gani gani takewa Jameelah itakam Jameelar ta bawa banza ajiyarta ne don ko 'yar tata ma bata isheta kallo ba balle ita yʼar tsuguridi da ita,sai bayan biyu _*'DCP SULEIMAN ALASSANA GIDADO'*_ ya fito cikin shirin tafiya sanye cikin kakinsa ta yʼan sanda wanda yayi matukʼar zauna masa ajiki tamkʼar don shi akayi kayan,ya sake hadʼa kan matayen nashi ya musu nasihu mai ratsa jiki kan azauna lafiya,daga kʼarshe yaransa suka saukeshi zuwa airport don shi kadai kawai ake jira,acan ya hadʼe da sauran yʼan sanda waʼenda tare ne zasuyi tafiyar,isarsa keda wuya jirginsu ya daga.....     ______________°°° _*BAYAN KWANA BIYU*_ Zuwa yanzu dai Azeema ta gama yanke duk wata shawara da zuciyarta kuma mafitar dʼayace kuma shine samun hadin kan Kasim kʼanin mijinta wanda suke yaran yʼan maza maza,tun safe ta aika kʼanwarta gida wacce take tayata zama wato Zuby,tace da ita taje gida ita zata fita bazata kuma dawo da wuri ba,idan ta dawo zata nemeta,bayan tafiyarta shine ta kʼira Kasim awaya tace mishi tana son ganinsa yace idan ya tashi awajen aiki zai biyo dake yana bautar kasarshi ne ah supreme high court Abuja kuma yaci saʼa an barshi anan garin,tun tara na safe sukai waya ammh gashi har ana neman biyun rana babu kasim haka kuma babu dalilinsa,gashi ta hadʼa mishi lafiyayyen girki hadda ci masa ado,takaici duk yabi ya rufeta,sai kai dakomo take tayi acikin katafaran falon,can taji an budʼe gate da sauri ta lekʼa taga ta hangoshi yana doso compound dʼin cikin kakinsa ta NYSC,kominsa iri dʼaya dana mustaphanta,idan ka gansu kana iya rantse da cewa yʼan biyu ne tsabar kama alhalin nan ba ciki dʼaya ma suka fito ba,yaran yʼan maza maza suke,knocking dʼinsa ne ya fargar da ita daga yʼar gajeriyar tunanin da take,cike da farin ciki ta isa ga kʼofar ta budʼe mishi,fararen idanunta suka sauka akan handsome face dʼinsa,dukkansu suka sakarwa juna kayataccen murmushi,tace''Kʼanina sannunka da zuwa bismillah shigo..ʼʼ Ta fadʼa tana mai bashi hanya,yace bayan ya shigo''matar twiny irin wannan kʼira Allah sa samu ne dai...ʼʼkasaitaccen murmushi ta saki mai jan hankali tace''Samu babba ma kuwa my kʼani ammh kafin nan muje dinning kaci abinci don nasan ayunwace ka diro gidan...ʼʼ ta fadʼa tana nufar dinning area ayayin da take jujjuya hips dʼinta acikin wandonta mai suna 'parazo',rigar data aza asamanta kuma tamkʼar in tayi nishi zai barke tsabar matsinta da yayi kuma ana iya hango boobs dʼinta asama sama,binta da kallo Kasim yayi yana jin wani irin sexual arousal na neman taso masa,dama kuma abunka da manemin mata dole shaʼawa ta bijiro masa balle mace kamar Azeema ai samunta is juz kinda masha Allah don komi yaji ne, Bayan ta isa ga dinning dʼin ta juyo tana jifarsa da wani irin mayataccen kallon dayake neman kʼarasa rudʼashi,sai mamakinta new attitude dʼinnan da take bashi yake,sosai ta lura da yadda yake neman fita hayyacinsa kuma hakan ba karamin dadi yayi mata ba,ta tabbatarwa kanta da cewa hakkun bazata sha bakʼar wahala ba wajen samun hadin kansa,idanunsa kʼyam akanta wanda suka rikidʼe zuwa ja irinta zallar shaʼawan nan,sannu ahankali ta taka zuwa inda yake lura da tayi na cewa bazai iya motsawa ba don da alamun jikinsa duk ya mutu,hannunsa ta kamo ta mikʼar dashi tana fadin''My kʼani duk yunwar ce ta galabaitar mun dakai haka..?ʼʼ tayi tambayar gami da kashe masa ido dʼaya,be iya amsa mata ba illa gyadʼa mata kai kawai,ahankali ta soma janshi zuwa dinning dʼin shi kuma yana biye da ita tamkʼar wani salando, Bayan ta zaunar dashi sai tayi serving nashi,ahanzarce take tafiyar da komi gudun kar Zuby tayi saurin dawowa duk datasan tace mata karta dawo harsai ta nemeta ammh still hankalinta be kwanta ba tana tsoron karta fado gidan ba zato,hakan yasa ta fita don kullo gidan ayayin da gogan keta binta da kallo,bayan fitarta ya sauke ajiyar zuciya yace''Godddd..! diz woman is sooo hot and i wonder wat sheʼs upto,ko kuwa ta manta cewa ni dʼin kanin mijinta ne?ko kuma dai yau na rudʼata ne har take tunanin ko mustaphan ne agabanta?ʼʼ Dasauri ya shiga girgiza kai yake fadin''No! No!No! tana sane tunda har ta kirani da kʼaninta kuma dama ai hakan ta saba kirana,toh why all diz attitude sai kace taga mijinta...?ʼʼ   Yana cikin tunane tunanensa ta dawo,sai ya batsar da ita harya gama cin abincinsa sannan ya komo falon inda take ya zauna saman wani two seater yana fadin''matar twiny thanks for the food it really taste good,bazan tabʼa gajiya da cewa danʼuwana yayi dacen mata ba...ʼʼ murmushi kawai ta sakar masa kana ta taso zuwa inda yake ta zauna akusa dashi tare da kamo hannayensa,ba zato babu tsammani sai gani yayi kawai hawaye sharrrr ya shiga zubo mata,gabansa ne ya yanke ya fadi yace cikin rudani''Anti Azeema kuka kuma?ko dai na fadi ba daidai bane...!?ʼʼ Barkewa tayi da wani irin kuka mai tsuma zuciya tace with a shaking voice''Kasiiiimmm plssssss help me out,kai kadai ne kawai nasan zaka iya taimakona acikin zuriʼarku...ʼʼ cikin rashin fahimta yace''Ban fahimci abunda kike nufi ba,Anti Azeema pls stop crying and explain things to me okay...!?ʼʼ ya fadʼa tare da tallafo habarta,runtse idanu tayi sannan tace''Kasim ina cikin matsi da takura daga wajen iyayena ta rashin samun rabo da danʼuwanka mustapha,ban fadawa kowa ba hatta shi mustaphan don banison arabamu sabida ina tsananin son mijina,Kasim dakai dani da kuma kowa yasan cewa daga mustapha har 'yanʼwansa cikinsu babu wanda ya samu rabo wanda hakan na nuni da cewa akwai lauje cikin nadi,hakan yasa iyayena keson rabani da mijina alhalin ni kuma ina sonsa,Kasim am on pressure shiyasa na bukaci ganinka.....ʼʼ Ajiyar zuciya ya sauke kan yace cike da tausayinta''Toh why not ki bamu dama muje mu fahimtar da iyayenki abunda suka manta?ai haihuwar ta Allah ce....ʼʼ saurin taran numfashinsa tayi''Kasim bazasu tabʼa sauraronka ba don idanuwansu sun riga sun rufe,Kasim plssssss am begging you to have an affair with me kila adace in samu rabo...ʼʼ Wani irin wurgi yayi da hannunta ya mikʼe agigice,face expressing deep shock and suprised,yace cike da dacin rai''Azeema are you sure you are d one saying diz shit?wani irin kazanta kenan ni Kasimu in kwanta shimfidʼa guda da matar aure?matar auran ma wacce take amsa sunan matar danʼuwana?isnʼt dat a very very shameful thing?infact what has come over you Anti Azeema...?ʼʼ ya ida maganarsa hawaye na shirin kwaranyo mishi,mikʼewa itama tayi zuciyarta na tafarfasa haka kuma zafafan hawaye basu bar zubo mata ba tace''Kasim ka taimakeni plssss wallahi babu wanda zai tabʼa jin wannan batun...ʼʼ Cike da tsanarta yake fadin''Tukunna ma dai meyasa kika zabʼeni akan kowa na cikin zuriʼar?ko kina zaton don ina da neme nemen yʼan mata zan iya kwadayin hadʼa shimfidʼa da wacce take amsa sunan matar danʼuwana?toh tirrrrr da wannan kazamin tunanin naki,ki sani Kasim be tabʼa committing adultery ba kuma insha Allahu bazai fara akanki ba...ʼʼ Runtse idanu tayi tana jin yadda kalamansa ke mugun soya ranta ammh dake shedʼan ya riga ya kawata mata zuciya da rinjayarta ga aikata sabon Allah sai tace''Ba komi yasa na zabʼeka ba illah don tsananin kamar da kake da mijina,kuma na tabbata muddin rabo ya ratsa atsakaninmu har ya fito duniya har kuma ya kasance dʼan yayi kama dakai ne,toh tabbas zaiyi kama da mustapha shima don haka kaga babu zancen zargi...ʼʼ Juya masa baya tayi,in high pitch take fadin''Kasim zan mallaka maka duk abunda kakeso,kamawa daga gida,mota,dukiya,infact everything idan har zaka amince kana kwana dani har in samu rabo,komi kakeso zansa mahaifina ya maka don kai kanka kasan mahaifin nawa attajirin mai kudi ne,yanzu kai nake sauraro wani shawara ka yanke.....!?ʼʼ _*juz 3 free pages remaining hurry and register*_ _ku nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃          _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_    _*💫Dedicated to:-Anty Bahijjata & Grandma Zm Chubado*_     *#An_Intense_Jealousy_Story*     _*💫BABI NA GOMA...✋✋*_   ''Kasim ya naga kayi shiru?nace zan mallaka maka duk abunda kakeso muddin nima zaka biyamun bukatata I swear nima zan faranta maka kuma kaima kasan bazan maka kʼarya ba I mean it,kai nake sauraro pls talk what do you want...?ʼʼ ta tsareshi da cat eyes dʼinta masu daukar hankali,ajiyar zuciya ya saukar gami da watsa hannayensa cikin aljihun wandonsa yake fadʼin''Zaki iya bani Mubeenah don ita nakeso...ʼʼ cike da rashin fahimta tace''wacece mubeenah kuma?kodai Zuby kʼanwata kake nufi?toh in ita kake nufi ai sunanta Zubaida ne ba Mubeenah ba..ʼʼ Murmushin kʼarfin hali ya saki gami da lashe kʼasan lips dʼinsa yace''Mubeenah dʼin dai nake nufi dʼiyar yabbanmu na kano....ʼʼ cike da tsantsar mamaki take fadin''Idan na fahimceka Baddo kake nufi right?ʼʼ    ''Yes itafa nake nufi idan har zaki iya shawo kan Hamma Gídado daya fita harkata da masoyiyata toh tabbas Anti Azeema zan miki abunda kikeso kai tsaye ba tare da jan rai ba..ʼʼ ya ida maganarsa tare da sakar mata wani irin killer smile don ya tabbata abu ne wanda bazata iyayi ba sanin da yayi na cewa ita kanta ba wani shiru suke da Gidadon ba,fuskar tausayi ta shimfida mashi tace''Haba my kʼani gaskia i cnt cuz diz task is beyond my power,sanin kanka ne cewa wani dogon hira bai tabʼa shiga tsakanina da Gidado ba,so hw do you expect me to go and face him with diz issue bayan abune ma wanda ko kadan be shafeni ba,wannan family issue ne wanda yakamata ace kuyi solving nashi out atsakaninku....ʼʼ watsa hannaye yayi sama yake fadin''Idan haka ne toh nima dʼin zancen da kike mun aganina ba abune wanda ya shafeni ba,issue ne wanda yakamata ace kin zaunar da mijinki ku magance  matsalar tare bawai ki nemeni mu aikata kazanta ba,gaskia matar twiny u really really suprised me...ʼʼ da sauri ta isa gareshi ta katse mishi maganarsa ta hanyar rungumarshi,kansa ta dukʼar kasancewar yadan fita tsayi,da azama ta cafko lips dʼinsa ta shiga tsotsa alokaci guda kuma tana kuka,kamo hannayensa tayi tana kokarin zagaye kʼwankwasonta dasu,da sauri ya tureta yana saukar da wani irin azababben numfashi,yace cike da zafi yana hawaye''Anti Azeema idan bazaki duba darajar auran dake kanki ba toh ai yakamata ace kin duba cewa ni kʼani nake agareki kuma be dace ace ki nemi na kwanta dake ba,what a dirty thing?tirrrr devil is a lier...ʼʼ ya kwashi NYSC cap da designer bag dʼinsa da nufin barin gidan,da hanzari ta kamo hannunsa tana kuka mai tsuma zuciya take fadin''Kasim dududu 3years kawai na baka fa sannan kuma ayau inason ka saukemun wannan girman na bar maka tunda har muna shirin zama abu gudʼa ayau,karka manta da cewa kʼani na iya bawa yayarsa baby har ya zauna daramm ajikinta kuwa,so forget it idan har zan iya samun rabo dakai toh ba wani abu bane don na kwanta da kʼanin mijina...ʼʼ Kai ya shiga girgiza mata cike da kʼaryewan zuciya yake fadi hawaye na kwaranyo mishi''Anti Azeema ki gane mana this thing is wrong,wallahi bazan iya cin amanar danʼuwana ba....ʼʼ hannu tasa ta barka matsastsan rigarta,ta cire hooks na bra dʼinta duk ta jefar akasa,sai ga bula bulan boobs dʼinta sun bayyana masu jan hankali,da sauri Kasim ya kawar dakansa gefe tare da runtse idanu yana mai tasbihi ga ubangijinsa jin wani irin sexual arousal na neman taso mishi da kʼarfin balaʼi,cikin shesshekʼa tace''Kasim i know you wonʼt reject me after exposing diz to you,plssss ka taimaken i nid a baby....ʼʼ da sauri tasa hannu ta tureshi ya fadʼa kan kujera,ta haye samanshi tare da cafko lebʼunanshi tana tsotsa akan nada,he canʼt hold it back diz tym around sai kawai ya shiga biye mata shine hadda kamo boobs nata yana tsotsa,can ko meya tuna ne sai kawai ya dakatar da ita daga yunkurin cire masa riga da take,cikin wani irin yanayi tace ahankali''what is it..!?ʼʼ cike da tsoro yace''Zuby da mai gadi?ʼʼ Murmusawa tayi tana mai lumshe idanu tace''Na aiki Zuby gida kuma bazata dawo ba saina nemeta,mai guard kuma jiya jiyan nan nayi firing nashi sabida zuwanka,so dnt worry babu wanda zai shigo don na kulle gidan...ʼʼ tsantsar mamaki ne ya cikashi ammh sai kuma bata bashi damar dulmayawa cikin wannan yanayin ba ta cigaba da kashe mishi jiki da hot romances tare da gaya mishi kalamai wanda suka ida turning dʼinsa on,zindir haihuwar uwarsu sukayi suka fadʼa cikin aikata sabon Allah [Waʼiyazubillah]    *____________ Baddo ce zaune ah babban falon gidan ita dʼaya tana kallon wani series film na india,tana kallon ayayin da take cin home made shawarma dʼinta wanda suka hadʼa ita da antinta Jameelah,ita Anti Jameelar na cikin part dʼinta tana yin wani dʼan aiki ah system dʼinta,wasu swiss ne take dubawa wanda tayi ordering online dake tana da katoton shagon siyar da kayayyakin sawa,kamawa daga english wears har zuwa natives,talabijin dʼin bʼangarenta ya kone ne adaren jiya toh kuma gashi lokacin kallon film dʼin Baddo yayi don kʼarfe shidda na yamma suke yi sai agama bakwai,toh shine taje main parlour don batason tayi missing draman yau,tana tsaka da kallon sai ganin Nabeelah tayi tsaye akanta ta rikʼe kwankwaso tana girgizawa,atsorace tace''Anti ina wuni..!?ʼʼ tsoki Nabeelar taja kan tace''Daban wuni ba zaki ganni..?maza tashi muje kimun wanke wanke tunda ke bakida sanin yakamata,wacce take baki abinci kawai kika sani kuma kike tayata da aiki,wancan kuma ko oho ita dʼin ba matar wan naki bane ko...!?ʼʼ    Cike da sanyi tace''Anti ba haka bane kiyi hakʼuri idan na kʼarashe kallon zan shigo in muku aikin...ʼʼ babu zato babu tsammani sai ji kawai tayi Nabeelah ta kwasheta da wani irin mahaukacin mari tana fadin''Ai wato don kin rainani in saki aiki harki iya budʼe baki kicemun sai kin gama abunda kikeyi kafin kimun nawa...?zaki wuce ne ko kuwa saina ci ubanki tukun ne..? Kuka mai daga hankali Baddo ta fashe dashi tare da dafe inda tasha marin,Jameelah dake saman gado tana aikinta kawai taji kururuwan Baddo,da sauri ta mikʼe ta fito adaidai lokacin da Nabeelah ta dakko wani cable tana zanan Baddon dashi,da azama Jameelah ta isa garesu ranta na suya ta kubutar da Baddo daga hannunta tare da shararawa Nabeelar mari tana huci tace''Don kutumar ubanki meh ta miki haka kike dukanta sai kace yʼarki bayan dududu nasan kwakkwaran shekʼaru hudu dai baki bata ba dake kin ganta shiru shiru shiyasa kika samu wannan damar kina cin zalinta ko..?tun ba yauba na lura da yadda kike mun wani gani gani kina neman in shiga harkarki kawai ayi rigima,dakika lura cewa bani da wannan lokacin naki shine kika zabʼi neman fadʼa awajen yarinyar nan don kinsan zanyi magana ko...?toh burinki ya cika tunda gashi na tanka miki and for the very last tym meh ta miki kike mata irin wannan bugun da cable...?ʼʼ Dakewa Nabeelah tayi tana kokarin bʼoye tsoron Jameelah aranta adaidai lokacin kuma tata Antin ta fito wato Hafsa take fadin''wai meke faruwa agidan ne ake mana hayaniya haka..?ʼʼ ''Ki tambayi shegiyar kʼanwar nan taki..ʼʼ Jameelah ta fadʼa cike da dacin rai kuma har ran Hafsa taji zafin hakan ammh saita batsar tana tambayar abunda ya faru,Baddo tana kuka tayi bayani,Jameelah ta dubeta cike da tsana tace''akan wannan dalilin ne zaisa ki bugeta don bakki da imani da tsoron Allah aranki..?inace kece aka kirawo donki dunga tayata ayyukan..?toki saurareni dakyau daga yau sai yau kar wata shegiya acikinku ta sake koda yiwa Baddo kallon banza ne balle har takai mutum ga taban lafiyar jikinta if not saina tumurmusa hancin wannan mutumin akʼasa,daga ni harku ba fata ake ba wataran muna iya barin gidan nan har abada ammh itafa gidan danʼuwanta ne babu wanda ya isa ya rabasu haka zalika babu wanda ya isa ya hanata yin yadda taso acikin gidansa,so madam Hafsa warn ur sister to take time and stay away from diz gal in ba haka ba zan gyara mata zama,infact daga yau hawainiyar kowaccenku ta kiyayi ramata....ʼʼ ta ida magana tana karkada yatsunta biyu,tsoki Nabeelah tayi sannan ta kama hanyar part dʼinsu take fadin''Ai sai ya aurota ta zauna dakʼyau acikin gidan kinga asannan ne zamusan tana da iko da isa agidan ammh for now bata isa tayi abunda takeso ba acikin gidan nan muddin ina ciki...ʼʼ tayi saurin shigewa gudun karta kamota,murmushi mai ciwo Jameelah ta saki tace''haka kikace ko..?toh mu zuba mu gani aga wanda zaici riba..ʼʼ taja hannun Baddo suka shiga ciki don gasa mata jiki dake har shatin bulalar yadan fito baro baro,Hafsa ta bisu da ban hakʼuri ammh dadi ne fal ranta tana yabawa kʼanwar tata.   Bayan ta koma daki tace da Nabeelah''kʼanwata ban mu kashe kin burgeni...ʼʼ ta mikʼa mata hannu don su tafa ammh sai gani tayi Nabeelar ta nokʼe gami da hadʼe rai,dauke faraʼarta tayi tace''ke miye kuma na wani cin magani dan Allah saki jiki duk kurin banza take babu abunda shegiyar zata iya yi...ʼʼ Afusace Nabeelah tace''Dallah ni ba abunda ke damuna ba kenan kece kika bʼatan rai yadda kike ta wani nukʼu nukʼu kamar kina tsoronta,agaskiya Yah Hafsa idan har haka zaki cigaba da zama da wannan munafukar kishiyar taki toh kina da babban aiki jaa agabanki kuwa,wai ke an gaya miki ana bin kishiya sannu sannu ne..?ki sani wallahi da wuta wuta ake cinta if not saita miki kafa idan kika tsaya kallon ruwa...ʼʼ itafa Hafsa tsoro ne kawai takeji don Jameelar tasan sirrinta in ba haka ba babu yadda zaʼayi ta tsaya tana kallonta tana gaya musu bakakʼen maganganu hadda musu iyaka da Baddo,tuni Hafsan taji tsanar Baddon ya sake lullubʼe zuciyarta,Nabeelah sai kitsa mata salon makirci take tayi har dai taji aranta cewa bata sake dagawa Jameelah kafa kuma ba,ta dadʼe bata fallasa sirrinta ba,in kuwa ta sake ta fasa kwan toh tadau alkʼawarin hadʼa mata makircin da bazata tabʼa fita acikinsa ba...!   ______________°° Sosai Kasim yaji dadin Azeema don zai iya rantse da cewa duk tarayyar da yake da yan mata be tabʼa haduwa da mace mai ruwan niʼima ba kamar Azeema,ita kanta ta yaba mishi ammh dai bekai mustaphanta ba,bayan komi ya lafa har sunyi wanka sai kuma ya kama kukan nadama,kunsan dama haka abun yake sai bayan shaidan ya rudeka ka aikata ba dede ba,bayan faruwan wannan abun sai ya koma gefe yana maka dariya kai kuma kata kukan nadama [Allah ya tsare mana imaninmu] Itakam ko gezau bata ji ba ta cilla masa bandir din kudi har dubu hamsin tace''My Kʼani thanks alot aikinka yayi kʼyau wannan kudin somin tabi ne,bazamu sake haduwa ba sai oga ya koma don nan da kwana uku zai dawo,Allah yasa rabo ma ya ratsa basai mun sake ba...ʼʼ ta ida magana tana dariya gami da zubar da ruwan hawaye,sa hannu yayi ya dauki kudin ya kara kimtsawa dakyau sannan ta mishi rakiya har bakin gate,ko sake bari ya hadʼa idanu da ita be bari yayi ba ya fice rai duk babu dadi,komowa cikin gida tayi tana mai rushewa da kukan bakin ciki tace''wayyo Allahna what a shameful thing ni Azeema na hadʼa shimfida da danʼuwan mijina...ʼʼ data tuna dalilinta nayin hakan kuma sai murmushi ya subʼuce mata ta shiga shafa tumbinta tace''Allah yasa rabo ya shiga tsakani awannan kwanciyar farkon basai mun sake ba,dʼana dʼan mustapha dʼan kasim........ʼʼ ta ida magana tare da squessing face dʼinta alamun abun be mata dadi ba...... _*Wayyo Allah duniya ina zaki damu ne?😭wannan shine darasin farko da nakeson zakʼulo muku,dakwai mata da yawa masu bin son zuciya irinna Azeema don Allah ku tuba ku bari ita haihuwar ta Allah ce ba uban kowa ke badawa ba,yanzu what have Azeema gained ta hanyar hadʼa shimfida da kʼanin mijinta in banda babban zunubin data kwasa?muje zuwa don yanzu aka fara*_ _*2 free pages remaining so hurry and register*_ _ku nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃          _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_    _*💫Dedicated to:-Anty Bahijjata & Grandma Zm Chubado*_     *#An_Intense_Jealousy_Story* _*💫BABI NA SHA DAYA..👐✌*_ Tunda Kasim ya koma gida sai duk ya kasa samun sukuni da kwanciyar hankali,idan ya runtse ido sai yake ganin kazamin picture dʼinsu shida matar danʼuwansa Azeema sanda suke aikata alfasha,sai yake ganin tamkʼar yanzu abun ke faruwa ga wani irin jarababben feelings da yake neman sake taso mishi akanta,zubʼewa yayi saman gado yana mai rushewa da kuka yake fadin''innalillahi waʼinna ilaihi rajiʼun..! _*KASIM MUNNIR*_ What have you done..? sake barkewa yayi da wani sabon kukan yana fadin''Ya Allah plssss forgive me ka nesantani daga wannan balaʼi,Ya Allah na tuba bazan sake aikata alfasha da kowacce yʼa mace ba,Ya Ubangiji, ina rokon ka shiriya, da tsoronka,da tsarkaka,ka gafarta min dukkan zunubaina,kadan ko da yawa,na farko dana karshe, na sirri dana bayyane,Ya wanda ke sarrafa zukata, Ka sarrafa zuciyata akan yi maka da’a ba sabonka ba,Ubangijina na tuba ka yafeni kar kace zaka hanamun Mubeenah kasancewarta kamilalliyar mace,ada naso bʼata mata rayuwa ne ammh dake kai dʼin baka zalunci haka kuma baka bari azalunci wani saika tseratar da ita ga fadawa cikin tarkona sannan ni kuma ka jarabceni da mugun sonta,Ya Allah don darajar soyayyar da kakewa fiyayyen halitta karka hanamun Mubeenah.....ʼʼ Kuka yaci mugun kʼarfinsa,kallo dʼaya zaka mishi ka tabbatar da cewa lallai yayi nadama sosai abun dai gwanin ban tausayi,ana haka nefa sai yaji kʼarar sakʼo ya shigo wayarsa kʼirar Infinix hot,bebi takan wayar ba saida ya sauke bashin sallolin da ake binshi,zuciyan nan tasa tayi bakikirin cike da takaicin salloli sun wuceshi ne alokacin yana can yana sabawa mahaliccin nashi,sai doubting yake ko Allah zai karbi wannan sallolin nashi?besan shi Allah Al-gafur Ar-rahimun bane,muddin ka tuba ka kuma rokʼeshi gafara toh tabbas zai gafarta maka tare da saukar da rahamarsa agareka, Bayan ya idar kota kan abincin da kʼanwarsa Hanifa ta kawo mishi beyi ba ya jawo wayar yana dubawa,    _*'MATAR TWINY'*_ shine sunan daya soma arba dashi as the sender,tuni yaji gabansa ya hau dukan ganga,da sauri ya budʼe sakʼon idanunsa suka sauka akan short message dʼin data aiko,          _''Hi! Second hubby da fatar ka isa gida lafiya?thanks so much for giving a helping hands,ka huta lafiya and dnt forget to delete diz message after reading..ʼʼ_ Wani dogon tsaki yajah cike da haushinta,har zaiyi deleting message dʼin sai ganin call dʼinta yayi yana shigowa,dasauri ya kashe wayar gabaki dʼaya yana jero mata zagi,ita kuwa acan bata zaci hakan daga gareshi ba,haba sai nan da nan hankalinta ya nemi tashiwa ta kasa zama haka kuma ta kasa tsayuwa,can wani tunani ya fadʼo ranta ta saki wani irin kasaitaccen murmushin da ita kadai tasan manufarsa tace ahankali''Kasim nasan bazaka tabʼa gangancin fallasa wannan sirri namu ba or would you...? Tayi tambaya tamkʼar yana gabanta,girgiza kai tayi tana mai bawa kanta amsa''No nasan you wonʼt try dat shit ammh duk da hakan ya zama dole na tauna tsakuwa don aya taji tsoro,Kasim insha Allahu we must finish what we started,saina samu rabo dakai sabida tabbatar da cewa lafiyata kalau dama matsalar daga danʼuwanka yake,Ya Allah kasa matsalar badaga wajena yake ba kar nayi kukan danasani mara amfani,ai kuwa da Kasim ya mori gangar jiki abanza alhalin ni kuma banci riba ba...ʼʼ ta ida maganarta gami da rushewa da kuka,tana cikin wannan tashin hankalin ne Zuby ta fadʼo gidan don dama ta kʼirata tace mata ta dawo,tuni ta wartsake gudun karta dago wani abun don yadda kasan psychologist haka Zuby take,   _____________ Abʼangaren Gidado kuwa tunda ya tafi basu wani cika waya sosai da Jameelah ba don bata son ta matsa mishi bayan ga aiki agabanshi ammh itakam Hafsa waya akan waya babu ko dʼan tunanin cewa kai wannan fa aiki yaje yi yakamata nadan daga mishi kafa,a'ah sam batayi wannan tunanin ba har abun yakaishi wuya har tasa yayi mata magana yace sudan rage wayan,toh tun asannan tadanyi sanyi da takurar,akalla kwanakinsa kusan uku kenan acan sauran mishi kwanaki hudu ya dawo don dama sati dʼaya ne zasuyi,kuma idan ya dawo Jameelah ce zata kʼarbi girki,   Sosai Baddo ke jindadin zama da anti Jameelah har takeji ma kamar kar malaʼikanta ya dawo,acikin yʼan kwanakin nan da sukayi Jameela ta koyawa Baddo girki kala kala na zamani da ababen marmari,ga dressing dʼin daukar ido da take koya mata,iya sarrafa kalamai infact har zaunar da ita tayi tace''ke kʼanwata inaso kibar tsoron yayanki don shi dʼin ba dodo bane ko malaʼikan mutuwa ba,mutum ne shi kamarki dai,dadin abun kuma danʼuwanki wanda kuka hadʼa jini dashi,yanʼuwan kwarai da kʼyautatawa da kuma kʼaunar juna aka sansu dashi bawai nuna tsangwama da tsana ga junansu ba,ayau inason kibar jin tsoronsa,bawai nace ki dena bane kwata kwata ba aʼah kidan rage don kece ke cutuwa,ki maidashi tamkʼar yadda kike kallon kowa kike kuma sakewa da kowa,danʼuwanki ne ba dodo ba kinji yʼar kʼanwata...? Hawaye masu zafi taji sun zubo mata tana jin wani irin mugun kʼaunar antin tata na kʼara shigarta dakʼyau,gaskia Anti Jameelah daban take acikin mata,acikin matan ma sarauniyarsu yʼar aljannah,duk yadda take kamantawa mutane kirkin Jameelah ashe ma ta dara hakan,wani abu dama saika samu kusanci da mutum kake sanin true colours dʼinsa,wani zaka ga ashe hawainiya ne mai canzawa,wani kuma yadda yake azahiri toh zaka sameshi ah badininsa ma hakan yake idan ka matso kusa dashi, rungumota tayi tana mai sake barkewa da kuka,Jameelah ta shiga bubbuga bayanta take fadin''haba kid sis meye na kukan kuma...?bazaki mun abunda nakeso ba kenan ko..?shikenan ya isa idan kina ganin kinfi jindadin tsoron nashi toh ai babu damuwa hakan nada kʼyau...!ʼʼ Da sauri ta tari numfashinta cikin shesshekʼar kuka tace''Haba antina harni na isa naki kʼarban shawararki balle fa shawarace meh kʼyau kika bayar wacce zata amfaneni sabida kina kʼaunata harga Allah ni kuma na dau miki alkʼawari daga yau bazan sake jin tsoron danʼwana _*SULEIMAN*_ ba,hakʼikʼa kalamanki sun sanyani jin wani irin bakʼon jarumtaka atare dani,Hamma Gidado kai danʼuwana ne wanda jini ya hadʼamu ba dodo ko malaʼika ba kamar yadda antina ta fadʼa don haka bazan sake bari zuciyata ta nemi yin bindiga akan tsoronka ba,Antina i love you so much Allah ya gaggauta azurtaku da yaʼya masu albarka...ʼʼ ta ida magana tana mai rushewa da sabon kuka,Jameelah ta kʼarba mata itama cikin raunin''Ameen ameen _*MUBEENAH....!*_ Allahu ya kʼarbi adduʼarki my kid sis wallahi inason haihuwa.....ʼʼ ta fadʼa ayayin da hawaye zafafa suka wanke fuskarta,kukan tausayinta Baddo ta cigaba dayi tasa hannu tana share mata hawaye take fadin''Ya ilahi..! Antina pls dnt cry be strong for me,insha Allahu zamu cigaba dakai kukanmu ga mahaliccin sammai da kassai don shine mai bayarwa sannan kuma mai hanawa,nasan yana sane be manta dake ba antina,daga yau zamu fara tsayuwar dare my lovly anti har zuwa ranar da Allah zai share mana hawaye,Anti Surayya da Anti Azeema suma dʼin duk zamu sanyasu cikin duʼaʼinmu....!!ʼʼ Kuka yaci mugun kʼarfinta,zuciyarta tamkʼar zatayi bindiga ta fito waje don tsananin tausayin waʼennan bayin Allahn,Anti Jameelah kuwa wani irin zazzafar kʼaunar yarinyar ne ya kʼara lullubʼe zuciyarta,badon kar ace tayi kʼarya ba da zatace ko danginta wato jininta basu kai Baddo shiga cikin wani hali da kuma damuwa akan rashin haihuwar tata ba,tuni taji zuciyarta na raya mata wani babban alʼamari wanda take ganin zaiyi matukʼar wuya abada goyon baya ammh ta yanke shawarar tuntubʼar Tsoho da zancen.      ******** Ayau enmatan gidan,su Ramlah su Hanifa gayya dai sukayi gabaki daya yara yanmatan gidan suka kai ziyara gidan Gidado,toh ba laifi dai Hafsa tadan musu tarban arziki tunda har ta riga Jameelah shiga kitchen ta hadʼa musu kwamacalar da suka kasa cinta,akʼarshe na Baddo suka ci sai santi suke ta zubawa,Hanifa har kasa hakʼuri tayi tace tana kai loma''Baddo wai da gaske kece kika dafa abincin nan don nidai wallahi ban yadda zaki iya dafa abinci mai taste haka ba..?ʼʼ Fatima dʼiyar Baba haruna har kusan kwarewa tayi sabida saurin magana''Gaskia Hanifa nima dai ban yadda ba itada common indomie dʼinnan yaushe Baddo ta gama iyawa da har zata iya dafa fried rice yayi dadin wannan..!? Anti Jameelah sai kʼyakʼyatar dariya take tayi ita ko Baddo kunyace ta kamata jin yadda yanʼuwan nata ke mata sharri ammh abʼangare guda kuma tana mai cike da kʼauna da kuma alfahari da antinta wacce itace ta koyar da ita abubuwa da dama kuma take kan koyar da itan,   ''Antina ce ke koyamun...!ʼʼ ta fadʼa tana kallon Jameelah cike da kʼaunarta,waro eyes waje sukayi har suna rige rigen cewa''kai haba Antinmu da gaske..?ashe lallai muma zamu tare agidan kina koya mana...ʼʼ Ramlah da tun dazu batace komi ba tace''Ai kuwa dako kunci ubanku ahannun Hamma Gidado idan yaga zaku takura mishi mata....ʼʼ aka kwashe da dariya adaidai lokacin Hafsa ta fito ta tarar sun ajje mata kular abincinta agefe suna cin na Jameelah,kala bata ce dasu ba taje ta budʼe kularta,yadda ta kawoshi haka ta sameshi ammh saidai an dʼan jagwalgwala wajen dandane dandane,tuni taji wani bakin ciki ya turnuke zuciyarta ta juyo afusace take fadi cike da dacin rai''Ammh wallahi Jameelah kinyi kadan ki gwadan salon makircinki,ki sani kowani bakʼin wuta da nashi hayakʼin haka kuma komi fitinar dʼan bunsuru,ya kiyayi matar kura,don iskanci ni zaki wulakanta ki ture abincina gefe wanda nasha bakʼar wahala na musu ina cikin amarcina ammh ban damu ba na tashi na girka musu nan wai naga dangin miji shine zaki ture nawa gefe ki basu naki...? Har ga Allah Jameelah batasan basu tabʼa abincin ba donko dubawa batayi ba ta ajje nata,ammh data tambayesu sai ce mata sukayi sun tabʼa shiyasa bata damu ba,duban Ramlah tayi wacce ayanzu take mamakin yadda akai tayi sanyi wanda ada can ta tsaneta tace da ita''Haba Ramlah nifa banson hadʼa husuma meyasa zakumun kʼarya ashe ko tabʼawa ma  bakuyi ba..?why?ʼʼ Kai tsaye Ramlah tace''Abincin ne babu taste kamar an wanke kan mahaukaciya shiyasa muka kasa ci...!ʼʼta fadʼa ba tare da jin tsoro ko dar aranta ba,su Hanifa suka kwashe da dariya sai fasa mata kai suke''ohhh yarʼuwata kina aljannah tawar...ʼʼ Cike da zafin rai Hafsa ke nuna Ramlah da yʼar yasa take fadin''Ramlah you..?kece ke fadʼamun bakʼar magana ayau tamkʼar saʼarki ko kuwa kin manta cewa ni dʼin yayar kʼawarki Nabeelah ce dadin dadawa kuma matar yayanki...?ʼʼ cikin rashin damuwa Ramlah tace''Madam ba mantuwa nayi ba kawai i juz dnt lyk matar auren da bata iya girki bane,I am a wife material 100yards,na iya kaza na iya kaza ashe duk cika baki aketa mana baʼa iya komi ba,am sorry to say someone here is not qualified don haka ni Ramlah na canza sheka anti Jameelah ina yinki,ki dadʼe kiyi lasting matar police kama barawo....!ʼʼ Kai Ramlah akwai daru da kuma iyasa mutum hawan ruwa,fashewa da kukan bakin ciki Hafsa tayi tace with virbating voice''Lallai Ramlah zaki gane cewa shayi ruwa ne,tabbas kin debowa kanki dala babu gamo,kuma Nabeelah zata dawo zan fada mata irin wulakancin da kikamun don tasan matsayin kawancenku....ʼʼ tana gama jawabinta ta kwashi kulolinta tana cizgar kuka tayi part dʼinta sai kuma duk jikin kowa yayi sanyi hatta dani kaina marubuciyar don tabbas anan zamu iya cewa baʼa kʼyautawa Hafsa ba,Jameelah ta rufesu da fada sosai don abun yafi yi mata ciwo ammh Ramlah ko ah jelar kallabinta,Hafsa na isa daki ta dauki waya ta sanya kʼiran Gidado yana dagawa ta kora mishi bayani tana kuka,shi kanshi ransa yayi matukʼar bʼacewa da zancen ammh sai ya shiga lallashinta har ta sakko,bayan sun kʼare wayar ya latso Jameelah,tana ganin call dinsa saida gabanta ya fadi don tasan ta faru ta kare wai anyiwa mai dami daya sata,da rawar jiki ta danna receive bayan ta tashi daga cikinsu takoma gefe ''Assalamu alaykum sahibu.....!ʼʼ ''Hey...! hang it over there,hearthrob kin matukʼar bani mamaki wai dake ne zaʼa hadu aci mutuncin matata,toki sani wannan dʼin ya zamo nafarko kuma na kʼarshe da zaʼa kuma maimaita hakan in ba haka ba kuwa zan dauki tsassauran mataki,ki sani yadda na aureki don ina kʼaunarki toh itama haka na aurota don ina kʼaunarta,babu wacce tafi wata awajena....ʼʼ Hawayen mamakinsa ne ya wanke mata fuska tace murya na rawa''Suleiman nice kake fadawa waʼennan maganganun don ranka ya bʼace...?atleast keep calm and listen mana..!ʼʼ cikin hargowa kamar zai daketa ta waya yace''Banason jin komi bawa Ramlah waya don an fadʼamun cewa itace gang leader dʼin,bani ita in fara cin kutumar ubanta kafin na gangaro kansu Hanifa,maza nace.......!ʼʼ ya ida magana tare da buga tebirin gabansa wanda har cikin dodon kunnuwanta ta jishi,one thing about DCP Gidado shine he is hot tempered lyk mad ooo,dasauri ta zare wayar daga kunnenta tana sake duban ko dagaske shi dinne ya kirata don be tabʼa gwada mata tsantsar bʼacin ransa kamar yau ba,dgaske shi dinne,katse mata tunani yayi yace''ko bakiji abunda nace bane...?ki bani ita kafin ranki ya bʼace...ʼʼ Kala bata iya ce masa ba ta matsa inda suke duk sun kura mata ido ne sanda ta fara wayar kuma sun dago da wanda take wayar dashi wato malaʼikan duniya😄mikʼawa Ramlah wayar tayi tace''ungo yayanki keson magana dake...!ʼʼ Wani irin back tumble Ramlah tayi ta hantsilo daga saman kujera tace ah tsorace''wayyo Allahna na shiga uku shegiyar matar nan tayi karata wajen mugun nan,Hanifa ku taso mu tafi...!ʼʼ ta fada tana kwasar mayafinta da fashion bag dʼinta kuma duk yaji abunda ta fadʼa,tuni zuciyar Baddo takai kololuwar baci ganin antinta na tsiyayar hawaye abunda ta tsani gani kenan,basu zata ba haka kuma basu tsammaci hakan ba ni kaina ban tabʼa mafarkin hakan ba,sai gani mukai Baddo ta wufce wayar daga hannun Anti Jameelah ta kange akunnenta tana huci tare da ciccin magani,cike da zafi ta soma magana''wai wayekai..?wai shin kana jin kanka wani sarkin ne ko kuwa what do you take urself as..?can you die of constipation..?I asked bcz Iʼam worried about how full of shit you are,ka sani ina iya shanye komi ammh banda zubar ruwan hawayen Antina Jameelah,zan iya yakar duka mutanen duniyan nan in har akan ganin bʼacin ranta ne balle kai karamin alhaki,kasani duk abunda kake ji dashi toh kuwa na fika jinshi shiru shiru ba wasa bane kawai gudun magana ce........ʼʼ Cike da tsananin mamaki ya tari numfashinta ta hanyar doka mata tsawa''Who the heck ar you young woman...?gayamun wacece ke don ban dago muryarki ba...!ʼʼ Tace''Aiko zamu shekara dubu ahakan ne bazaka tabʼa dagowan ba don dʼan hakin daka raina yana neman shayar dakai madarar mamaki...ʼʼ har yana kokarin sake magana tayi hanzarin katseshi''Dakata yallabai zanso ka addana kalamanka har sai zuwa nan gaba,have a nice day.....!ʼʼ tayi saurin datse call dʼin tsoro fal ranta kʼarfin hali ne kawai tayi.....................✍ _*Ku biyoni muje wasa farin girki....!*_ _*juz a simgle free page remaining so hurry and register*_ _ku nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃      _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_   _Assalamu alaykum Hafnancy freaking fans,Hafseesee tana tafe muku ne da wani babban albishir,wato kamar yadda nake ta wakʼa kan cewa insha Allahu page 12 will be the last free page,toh an samu wato masoyiyar kwarai mai son ganin cewa yanʼuwanta mata suma sun kʼaru da abubuwa da dama dake cikin littafin *'KISHIN MATA'* wanda ke cike da cakwakiya da kuma ababen mamaki,wato ba kowa bace wannan baiwar Allahn illa *'NANARH AYEESHA'* ta siya 5 extra free pages akan farashi mai tsoka don kawai kowa da kowa ya amfana da abunda ke cikin littafin,don haka daga yanzu an samu 5more free pages na *'KISHIN MATA'* so the free page will stop at *'BABI NA SHA BAKWAI'* ,as from next page zai zamo *'NANARH AYEESHAʼS PAGE'* har zuwa babi na sha bakwan😘😍_ _*mummy Nanarh I'm humbled and appreciative for all you've done on the behalf of others! The world is full of wonderful things like you! Our highest appreciation for your kindness ma,love you to the moon and back😘*_       _*💫BABI NA SHA BIYU...👐✌*_ Kallonta suke cike da mamaki don zasu iya buga kʼirji suce koda ace wata acikinsu zata iyayin kʼarfin halin aikata abunda tayi yanzu,tofa acikinsu dʼin ita dince bazata tabʼa iyawa ba idan akayi duba da irin shegen tsoronta ammh sai gashi tashi daya ta shayar dasu madarar mamaki,Jameelah ce ta kawar da silent moment dʼin ta hanyar sharara mata zazzafar mari,ta soma magana cikin muryar dake bayyana zallar bʼacin rai''Kid sis how could you..?wani kalar shit kenan kika aikata..?dana ce miki ki rage tsoron danʼuwanki cewa nayi ki mishi rashin kunya..?ko kuwa mantuwa kikai da cewa shine gaba dake ayayin da kike kʼanwarsa..?kid sister for dat matter wanda ya isa haifen irinki,heʼs 37 and youʼre juz 17,so now compare the difference,ya baki good 20years....ʼʼ Su Hanifa sukace''woww...! ashe Hamma yana da yawan shekʼaru haka ammh sam baya tsufa? agaskia yana da jiki meh kʼyau...!ʼʼ Jameelah bata tankasu ba ta cigaba da magana''kinsan maʼanar constipation kuwa...?it is a medical condition which causes people to have difficulty getting rid of solid waste from their body,ma'ana shan wahala wajen kashi ko fitsari,Mubeenah wat an insult..?na tabbata baʼa tabʼa yi mishi irin wannan zagin ba kuma wallahi nasan daga ni harku dukah mun shiga uku....ʼʼ Kʼarar wayarta ne ya katseta,jiki na rawa ta duba taga shine ke sake kʼiran,atsorace tace dasu''Gashi nan wallahi yana sake kʼira...!ʼʼ duk suka kura mata idanu suma dʼin atsorace ammah banda Baddo wanda tuni zuciyarta ya riga da ya bushe da tsoronsa ayanzu,ah handsfree ta saka bayan ta daga,bata kai ga sallama ba taji saukar maganarsa cikin dodon kunnuwanta,cikin tsananin bʼacin rai yake fadin''who was dat village idiot dat gave me the worst insult of mylife..?wacece wannan dʼin wacce ta samu guts da kuma courage na jifana da bakʼakʼen maganganu...?answer me who is the ass hole.......? Yayi tambaya tare da sake buga tebirin gabansa idanunsa sun canza launi zuwa ja tsabar bʼacin rai,su Hanifa tuni suka fashe da kukan tausayin kansu,Baddo kuwa ko ajikinta,amaimakon Jameelah ta bashi amsar tambayarsa,sai kawai itama ta fashe da kuka tana fadin''Sahibu pls ka saurareni,wai meyasa ka cika zuciya ne haka...!? Cike da zafi yace''Ai bazaki masan na cika zuciyar ba sai kinji kalmar saki ya fito daga bakina tukun idan har baki gayamun ko wacce jackass dʼin bace....ʼʼ Cike da tsantsar mamaki duk suka waro eyes waje,murya na rawa tace''yan..zuu..su..sulei..man..saika..iya..sakina..akan..wannan...karamin..abun...?'' ''Yo kece kike masa kallon karamin abu ammh yadda na dauki lamarin ya shallake gaban tunaninki,Jameelah u ar burning my airtime nace ki gayamun ko wacece..!ʼʼ ya ida magana ah tsawace, Ah tsorace take kallon Baddo wacce ayanzu hawaye ya wanke mata fuska na tsananin tsoro ganin abun ashe zai zama serious,kai ta shiga girgiza mata alamun don Allah karta gaya mashi,dasauri Jameelah ta runtse idanu tace''Na gwammace ka sakeni dʼin da in gaya maka ko wacece...ʼʼ tayi saurin kashe wayar gabaki daya gabanta na dukan tara tara,sabon kuka su Ramlah suka sake rushewa dashi hatta da ita Baddon kukan take don bata zaci abun zeyi serious haka ba, ''Wayyo Allah Baddo kin kara mana wani laifin akan nada,anti Jameelah yanzu ya zamuyi ne...?sannan ni kuma banison ace ta sanadinmu ki rasa aurenki don wallahi babu tantama Hamma zai iya aikata abunda ya fada,ni kawai ki kirashi ki fadʼa mishi gaskia karki damu da batunmu ai dukah bata kisa sai inhar abun yazo ne da karan kwana....ʼʼ Ramlah ta fadʼa tana hawaye,girgiza mata kai anti Jameelah tayi tace''Ramlah karku damu da batuna yanzu dai kuyi ta kanku don wallahi yadda wan nan naku yadau mugun zafi da lamarin nan toh am very sure he can do and undo,yanxu dai kuyi maza ku kama hanya ku tafi don wallahi nasan karamin aikinshi ne ku ganshi ya fadʼo gidan babu shiri kuma abun bazai mana kʼyau duka ba,Baddo kema dʼin ki bisu kawai don kema kinsan bazan iya cetonki daga hannunsa ba....ʼʼ Baddo ta waro idanu waje hawaye na ziraro mata tace cike da dacin rai''Antina wallahi babu inda zani in barki,bazan tabʼa tafiya na barki cikin tashin hankali da kunci ba,ina nan wallahi ruwan daya tafasa ya dadʼe be kone ba,Anti Ramlah ku wuce abunku agaidasu Yumma...ʼʼ ta fadʼa tana maida kallonta akansu,matsawa kusa da ita tayi tana fahimtar da ita abunda zaije yazo muddun ya dawo,dkyar ta samu ta yadda zata bisun,haka tana kuka Jameelah ta tayata hadʼo kayanta suka fito waje,azuciyarta tace _''Kid sis dawowa gidan nan da zakiyi next insha Allahu da auren Suleiman zaki dawo dashi akanki...!ʼʼ_ Su Ramlah suka mata sallama suka wuce dakyar aka bʼanbʼare Baddo ajikin Jameelah,tana kuka itama Jameelar na kuka,Baddo sai fadi take''Antina i donʼt want to leave you...ʼʼ Murmushi Jameelah tayi kan tace''Ni kaina my kid sis,,shiyasa nakeson nazo na nemi alfarma wajen Tsoho kan abani rukonki sai ki komo hannuna da zama ko kuwa bakʼyaso...?    Cike da farin ciki tace''Inaso mana antina ammh makaranta na fa sannan kuma banison in tsaya waje daya da hamma....!ʼʼ Kura mata idanu tayi sannan tace''zancen school naki karki damu zamu canza miki da wani anan,ammh meyasa bakison ki zauna inuwa guda da Hamman naki..?sabida kina tsoronsa right...?toh maza ki dena kamar yadda na fadʼa,yanzu gayamun kin amince dai zaki zauna da anti Jameelarki sannan kuma kin shirya kʼarbanta amatsayin yarʼuwa..? ''Yes antina na amince dari bisa dari idan har su yabbana da Tsoho sun bada goyon bayan hakan...ʼʼ ta fadʼa with full confidence,Jameelah ta sake cewa''Mubeenah kefa da bakinki kika amince don haka banison jin stories ko wani grammers nan gaba...!ʼʼ murmushi mai ban shaʼawa ta sakar mata sannan tace''Antina babu wani stories da zan miki wallahi,,nina amince zan zauna da Antina kuma yarʼuwata don haka ki rubuta ki ajje..!ʼʼ Wani sanyin dadi ne ya ratsa zuciyarta ammh aranta tace''Daʼace kinsan abunda nake kokarin kullawa ne da baki amince ba,fatana ayanzu Allah yasa su Tsoho suyi naʼam da zancen....!ʼʼ Su Ramlah dai ikon Allah suke ta kallo da mamakin irin wannan soyayyar dake tsakanin bayin Allahn nan,ashe Hafsa tana tsaye awaje ah part dʼinta tana kallonsu ammh su basu lura da ita ba,tabʼe baki tayi tana meh daga murya tace''Asauka lafiya dangin tsiya,,ke kuwa kishiyar waje wacce ta shigo ta hana na gida sukuni lafiya zaki wuce tun yau kuwa...?!ʼʼ Ramlah na kokarin tanka mata sai Jameelah ta hanata,Emmanuel tasa ya maidasu gida,sai data ga wucewarsu sannan ta koma ciki,     Abʼangaren DCP Gidado kuwa bayan ya kʼare waya da uwargidan nashi,rai bʼace ya nemi tahowar gaggawa don luckily sun kʼare abunda ya kawosu acikin kwana hudun nan don haka ba zasu cika kwana bakwan kuma ba tunda sun gama,washegari ne yakamata su taso ammh sai yace musu wani uzuri na jiransa da gaggawa agida,haka aka kaishi airport ya hau jirgi.    ______________٪٪٪٪_____________ Tun jiya da Kasim yakashe mata waya hankalinta ke tashe har zuwa wannan lokacin don ayanzu dʼin akunnen yake ammh yaki dagawa hakan yasa ta yanke shaʼawar zuwa har gida ta sameshi saidai kuma adduʼarta dʼaya Allah yasa ta sameshi,ita kadai taje tabar Zuby agida,koda ta isa saida ta soma shiga parts dʼin kowa ta gaishesu har wajen tsoho taje suka dan tabʼa fira sama sama,akʼarshe ta fakaici idon mutane ta nufi boysquarterʼs wanda yake tacan wani bʼangare na gidan,duka samarin gidan waʼenda suka kawo girma kowanne nada dakinshi anan,adaidai kʼofar dakin Kasim ta dakata sannan tasa hannu ta shiga kwankwasawa,tana yi tana waige waige gudun kar wani ya ganta,acikin baccinsa yaji kamar ana knocking,hakan yasa ya mikʼe yana jero tsaki cike da haushin an takura baccinsa,ya duba agogo 2:30pm ne yanzu kuma ko cikakken 30mins bekai ba aka tasar dashi,ya sake jan wani dogon tsaki jin ana cigaba da knocking continuosly yace ausace''Don Allah ina zuwa kafin aballamun kʼofa..ʼʼ Idanunsa ne suka sauka akanta bayan ya budʼe kofar,dasauri ya lekʼa yaga ba kowa awaje hakan yasa cikin azama ya jawo hannunta ta fadʼo dakin,sai gata zubʼe asaman cool tiles dʼin dake malale akasa,cike da tashin hankali yace''Ke ubanwa yace kizo dakina ko so kike mutanen gidan susan da abunda muke ciki ne..!?ʼʼ mikʼewa tayi tace cikin rashin jindadin abunda yayi mata''Shiyasa ka jawoni na fadi haka don baka da kirki ko..?ai daʼace ka dauki wayata ne toh da baka ganni anan dʼin ba,,ammh rashin respond dʼinka yasa hankalina kasa kwanciya don tsoro nake karka fallasa sirrin namu shiyasa na wanko kafa nazo...!ʼʼ Dariya mai dʼan sauti ya saki gami da lashe lips yace''Anti Azeema kenan! Idan wannan ne damuwarki toki kwantar da hankalinki babu wanda zaiji ammh ki sani bazan sake hadʼa shimfida gudʼa dake ba....ʼʼ saurin taran numfashinsa tayi ayayin da hawaye ya shiga bulbulo mata tace''NO no kanina donʼt do diz to me,letʼs finish wat we started,wallahi ko jiya ma saida babban yayanmu ya kirani yake kara jaddada mun cewa insha Allahu Mustapha na dawowa zaʼa raba auranmu,don Allah kanina karka bari arabamu don ina tsananin son danʼuwanka,plssss na rokeka koda na minti biyar ne kadan kwanta dani watakila asamu rabo ayau,,idan har baʼa samu jiya bane toh tabbas yau zaʼa samun kaji plssss Kasim....!ʼʼ ta fadʼa tare da cafko bananarsa dake cikin wando,da rawar murya yace bayan ya buge hannunta''Anti Azeema ah ina zan kwanta dake..?kina nufin agidan ubana..?shin ke bakya ma tsoron wani yazo ya kamamu ne...?ar you sure you are in ur senses kuwa...? Dasauri tace''karka manta ka rufe dakin fa sannan kuma ai ba dadewa zamuyi ba minti biyar kawai nace plsssssss my kʼani...!ʼʼ ta fadʼa tana kokarin kwance zaninta,runtse idanu yayi yace cikin dʼan daga murya''Stop it...karma ki soma don bazan tabʼa biya miki bukatar taki bane acikin gidan mahaifina ba,infact i will nvr do dat again don haka tun muna shaida juna ki fitar mun adaki salum alum kafin na canza miki kamanni yanzu...!ʼʼ Cike da mamakinsa tace''Dagaske sai ka iya sa hannu ka daki yayarka matar aure ma for speaking out loud..?Kasim ar u sure of wat u juz said..? ''Toh Meh zaʼa fasa..?mutuwa ko hisabi..?aini tun aranar dana soma dandana zumarki toh tun awannan ranar girmanki da darajarki duk suka zubʼe agaban idona,ayanzu baki da maraba da high class prostitute awajena...ʼʼ Wani irin dirty look ta watsa mishi tare da daga hannu ta sharara masa mari tace cike da zafi''how dare you look into my eyes and call me a prostitute..?koka tabʼa ganin wani akaina ne bayan kai..?ʼʼ ''To waya sani abu ah duhu...?ki sani Azeema sai kinyi danasanin daga hannu kika mareni,,now out of my room kafin nasa kiyi nadamar sanina acikin kaddarar rayuwarki...ʼʼ ya fadʼa yana kokarin budʼe dakin Ganin ransa yayi mugun bʼaci yasa hankalinta dagawa,dasauri ta durkushe tare da kamo kafafunsa ta rungume tana kuka tace''No plssss kasim donʼt do diz to me don girman Allah kayi hakʼuri ka yafemun karkace zaka juyamun baya...!ʼʼ Sai kuma yaji jikinsa yayi sanyi don arayuwarshi kukan mace na rikitar dashi,tanan ne ake samun cin galaba akansa,hawaye fal idanunsa ya dagota yake fadin''Ya ilahi...! Anti Azeema toya kikeson inyi ne donni gaskia banason mu sake yi...ʼʼ Rungumeshi tayi tana rera kuka ahankali,cike da tashin hankali ya dago fuskarta yana share mata hawaye yace''Yi shiru Anti Azeema wallahi ni banason kukan nan naki toh naji zanyi ammh one last more saidai kuma kiyi hakʼuri baʼa nan gidan ba ki bari zanyi mana arrangement ko zuwa gobe ne saimu hadu tunda jibi oga zai dawo,kinga ni bazan iya zuwa gidanku ba ina tsoro ammh zamuyi waya muyi arranging inda zamu hadʼe okay...?ʼʼ Murmushi mai tafiyar da imani ta sakar mishi gami da gyadʼa kai alamun ta gamsu sannan ta gyara daurin zaninta,saida ya duba yaga babu kowa sannan ta fice zuwa cikin gida kuma babu wanda ya zargeta da wani abun,tana gidan harsu Ramlah suka iso,ganin Baddo da kaya aka shiga tambayar ko lafiya..?sukace Baddon ne da kanta tace zata biyosu don dama haka suka tsara cewa zasu fada,   ** ''Amma wallahi anyi asarar mace anan,meh akeyi da matar da bata iya barwa cikinta abu harsai takai kʼara wajen miji..?Hafsa anji kunya wallahi da gani bakisan komi ba akan zamantakewar aure ba kawai kin daiyi ne ammh akan qualified on trial...ʼʼ Cike da haushi Hafsa tace''Dallah can rufemun baki munafuka ki gayamun uban wanda zai iya barwa cikinsa irin abunda kukamun..?zakizo mun da wani tsamin baki wai am not qualified for marriage toh sannu ke meh qualification dʼin ai naga kin kyankyashe kwai...!ʼʼ Tuni wuta ya daukewa Jameelah don ta gano cewa gorin haihuwa ce ta mata,wani irin kukan kura tayi ta shako Hafsan tana kukan bakin ciki.... Adaidai wannan lokacin kuma aka iso da Gidado gida...... _*Extra free pages will start counting as from tomorrow buh mind you register is still goin on😜*_ _ku nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃      _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_ _*fans ina matukar godia da nuna kulawarku agareni da jina shiru da kukai kwana biyu har wasunku suka nemeni awaya,wasu kuma sukamun dropping sako ta DM,ina godia kwarai da gaske hadda ma wa'enda Allah be basu ikon kira ba duk ina kaunarku dukah,Allah yabar zaman tare ameen👐*_ _*💍NANARH AYEESHAʼS PAGE..!😘*_   _*💫BABI NA SHA UKU...👐🤟*_ !...Mugun shakʼa Jameelah takaiwa Hafsa ah wuya tana mai kukan bakin ciki,Hafsa ta shiga kiciniyar kubutar da kanta ammh inaa! kʼarfin dan damisa ba daya yake dana zaki ba,Hafsa sai kakari take tana neman ceto,dakyar take iya fadin''Jameelah idan kika kasheni toki sani kema dʼin kashekin zaʼai don arubuce yake acikin constitutional book of law,duk wanda yakashe wani rai tofa shima dʼin zaʼa kasheshin,haka kuma zaki mutu kibar Suleiman da duk wani masoyinki kamar yadda nina kika rabani da nawa masoyan,sannan kuma gari zai dauka cewa kin kashe kishiyarki,mutane zasu dunga tsine miki da kuma laʼantarki,don haka bazan hanaki ba go ahead and killl meee...!ʼʼ ta ida magana dkyar, Dasauri Jameelah ta hankadata ta fadi saman doguwar kujera,cike da dacin rai take magana cikin kuka''Hafsa idan na kasheki da hannuna meh nayi achieving arayuwa..?bʼacin suna..?shiga wutar jahannama da kuma dawwama acikinsa..?ko kuwa tsinuwar ubangiji da kuma fushinsa akaina..?shin da wanne zanji aciki..? Girgiza kai tayi hawaye na cigaba da ziraro mata tace''Toki sani ni ba asararriya bace wacce zata koma ga mahaliccinta cike da buhun asara ba,Hafsa zaki mutu ammh insha Allahu bazan zamo sanadi ba,sannan kuma ban tabʼa tsammanin cewa girman jahilcinki har yakai ki dora ayar tambaya agame da rashin haihuwata ba,bazan ce miki banji zafi ba don dalilin dayasa nakai miki shakʼa kenan,naji zafi sosai ammh abunda nakeson ki sani shine,shi rashin haihuwa na Allah ne wanda bashi da magani sai dai adduʼa,idan Allah yaso sai ya bayar,sai amikʼa lamura zuwa gareshi akan ya kawo masu alkhairi domin kuwa yara sukan zamo masifa idan har babu alkhairi,don haka yarʼuwa ni zabʼi na alkhairin nake nema daga wajen ubangijina,idan har dakwai rabo na alkhairi Allah ya gaggauta azurtani da yaʼya masu albarka,idan har kuma babu toh ina mai rokʼonsa daya kʼyaleni hakan babu haihuwar...!ʼʼ Ta ida magana tana mai rushewa da kuka mai tsuma zuciya,duk da cewa sosai Hafsa ta tausaya mata ammh sai bata nuna hakan ba,ta mikʼe tana zuba mata dirty look gami da fashewa da dariyar kafi mahaukaci ban haushi,Jameelah ta tsaida kukanta tana binta da kallon mamaki,lallai ta yarda babu talauci kamar jahilci,sai datayi mai isarta kan tace''malama ni zancen soki burusunki beyi tasiri akaina ba,abunda kawai na sani shine all of you are barren,ke da wannan sakarar matar kʼaninsa da kuma figegiyar kʼanwarsa dʼin nan surayya take da suna ko..?toh dukanku juyayyu ne waʼenda suka rako mata duniya....ʼʼ Karaf! acikin kunnen Gidado daya kutso kai cikin falon,gabaki dʼaya suka zuba mishi idanu cike da mamakin ganinshi bayan ya tabbatar musu da cewa zaikai tsawon kwana bakwai acan,ammh dududu yau ya cike kwana hudu,sannu ahankali yake takawo zuwa inda suke fuskarsa amurtuke tamkʼar be tabʼa sanin dariya ba,idanuwansa akan Hafsa wacce tsoro da kuma fargaba ya gama cikata tsaye anan,kamar kace mata arrr ta arce ah guje,babu abunda kake ji sai kʼarar cover shoes dʼinsa masu suffar kifin ruwa,zuciyarsa tamkʼar zata zillo waje tsabar bakin cikin abunda Hafsa ta fadʼa,wai matarsa ce da kanta takewa yanʼuwansa gorin haihuwa,amanta da batun Jameelah tunda kishiyartace,don haka idan ta mata gorin ba abun mamaki bane,ammh shine har zata sako yanʼuwansa aciki..?abune wanda bazai tabʼa karba ba acikin gidanshi.. Jameelah ce tayi kʼarfin halin cewa''sahibu..barka...da..zuwaa...ʼʼ saurin daga mata hannu yayi cike da tsananin bʼacin rai yake fadin''Sauraramun nan...!rike barkanki bana bukatarsa,yanzu so nake kowaccenku ta shiga ciki ta dakko mayafinta ta wuce gidansu taje ta huta saina nemeku,maza nace...!ʼʼ Kuka sosai Jameelah ta fashe dashi cike da mamaki take fadin''Haba..! Haba..! Sahibu plsss ka dena biyewa bacin rai wallahi saita kaika ta baroka,ban gane zancen muje gida mu huta ba bayan ah iya sanina nan dʼin shine gidanmu,kuma babu wani gidan da muke dashi wanda ya wuce nan dʼin...!ʼʼ Afusace ya dubeta da jajayen ido wanda yasa hanjin cikinta canza position yace''kuna dashi inajin mantuwa kikai..! Ina nufin gidan iyayenku zaku wuce kubar mun gida yanzun nan har saina nemeku...!ʼʼ Wani irin shewa Hafsa tayi tace''Billahil azimu saidai ita ta tafi ammh banda ni,Allah na tuba ma yaushe akai auran da har zan soma zuwa gida da sunan matsala..?dududu ma yau kwanakinmu goma sha dʼaya da aure shine zakace in tafi gidanmu saika nemeni...?wallahi inajin dai wasa kake Suleiman,toka sani babu inda zani ruwan daya tafasa ya dadʼe be kʼone ba.....!ʼʼ Wannan magana tata ya sake fusatashi sosai don dama bata san cewa cike yake da ita ba,murmushin yake ya sakar mata kan yace''haka kikace ko..?ʼʼ ''Eh din haka nace kuma kai baka isa kayi komi akai ba mtssw...ʼʼ ta fadʼa tana girgiza kʼwankʼwaso,shi kuwa runtse idanu yayi jin yadda zuciyarsa ke azalzala tamkʼar ana caccaka masa mashi,can ya budʼe idanun ya saukesu fes akanta yace''Hafsa yanzu kuwa zan nuna miki cewa ni din dʼan halak ne na haifu kuma na isa,,kije ni _*SULEIMAN ALASSANA GIDADO NA SAKEKI SAKI DAYA,IDAN KIN HANKALTA NAN GABA INA IYA MAIDAKI,IDAN KUMA AʼAH HAKANAN ZAKI CIGABA DA TAFIYAR DA RAYUWAR TAKI BABU DAʼA GA MIJI TOH IDAN KIN SAMU WANI KIYI AURENKI....!ʼʼ*_ ba ita kadai ba hatta Jameelah saida gabanta yayi mummunar faduwa,Hafsa ta fashe da kuka gami da zubʼewa akʼasa tana kururuwa''wayyo Allahna na shiga uku ya sakeni bayan ko sati biyu ban cika agidanshi ba,ni meh zancewa iyayena..?Suleiman Allah ya isa tsakanina dakai ban yafe maka da irin wannan tozarcin dakamun ba....!ʼʼ ta sake budʼe wani shafin kukan abun dai gwanin ban tausayi,Jameelah kuwa toshe bakinta tayi jin wani irin uban kuka na neman kufce mata,duba dʼaya zaka mata ka tabbatar da cewa sheʼs in deep shock,sai tunano maganar da yayi mata adazu take,ah inda yace _''Ai bazaki masan na cika zuciyar ba sai kinji kalmar saki ya fito daga bakina tukun...!ʼʼ_ Ah gigice ta dubeshi tana kuka tace''No sahiba plss ka janye sakin don ba ita yakamata ka saka ba niche ya dace ka sakan,karfa ka manta dani dakai mun ajje magana akan hakan,ko kuwa ka manta ne dana ce maka na gwammace ka sakeni da in fadʼa maka wacce ta maka rashin kunya awaya..!?Sahibu ka tuna _*'JAMEELAH'*_ ya dace ka saka ba _*'HAFSA'*_ ba....!ʼʼ Ta ida magana tana dukan kʼirjinta,dubanta yayi akaikaice kan yace''Ina sane ba giyar mantuwa nasha ba,kuma akan hakan ne yasa nace ki tafi gidanku ita kuma na saketa ne sabida rashin daʼa ga miji don ta nuna mun ban isa ba shiyasa na nuna mata cewa _*DCP SULEIMAN GIDADO*_ isasshe ne ba saʼar wasanta ba....!ʼʼ ya fadʼa yana dukan chest nashi da kʼarfi... Har Jameelah ta budʼe baki zata sake magana yayi saurin taran numfashinta ta hanyar doka mata tsawa''Karki sake ki kuma magana kawai kiyi abunda ya dace,kije saina nemeki...!ʼʼ dasauri ta juya tana cizgar kuka ta dauki dankwalin abayarta dake yashe akan wani one seater tana shirin yafawa tsabar rudu, Cikin kakkausar murya yace''Kar ah sake ah fitar mun da wannan ficiciyar mayafin,aje ah sako hijabi ko babban mayafin dazai suturta jiki dakyau don har yanzu amatsayin _*MATAR DCP SULEIMAN GIDADO*_ kike,don haka go in there and get something to cover ur body maza nace...!ʼʼ Ya fada atsawace yana mai nuna part dʼinta da hannu ba tare daya kalleta ba,hallau mamakinsa take don bata tabʼa ganin mugun fushinsa irin nayau ba,dasauri tabi umarninsa tana kuka ta shige part dʼinta,minti biyu tayi sai gata ta fito jaye da karamin trolley dʼinta,yana ganinta dashi yace''What do you mean..?ni bance ki tafi da kaya ba single dʼinki zaki wuce ga wacce zata tafi da nata akwatin...!ʼʼ ya fadʼa yana nuna Hafsa dake zubʼe akasa tana rusar kuka,ya cigaba''Don haka amayar kuma na baki juz 30secs to do dat...!ʼʼ Da gudu ta koma tana kuka,ko 30secs dinma bata cika ba ta fito rike da wayarta da makullin motarta tana kuka ta wucesu,harta murda handle dʼin kofa taji saukar amon maganarshi acikin kunnuwanta''For the very last time wacece ta kʼarbe waya ahannunki tamun rashin kunya...?ʼʼ Kamar bazatayi magana ba ammh sai wani bʼangaren zuciyarta yace kawai ta fada juz to save her marriage,abun kunya ne taje gida tace musu wai sun samu yar matsala ne da Gidado karon farko abunda be tabʼa faruwa dasu ba kenan don ko yajin nan da wasu matan keyi bata tabʼa yinshi ba,    _''*MUBEENAH...!*_ ce ......ʼʼ ta fadʼa with a shaking voice Cike da tsantsar mamaki yake fadin''Mubeenah kuma..?wacce Mubeenar kike nufi kenan..? Juyowa tayi tana mai fuskantarshi gami da share hawayenta sannan tace''Mubeenah dai wacce ka sani kʼanwarka dʼiyar babanka na kano wato Baddo...!ʼʼ Dariya ya saki yana fadin''u canʼt juz be serious..! yarinyar da take masifar tsorona dai baza tabʼa gigin yin abunda wannan tayi ba,Hearthrob kibar rainawa kanki wayau da kuma bʼatawa kanki lokaci ki fito fili ki gayan ko wacce shegiyarce,idan kuma kinki toki tafi gidanku saina nemeki kamar yadda na fadʼa afarko...!ʼʼ ''Na rantse da girman Allah itace kuma ai gaskiya ta fadʼa ba kʼarya tayi ba,plss change for good...ʼʼ ta fadʼa ah kufule, Afusace yake fadin''Yanzu Mubeenah ce har tayi kʼarfin halin gayamun waʼennan bakʼakʼen maganganun...?yar cikina..?don wallahi na isa haifen wannan yarinyar,kafin ta fito duniya na riga da na balaga kuma an tabbatar da cewa zan iya bawa wata ciki asannan aka haifeta,ammh wallahi ta debo ruwan dafa kanta da kanta,yanzu tana ina...?ʼʼ Shiru ta mishi tana muzurai hakan yasa ya sake doka mata tsawa''Nace tana ina kin mun shiru...? Dasauri tace''Ta wuce gida...!ʼʼ Murmushin takaici ya saki kan yace''Aiko mahaifa ta koma na rantse da Allah saina kwakulota ayau,ki koma ciki tunda ki fadamun gaskiya...ʼʼ Har zai shige part dʼinta sai yaji Hafsa tace''Tunda kace ta zauna toh wallahi nima dʼin zamana zanyi babu inda zani kuma saika janye sakin....ʼʼ shifa harga Allah yama manta da batunta sai yanzu ya tuna da ita data mishi magana,afusace yace''shikenan kita zama,kuma wallahi kika sake na fito na sameki saina kara miki saki dʼaya kuma Allah i mean it...ʼʼ Dogon tsaki ta sakar tace''Nima dʼin ai da gaske nake ina nan wallahi bazan je koʼina ba ka dadʼe baka karamun sakin ba...!ʼʼ ''Fine Hafsa..! ni kuma Suleiman zan nuna miki ta yadda akai na banbanta da sauran mazan...ʼʼ yana gama fadar hakan ya shige part dʼin Jameelah, Jameelah ta matsa tana nunawa Hafsa kuskurenta,amaimakon tayi ladab sai mikʼewa tayi tana jerowa Jameelar ashariya kala kala har dai Gidado ya fito cikin kananun kaya da makullin mota ya cimmata,kallon tsana ya shiga jifanta dashi tun kan ya karaso wajenta kuma ganinsa besa tabar zagin Jameela ba wacce ita tayi shiru kanta akasa, Afusace ya daga murya yace _*''NI SULEIMAN ALASSANA GIDADO NA SAKI MATATA HAFSA BILYAMINU SAKI BIYU IDAN TA HANKALTA NAN GABA INA IYA MAIDATA,IDAN KUMA AʼAH HAKANAN ZATA CIGABA DA TAFIYAR DA RAYUWAR TATA BABU DAʼA GA MIJI TOH IDAN TA SAMU WANI TAYI AURENTA....!ʼʼ*_ Wani irin kukan kura tayi ta cakumo rigarsa tana kuka''I so much hate you suleiman kuma wallahi babu inda zani....ʼʼ ''I so much hate you too baby,now out of my house karki kuma mun taurin kai if not zan karashe sauke igiyar auranki dayayi saura akaina...ʼʼ ya fada yana sakar mata wani irin killer smile,kuka take mai daga hankali tamkʼar zata kashe kanta,Jameelah ma kukan take tana rokonsa kan ya maidata ammh ina idanunsa sun riga da sun rufe,ya umarci Jameelan data shige ciki kafin ta samu nata,dasauri tabi umarninsa gudun kar nata igiyar auran ya samu tangarda, Har ya kusa da kofa zai fita ya daga murya yace''Hafsa idan kika bari na rigaki fita waje Allah saina karashe sauke igiya dayan...!ʼʼ yadai fada ne ammh harga Allah bekai zuci ba don kawai ya bata tsoro ne,dagudu ta kwashi hijabin da Jameelah ta ajje ta kwasa aguje har tana tureshi ta rigahi fita,awaje ta saka hijabin shi kuwa sai danne dariyarsa yake,ko pim bata kara ce mishi ba tabar gidan da saurinta gudun karya furta sakin karshen don ya tabbatar mata da cewa shi dʼin isasshe ne kuma zai iya aikatawa,securities na kokarin tsaida ita ammh ko takansu bata bi ta fice da kafa aguje tamkʼar mahaukaciya sabuwar kamu,fadawa motarsa yayi ya bata key,da sauri aka wangale masa gate,masu tsaron lafiyarsa suka matso kusa sukace mishi bazasu iya barinsa ya fita shi daya da goshin magrib dinnan ba,yace musu donʼt worry iʼll be fyn,atsiyace yabar gidan,ko meh kama da ita be hango ba hakan yasa straight ta dauki hanyar central area garki wato family house zashi kenan, Koda ya isa ya cimma an ana kokarin tada iqamar sallar magrib ne,ah daidai kofar gidan yayi parking sannan ya nufi masallacin gidansu don sauke farali,yana lure da yadda Kasim keta kauda fuska don karsu hadʼa idanu,murmushi kawai ya saki ya kuma nuna kamar besan dashi awajen ba,ya gaisa da samarin gidan da kuma yabbaninsa waʼenda keta mamakin saurin dawowarshi,ce musu kawai yayi sun kammala abunda yakaisu da wurwuri ne,har aka idar da sallah Kasim be bari sun hadʼa idanu da Gidado ba don har sauri saurin saka takalmi yake yabar wajen,waigowar da zaiyi sai ganinshi yayi abayansa yana jiran fitowarshi,gabansa yayi wani irin tsalle kamar zai fado waje,jan hannunsa Gidado yayi suka koma gefe yasa hannunsa yana dan bugun kafadarshi yace''Clever boy kwantar da hankalinka ni bata naka nake ba yanzu ta budurwarka nake,wato ka koya mata rashin kunya sannan kuma kace tamun ko..?toh dafatar ka shirya cetonta don yau mai kubutar da ita ahannuna sai Allah...!ʼʼ Ya fadʼa yana nannade hannun rigarsa tamkʼar wanda ke shirin dambe da saʼansa,ya kada kai ya shige cikin gida yabar Kasim tsaye anan da tsananin mamaki da takaicinsa,Part dʼin Yumminsa ya nufa straight ya tarar tana wanka hakan yasa ya nufi dakinsu Ramlah direct,suna can suna kallon wani india film ah system dʼin Hamma Aliyu wanda dʼa ne ga goggo Boddiya yakanzo ya yini agidan lokaci zuwa lokaci,Gidado be shaidashi awaje ba if not tare ma suka jera wajen sallah,Aliyu nada shekaru 35 aduniya kuma maʼaikacine awani industry na raw materials,daga shi har Gidado basa wani shiri don kowannensu naji da girman kai,shine jikan tsoho na biyu agidan amma ya kasance ta bʼangaren yʼa mace ne,tunda ya kyalla idanu akan Baddo yaji ta mishi kuma yanason ya aureta tunda dama can bashi da auran,be damu da kankantar shekarunta ba hankalinta ya yaba mawa,ammh sedai ko kadan be beri ya fallasa mata sirrin zuciyar tasa ba,zai samu tsoho ne da zancen,tunda su Ramlah suka dawo daga gidan Gidado suka cimmasa shine fa suka hanashi sukuni sai fira don tanan ne yadan banbanta da Gidado akwai sakin fuska ga kannensa ammh bandasu OA😅,dazai tafi sallah shine Ramlah suka kwace system dʼinsa dake su mayun kallo ne suka nufi daki dashi,aka baje saman gado ana kallo,ita dasu Hanifa da Baddo,su wajen biyar,suna tsaka da kallon sai ganinsa sukayi ya fadʼo dakin tamkʼar an jefoshi.............✍ _*Wayyo Allah Gidado meh kayi haka ne?😭 tofa ga wani Aliyun ya danno fa kuma wai shima din baddon yakeso😳koya zata kaya..?muje zuwa...*_ _*4 extra free pages remaining purchased by Nanarh Ayeesha buh mind you registration is still goin on😜*_ _ku nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃      _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_ _*💍NANARH AYEESHAʼS PAGE..!😘*_   _*💫BABI NA SHA HUDU..💥*_ !...Ramlah ce tayi saurin shutting dʼin system dʼin jiki na rawa ta sakko kasa tana hawaye,sauran ma suka mara mata baya ammh banda Baddo wacce tayi kokarin danne tsoronsa taki sauka,koda taga yana kwance belt kin motsawa tayi ammh badon bata tsoron bane kawai kʼarfin hali da kuma kokarin nuna jarumta mutuniyar take,rinannun idanunsa kʼyam akanta yana mamakin sabon sauyin da aka samu atattare da wannan yarinyar wai kwata kwata ta dena tsoronsa,taya ma akai yayi sakacin da har hakan ya faru ne..?ammah ai babu damuwa yanzun nan kuwa zai maishe da tsoron nashi cikin zuciyarta ya zamana ma ko karo taci da mai kama dashi saita firgita,su hanifa ne suka kawar mishi da gajeriyar hirarshi da zuciyarsa,hawaye duk ya gama wanke musu fuska sukace cike da tsoro''Hamma...plsss..kayi..hakʼuri..bazamu..sake..ba..wallahi...ʼʼ Hannu yasa ya datse lips dʼinsa yace''shhhhh...! Kumin shiru anan..duk saina ci ubanku dama kunyi complete basai naje neman wata awani wajen ba,yadda kuka hargitsa mun gida dazu toh billahil azimu kuma sekun jishi ajikinku..!ʼʼ yana ida magana ya nufi bed inda Baddo ke kwance ta sake budʼe system din da Ramlah takashe ta cigaba da kallonta tamkar bbu abunda ke faruwa ammh deep inside her tsoro ne fal ranta tana kokarin dannewa ne kawai hakan kuma ya dadʼa fusatashi,bata ji zuwanshi ba sai kawai jin saukar belt ajikinta,zaffffff! kakeji kʼarar dukan kenan,wani irin hantsilawa tayi sai gata akasa ta fadi timmm! kusa da yanʼuwanta ta dʼaya bʼangaren gadon,afusace ya sake tunkaranta yake fadin''Shegiya wato kece meh bone head baki tsorona shiyasa kika cigaba da kallonki ko...?inason ki gayamun ko yaushe wannan rainin ya shiga tsakanina dake in ba haka ba kuma yanzun nan zan farfasa jikinki...!ʼʼ ya ida magana yana karkada belt dʼin,tuni su Ramlah aka fashe da kuka har ita Baddon ammh sai ta runtse idanu taki kallonsa don kallonshi kawai na tsinkar mata da gaba balle yakai da tabʼa lafiyar jikinta,''budʼe baki ki soma bayani or else iʼll disform you,sake maimaita abunda kika fadʼamun awaya dama kince na addana duk wani kalma har sai mun hadu gaba da gabanta,toh gani ina jinki yi bayani,can you die of constipation..?I asked becuz am worried about how full of shits youʼre...!ʼʼ Sake zabga mata belt din yayi yana fadi cikin daga murya''kin tuna ko kuwa saina kʼara miki..?i dnt want to die of constipation so can you help me..?tukunnah ma dai uban waya koya miki irin wannan dirty insult dinne haka..?abokin cin mushen naki right..? Afusace Ramlah ta mikʼe zatayi waje tace''wallahi saina hadaka da Yumma kazo kawai kana cin zalinmu...ʼʼ wani irin fuzgota yayi ta dawo da baya sai saman gado ta fada,ya shiga tsula mata belt tana ihu yace''Bari na soma cin zalin naki dakyau kinga kin samu kwakkwaran hujjar gaya mata,ina ganin daga rana irin ta yau ko amafarki bazaku sake zuwa gidana bama balle ku hadʼa fada..!ʼʼ Bulala shidda masu lafiya yayi mata sannan ya koma kansu Hanifa suma irin nata dai yayi musu sai ya rage Baddo akʼarshe...      ********** Yabban Gidado ne ya jero da Aliyu bayan sun idar da sallah,sai tsokanarsa Yabba yake akan shi dai yaki aure,''Ko kuwa so kake ne sai mun bayar dakai sadaka tunda kayi kwantai..?ʼʼ Yabba ya fada yana fadada faraʼarsa,susa kai Aliyu yayi kan yace cikin kasaitacciyar muryarsa''haba dai yabba da ajina da komi na sai ace zaʼa badani sadaka..?ai abune wanda bazai tabʼa yiwuwa ba...ʼʼ Saurin taran numfashinsa yabba yayi''Toh Aliyu ruwan idon meka tsaya yi ne harna tsawon shekarun nan bayan ga yan mata nan birjik agari sai wanda ka zabʼa..?ga kannan bayanka ma nan duk sun gama aure sun barka,daga mai yaʼya biyu sai fiye da hakan ko kuwa so kake ne muzo muna daura auren baba da yaʼyansa arana guda nan gaba...?ʼʼ Dariya ya fashe dashi don maganar ta daki zuciyarsa ba kadan ba,shi kansa yabban dariyan yake mishi yace''Eh man gaskia na fada ai,azo ana daura auren uba da yaʼyansa arana guda,ai kuwa da mun buga abun ajarida duniya ta gani,idan har bakason hakan ta faru toh ina son acikin kwanakin nan ka kawo mana mata kace wannan nakeson na aura kana jina ko..?in ba haka ba sadaka zamu bada kai...ʼʼ Murmushin kasaita Aliyu ya sakar gami da sosa kʼeya yace''Yabba basai ma ankai nan ba don ayau naga wata fure acikin gidan nan kuma harga Allah da aure nakesonta....ʼʼ cike da farin ciki yabba ya washe hakʼora yana fadin''Tofa masha Allah kai kuma anan Allah ya hadaka da taka furen yʼar dangi..?abu yayi dadi wallahi kuma sosai zaka kafa tarihin da baʼa tabʼa bari ba acikin wannan zuriʼar wato auren dangi,na tabbata ba tsoho ba har sauran iyayen naka zasuyi matukʼar farin ciki da wannan dadadʼar zancen,ammh kayi hakʼuri ban tari numfashinka ba wacece halan..? Adaidai lokacin suka shigo katafaran falon,bekai ga bashi amsa ba suka jiyo kururuwa,saiga Yumma ma ta fito agigice da daurin kirji sai hijab data zura don wanka ta fito,kallonsu tayi ganin sunyi cirko cirko suna mamakin inda iface ifacen ke fitowa,Yumma tace''ku baku jin ihun yara na tashiwa ne kuma ina tsammanin su Ramlah ne Allah dai yasa ba fada suke atsakaninsu ba yadda ma naga sun wani likʼewa juna yau,ina tsammanin wani sabon yʼan matancin ne ya taso musu...!ʼʼ ta fada tana nufar dakinsu Ramlar ayayin dasu yabba ma suka rufa mata baya,Aliyu na lazimi da counter dʼinshi, ''Get down on ur knees karki nuna mun taurin kai donni kai biyu nake dashi masu taurin balaʼi...ʼʼ Gidado ya fada tare da shaudawa Baddo belt,ita kuwa ta tsaya atsaye kyam kamar an shukata tana kuka taki bin umarninsa,har ya daga hannu zai kara mata saiga Yumma ta fado dakin tana salallami ganin yara na kuka ga Baddo kuma yana kan cin zalinta ne..Su Ramlah na ganinta suka nufeta suna cizgar kuka,Ramlah ta kwashe labarin komi ta gaya mata,bata karashe ji ba ta kwasheta da wawan mari tana nunata da yʼar yatsa''wato ke Ramlah bazaki dena debomun magana bako..?ko dukan dayake miki ne bai isheki ba shine harwa yau kika kasa nesanta kanki da shiga gonarsa..?meye na zuwa ki hada fada agidanshi..? kije ki cigaba idan ya kasheshi abanza babu abunda ya dami Ummerherny..!ʼʼ Gidado kuwa tunda Yummin tasu ta soma magana ya sauke hannun belt kasa wanda ada yake shirin zabgawa Baddo shine ta shigo,nufanshi tayi adaidai lokacin kuma su Yabba suka shigo suke tambayar abunda ya faru su Ramlah da aka samu freedom aka shiga bayani,Yumma kokarin fuzge belt dʼin hannun Gidadon tayi ammh sai ya hana,azuciye ta daga hannu ta kifa mishi wawan mari tace''zaka cikamun ko kuwa sai ranka yayi mugun bʼaci tukun...?ʼʼ ta fadi da jajayen ido,dasauri ya cika mata yana jin wani irin tukukin bakin cikin yummin tashi,yarasa meyasa akomai take ganin laifinsa,shi da kannensa sam beda right yace ya hukuntasu atake sai ta dizgashi agabansu,yana cika mata ta daga hannu iya karfinta ta zuba mishi cikin daga murya take fadin''maza get down on ur knees ina jin mantuwa kayi dana ce maka duk randa kasake dukan wani yaro agidan nan saina rama mishi,karka manta har yanzu mahaifiya nake agareka don haka ba fin kʼarfina kayi ba..ʼʼ Sake zuba mishi belt dʼin tayi tana fadin''Taurin kai kakeson ka nuna mun ko..?get down in ba haka ba zan sake zuba maka..ʼʼ ta fada tana nuna mishi gabanta,wasu kwallar bakin ciki ne suka tarun mishi acikin kwarmin ido,dasauri ya kʼarya gwiwowinsa zuwa kasa kamar yadda ta umarta duk kunya ta cikashi wai agaban kannen kannen bayansa ake hukuntashi,saurin kafe hawayen dake shirin gangarowa yayi gudun raini (yo! raini na nawa kuma Gidado..?😜) Su Baddo sai mamakin wannan alʼamarin suke wai Gidado ne ayau dashan bugu,har yumma ta daga hannu zata sake zuba mishi belt sai ji tayi yabba yayi saurin rike hannun yana magana cikin bʼacin rai''haba ummerherny wannan wani irin abun kunya ne haka kikeyi ne..?dukanshi agaban idon kannensa..?yanzu shikenan shi bashi da damar ya hukunta kannensa idan sunyi laifi saidai ya zuba musu idanu yana kallo babu kwabo..?ʼʼ saurin taran numfashinsa tayi''Yo! haka ake kwabo..?ah iya sanina idan kanason ka nunawa na kasa dakai kuskuren dayayi toh kamata yayi ace ka zaunar dashi ka fahimtar dashi cikin lumana,tanan sai kaga ma yafi daukawa da kuma ganin girmanka ammh yawan dukan yaro ba komi yake jawowa ba illa zubʼewar girma da kʼara maida yaro gagarabadau,abu nanan ma haka ai sai ya kawo kara wajenmu,ansan sunyi laifi ammh bai dace yayi musu irin wannan bugun ba,dake yana jin kanshi shi din wani ne mara imanin dan sanda kawai an saba bugun masu laifi shiyasa abun yabi mishi jiki,ka bari in sake ji ko in gani ka tabʼa wani yaro agidan nan saina tabbatar dana kunyataka fiye da wannan mutumin banza kawai...!ʼʼ Tana gama jawabinta ta hada kan yara sukayi waje ahanya tana ta musu fada kan abunda sukayi basu kyauta ba musamman ma Baddo,akace karsu sake sannan kuma kada suce zasuyi amfani da wannan damar su rainashi don sunga ta hukuntashi agabansu,idan hakan ta faru saita dauresu,jin hakan yasa tsoro kamasu dukah,suka dau alkʼawarin bazasu tabʼa gigin rainashin ba,bayan fitarsu yabba ya matsa kusa dashi yana bashi hakʼuri yace''kaima babana ka cika zuciyar tsiya ne,,ka sani ba kowani abu ake tankawa ba ka koyi shanye wasu abubuwan balle kai meh mata biyu dole fa sai kaci hakʼurin zama dasu,,kowacce zata dunga nuna salon makircinta ne don ta bʼata dayar awajenka,idan kuma kace zaka cigaba da tafiyar da rayuwarka akan dokin fushi,ana kawo maka kananun magana kana hawa ka zauna akai tofa zaka bata rawarka da tsallenka acikin gidanka,don haka tun wuri ka sauya taku banason yawan fushin nan Gidado...ʼʼ Hawayen bakin ciki ne suka wanke masa fuska yace''Buguna tayi fa agaban kannena yabba...!?ʼʼ hakuri yabba kawai yayi ta bashi,Aliyu kuma ya watsa mishi harara don dama akwai wasa atsakaninsu yace''Women beater kawai,,malam kana bada maza idan zuciya kakeson nunawa toh kaje kayi dambe da yanʼuwanka maza ba kazo nan kana dukan kannenka ba ni wallahi harka bani kunya..ʼʼ ya ida magana akufe yana kwasar system dʼinshi,dariya yabba yayi kan yace''Aliyu gaya mishi dai ga maza yanʼwansa nan ya fita yaje yayi dasu mana ammh yazo nan yana cin zalin kannensa...!ʼʼ Hakʼika kalaman Aliyu sun sake tunzurashi ammh kala bece mishi ba sai binsa da kallon ka kama kanka yayi,ko kallonsa Aliyun ma beyi ba ya fice yana fadin''yabba bari na sallami Tsoho nazo na kama hanya...ʼʼ yabba ya bishi da ''Toh nima gani nan tafe..ʼʼ shida Gidado suka mikʼe atare yana fadi mishi cewa shi zai tafi gida,yabba ya dubeshi yana girgiza kai yake fadin''wato don an maka fada shine bazaka je ka gaida mahaifina ba donna tabbata baku haduba kayo nan,kai idan ma aka bibiya babu wanda yasan da shigowarka,wallahi Gidado ka canza hali ina dai gaya maka...ʼʼ Susa kʼeya yayi yana fadin''ayi hakuri yabba zan canza insha Allahu,muje na gaidashi...ʼʼ bayan sun isa falo kuma yabban yace mishi maza yaje ya bawa mahaifiyarsa hakʼuri don ranta yayi mugun bʼaci da abunda ya aikata,beci musu ba ya nufi dakin nata ammh ko kallonsa batayi ba sai cewa tayi ma ya bace mata daga gani kafin ranshi ya kuma bacewa,dasauri yabar dakin rai duk babu dadi ya sami yabbanshi ya fada masa yadda sukai da ita,girgiza kai yayi yace''kai ummerherny itama dʼin akwai zuciya kamar farar kura kuma ada ba haka take ba watakila kaine ka canzata da fitinarka...ʼʼ      ****** Bayan Hafsa ta fita sai ta samu wani wuri ta rakubʼe toh shiyasa da Gidadon ya fito be ganta ba,tana ganin wucewarsa ta barke da kuka tana fadin''insha Allahu Jameelah idan kika sake na dawo gidan nan saina hana miki kwanciyar hankali acikinta,yadda kika sa aurena ya samu targadʼe toh naki rushewa zaiyi gabaki daya,zan tafi gida in sake sabon shirin sannan in dawo miki,kince am qualify amma on trial toh ni Hafsa inamai tabbatar miki da cewa zan komo ne with full qualification dʼina....ʼʼ tana gama fadar hakan ta nemi Nabeelah awaya wacce ta tafi yawon gantalinta tun safe kuma bata dawo ba,tana dagawa ta rufeta da zagi''Don kutumar ubanki kina ina yʼar iska kawai kina can kina biye biyen maza ni kuma anan shegen ya sakeni...ʼʼ kuka yaci mugun kʼarfinta,akidime Nabeelah dake kan cinyar saurayinta Andrew suna zukʼar shisha ta mikʼe har tana neman kwarewa tace''what...?Anti Hafsa saki kuma..?meh kika masa har ya sakeki ne bayan ko sati biyu baku rufa ba da auren...?ʼʼ ta fada cike da tashin hankali,dkyar hafsah ta iya cewa''kedai duk inda kike ki taso ki sameni ina kʼofar gidan...ʼʼ tana gama fadar hakan ta yanke call dʼin,cike da tashin hankali da dubi Andrew tana shafa kumatunsa tace''baby i hav to get going my sister juz got divorced...ʼʼ Cike da mamaki yace cikin harshen turanci''kina nufin wacce kikace anyi aurenta last week shine har ya saketa..?meh tayi..? Daga mishi kai tayi''yes itafa wallahi nima ban san abunda tayi ba ammh na tabbatar makirar kishiyar nan tata nada hannu aciki...ʼʼ waro eyes waje yayi yana fadin''you mean tana da kishiya dama..? ''Of cours tana dashi,plsss baby idan mukayi aure karkamun kishiya wallahi bani sonta...ʼʼ ta fada gami da rungumoshi tana kuka,hannu yasa ya shiga bugan bayanta yana fadin''Swthrt Allah dai yasa abarki kikoma christianity don kinji dai na gaya miki ni bazan iya musulunta akanki ba saidai ke ki komo addinina kokuma kowa yayi nashi idan zaʼa bari ki aureni,sannan kuma inason ki kwantar da hankalinki mu ah addininmu an haramtawa namiji auren mace fiye da daya,duk wanda yawuce against law tofa ya fita daga addini...ʼʼ sake kankameshi tayi tana kuka tace''wallahi idan akaki bari in aureka zan bika ne mu gudu zuwa kasarku cuz i cnʼt live without you babyy..ʼʼ Shidai yana mamakin yadda baiwar Allahn nan ke masifar kʼaunarsa har take tunanin rabuwa da kowa nata akanshi bayan addininsu ba daya ba haka kuma kabilarsu ba daya ba donshi dʼin dan bature ne wani aikin contract ne yakawoshi Nigeria kuma agarin abuja har watarana suka hadu awani wajen party shine tabi ta likʼe mishi wai tana sonshi don taga fine boy,shi kuma harga Allah baya jinta aransa yana da wacce yakeso yʼar kasarsu wato Antonia,kuma shekara daya zaiyi sannan ya koma kasarsa ta haihuwa da zarar ya kammallah abunda ya kawoshi,saida ya durjeta dakyau sannan suka shiga wanka ita tayi wankan tsarki shi kuwa ko oho,akarshe sukaje daukar Hafsa wacce ta gaji da jiranta,taso rufeta da fada ne ammh data ganta da saurayi kuma acikin mota saita shanye,Sun gaisa da Andrew ah mutunce har yake mata jajen abunda ya faru,tunda suka hada idanuwa da juna sai da gaban kowannensu ya buga ina nufin Hafsan dashi Andrew dʼin,bayan sun shiga mota,Hafsa take bawa Nabeelah labarin abunda ya faru da batanan wanda har yakai ga saki,Andrew ya gyara madubin motar daidai saitin fuskar Hafsa dake baya,lokaci zuwa lokaci yake kallon yadda lips dʼinta ke motsawa ayayin da take bawa Nabeelah dake zaune ah gaba labari,dan bugan sitiyari yayi yace aransa''owh lawd! diz woman is damn cute..! Wannan ai tawa ce kuma ya zama dole na sameta,,God so kind ma sheʼs being divorced don haka komai zaizo mun da sauki...ʼʼ Karaf! ta kamashi yana kallonta da ocean blue eyes dʼinsa ta madubi,ya sakar mata wani irin lallausan murmushin daya fadar mata da gaba,ba shiri ta dauke kallonta tare dayin shiru da labarinta,Nabeelah kuwa wacce batasan wainar da ake toyawa ba ta hau masifa''lallai Gidado ya kunnowa kansa wuta daga shi har munafukar matan nan tashi,sai sun gane cewa shayi ruwa ne,ita kuma Ramlah ta bani mamaki don ban tabʼa tunanin hakan daga gareta ba,ashe dama kʼaunar gulma ce take mana bamu sani ba sai yau..?ammh babu damuwa bashi taci..............ʼʼ Adaidai wannan lokacin suka iso kofar gidansu............✍ _*Manage pls yau busy day dina...!*_ _*Tofa! ana wata ga wata,dan bature shima ya shigo😳,nake gaya muku ba karamin cakwakiya bane yake acikin wannan littafin ammh sai kun biyoni sannu sannu don nishadantar daku dakuma fadakar daku😘*_ _*3 extra free pages remaining purchased by Nanarh Ayeesha buh mind you registration is still goin on😜*_ _ku nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃      _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_ _*💍NANARH AYEESHAʼS PAGE..!😘*_   _*💫BABI NA SHA BIYAR..💥*_ !.......Har suka isa kofar gidan koda wasa bata bari sun sake hadʼa idanu dashi ba,shi kuwa babu takun da beyi ba don kawai hankalinta ya komo gareshi ammh hakan be samu ba,bayan ya paka motar ta masa godiya,,bata jira taji amsawarsa ba ta budʼe ta fice,amsa mata yayi akasan mokoshi don kwata kwata bashi da sauran kuzari,ah daidai gate ta dakata tana jiran fitowar Nabeelah wacce ta tsaya sallamarsa,jawota yayi ta fado jikinsa ya mata radʼa akunne cikin kwararren harshen turancinsa yace''Swthrt sister dʼinki ta fiki haduwa sosai..ʼʼ Dasauri ta fuzge jikinta daga nashi tana mai bʼata rai tace''owh haka ma zaka ce ko baby..?nasan ta fini kʼyau ammh banison ana fada don inajin haushin hakan sosai..!ʼʼ aranta tace''Sabida tana dakyau da kuma komi shiyasa kowa yake cewa yana sonta,Gidado ma yakamata ace niche na aureshi ammh Ramlah tamun bura uba tayi saurin hadashi da ita,ai kana naka Allah na nashi ne gashi nan kin fito kuma bi izinillahi bazaki koma gidan nan ba Hafsa,insha Allahu kin gama auran Gidado agidan duniyar nan sai inko ah lahira,ni nasan da cewa bazan iya samun auranshi ba ammh zanyi iyakacin bakin kokarina wajen ganin muna having affairs awaje,kema Jameelah am coming for you soon,am juz 20 buh mind you age are juz numbers,zan baku mamaki ne..!ʼʼ Andrew ne yadan tabota tayi firgigit ta dawo daga duniyar tunanin data lula hadda sauke wawan ajiyar zuciya,''Babe! tunanin meh kikeyi ne haka gashi sister nacan tana jiranki har tayi flashing naki ma baki ji ba saiku ta saka waya ah silent tamkʼar baku da gaskiya..ʼʼ Murmushi tadan saki aranta tace''kai dʼan bature nakusa baka red card don dama arashin Gidado ne na likʼe maka sannan kuma don kudinka,ammh yanzu tunda sister ta fito zanyi kokarin maye gurbinta awajensa...ʼʼ   ''Swthrt wai lafiyarki kuwa.?ʼ ya fada cike da mamakinta,dasauri ta bashi peck ah kumatu tana fadin''goodnyt baby sai munyi waya...!ʼʼ bata jira amsawarshi ba ta fice ayayin daya bita da kallo,can kuma ya maida hankalinsa kan Hafsa dake tsaye da yayansu Muktar wanda yazo shigewa cikin gida yaci karo da ita anan, Yah Muktar yace''Hafsa tambayarki fa nake nace meya faru kikazo gida ah irin wannan lokacin har kuma shi mijin naki ya kyaleki kika.fito..? Da rawar murya tace''Sa...sakina yayi...ʼʼ ta fada hawaye na kwaranyo mata,adaidai lokacin Nabeelah ta karaso wajen,cike da mamaki da alʼajabi yace''whatttt...!?saki fa kikace meh kika masa dahar yaga bazai iya hakʼuri ba ya sakeki..?dududu yaushe ma akayi auran..?anya Hafsa kina da gaskiya kuwa...?kar dai ince wani rashin mutuncin ne kika shuka masa don nasan halinki sarai baki da kirki...!ʼʼ Juyawa yayi ga Nabeelah wacce murna fal ranta yace''Ke! Nabeelah meya faru aka sako yarʼuwarki..? Kai tsaye tace tana taunar cingam''Rashin kunya ce take yawan mishi,kwata kwata bata darajashi ga kuma yawan neman rigima awajen uwargidansa toh shiyasa yace ya gaji ta tafi gida....ʼʼ Kallon mamaki Hafsa tabita dashi don bata tabʼa tunanin cewa magana irin haka zai fito daga bakinta ba,ji yadda ma tayi maganar kai kace ko agabanta akayi komi,afusace Yah Muktar ya daga hannu da nufin yanka mata mari,juyawa tayi ta shige cikin gida da gudu tana kuka,yayi hanzarin bin bayanta haka itama Nabeelar wacce bazaʼa iya misalta irin tsananin farin cikin da take ciki ba,duk abunda yake faruwa akan idon Andrew ne dake zaune cikin mota,duk da cewa besan meh suke tattaunawa akai ba ammh yasan bezai wuce akan zancen sakin bane,sosai ya tausaya mata ganin danʼuwan nata ya dauki zafi da lamarin,girgiza kai yayi sannan yaja mota yayi gaba, Kuka take tamkʼar ranta zai fita ta nufi entrance door aguje tana waigen Yah Muktar daya dauki wani cable akasa yana biyota abaya,Alh.Bilyaminu da matarsa Haj.Amina wacce ake kira da mami suna zazzaune suna cin abinci bayan sun idar da sallar ishaʼi,sai gani sukayi yʼar tasu ta fado falon tana rusar kuka,cike da tashin hankali duk suka mimmikʼe tsaye,Daddy ne yayi kʼarfin halin cewa''ke Hafsah lafiya kuwa..?meya faru kika shigo mana gida ah hargitse ne..? Kafin ta bashi amsa saiga Yah Muktar ya shigo tamkʼar mayunwacin zaki,nufarta yayi ita kuma ganin hakan yasa ta buya abayan mami, Mami ta doka mishi tsawa''Dakata muktar banson haukan banza ku natsu ku mana bayani,meke faruwa ne...? Azuciye yace''Sakinta fa akayi,gata nan dai da ranta ku tambayeta ba kʼarya nake mata ba...ʼʼya fada yana nunata da yatsa,jin zancen sukai tamkʼar saukar aradu,afusace Daddy ya dubeta yace''Ke fito fili in ganki dakyau wai da gaske ne abunda nake ji ko kʼarya ne...?ʼʼ Fashewa tayi da kukan bakin ciki tace''Hakane daddy Suleiman ya sakeni saki har biyu...ʼʼ Salati suka sanya su dukah,mami ta tureta tace''Hafsa meh kika masa yayi miki irin wannan wulakantaccen sakin ne..?yaushe akayi auren da har ake neman maidaki bazawaran kʼarfi da yaji..?Ni Amina wannan wani irin abun kunya ne ya sameni haka...?ʼʼ zaman 'yan bori tayi akasa gami da dora hannu aka ta fashe da kuka mai cin rai,daddy da Yah Muktar su kansu hawaye ne ya tarun musu acikin kwarmin ido,alokaci dʼaya suka samu gu suka zauna jiki duk babu kwari,Daddy yace ba tare daya dubeta ba''Meh kika mishi Hafsa..?don komi baya faruwa saida kwakkwaran dalili,hakanan kawai bazai sakeki ba,meh kika mishi?wannan shine tambayar karshe dazan miki...ʼʼ ya ida magana cike da zafi, Nabeelah ce ta bashi amsa,ta musu bayani kamar yadda tayiwa Muktar awaje,afusace Hafsa tace''you ar very stupid rufemun baki awajen sai kace kina nan abun ya faru,ki gayamun yinin yau zir kin yishi ne agidana..?ba kina can kin tafi yawon dadironcinki bane..?daddy gata nan ba kʼarya nake mata ba dazun dana nemeta da abun ya faru nayi imani da Allah saurayi na kanta ne...ʼʼ Wani irin wawan mari Mami ta kwasheta dashi tace tana huci''Don kutumar ubanki abunda aka tambayeki kenan..!? duk wanda yayi meh kyau dan kansa,haka zalika duk wanda yayi sabaninsa kanshi yayiwa,yanzu fisabillahi Hafsa irin abun kunyar da kika jawo mana kenan..?kwana goma sha hudu da aure sai saki ya biyo baya..?muga takaddar donmu gasgata zancen...ʼʼ Yah Muktar ne ya nufi Nabeelah ya shigeta da bugu yana fadin''Shegiya yʼar iska wato baki bar yawace yawacen banza bako..?ai dama wajen yarʼuwar taki kika koya,ina kikaje gayamun?'' Ya cigaba da bugunta tana ihu da kururuwa,Daddy ne yayi kʼarfin halin zuwa ya ceceta,yace da Muktar''kai Muktar ka kyaleta muji da babban matsalar dake gabanmu,taje tatayi rayuwace ai kuma ta ishi kowa riga da wando...ʼʼjuyawa yayi yakoma wajensu Hafsa da aketa fama da ita kan ta bada takadda amma tace da baki ya fada mata be rubuta ba, Dadai suka tabbatar da cewa da gasken take be rubuta akan takadda ba,sai daddy ya latso Alh.Alassana awaya,adaidai wannan lokacin kuma yabba dasu Gidado ana falon tsoho da sauran yabbanin nashi ana hira har Aliyu da wasu acikin matasan gidan,can Gidado yace zai wuce gida don sam hankalinsa baʼa kwance yake ba,atare suka mike shida Yabba wanda kiran sirikin nashi ne yasa ya mike don girmamawa,bayan sun gaisa Alh.Bilya yace''Ashe abunda ya faru kuma kenan..?Banji dadi da irin wannan bakʼar kaddarar ta ratsa tsakanin yaʼyanmu ba,agaskiya abun bemun dadi ba ko kadan...!ʼʼ Gaban Yabba ne ya yanke ya fadi yace cikin tsantsar tashin hankali''Subhanallah meh kuka ya faru halan Alhaji...? Cike damamaki Daddy yace''kana nufin baku masan abunda ke faruwa ba..?toh ga Hafsa nan dai ta dawo tana kuka wai ya saketa saki har biyu ammh mudai bamu ganta da takadda ba shiyasa nace bari in kira ayi sulhu yarinya takoma dakinta da wurwuri kafin mutane su ankara da batun don zai zamo mana abun kunya ne,haba yaushe akayi aure da saki zai biyo baya nan da nan..?sannan kuma don girman Allah karku tursasashi idan yace bazai maida ita ba,kawai ya kawo mata takaddar shaidar sakin shikenan....ʼʼ yana gama fadar hakan ya yanke call dʼin,afusace daddy ya waigo ya kwashi Gidado da mahaukacin mari yace cikin high degree of annoyance''Ashe dama kai din mutumin banza ne ban sani ba sai yau..?ai danasani dazu na bari mahaifiyarka ta kunyata dakyau ashe kamar ta hango abun assha dʼin daka aikata ne shiyasa tayi treating dʼinka kamar dabba agaban kannenka...ʼʼ Baba Haruna ne yayi saurin shiga tsakaninsu ganin yabba na shirin sake kwasheshi da wani marin,yace''Haba Hamma idan rai ya bace toh ai shi hankali baya gushewa,ka natsu ka mana bayanin abunda ya faru don Allah...ʼʼ Sauran ma suka shiga tausarshi har Tsoho,can yace''Sakin amaryarsa yayi fa wacce ayau take cika kwanaki goma sha hudu agidanshi,yanzu mahaifinta ne ya kira yake gayamun cewa ai taje gida,ku duba fa saki har biyu don bashi da tausayi da imani...ʼʼ Gabaki daya mutanen falon suka dauki salati,Tsoho dayafi kowa kaduwa da zancen yace yana duban Gidado''Kai meh sunana wai haka ne...?shin meyayi zafi ne haka da zaka aikata irin wannan dʼanyen aikin ba tare da neman shawara ba..?idan laifi ta maka meyasa baka kawo kararta ba ,ko nan ko gidansu,a'ah sai kawai ka yanke hukunci mai tsauri kai tsaye...? Hawaye duk ya cika mishi idanu yana mai takaicin wannan bakar ranar da tazo gareshi,kwashe labarin komi yayi ya fada musu irin rashin daʼa ta Hafsa da kuma gorin daya ji tana yiwa Jameelah da sauran yanʼuwansa,duk da cewa kowa beji dadin abunda tayi ba ammah still anfi dora laifin akansa ne da irin dʼanyen hukuncin daya yanke,kafin kace meye wannan kowa agidan labarin sakin ya iskeshi har inda yake,kai hatta dawanda baya zaune cikin gidan an kira an sanar dashi bad news din,Zancen na isan kunnen Baddo ta taso arikice tana kuka don azatonta Anti Jameelah ce akace ya saka,ta nufi falon Tsoho da gudunta ayayin dasu Ramlah suka take mata baya,Yumma tsabar bakin ciki ma ko iya motsa yʼar yatsarta ta kasa sanda taji zancen,tana can zubʼe akan gado tana kukan zuci,can wani irin kuka ya kufce mata tace cike da dacin rai''Suleiman why..?meyasa zaka saketa...?kodayake nasan wannan zafin ran ba naka bane saka ake ammh bazan bar ganin laifinka ba,duk wanda keda hannu acikin lamarin rayuwarka data sauran yanʼuwanka nabarshi da Allah...ʼʼ kuka yaci mugun kʼarfinka.can kuma kamar wacce aka tsikara da allura sai gani nayi ta mikʼe fuska babu annuri ta dauki belt dʼin Gidado da tayi ceasing ta fice daga dakin, Gidado nacan iyayensa maza sun sakaci agaba da fada hadda matayensu,anata jimamin wannan babban alʼamarin daya kunno kai,masu murna da faruwan hakan nayi ayayin da yawancinsu abun be musu dadi ba musamman Hajju wacce har yʼar kwalla saida ta zubda,can saiga Baddo ta fado dakin aguje tana kuka tamkʼar ranta zai fita,gabaki daya sai hankulansu ya koma gareta,kai tsaye wajen da Gidado yake durkushe ta nufa ta shiga kai masa bugu akʼirji tana kuka tace''Kaje ka dawomun da antina meyasa ka saketa..?ashe da gaske kake kana iya sakin nata ko bayan ta gaya maka gaskiya...?na tsaneka hamma..!na tsaneka...!ʼʼ kuka yaci mugun kʼarfinta,gabaki daya sai kan kowa ya daure da wannan sabon alʼamarin,Ramlah da tasan dawan garin itace taje ta kamo hannunta take fadin''ke lafiyarki kuwa ba anti Jameelah ya saka bafa Anti Hafsa ce..ʼʼ Cak! ta tsaida kukanta tana bin Ramlatun da kallo,Ramlan ta daga mata kai alamun tabbatarwa,bata yadda da ita ba hakan yasa ta waiga tana duban Aliyu wanda idanunsa dama akanta ne tun sanda ta shigo,yanata kallon yadda take ta zuba kukan shagwabʼa abun dai gwanin ban shaʼawa,tace dashi''Hamma Aliyu wai da gaske ba antina ya saka ba..? Shima din gyadʼa mata kai yayi alamun eh don bashi da sauran kuzarin amsa mata in words,dagudu tabar falon tana dariyar murna ayayin da kowa ya bita da kallo,Tsoho ya girgiza kai yace''Kai Mubeenah akwai shiririta wato ita dai Jameelah ta sani wancan kuwa ko oho...ʼʼ aka dan murmusa,Tsoho yayi gyaran murya ya soma jawabi''wato kamata yayi ace mu hadu dukah mu tayashi rungumar wannan kaddara tasa bawai mu kalli abun ta baibai ba da kuma dora laifin kacokam akanshi ba,itama da nata laifin ammh bata cancanci irin wannan hukunci ba,haba meh sunan manya baʼa fa sanmu da haka ba,an sanmu ne da aiki da komi cikin ilimi,dan Allah ka rage zafin ran nan sannan ka dunga natsuwa idan ranka ya baci,karka biyewa bacin rai ka dunga tafka kuskuren da zakazo kayi danasani nan gaba,so nake yanzu ba anjima ba haka kuma ba gobe ba Aliyu da daya acikin yabbaninka su maka rakiya ka dakko matarka ka maidata dakinta,ka duba darajar igiya dayan daya sauran muku ka tseratar da mutuncinta karka maidata bazawaran kʼarfi da yaji....ʼʼ ''Tsoho kuyi hakʼuri ammh agaskia bazan iya maida Hafsa ba harsai ta hankalta kamar yadda na fada afarko...ʼʼ Su yabba da yanʼuwansa suka taso mishi tamkʼar zasu cinyeshi dʼanye,yabba yace azuciye''Tsoho aina gaya maka taurin kai ne da wannan yaron,sam baya kʼarban maganar manya shiyasa yake yawan samun matsala da mahaifiyarsa,shi komi sai yace abunda ransa yakeso zaiyi toh ina kuwa rayuwa zai tafi haka baka da mai kwabonka da kuma nuna maka hanya madaidaiciya....!?ʼʼ Hajju ta mikʼe tare da kamo hannun Gidado tace''Dana Taso muje muyi  magana atsanake karsu cinyemun kai danye sai kace kowa baya kuskure...ʼʼ tashiwa yayi yabi bayanta sukabar falon,yabba ya bita da''Ai dama kece kika bʼatashi shiyasa baya ganin idanun kowa da gashi...ʼʼ Direct part dʼinta ta kaishi ya zubʼe saman doguwar zuciye tare da dafe kansa dake barazanar fashewa,Hajju ta mikʼe ta shiga kichin ta dauki kofi tadan dibi ruwa kadan aciki ta zauna ta shiga zuba addu'o'i tana tofawa aciki har dai ta kammallah sannan ta dawo ta bashi yasha,nan da nan yaji wani irin dadadar sanyi ya mamaye masa zuciya,idan zaku tuna haka take mishi aduk sanda ransa ya bace,harta bude baki zata soma magana sai ganin Yumma sukayi ta fado dakin fuska tamau babu ko digon faraʼa,hannunta kuma rike da belt dʼinsa hakan yasa gabanshi faduwa,dataje can falon tsoho akace mata yana wajen Hajju,hakan yasa ta nufo nan ba tare data bari sun ankara da belt dʼin hannunta ba,kan Hajju tayi wani yunkuri tuni Yumma ta shammaceta ta zuba mishi belt iya kʼarfinta gami da fashewa da kuka take fadin''Suleiman insha Allahu bazaka kasheni ba sai lokacina yayi kana jina ko..?maza fita kaje ka dawo da matarka kafin yau nasa kayi danasanin fitowa daga tsatsona...ʼʼ   ''Yumma wai meyasa kike mun hakane sai kace ba mahaifiyata ba..?why kikayi hating dina ne mena mikiiiiiiii ne arayuwa...? Ya fada yana mai rushewa da kukan takaicinta jikinsa na mugun shaking,azuciye tace''Ni kake gayawa wannan maganar...?toh Suleiman dakeni asannan zansan kana jin haushina,ko bakaji abunda nace bane..?nace ka dakenii..ʼʼ ta fada tana kokarin sake zuba mishi belt din,dasauri Hajju ta karbe ta jefar acan kasa ta rufeta da fada''Ummerheny nifa kina bani mamaki wasu lokutan meye haka kikeyi ne sai kace wacce ko alif bata karanta ba...?ʼʼ Saurin fita yayi daga part din zuciyarsa na azalzala,hawaye duk ya gama wanke mishi fuska,agefe guda kuma yana jin wani irin mugun tsanar Baddo na dada lullube mishi zuciya don ya daura laifin ne kacokam akanta,acewarsa daʼace bata fusatashi ya dawo ba ai da komi be faru ba, Yumma tace tana kuka''Hajju ki kyaleni in koyawa Suleiman hankali,duk acikin yaʼyana yafi bani ciwon kai,shine dan dake sakani zubar da ruwan hawaye wallahi na tsani yaron nan....ʼʼ ta fada tana mai rushewa da kuka...... '''''Tunda labarin rabuwar Hafsa da Gidado ya isa kunnen Azeema take ta kuka don ji tayi kamar itace ta rabu da mustaphanta,abincin kirki be wani shiga cikinta ba sai kuka take tayi wanda Zuby ta kasa gane dalilin kukan nata..... _*2 extra free pages remaining purchased by Nanarh Ayeesha buh mind you registration is still goin on😜*_ _ku nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃      _mai dauke da salo na daban🤙..!_ *♟ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍    *NA*          _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_ _*💍NANARH AYEESHAʼS PAGE..!😘*_   _*💫BABI NA SHA SHIDDA..💥*_ !.......Acikin wannan daran aka tasa kʼeyar Gidado gaba zuwa gidansu Hafsa tamkʼar karamin yaro,dashi da Baba Munniru,Baba Haruna sai kuma Aliyu da abokinsa Sagir wanda aka nemoshi awaya babu shiri,abunda abokin nashi ya aikata sam be mishi dadi ba,suka hada kai shida Aliyu sunata zaginsa acikin mota,Aliyu yace''wallahi malam ka bʼata wayonka,gaka nan dai ana ganinka anga mai wayau ashe abun ba haka yake ba da sauranka..ʼʼ Baya cikin mood dʼin cece kuce shiyasa kawai yayi ignoring dʼinsa,Baba Haruna ne ya masa jan ido ganin yafi kowa zakewa yace''wai kai Aliyu bazaka rufewa mutane baki bane..?ai gara dashi har mata biyu gareshi kaifa dayan ma ta gagareka ajjewa ka tsaya kana ruwan ido,karka bari in sake jin muryarka acikin motan nan idan ba haka ba zan mugun sassabʼa maka,kaima Sagir ka kama kanka banison shirmen banza da wofi...!ʼʼ Ba shiri kowannensu ya kama kansa,Gidado kuwa tunda suka kamo hanya uffan bece ba har kawo lokacin nan,lumshe idanu yayi yana tunanin sabbin halayen Yumminsa da take gwada mishi wanda ada can ba haka take ba,akwai soyayya da mugun shakʼuwa atsakaninsu don kusan zai iya cewa tafi kʼaunarshi akan sauran yaʼyanta ammh tunda ya auri Jamila komi ya sauya zani,abu kadan saita rufeshi da fada tamkʼar dama jiransa take ya aikata ba daidai ba,tunda ya auri Jamila zai iya kirga iya adadin daya zauna gashi ga mahaifiyarsa suna fira cikin so da kuma kʼaunar juna wanda ada can kafin yayi auran bazai iya misalta iya adadin zama na aminci da sukayi ba da kuma kʼaunar juna dake tsakaninsu ba,ammh ayanzu why diz sudden changes..?kodai haushinsa takeji akan rashin haihuwa..?ammh idan hakan ne toh meyasa bata dauki zafi da sauran ba sai shi..? Wani zafafan hawayen dayake ta kafewa ne suka samu damar zubowa,adaidai lokacin suka iso kʼofar gidansu Hafsa,agogo ya nuna 10:15pm,bayan hannu yasa yana share hawayen gudun kar wani ya ankara dashi yana kuka,kowa ya fito sai ya rage shi kadai aciki yana tunanin ya fito ne ko kuwa aʼah,be gama yanke shawara da zuciyarsa ba yaji Baba munniru na fadin''zaka fito ne ko kuwa mu koma..?don bazamu shiga ciki babu kai ba...ʼʼ Dasauri ya fito yana gyara zaman rigarsa wanda kananan kaya ne ajikinsa ko bari ya canzasu baʼa bari yayi ba aka taho gidan surukai dashi ahakan,bubbuga gate dʼin gidan suka soma yi,baʼa wani jima ba mai gadi ya budʼe musu,suka mishi bayanin kansu yace bari ya nemo musu iso awajen masu gidan,su Daddy na falo duk an zuba uban tagumi ana jimamin wannan alʼamarin har ita Hafsan,sai kuka take rerawa ahankali,Daddy ya dubeta afusace yace''Zaki rufewa mutane baki ko kuwa saina tashi na tattakaki anan..!?tunda zaman gidan kikeso ai gashi nan saiki zauna da tushi banza mara albarka wacce tayo gadon uwarta...ʼʼ Dasauri mami ta tari numfashinta''A'ah ban gane tayo gadon uwarta ba..?ka tabʼa ganin nayi yaji ne balle naje gida da sunan ka sakeni..?ʼʼ  wani irin wawan kallo ya kwasheta dashi yace''Ai don ina hakʼuri dake ne da kuma shanye abubuwan da kikemun inba haka ba daʼace wani ne bani ba inajin da tuni kun rabu Amina,ki sani darajan yaʼyanki kike ci har kika kai tsawon lokacin nan agidan nan,ga yʼarki nan ta kwashi halayenki kaf ta dorawa kanta kuma.....ʼʼ ''Daddy don girman Allah ku bari wai meyasa kuke haka ne..?ʼʼ Mukhtar ya katsesu cikin tsananin bʼacin rai,mami tayi shewa ta mikʼe tana kokarin magana sai ga Ayuba mai gadi yayi sallama hakan yasa tadan natsu ta koma ta zauna,aka bashi izinin shigowa,dukʼawa yayi yake sanar dasu bakin da akayi,daddy ya washe hakʼora cikin tsananin farin ciki yace''Toh toh masha Allah kai Mukhtar tashi kaje ka musu iso ciki..ʼʼ Mukhtar shima ya mikʼe yana jin wani irin farin ciki na ratsashi don ko ba komi yanason ayi sulhu kʼanwarsa ta koma dakinta,suka fice shida Ayuba,mami kuwa wani tsalle tayi ta dire take fadi cike da masifa''Wallahi Alhaji tun wuri idan sulhu sukazo nema agaskiya bazamu kʼarbi kokon bararsu ba don lokaci ya riga da ya kure babu zancen maida hannun agogo baya,insha Allahu Hafsa ta gama aurenshi ya bata takaddarta kawai....ʼʼ Jin abunda ta fada yasa Hafsa fashewa da uban kuka tace''mami don girman Allah kiyi hakʼuri ni inason mijina kaddarace tazo mana ahakan,wallahi nina hankalta zan koma nayi maneji da igiya dayan daya sauran mana...ʼʼ kwasheta da wawan mari tayi tace''In sake jin wannan maganar ta fito daga bakinki saina sa almakashi na yankeshi,kinsan da cewa kina sonsa toh meyasa kika bari hakan ta faru..?toh ki sani ko zaki koma wannan gidan ba yanzu ba sai shima dʼin ya gane kuransa,oya maza ku tashi ku shige ciki kafin su shigo..ʼʼ Da gudu ta shige ciki adaidai lokacin ne kuma su Aliyu sukayi sallama suka shigo,mukhtar ne agaba sai sauran suka mara mishi baya,Gidado ne akarshe kan nan nasa akasa,Ganin manya ahadʼe yasa Daddy saurin mikʼewa yana musu maraba da zuwa cikin mutunci da kuma karramawa,mami kuwa ko kallo ma basu isheta ba,suka samu wuri suka zauna aka gaisa dakyau,daddy ya umarci Nabeelah data kawo musu ruwan sha,sukace aʼah abarshi kawai sun gode, Nabeelah ta shige ciki don tseguntawa  Hafsa cewa ai tare akazo dashi Gidadon,Baba Haruna ne yayi gyaran murya ya soma magana bayan an natsu kasancewar shine babba,yace''Alhaji muna zaune sai ga kiranka donmu harga Allah bamu da masaniyar afkuwar wannan alʼamarin,kuma fa ana tare har shi dʼin ammh be gaya mana komi ba saida ka kira kake sanar da mahaifinshi,agaskia wannan abu beyi dadi ba ammh ya zaʼayi tunda kaddararsu ce tazo da hakan,sai muyi imani da cewa hakan bazai faru ba saida hukuncin ubangiji,ayi hakuri don girman Allah yaro yayi babban laifi shiyasa muka tasoshi agaba don ya nemi yafiyarku sannan kuma ya maida ita atake tun kafin mutane su ankara da halin da ake ciki...ʼʼ Kallon Gidado yayi wanda kansa ke adukʼe yace''kai maza ka bada hakʼuri sannan kace ka maidata...!ʼʼ Caraf mami ta cafe tace''Ai wallahi koya bada hakʼuri ba komawa zatayi ba sai lokacin da muka so...ʼʼ azuciye Daddy ya kalleta yace''wai ke Amina meyake damunki ne..?ya zakice bazata koma ba shin kece keda iko da ita koni..?maza shiga ciki kibar maza suyi magana...ʼʼ Tsoki tajah sannan ta shige tana gunguni,daddy ya dafe kansa cike da takaicin yadda ta dizgashi gaban surukansa,Mukhtar shi kansa ji yayi tamkʼar ya rusa kuka ko zaiji sanyi aransa,su baba haruna kuwa sai jinjina rashin mutuncinta suke,suka sake tabbatar da cewa lallai kam biri yayi kama da mutum,halayenta ne kaf yʼar ta kwasa,Shi kanshi Gidado aransa yace''Ashe halayenki ta kwaso tsaf...ʼʼ Daddy yace''Don girman Allah kuyi hakʼuri kunsan shaʼanin mata sai ahankali,badamuwa yarinya zata koma dakinta ayau dinnan basai gobe ba..ʼʼ har ya mikʼe zaibi bayanta sai Gidado yayi hanzarin dakatar dashi yace''Daddy karka matsa mata don Allah abi komi asannu kuma ahankali,ni abunda yasa na saki Hafsa ba don komi bane illah fusatani da tayi,ta nunamun cewa ban isa da ita ba tare da yiwa matata da sauran yanʼuwana gorin haihuwa........ʼʼ ''Yo! Kujimun zancen banza fa toh kʼarya tayi..?nace kʼarya tayi..?su dʼin ba juyayyu bane..?ka gayamun yaʼyan da suka fito daga tsatson mahaifiyarka acikinku akwai wanda ya haihu ne...?baka ma gode Allah cewa Hafsa ta aureka ba tare da nuna damuwa akan rashin haihuwar taka ba..?ita wancan wahalalliyar ita taga zata jure zama dakai ammh Hafsa dai bazata koma gidanka ba,dama kaddarace ta hadaku kuma kaddarar ta rabaku,alhamdulillah naji dadin hakan sosai,akarshe ina mai shawartarku daku hanzarta binciken mahaifiyarku don ina tuhumarta akan cewa dasa hannunta acikin rashin haihuwarku dukah....ʼʼ Gabaki dʼaya kallonta ake cike da mamaki da alʼajabi,ashe da Daddy ya korata ciki labʼe ta musu,afusace Gidado ya mikʼa jikinsa na mugun shaking with running tears yasa hannu ya ciro wata farar takadda ya isa ga daddy ya mikʼe mishi yace''Daddy kuyi hakʼuri ga takaddar Hafsan ammh kamar yadda na fada afarko ayanzu hakan ma ina kan bakana ne donni nagartaccen mutum ne wanda baya tabʼa canza maganarsa,i always stand by my words,idan Hafsa ta hankalta kuma taga zata iya cigaba da zama dani da lalurar da mahaifiyarta ta zayyano toh ina maraba da ita...ʼʼ da rawar jiki shima daddy yasa hannu ya karba,kafin yayi magana tuni Gidado yasa kai zai bar falon ana kiranshi ko waigowa beyi ba,dasauri Aliyu da sagir suka bi bayanshi,Baba Haruna da Baba munniru suma suka mikʼe afusace suka sallami daddy suka fito,dasauri daddy da mukhtar suka bi bayansu ammh ina ko sauraransu basuyi ba, Afusace daddy ya koma ciki yana nuna mami da yʼar yatsa''Amina saʼarki daya ni ba irin mazajen nan bane masu daga hannu su daki matayensu ba,daʼace ni irinsu ne da ayau kin yabawa aya zakinta,ammh kije ni _*BILYAMINU AHMAD NA SAKEKI SAKI DAYA*_ sakamakon cin mutuncin da kikawa surikaina kuma surukanki,idan kinje gidanku kya musu bayanin hakan....ʼʼ yasa kai ya shige, Mukhtar dasu Hafsa da suka fito suka shiga nanata kalmar innalillahi suna kuka gami da fadin'' haba Daddy haba Daddy meyasa kaima ka biyewa zugin shaidanʼʼ mami kuwa zubʼewa akasa tayi tana birgima har daddy ya dawo falon ya cillar mata fara takadda yana fadi cike da dacin rai''Amina na gaji da zama dake,ayau hakʼurina ya kʼare ga takaddar sakin nan arubʼuce sannan kuma gana yʼarki wanda mijinta ya bayar abata....ʼʼ ya fada yana sake cilla mata wata farar takaddar,su Hafsa sai kuka suke rusawa har Mukhtar, Daddy ya shige ciki ya kulle kansa yana kuka,sam Allah be hadashi da mace ta gari ba,haka ma yaʼyansa ukun duk babu na kirkin gara gara Mukhtar yana da hankali sosai kuma baya biye biyen mata,shidai barshi da shaye shaye, Can mukhtar ya nufi Hafsa ya shigeta da bugu yana fadin''shegiya yʼar iska ai duk kece kika jawo aka saki mahaifiyarmu kuma wallahi tun wuri ki dau damarar bautuwa acikin gidan nan,billahi azimu Hafsa babu tausayi ko rangwame atsakanina dake...ʼʼ kuka yaci kʼarfinsa ya cigaba da bugunta harsai da tayi laushi........    ********* Bayan fitar Aliyu ya samu Gidado yana dukan mota iya karfinsa hadda shuri yana kuka gami da fadin''Yumma why..?ni dama na dade ina zargin dasa hannunki acikin rashin haihuwar yaʼyanki sabida tsanar da kike nuna mana musamman ni tayi yawa ammh shiru kawai nayi don aganina bazaki tabʼa iya aikata abunda nake zarginki akai ba,Yumma meyasa kika hana mana haihuwa...?wani laifin ne mukayi miki da muka cancanki girman hukunci makamancin wannan...?you need to ans my question Asap.... Ya fada yana kokarin bude driverʼs side,Aliyu wanda ya gama jin zancensa shine yayi saurin dakatar dashi yace azuciye''kai Gidado meye haka..?shin kayi hauka ne..?meyasa kake kokarin barin maganganun matar nan suyi tasiri ne acikin zuciyarka..? Azuciye shima yace''Aliyu ka rabu dani ai gaskia ta fada,itace mutum na uku data fadamun wannan maganar,sauran da suka gayamun ban tabʼa daukar zancen serious ba ammh ayau na dauki na mamin Hafsa don ina ji ajikina mahaifiyata tana da hannu agame da rashin haihuwata da sauran yanʼuwana....ʼʼ Girgiza kai Aliyu yayi shima din zuciyarsa ta shiga zarginta ammh sai ya daure yace ahankali''plsss Gidado ka binne maganar nan kar kowa ma yaji don ba gaskia bane ni ban yadda ba....ʼʼ kafin yace wani abu sai gasu Baba haruna sun fito rai bace tare da sagir wanda ya koma dakko agogonsa daya manta dashi,babu wanda yace da wani kala har aka isa gida,Jamila sai kiransa take tayi awaya ammh ya kasa dagawa,can ta kira Sagir shine yake fada mata cewar ta kwantar da hankalinta mijinta nanan tafe nan bada jimawa ba, Sanda aka zayyanewa Tsoho labarin abunda mamin Hafsa ta fada sosai ya fusata ainun don kusan zan iya cewa baʼa tabʼa soya ransa kamar yau ba,sai jeka ka dawo kurum yake tayi ana kallonsa kowa ya zubawa sarautar Allah ido da kuma jiran irin hukuncin dazai yanke,Yumma kuwa sai kuka take ta sharbawa tamkʼar ranta zai fita ji da tayi na ashe mutane zarginta suke akan dasa hannunta agame da rashin haihuwar yaʼyanta,Gidado ma kin bari yayi ya hada idanu da ita,zukatan wasunsu suma din suna zarginta ne,Tsoho ya daga murya ya soma magana cike da zafi''Jibi idan Allah ya kaimu ina son gabaki daya zuriʼar tsoho manya da kanana,na nesa dana kusa kowa ya hallara agidan nan,abuga asanar da kowa cewa akwai gagarumar meeting din gaggawa,zan nunawa matar nan cewa baʼa wulakanta zuriʼar Tsoho sannan kuma azauna lafiya,saina tabbatar dana sa ta jishi ajinin jikinta daga ita har yʼar tata...................ʼʼ _*kuyi hakuri pls hidindimu sunsha gabana ne kwanan nan,ku sanya mahaifina cikin duʼaʼinku yau yake cika shekaru goma cif da rasuwa*_ _*1 extra free page remaining purchased by Nanarh Ayeesha,insha Allahu daga gobe pages din Nanarh ya kare don haka maza garzaya kiyi register da 200kacal don samun cigaban wannan littafin mai cike da kitimurmura,hajiyata ki sani koda kudinki saida rabonki*_ _ku nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ *🍃KISHIN MATA🍃*                🍃🍃🍃      _mai dauke da salo na daban🤙..!_    *NA* _*HAFNANCY LURF💕*_            _*[Hafseesee]*_ ~masha Allah kamar yadda dai nayi alqawari wannan shine last free page,extra free pages dinda *NANARH AYEESHA* ta siya ya kʼare ayau,don haka mai bukatar ganin yadda rikita rikitar dake cikin wannan littafi zai kaya da kuma ganin salo salon *KISHI* na *MATA* daga bʼangare daban daban both na *KISHIN ILIMIN* dana *JAHILCIN* sai ya biyoni ya biya kudin karatu akan naira 200kacal,ko kati tanan layin 07065481260 ko kuma  aturo ta account 0824409678 *HAFSAT MUSTAPHA ACCESS BANK* ,sai aturo da screenshot na transaction ga wannan layin 07065481260,Hafnancy tana maraba da masoyanta na gaskiya👏~ _*💍NANARH AYEESHAʼS LAST PAGE..!😘*_   _*💫BABI NA SHA BAKWAI..💥*_ ''''Haba Sahibu ni har yanzu na kasa yadda da cewa kaine ka aikata wannan irin dʼanyen aikin don ko amafarki ban tsammani zaka tabʼa iyawa ba ammh sai gashi azahiri ka shayar da kowa madarar mamaki,haba Gidado meyasa ka biyewa bʼacin rai ne haka har tasa ka tafka babban kuskure...? Lumshe idanu yayi sai ga ruwan hawaye sun dʼan zubo mishi,dasauri yasa bayan hannu ya share gudun karta kamashi yana kuka sannan yakwantar da kansa asaman tsala tsalan cinyoyinta gami da kamo yatsun hannayenta yana dʼan murzasu yace ahankali''matata wai meyasa kowa ke tunanin na tafka babban kuskure ne..?baku ganin na jefar da kwallon mankwagoro ne na huta da gudʼa..?ke kanki kinsan nida Hafsa bazamu tabʼa zama inuwa gudʼa ba idan har ba canza hali tayi ba kuma ga dukkan alamu ya nuna cewa it will be very hard for her to change sabida tun farko haka ta taso,kamar yadda na fadʼa miki wannan tarbiyar shine tarbiyar mahaifiyarta ta dorata akai..ni yanzu tsorona gudʼa bansan irin hukuncin da Tsoho zai zartar ba yadda yake neman hadʼa meeting din gaggawan nan,kin kuwa san da cewa mahaifiyar Hafsan ta gaya mana life agabanmu cewa tana zargin Yumma akan itace ta hana mana haihuwa nida yanʼuwana...???ʼʼ Waro white eyes dʼinta tayi waje cike da tsantsar mamaki tace''whattttt...!? ah nufinta Yumma mayya ce kenan..?meya shiga kwakwalwarta ne har yasa tayi wannan bahagon tunanin..? Ta fada hawaye na shirin zubo mata,ido cikin ido yake kallonta for some seconds kan yace''Ai dalilin dayasa Tsoho ke neman hada meeting dʼin gaggawa kenan don sosai ya fusata ainun da wannan zance,fusata mafi muni kuwa ammh hearthrob gayamun gaskiya kema kin tabʼa zarginta akan hakan ko aʼah..? Batasan sanda ta ture kansa dake saman cinyoyinta ya ta mikʼe jiki na rawa gami da fashewa da kuka tace''Haba Haba Suleiman wannan wacce irin zancen banzace kakemun haka ne..?idan ma zan zargi wani akan dasa hannunsa agame da rashin haihuwarmu sai in fara tunanin Yumma..?mahaifiyarka..?toh ayau inason ka san cewa ni Jamila koda rana dʼaya ban tabʼa dora zargi akan kowa ba,nayi imani da Allah cewa haihuwar ahannusa take,idan yaso ya bada in kuma yaso yaki badawa,Suleiman plsss karka bawa mutane dama su shiga tsakaninka da mahaifiyarka don na hango yarda da kuma amincewar maganar tasu kwance cikin kwayar idanunka...ʼʼ Fashe mata da kuka yayi tare da jawota ta fado jikinsa yana fadin''Jamila dagaske ne wallahi zuciyata ta yadda da zancen nasu plsss ki kwabeta akan tayi watsi da batun,ki fahimtar da ita cewa mahaifiyata bazata tabʼa aikata abunda mutane ke zarginta dashi akai ba,matata am so confused...ʼʼ ya fada yana dada kankameta,hannu tasa tana shafa mishi kai sanin da tayi na cewa abunda yafiso kenan ta masa idan yana cikin damuwa ko kunci,cikin narkar da murya take fadi''plsss mijina dnt be confused sannan kuma karka bawa zuciyarka dama wajen zargin mahaifiyarka akan abunda nake da tabbacin cewa bazata tabʼa iya aikatawa ba,inaso ka yadda cewa samu da kuma rashinta duk daga Allah suke babu wanda ya isa ya bayar ko kuma ya hana face Allah kaji mijina..?ʼʼ ''Jamila bansan mezan iya cewa ba ammh abunda kawai na sani shine matata ta dabance 'yar aljannah,nagode da kike yawan dawo dani kan hanya aduk sanda nake neman kaucewa,i love you so much matata Allah yayi miki abarka,Allah ya azurtamu da yaʼya masu albarka..ʼʼ ya fada hawaye na ziraro mishi,itama din amsa masa tayi da ameen cikin rauni sannan tace''Sahibu muje kadan saka wani abu aciki don nasan koda kaje can baka saka komi abaki ba..ʼʼ cikata yayi yana fadin''Ina kuwa na saka bayan tashin hankalin dayake ta jirana..?ke hearthrob wallahi tunda nayi wayau ban tabʼa shiga tashin hankali irin wanda na shiga ba ayau,abun zai baki mamaki idan nace miki ayau Yumma ta karbe belt ahannuna ta zaneni don kawai ina hukunta su Ramlah....ʼʼ Gwalalo eyes tayi tana dada gyara zama tace with amazement''whattt...?sahibu wasa kake dai...u mean Yumma ta dakeka akan ka hukuntasu Ramlah..? ''Karin abun takaicin ma wai agaban idanunsu...ʼʼya fada akufule,hannu tasa tana kokarin danne dariyar dake neman kufce mata ammh ta makaro don yakamata,yace''Au dariya kikemun ko..? ''Yumma ta burgeni wallahi Allah dai ya biyata...ʼʼ ta mikʼe da gudu tana tikar dariya shima din mikʼewa yayi yabi bayanta don kamota yana mai dariyar karfin hali ammh akasan zuciyarsa shi kadai kurum yasan abunda yakeji.     *** Duk da tashin hankalin da ake ciki acikin zuriʼar tsoho hakan be hana Azeema takurawa Kasim kan su hadu ba kamar yadda dai suka tsara ajiyan,gashi kuma gobe ne ake saka ran dawowar mijinta mustapha,ah 5-star hotel Kasim ya kama masu daki kuma ya rigata isa yana kwance saman lallausar bed yana hutawarsa,ciro waya yayi ya aika mata da sunan hotel din da kuma room number, Tsaye take gaban madubi daga ita sai three quarter na mata,ta aza wata ficiciyar riga akanta sannan ta dakko doguwar hijabinta dake ja har kasa ruwan kwai ta zura bayan ta sanya bakar safarta,akarshe ta dakko nikabi ta sanya wanda ta siyo akasuwa sabida fitar yau da zatayi zuwa hotel,batasan kowa yaga fuskarta sai kwayar idanu, kwayar idanun ma daʼace akwai yadda zatayi don karʼa gansu ai da tuni tayi hakan,agurguje ta fito sabida kiran da Kasim keta jero mata akai akai don ya gaji da jira,Zuby na ganinta ta mikʼe cike da mamaki tana fadin''Ya ilahi...! Anti Zeema yau kece acikin doguwar hijabi hadda nikabi da safa...?gashi yau dai ba asabar ba balle ince walimar saukar alqurʼani zaki ammh kodai an gayyaceki yin nasiha ne awajen walimar aure...?ʼʼ Afusace tace''Malama meyasa kike tambaya banson sa ido fa Zubaida,ina ruwanki da shigata...? 'Yo anti naga sabon abu sai inki magana..?wallahi dole inyi tambaya don ban tabʼa ganin kinsa ko hijabi bane balle akai ga batun nikab,duk da cewa mijinki uztas ne ammh akullum cikin mayafi kike kuma kinsan bayaso ammh kike yadda kika ga dama...ʼʼ Saurin taran numfashinta tayi''Don ubanki kika sani kona canza raʼayi ne..?kinga Zubaida tun wuri ki kama kanki banson sa idon banza da wofi,idan saka mun ido zaki cigaba dayi tofa zan hanaki zuwa gidana nadai gaya miki,ki kula da gida saina dawo...ʼʼTa fice rai bʼace ayayin da Zubyn ta bita da kallon mamaki tana fadin''Allah ya kyauta...ʼʼ    Ko motarta bata dauka ba taje ta shiga ta haya,drop ta dauka wanda har gaban hotel din ya sauketa sannan ta shige ciki kai tsaye bayan ta biyashi,gabanta sai dukan chalude kurum yake tayi,sam bata wani sake ba tana tsoron kar wani ya ganta har kuma ya shaidata,ah reception tasa wani maʼaikaci ya mata jagora zuwa dakin bayan ta musu bayanin room number din da take nema,yana nuna mata ya koma ita kuma kai tsaye ta tura kofar ta shige don dama ya fada mata cewa da zarar tazo ta shigo kawai kofar abudʼe zai basshi,shi kansa he was suprised and shocked ganinta acikin doguwar hijab da nikab,be gama shanye mamakinsa ba saida yaga ta kwabe hijabin bayan ta cire nikabin,anan ne yake ganin irin shigar da tayi mishi,saurin runste idanu yayi tare da kawar da kansa gefe yana furta''Ya salam...! Meye haka anti Azeema...?ʼʼ Fadawa tayi jikinsa tasa hannu tana shafo fuskarsa take fadi''Kaya man my kani..?koban hadu bane..?ʼʼ dan siririn tsoki yaja ya shiga kokarin dagata daga jikinsa ammh saita hana,da azama ta cafko bakinsa ta shiga aika masa da sakonni,dasauri ya fuzge yana sauke ajiyar zuciya yace awahale''dakata tukun..!fara settling hotel bill din dana kashe kafin mu cigaba...ʼʼ ''Nawa ka kashe...? Tayi tambaya tana kokarin cire masa farar shirt dʼinsa,yace''15k ne hade da kudin mota dana kashe...ʼʼ Bata ci musu ba ta jawo jakarta ta zaro bandir din kudi ta mika masa yasa hannu ya karba yana fadada faraʼarsa tace''Ga times two din kudaden daka kashe,wato 50k...ʼʼ Bata bashi damar godia ba ta sake cafko lips dinsa akaro na biyu tana tsotsa dakyau,acikin sakonnin da basu wuci goma ba duk suka fara fita daga hayyacinsu,kowannensu nayi yana zubar da hawaye ne wanda hakan zai tabbatar maka da cewa baʼa san ransu suke aikata abunda sukeyi ba,Kasim ne hadda kukan dadinsa akan niʼimar daya kwasa wajen Azeema,bayan komi ya kammalah sai ya rungumeta yana kuka''Anti Zeema hw i wish u ar my wife..!..my halal!...my muharrama...ʼʼ kuka yaci kʼarfinsa,ita kanta kukan ta fashe dashi tana fadin''Kasim meyasa ka fadi hakan..? Tsaida kukansa yayi yana kallonta ido cikin ido for some seconds kan yace''Sabida inason na cigaba da samun dandanon zumarki mai dadin gaske,anti zeema i dnt wana hav a taste of any other woman again rather than you...ʼʼ Saurin taran numfashinsa tayi tace''Gara tun wuri ka rage kwadaituwa da niʼimata don da zarar na samu rabo dakai toh ya zama dole mu kawo karshen wannan abu...ʼʼ Azuciye yace''kinata batun samun rabo dani what if idan rabon ya ratsa tsakanina dake sannan ni kuma nazo nayi aure nan gaba ba fata ake ba sai Allah yaki bani haihuwa,toya zaʼayi da gudan jinina dake hannunku...?dan mustapha zaʼace ko kuwa nawa...? Gabanta ne yayi wani mummunar faduwa ammh bata kai ga bashi amsa ba sai ga kira ya shigo wayarta,tana dubawa taga mustapha ne,tuni zufa ya shiga keto mata kota ina,fashewa tayi da kuka tana fadin''ka...kasim...mustapha..ne...ke...kira...ʼʼ Arazane ya sakko daga saman gadon ya dauki boxers yana kokarin sakawa yace''haba...dai..?innalillahi...na..shiga..uku..Allah dai yasa ba samun labarin inda muke yayi ba ...ʼʼ Dakyar ta hadiyi tsoronta sannan ta danna receive,tun bata gama kai wayar kunne ba taji hargowarsa''Zeema ina kika shiga...?ʼʼ Arikice tace''Ban gane ina na shiga ba,ina gida mana...ʼʼ Cike da mamaki yace''Gida..?gida kika ce fa..?toh gani dai acikin gidan saukata kenan ammh baki aciki sai Zuby na sama ita kadai...ʼʼ Agigice ta mike ta tsaya atsaye akan gado tana fadin''Ka dawo..?bakace sai gobe ba..?toh toh gani nan zuwa dama naje saloon wanke kai ne....ʼʼ ''Azeema Mohammad Taufeeq da izinin wa kika saka kafafu kika fita..?Babu abunda na tsana arayuwata kamar in dawo in iske matata bata agida da sunan ta fita ne ba tare da izinina ba wallahi sai in dunga tunanin tamkʼar yawon iskanci ta tafi yi,,na rantse da wanda raina ke hannunsa gwanda ace mutuwa nayi ayau da fitarki ba tare da izinina ba,na baki juz 10mins duk inda kike ki hanzarta tasowa ki dawo gida....ʼʼ Yana gama fadar hakan ya datse call din cike da zafin rai,fashewa da kuka tayi tana fadi cike da tsoro''wayyo Kasim mun shiga uku ya zanyi da shigar jikina..?wallahi idan mustaphan dana sani ne ina isa zai cajeki ciki da wajena,toh wani tunani ne kake ganin zai fara fado ransa idan yaganni dagani sai yar gajeriyar wando da ficiciyar riga...?ʼʼ Kasim daketa safa da marwa yace cike da zafi''Ai duk laifinki ne anti zeema,ni wallahi banma san meya shiga cikin kwakwalwarki da kikayi irin wannan shigar kika fito ba..ʼʼ kuka take rerawa sosai meh daga hankali,tuni ya rikice ya rasa abunyi can wani tunani ya fado ransa,dasauri ya kwabe farar shirt dinsa mai gajeriyar hannu wanda yasan mata ma suna iya sawa ya mika mata yace''Ungo kisa kiyi sauri ki tafi...ʼʼ baki sake take kallonsa fuska shimfide da tsantsar mamaki,yasake cewa''karbi man tunanin meh kike..?hope dai kinsan lokaci ya soma counting daga cikin lokutan daya diba miki..?ʼʼ ''Toh kaifa ya zakayi...?ʼʼ Yace''karki damu da batuna zansan dabarar dazanyi,kedai karbi ki saka...ʼʼ ya sake insisting,bata ci musu ta karba dasauri tana sakawa shi kuwa kallonta yake yana jin wani abu na masa yawa azuciya,aransa yace''how i wish sheʼs my halal,forgive me danʼuwa naci amanarka...ʼʼya fada tare da sanya hannu ya dauke guntun hawayen daya ziraro mishi, Sosai farar shirt din ta mata mugun kyau kai kace nata ne,gwalalo eyes tayi bayan ta tuna cewa bata da dogon wando tace''My kani toh da gajeriyar wando zanje masa dashi...?ʼʼ Ta fada idanunta na kawo ruwa,dogon wandonsa ya cilla mata yace''shima dauka ki saka...ʼʼ cike da mamaki tace''whattt...?wandon maza..? ''Toya kika iya ai duk kece kika jawo,dakin suturta jikinki dakyau ne kafin ki fito toh da hakan bata faru ba,ki saka kawai ni zansan dabarar dazanyi wa kaina....ʼʼ Cike da tausayinsa tace''thanks so much my kani da nuna kulawarka agareni ina sonka matuka..ʼʼ ta fada tare da rungumeshi,duk suka tsinci kansu dajin wani irin bugawar zuciya,tsaf ta shirya ta sake daura nikabinta don tasan muddin mustapha ya ganta da wannan shigar da yake yawan mafarkin son yaganta acikinsa tofa ba shakka zai sakko ne, Ta fita ta barshi adakin dasauri saurinta,tana cikin cab ne momynta ta kirata bayan ta daga bata jira taji ta cewarta ba tace''Azeema budʼe kunnuwanki dakyau ki saurareni,yanzu muka samu labarin cewa Mr.Governor ya dawo gari hakan kuma ya bamu tabbacin cewa shima Mustapha yana gari yanzu haka,so kamar yadda dai muka fada tun farko dazarar mustapha ya shigo garin tofa zamu raba auranku ne,yanzu maganar da nake miki mahaifinki ya shirya maganar auranki da dan abokinsa senator Rufaʼi,kina fitowa bayan kin gama idda babu bata lokaci zaʼa shiga biki,don haka kiyi kokari ki tasashi agaba adaren yau ya baki takaddar sakinki inko ba haka ba gobe goben nan zamu zo mu karbeshi ta kʼarfi.....ʼʼ Dif ta katse call din bayan ta kare maganarta,Azeema ta rushe da kukan tausayin kanta tana ambatar kalmar innalillahi,da wanne zataji..?da fitinar mustapha dake jiranta ko kuwa da rigimar iyayenta..? Driver na tambayarta ko lafiya take kuka ko tankashi batayi ba har ya kawota inda zata sauka,tun daga nesa take hango mustapha tsaye yana jiranta akofar gida,sai safa da marwa yake,dagani ko kayan jikinsa be cire ba suit ne kawai ya kwabe,farar long sleeve dinsa stocked acikin bakin wandonsa with short blue necktie,idanunsa akanta sanda ta fito daga motar,dasauri sauri ya nufesu har yana cin tuntubʼe,mustapha akwai bakin kishi.......... _*Toh jamaʼa anan na kawo karshen free pages,don son ganin yadda zata kaya atsakanin Azeema da kasim sai ah biya naira 200kacal kamar yadda na fada tun farko,sannan kuma wani hukunci ne kuke tunanin Tsoho zai yanke..?shin Andrew zaici nasara akan Hafsa ko kuwa zata koma gidan Gidado..?Nabeelah our bea fa kuna ganin burinta zai cika akan samun hadin kan Gidado..?and lastly kuna ganin rashin haihuwar Gidado da yanʼuwansa daga Allah ne ko kuwa akwai lauje cikin nadi..?kar in cikaku da surutu ku biyo alkalamina✍*_ _ku nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._ *Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*... 07065481260..Ko kuma 09069067488 _*#HAFNANCY_LURF💓*_ _*#KISHIN_MATA*_ _*#2020_NOVEL*_ _*#SALO_NA_DABAN*_ _*IWA🖊*_ _*KU DUBI GIRMAN ALLAH KU RIKEMUN AMANA KARKU FITARMUN DA LITTAFI👏*_ _LITATTAFAN NAN NA SIYARWA NE DON HAKA KI BIYA KI KARANTA CIKIN AMINCI_ An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels