An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels [3/14, 6:24 AM] +234 703 008 7807: 1💙🧡❤💜💚 Sak'aci ❤💛💚💜💙🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) 1⃣ Alhamdulillah. Godiya ta tabbata GA Allah daya bani wannan basira Wanda ko da zaka saka kudinka bazaka iya saya ba,  alhamdulillah for absolutely everything. Sannan ina sake godewa masoyana that stand by me despite all the short comings, thank you for your advices and gifts,  bani da bakin godewa sai da ince Allah ya biya,  indeed a duk  abinda zakayi there are people that will stand by your side making you feel special and strong, Allah ya bar zumunci sannan ya bar mu tare. Sannan still ina godewa makiyana for making me more popular fiye da yanda ya kamata,  indeed kun zame mani ladder to my success,  Allah ya k'ara tsawon kwana, nagode. Pls ku sani ban taba editing any of my novels ba, I tried but it's even harder than the typing itself, so you may lots and loads of blunders kuyi hakuri, wayanda ke tare Dani still understand despite all the mistakes. On no account zaa juya min novel da wanna da sauran novels dina without my consent, ban yafewa duk Wanda yayi editing novel dina in any form ba, daidai da word guda in aka juya ban yafe ba kuma na bar mutum da fitowar ranar da faduwar sa, masu saka mana novel a YouTube ku sani kunci da hakkinmu kuma ni personally ban yafe ba, masu saka mana wasu tsiga na labari a movie kuma suce ba namu bane still bamu yafeba, Shiyasa nan bamu cigaba, a wasu kasar suna jawo kanannunsu a amfana da juna amma nan kou da kuwa mutum yayi Abu basirarsa ya kare bazai taba neman those coming up a cigaba da gashi ba instead su kadai zasuyi abunsu. In da a Hausa movie zaa dinga sayan novels din young online marubuta da ba karamin new movies zaayi masu maana ba, shi talent bai tafiya da age, at times Dan cikanka MA sai yafika basira in ka jawoshi sai kuci ribar tare. Now am back, 😎😎😎 Wani garden ne wanda daga hangen wajen kasan if you're not in the first social class bazaka zo wajen ba Don kamshin turare dake tashi alone ya nuna ba kananun mutane ne zaune a wajen ba, babu abinda ke mamaye wajen sai dark green grass da kuma pure white royal seats wanda suke kyalli kaman  baa zama kansu, da ganin wajen baka isa ka shiga ba sai kana wane ko Dan wane,  samari ne maza sun kai su goma sai labari suke suna dariya kowa ka gani is cute in he's own way, samarin all look cute kaman sunyi selecting kansu  duk Wanda zaka gani wajen is handsome in he's own way, daman ance nobody ugly   because for as long as kana hutawa kuma kana da dough or ka fito daga inda ke da akwai dough baa taba ganin muninka,  most of the guys suna rike da wani irin red cup mara nauyi. Today is Saturday and they're all chilling a wajen da ake kira da Mai martaba chilling joint which is build kawai saboda matasan dake family sarki da abokansu,  duk wannan gathering din daga cousins sai friends na autan sarki,  wato Aliyu a.k.a hydar, he's the last son  from royal family in a big northern state Wanda bazan fadi suna ba, sai hira ake da an fadi abun dariya sai a kwace da dariya,  wani daga cikinsu rike da iPhone 11 pro sai Latsa waya yake hankalinshi bai wajen hirar da Ake, it seems something interesting caught he's attention on the phone,  bakinshi na Dan motsi amma he's not talking out loud, hannun shi daya saitin bakinshi, big finger dinshi na kan bakinshi, daya daga cikin samarin ne ya Dan leko kan wayar idanuwa ya zaro sannan yace "yarima meye haka?!!!.. " ya fad'a sounding so surprised, da sauri saurayin da aka kira da yarima ya dawo hayyancinshi ya daga manyan idanuwnashi ya kalli wanda yayi mashi maganamai suna mahboob, yanda mahboob yayi magana yasa duk sauran guys din mikewa Don ganin abinda ya gani that frightens him,  boobs din yarinya ce kwance luhu luhu kan screen din Aliyu , "kan uba!! " daya daga cikin guys din ya fad'a,  shi Wanda ke da waya vai ce komai ba sai kallon faces dinsu yake with look that is hard to predict what it means, yana da manyan idanuwa kaman an zanashi sannan he has this pointed nose da black skin which can shine under the moon,  "kasan nude pics zaka kalla shine..." guy din bai k'arasa ba Wanda ake kira da yarima ya daga idanuwa ya zuba mashi without saying a word, yanda yake kallonshi yasa Wanda ke magana yaki k'arasa maganar da zaiyi,  sauke idanuwa yayi ya sake kallon wayar hannunshi kawai sai ya maida wayar cikin aljihunshi, duk komawa akayi aka zauna aka cigaba da hira kaman nothing happens,  sannan abun mamaki non of the guys say another word sannan shi kanshi yarima bai ce koda word daya ba,  he's totally silent saidai ayi magana ya Dan saki murmushi Wanda ke bayyana pure white tooth dake jere cikin black lips,  he's dark har zuwa bakinshi wanda if baka sanshi ba zakayi tunanin yana Dan shaye shaye ne amma kou maltina bai sha saboda zafin da yakewa baki,  he's so relax looking at them amma he's angry,  he's Just been disappointed amma babu Wanda ya sani cikin guys dake zaune,  sannan his silence bai damu guys din dake wajen ba saboda sun san haka yake, in kana zaune dashi zaka iya kirga number of words da zai ce,  bai cika magana ba,  yana da maturity da respect da sai ka ka rantse he's 40 not 32, he hardly talk,  saboda he stammers a little sannan small Talk kou argument yana b'ata mashi and he's very very very high tempered, shiyasa he always stairs and smiles even if he's angry, kaman yanzu da yayiwa babe dinshi trap da zolayanta ta turo mashi naked boobs dinta, he was thinking she will resist and say no. Amma sai ta turo,  he felt so disappointed,  inda zai nuna how angry he is da taron da sukeyi watsewa zaiyi amma sai ya zuba mashi ido and because they know halinshi kallonsu kawai yayi duk sukayi shuru because if the noise continues he can display without control, he's lucky yana da friends da suka gane koshi waye,  they don't get get into too much argument with him saboda bacin rana. Suna nan tare anata hira amma hydar was silent ranshi na wani wajen,  vai kara fiddo wayarshi ba balle yaga wannan bakin cikin, suna tare har wajen biyar na yamma, karar wayar ne ya cika koina,  da sauri mahboob ya fiddo wayarshi.  Mahboob cousin din Aliyu ne,  baban Aliyu shine sarki while kuma baban mahboob kanin sarki,   "hajiyais calling .. " ya fad'a yan kallon wayar dake ringing, Aliyu kallonshi yayi baice komai ba,,Dan Matsawa yayi daga inda mutane suke sannan yayi picking call din tare da sallama,  voice din wata babba mace naji ta amsa tana cewa "khalifa kana ina?.. " ta tambayeshi "mummy muna nan martaba garden tare dasu hydar... " ya amsa mata cikin respect sosai,  "OK... Dan Allah kaje islamiyar su tasleem ka daukota... " aka Fad'a mashi,  b'ata face yayi sannan yace "mummy Driver fa... " bai k'arasa ba akace "Dan ubanka ai Nasan da driver nace ka daukota.... " ta daka mashi tsawa from the other side,  yana turo baki yace "mummy inda nake wajen gari ne fa... Kuma ni na dauko Aliyu daga gida... " "kai banason rainin hankali... Karfe shida suke tashi... Now it's five... So you can pick her up... Yanzu matar driver ta shigo take cemin bai da lafiya... That's why am calling on time kaje ka daukota... " aka fad'a mashi from the other side, "yanzu mummy ya zaayi inje in ajiye Aliyu sannan yaushe zanje wannan wajen Mai nisa har..." bai k'arasa ba akace "kaiwa Aliyu waya... " mummy dinshi ta umarceshi, kaman baiso ya taka zuwa wajen Aliyu daya kura mashi ido yana kallonshi,  "mummy... " ya fad'a yana mika mashi, hannu Aliyu yasa ya amshi wayar ya kanga a kunne tare dacewa "mumm good evening ... " ya ya fad'a mata sounding so Respective , amsawa tayi before saying "... Dan Allah kuje da mahboob ku dauko tasleem... The driver is sick... " ta fad'a mashi "OK...mummy... " ya fada trying to control he's stammer,  b'ata k'ara cewa komai ba ta katse wayarta,  kaman mahboob zaiyi kuka yace "abun takaici sai a sani dauko wannan wawuyar yarinyar... Nasan sai ta cikamin mota da numerous friends dinta... " ya fad'a cikin fushi,  shidai Aliyu bai ce komai  ba because he's angry the lady he cared for among the numerous girls chasing him Failed he's test,  kawai kaman ya dora hannu ya dinga ihu haka yake ji sannan gashi babu kyau wulakanci da gida zai koma, kiran mummy su mahboob really save him,  mikewa yayi ahankali yana cewa "I think... Zamu tafi... " ya fad'awa guys din calmly,  "yau ko karfe six baa yi ba and kana cewa zaku tafi?.. " inji daya daga cikin guys din,  idanuwa  Aliyu ya lumshe trying to say something sai mahboob yayi saurjn cewa "kiran mu akayi a gida... Shi yasa... " ya Fadawa Wanda yayi magana trying to save him from the stress of talking. Nan kowa ya fara mikewa ana labari aka fita daga garden din,  it's about 7 minutes walk daga garden din zuwa inda cars dinsu suke,  kowa da motarshi amma banda yarima da suka fitowa tare da mahboob,  he was walking majestically daga ganinshi kasan jinin sarauta ya ratsashi,  hannunshi biyu cikin aljihunshi yana takawa cikin kasaita,  gashin kanshi gyare yake,  he's so cute, who ever say black is not beauty is wrong,  sai dai wanda bai taba haduwa da hydar ba,  yanmata are  tripping for him,  mussanman ake kiranshi ace ana kaunar shi,  he will only smile and off he's phone,  he's nice but stubborn,  he's frank and don't have many words,  kullum maganar shi takaitacce ne,  most answer he gives is smile,  yawancin wayanda suka sanshi jira kawai suke suga matar da zai aura saboda yanda ayi pointing budurwarshi,  now abun takaicin is yarinyar daya ji heart dinshi yana so just over  showed her love just he asked, ko kadan bai son over do,  daman he's mom is like most ladies will do anything to have you guys saboda yanmata yanzu babu abjnda suke so kaman already made guys Don haka su kwantar da hankalinsu su nemi macen  da zasu aura. Luckily duk matan sun samu mijin aure sannan two Elder brothers dinshi a luckily married. Ya kasance ana sonshi sosai sabida shine autan hajiyaAmina, she so much love her son and kuma yana b'ata tausayi yanda magana ke bashi problem saboda stammering,  dadin abun tunda ya girma ya san how to control his talks da bazaa gane yana stammering ba. Gaban motar mahboob ya shiga looking very dull,  motarsu was first to drive off sannan saura suka bi bayansu,  in kana tsaye gefe kana kallo sai kayi tunanin amarya aka dauko ko kuma convoy na wani hamshakin mutum,  Big girls sun gane gayu na zuwa chilling wajen so intentionally zaki gan babe sun zo wajen wishing for luck a tanka masu,   very few get lucky shima ba dai yarima ya tanka masu ba saidai abokan shi,  hausawa suna cewa mace allurace cikin ruwa Mai rabo zai tsincesu, ni kuma nace yarima allurane cikin ruwa na Mai rabo ne. Bayan kaman minti talatin suna tafiya in silence Don tunda suka shiga babu  Wanda ya ce uffan,  daman if har kana tare dashi you have to learn how to be silent if not baku taba Shiryawa dashi. kallonshi mahboob dake tuki yayi sannan yace. "hydar... " ya kirashi,  ahankali ya bude idanuwanshi yana juyawa ya kalleshi,  "kadai san am Not your friend kou?.. We're brothers so dole in naga kana abun da bai kamata ba in fad'a maka...that picture you're watching is not something you should watch,...ban sanka da such habit ba kuma ya zama dole a gareni in baka shawara... Stop it... " ya fad'a mashi calmly yana tuki,  kura mashi ido Aliyu yayi for a moment sai yayi replying da "hmmm... " kallonshi mahboob yayi saboda takaici,  he can't believe after all the long speech abinda ya samu is just hmmm "ba laifinka bane... " shine abinda mahboob ya fad'a mashi yana tuki. A chan wata makeken makarantar Wanda kasan it's not possible Dan talaka ya taka balle yayi wani abu ciki, yan mata ne zalla wajen sanye da light blue hijab,  kowa look neat and the environment alone is cute and tidy,  yan matan are walking in groups, kowa yana tare da kawayenshi,  very few people are walking alone,  Kowacce hijab dinta dogo har kasa,  cikin set din wasu yanmata ne su shidda,  tafiya suke ahankali daya daga cikin su tana magana tana Dan daga hannunta ta cikin hijab Mai hannu dake jikinta, yatsunta biyu na middle dauke suke da zobuna na zinari, Kowacce zinari zai kai a kalla 100k sannan yanda take magana hakoranta da akwai hakorin makka, Mai daukan ido, duk sauran yanmata sai dariya suke da alaman suna jin dadin abinda take cewa, her mouth talks very fast da alaman talkative ce, she's fair in complexion amma ba fara chan ba, gaban goshinta kwance yake da kananun gashi, she's pretty amma some of yanmatan da take tare dasu are prettier than her amma she's unique sannan yanda maganar ta ke fita daga baki kaman tana shagwaba kuma sanna kaman tana yanga, tunda suka taho daga nesa bakinta kadai ke magana duk sauran babu Mai cewa komai sai dariya kou murmushi, "kunga sankon angon kuwa?.. Wallahi I almost puke... Mutum kaman bombom... Kuma iya yarinyar tsalleliya... Wallahi ko da billion dollars zaa hadani da wannan gunkin ban iya aureshi... Wai ance yarinyar kudi ta gani... I don't even know ina suka hadu da wannan yarinyar da har yayi mata magana ta amince... He look so. Crappy and disgusting... Ewww..." ta fad'a tana tsartar da saliva, dariya sukayi dukka daya tace "kilan tana son abinta ahakan... " da saurin Mai surutun tace "kai Allah ya ki yaye... Kunga wannan bawan Allah kuwa...in short Bari ku gani... " Ta fad'a tana daga long hijab dinta Don ta fiddo waya Daga bag dinta, bayan yan kiciniya ta fiddo bag din daga cikin hijab dinta sannan ta bude ta dauko waya kaman something serious, kunna wayar tayi saboda baa barinsu zuwa da phone in kuma kazo dashi to. Dole ka kashe if not in aka gani tou da kanka zaa baka hammer ka fasa phone din, wannan doka ce Mai karfi Wanda komin mulkinka in har zaka kawo yarka islamiyar dole sai kun bita, kunna iPhone x dinta tayi har lokacin b'ata bar maganar wannan bikin ba, sai da ta kunna sannan ta shiga gallery ta bude wannan picture na couples sa take gulmansu ta nuna masu tana cewa "wallahi saida naje kusa dasu nayi selfie dasu Don ku gani... Kunga fa.... " tafada tana nuna masu picture din, duk tsayawa sukayi suna kallon picture din, "ni Wallahi it's not as bad as she's saying it... " wata daga cikin masu kallon picture din ta fad'a mata, baki Mai Wayar ta turo tana masu alaman shagwaba da face dinta "in ban da abinku baku San halin tasleem da exaggerating ba?.. Ko cockroach ta gani tana iya cewa it's elephant... Daman ni tana fadi nasan bai kai hakan ba... " inji another, b'ata k'arasa ba tasleem tace "Kunga halinku... Sai mutum yazo zai baku labari da dumin duminsa sai ku nemi rainawa mutane hankali... Mtwsss..." ta fad'a cikin sauri tana barin inda suke, da sauri suma suka bita suna cewa "haba darling... Kema kinsan ba haka bane... Kawai yanda kike maganar angon wallahi I was thinking zanga mutum kaman smiggle na cikin lord of the ring ko dobby na cikin Harry potter sai kuma naga ba haka bane... " inji wacce ta Fara gwalisheta, tsoki tasleem taja tana cewa "ko ina maraban danbe da fada?.. Nidai wallahi dobby yafi min wannan mutum kyau... " ta sake maido maganar sabo, nan fa ta cigaba da aibanta wannan maaurata da mom dinta ta kaita wajen bikinsu, she was talking so much about them and she enjoys talking about it, dukda yanda kewayenta da take taredasu basu wani nuna interest a zancen ba ita kam sai magana take, wajen da motoci ke parking suka isa biyu daga cikin su suka shiga cikin motocin su tare da yiwa juna sai gobe, sauran su hudu tsaye da alaman driver bai zo daukan su ba, "wallahi I wonder yanda wasu basu kula da jikinsu, could you believe humaira ta cikin class dinmu smell?.. Wallahi dazun data wuce sai da n kusan sakin amai... " b'ata k'arasa ba ta hangi motar wanta mahboob ya taho, Dan juyawa tayi yanda zatayi magana bazaa gan bakinta ba tace "wallahi wannan yan iskan ne aka turo... " ta fad'a Wanda yasa friends dinta kallon expensive car dake shigowa, samari biyu suka gani daya yayi relax idanuwanshi lumshe kaman yana bacci sai dayan yana tuki face dinshi babu walwala sosai kaman baison tukin at all, "wow... " daya daga cikin yanmata ta fada, "babe wayan nan ke suka zo. Dauka?.. " yarinyar ta fad'a cikin zalama "kai farida kina nufin baki san su ba?.. Yay mahboob da yay hydar ne fa... " inji tasleem da har lokacin b'ata juyo ba, "eh nasan yaya mahboob amma ban san dayan ba... Wannan black cute guy din... " ta fad'a still looking at the car dake son tsayawa "laaahh... Yay hydar kenan... Autan sarki... " ta fad'a In I don't care manner, "ke baki tahowa mu tafi kou in barki in koma gida?.. " mahboob ya. Fad'a kaman he's angry, da sauri tasleem ta juyo tayi kaman she's seeing them for the first time tace "laa yaya... Welcome... " tafad'a tana matsawa kusa dasu, da sauri daya daga cikin yanmatan da ta kira da farida ta bita tana cewa "pls babe Introduce me.." ta rada mata cikin whisper, "aa... Kar kija min wulakanci yanzu..". Ta fad'a tana bude kofar mota, tana daf da shiga farida tace "bazaku ragemin hanya ba?.. Ba lallai driver yazo ba... " ta fad'a jikinta na rawa, nan take sauran yanmatan suka karaso kusa da motar suna cewa "Dan Allah muma ku rage mana hanya pls... "juyawa farida tayi ta watsa masu harara alaman suna son kashe mata kasuwa "you see why I don't like picking her?.. "mahboob ya radawa hydar da duk hayaniyar da ake bai tanka masu ba, kafada kawai ya daga bai bude ido ba alaman it's nothing, duk shiga motar sukayi mahboob ya tada mota, dukkansu ukun kou fita daga gate basu yi ba driver dinsu suka shigo ta dayan Bangaren amma sabida sunga hot guys sukayi kaman basu aka zo dauka ba, "yauwa as I was saying dazun kou.. I doubt if tana wanka... Kou kuma warin kashi gareta because she smell so horrible... Wallahi dazun sauran kadan da sai nayi amayi...ta wucewa naji wani abu ya taso min har cikin throat dina... Wallahi it's ao disgusting... " cigaba da yi masu labarin da b'ata k'arasa ba, duk shuru sukayi suna maintaining kansu tunda tare suke da samari masu aji especially yarima, "sannan wannan shegiyar hanifa salisu is so dumb... Kullum b'ata iya bada hadda.. Am always saying she's the dullest person in the class... Sai. Shegen sa ido babu abinda ta iya... Gata itace always first da ake kawowa kaman gidansu an gaji daita... " yanda take magana cikin mota babu Mai hayaniya sai ita sannan babu abinda ke tashi sai voice dinta yasa hydar mikewa zaune ta re da bude idanuwa, Dan kallonta yayi ta mirror yaga sai kallon yanmatan take tana bada labari kaman dole, Dan juyawa yayi yace "ke!!" ya fad'a sounding a bit angry, kallonshi tayi sannan yace "one more word... From... You... Sunanki sorry... " yafada word din na fita dayan bayan daya. Yana kaiwa nan ya koma yayi relaxing yana fiddo wayarshi, baki tasleem ta turo because if there's anything she hates is tana hira a katseta, sauran yanmatan kam wish he will just ask for their names saboda he's uniqueness, yana bude hasken wayar boobs din dake kan face din wayar suka bayyana, ji yayi ance "laaahhh... " Thanks [3/14, 6:24 AM] +234 703 008 7807: 2🧡❤💛💚💙 S'akaci 💚💛❤🧡💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 2⃣ Free page Hydar najin lahhhh yayi saurin kashe hasken wayar yana juyawa, da sauri duk suka sauke kansu, zuru zuru tasneem tayi sabida abinda ta gani, direction din da take zaune makes her sees it clear, "who said lahhh.... " shine abunda hydar ya fad'a yana kallon faces dinsu, mahboob dake tuki kallon yarima yayi yana kallon yanda ya hade rai yana tambayan who said lahh, yasan something is definitely wrong because da wuya yayi magana kou cikin friends ne balle gaban wannan yaran. "who said lahhh!!!" ya daka tsawa da karfi kaman bashi ba, sai ka rantse bashi bane yayi magana saboda the mouth is very small compared to the echo that spread the car, nan take jikin tasleem ya fara rawa because na daya tana mugun tsoronshi, sannan she hates him because of he's skin color, ba komai yasa take tsoronshi ba sai Don yanda duk yanuwanshi ke sonta amma ban dashi, his siblings so much loves and adores her saboda yanda mahaifiyar shi hajiya amina ke kaunarta amma shi kou sau daya b'ata taba ganin dariyar shi ba, she don't know if he hates her the way she hates him "bani bace.... " ta fad'a voice dinta na rawa sosai, "itace mana... " inji farida that don't know why she's denying bayan ga gaskiya a zahiri, "wai meye?.. " mahboob ya tanbayi yarima da ya hade giran sama dana kasa yana kallon face din tasleem that he so much hate with passion, bai taba yi mata kallo na minti biyu a rayuwarshi ba despite she grew up a kafar mom dinshi taking his place as the auta, he's 14 lokacin da aka haifeta amma he loves his mother's leg so much that he was angry da it later belong to tasleem, tun b'ata fi shekara biyu ba ake sa driver ya daukota daga gidansu da nannynta a kawota fadar sarki wajen hajiya amina Sannan another thing that makes him despise her is her noise, baisan why he's the only one that hate her noise ba, it makes him more angry when he's mother laugh to her annoying and stupid jokes. Tsoki yaja yana maida kanshi jikin motar without replying mahboob dake tambayan shi what happened. Mahboob yasan ba lallai ya samu reply ba sai yadan juya ga tasleem yace "what did you do?.. " ya fad'a yana maida kanshi gabanshi tare da Dan kallon yarima da ya hade rai kaman bashi ba, dukda he don't laugh or talk much yana barin face dinshi normal looking cute and breath taking, "ni babu ...abinda nayi.." ta fad'a cikin matsanacin tashin hankali because what she saw is lingering in her brain, kawai she's thinking mutum bai da kyau sannan kuma ga bad habits, she always sees him as the most ugly guy in the family saboda tsana she has the name da take kiranshi dashi Wanda babu Wanda ya sani sai mahaifiyar ta, wato black mamba. "ban gane bakiyi komai ba..." ya fad'a yana tuki, tasleem sadda kai kasa tayi praying to get home safely, kawai she can't wait to get far far far away from him saboda gani take yana iya yi mata komai because she sees him as a monster before now and seeing boobs on he's screen makes it more serious than ever. Yarima kam bai kara bude ido ba balle ya maida hankali kan maganar da mahboob kewa tasleem, all he knows is he owe nobody any explanations. tasleem b'ata kara magana kou sau daya ba and it really surprises mahboob why the parrot is not talking, tayi jugum yana kallonta ta mirror yaga waje daya ta kurawa ido, gidan daya daga cikin friends dinta aka tsaya base on the girl's instructions, "babe sai gobe... " yarinyar ta fadawa tasleem da sauran kawayensu, duk amsa mata sukayi amma banda tasleem that was so taken by thoughts, ita kawai tana tunanin nonuwar waye, sannan ya akayi ya daukesu, many things are running through her noisy brain. Haka akayi dropping kowa amma tasleem b'ata kara cewa kala ba, kou sunyi mata magana b'ata amsawa. Kawai she want go home ta kai rahoto inda ake jin dadin hirarta, inda in tana magana babu Mai hanata sai dai a yaba mata a kuranta ta. Mahboob bai sake tsayawa koina ba sai kofar wata katuwa gida Mai farin gate, daga ganin gate din kawai zaka san gidan bana kananun mutane bane, gefe daya mahboob ya tsaya thinking tasleem will jump out of the car as usual amma kaman b'ata san anzo gidan ba, juyawa mahboob yayi ya kalleta sai yaga sam Hankalinta bai kusa "parrot .." ya kirata, da sauri yaga ta daga kai, "we're home..." yafada mata, yarima bude ido yayi ya kalleta suna hada ido ta daukeshi da harara tana bude kofar mota, kallon kanshi yayi ya kalli kusa dashi to make sure in shi take harara, he was so surprised by her courage,tana fita tayi banging kofar motar kaman zata ballashi "ubanki... " mahboob yace mata b'ata juyo ba sai turo baki take tana cewa "yan iska kawai... " ta fad'a kasa kasa yanda babu Wanda zaiji. "lallai ma.... " shine abinda yarima ya fad'a sounding very angry, kallonshi mahboob yayi yace "wai meke faruwa ne?.. "ya tambayeshi, "wancan yarinyar.. Ta raina... Ni.." ya fad'a trying to be calm, "parrot?.. Me tayi?.." mahboob ya tambayeshi sounding so surprised, "wai Don raini.... Naji tace lahhh... Just when she saw... " yafada trying to control he's stammer, "the picture on my screen.. " ya k'arasa maganar daya fara, idanuwa mahboob ya zaro yana cewa "you mean parrot saw boobs din nan?.. " ya tambayeshi, idanuwa yarima yayi rolling alaman he's not repeating what he just said. "tou wallahi ka ja mata kunne before she spread you... " mahboob ya fad'a mashi Sanin halin kanwarshi "she won't ...dare" ya fad'a atakaice with assurance cewa bazatayi gigin wata magana kowa ya ji ba "wallahi baka san wancan yarinyar ba.. It's better ka ja mata kunne if har ka tabbbar taga wannan picture din... " mahboob yafada knowing what she's capable of "Mtwsss... " shine reply din yarima, yasan kou wasa bayayi da tasleem so babu raini tsakanin su balle ayi haka so he's thinking mahboob yana maganar banza ne "the only word I will have for you is I told you so... "mahboob ya fad'a yana tada motar, banza yarima yayi dashi yayi relaxing looking so angry, "am so mad... Right now... " yarima yafada ahankali "wai menene... " mahboob ya tambayeshi, "mata are so annoying.... Bansan farida will send those pictures ba.... " yafada at he's own will because dazun da mahboob yaso suyi maganar bai tanka mashi ba, "kana nufin wannan pictures din na farida ne!!?.. " mahboob ya tambayeshi sounding so surprised saboda yasan how much yarima values farida, ahankali yarima ya daga mashi kai alaman yes "how comes pls?.. " ya tambayeshi cike da mamaki, "I asked.... Kawai gwadata nasoyi... And boom... She sent it... " ya fada yana daga two hands dinshi dake kwance da dark hair., goshi mahboob ya dafa yana cewa "ni wallahi ban san why girls are doing this to themselves ba... Kou suna ganin wayewa ce I don't know... Ba su san kou Dan iska bai kaunar yar iska da aure ba... Allah yasa su gane gaskiya... " mahboob ya fada yana tuki, ajiyan zuciya yarima ya saki yace "all my plans sun watse.... Ina tunanin kawai nan da wata hudu... I will settle down... Kawai zan fadawa ummah su nema min wacce tadace.... Can't search anymore.... " yarima ya fad'a calmly yanda voice dinshi will sound normal Don in yace zai daga murya yayi magana kowa zai San he stammers, "matan ne abun tsoro wallahi... Banda zubdawa kansu mutunci babu abinda sukayi iya... Allah dai ya sauwake... " inji mahboob. Yarima fiddo wayarshi yayi yana kallon pics din "pls delete it... " mahboob ya fad'a mashi, ajiyan zuciya kawai yarima ya saki yana sake maida wayar aljihunshi. Tasleem kam tana bude small gate ta shiga ciki looking dull and sad, compound din babba ne sosai Don gidajen dake ciki suna da yawa sosai kasancewan duk wani maaikacinsu zaune yake dasu daga driver, Maigadi, Mai bawa flower ruwa, securities, masu aiki, duk gidan aka basu waje, in mutum na miji ne zaa bashi wajen da shi da family dinshi zasu zauna a same house, ba Don komai akayi hakan ba sai Don tsaro, da wuya mutum ya shiga gidan sai family, alhaji mussadiq kanin sarkine Wanda Mulki bai dameshi ba, he's a big business man dake da mata biyu, first wife dinshi hajiya zainab dana yara biyar, four boys sai tasneem Auta and the only girl, ita kuma amarya tana da yara takwas Wanda we won't concentrate on, family dinsu is one of the largest a garin da suke, abunka da yan sarauta komai nasu daban, one thing the whole family is built on is peace and harmony kaman yanda late sarki ya hada kan family dinshi. Tun daga wajen masu gadi zaka gane tasleem is an angel Don sai oyoyo ake mata amma kou daga kai batayi ba, kawai she's walking heading to one of the mansion dake cikin compound din, yanda take tafiya kasan irin yaran nan ne yan shagwaba, kanta kasa b'ata daga kai ba sannan she seem so lost, wasu yanmata guda biyu ne suka fito daga wata bangare na gidan looking normal because they're not over dressed, "hajiya Sannu da dawowa... " suka fadawa tasleem, Dan daga kai tayi ta saki murmushi har hakorin makka dake bakinta ya Dan bayyana sannan ta sadda kanta kasa without saying a word, wayanda sukayi mata magana kallon juna sukayi alaman da magana bakinsu, basu ce komai ba har sai da sukayi nisa daga Inda take sannan daya daga cikinsu Mai suna Hindu tace "anya hajiya tasleem lafiya take?.. Yau b'ata bamu rahoto kou daya ba... " ta fad'a heading towards inda wasu motoci guda biyu suke, wannan motocin are not as shiny kaman Sauran dake gefe guda, da alaman na masu aiki ne, "da alama dai yau Batajin magana... " dayan ta amsa mata, wani mutum ne ya taso da ganinsu, "ina zuwa... " ya tambayesu, "Dinkin hajiya karama zamu Amso..." Hindu ta amsa mashi, da alaman shine driver masu aiki, bai kara cewa komai ba ya shiga daya daga cikin motocin suma suka shiga. Simi simi tasleem ta taka zuwa wata katuwa golden door ta bude, nan wani katon falo Mai dauke da red sofas suka bayyana, komai na falon daga curtains zuwa center carpet is red, it look so beautiful that words can't express how it looks, amma wajen look so elegant and classy, tasleem na shiga ciki ta cire shoes dake legs dinta ta saka wasu walking weakly, wuce falon tayi ta iso wata kofa tana budewa naji ana cewa "ga painkiller, GA besty, ga kawalli, ga aminiyar ummanta, oyoyo.. Oyoyo..." wata matured woman dake zaune da face mask daure da towel ta fadawa tasleem, tasleem turo baki tayi ta cire bag dinta ta ajiye kasa tare da zare hijab dinta ta yarda nan kasa saman bag dinta sai ta wulla kanta kan makeken royal bed dake tsakiyar dakin, matar mikewa tsaye tayi tana kallon yarta because she don't look so lively as she use to, bakin gadon matar ta zauna ta tallabo face din tasleem dake dull daga inda take kwace tace "pain killer lafiya?.. " ta fad'a tana kallon face dinta then sounding so distubed, shuru tasleem tayi tana kallonta, "yau don't you have any gist for your friend?.. " matar ta fad'a kaman ba wata old and matured woman ba, da ganin matar kaga irin matan nan masu budurwar zuciya kou kuma ince masu nunawa da so har na hauka, "mummy yau abinda na gani bakina bazai iya fad'a ba... My whole day is ruined... "tasleem ta fad'a tana mikewa zaune, idanuwa matar ta zaro tace " subhanallah!! bani in sha my kawalli...who ruined my besty's day " ta fad'a mata, "Hmmmm Ashe mummy mutum na muni har cikin hali?.. " "pls tell me mana... Me akayi?.. Who ruined your day... " matar ta fad'a kaman irin kana tare da best friend dinka kuma she's doing shakara for you before she gives you the latest gist, "mummy it's black mamba fa... Abinda na gani a wayarshi yau kou... Hmmm gaskiya Kawai ki rabashi da yaya mahboob... " ta fad'a mata, she knows who she's calling black mamba, "me kika gani?.. " kaman tana jira tace "wallahi Mummy kirjin mace... Zindir cikin wayarshi... Ashe Dan iska ne... Daman shi yasa kou kadan ban taba jin ina sonshi ba... " matar shuru tayi not knowing what to say, "wallahi mummy I hate him... Dan Allah ki rabasu dayaya...kuma gobe da safe sai na fadawa ummah..." ta fad'a tana komawa ta kwanta, "painkiller me ya kaiki wajen wayarshi .." ta tambayeta,i was thinking Zatace she shouldn't let he's mom know about it, baki ta turo tace "mummy kaddara... Kawai yana zaune gaba ni kuma baya ya fiddo wayar sai kawai Na gani... " "oh ni... Amma gaskiya bai Kyautatawa kanshi ba.. Now tashi ki je ki watsa ruwa...sai in sa a hada maki kunun gyadarki as usual... " ta fad'a mata, Dan b'ata fuska tasleem tayi tace "nifa na gaji da wannan abun... Kullum sha nake kuma kou nayi weighing kaina ba k'ara kiba nake ba... " ta fad'a kaman zatayi kuka "haba besty... Baki ganin cheeks dinki ya fara tasowa?..wannan slim naki yayi yawa.... " "nidai it's fashion... Kawai a barni haka... " ta amsa mata daga inda take kwance "besty kinsan banason gardama kou?... Now tashi kije kiyi wanka nasa an hada maki ruwan wankan. ... Zansa Hindu ta kawo maki... " ta fad'a mata tana gyara daurin towel dinta "ai kaman ta fita kou... Na ganta while coming in... " ta fad'a cikin shagwaba because in tana tare da mahaifiyar ta she have total different feeling because she gives her total care and undivided attention , "zan sa aisha ta hada maki... now go... " ta fad'a mata a little bit commanding, kaman b'ata so ta mike daga kan gadon tana turo baki ta tsallake wannan kayan nata data ajiye kasa tayi wajen, gashin Kanta kwance bayanta sai buga kafa take sai ka ranste ba yar shakera 18 bace because she behaves like she's 10 or maximum of 12, yanda take yiwa kanta while walking look so funny and adoring, she's so cute but have so many flaws, she's a girl that si born in to the richest family in the state, sannna an haifeta inda ake mugun jiran zuwanta bayan maza hudu, so she's like a celebrity in her own way, saidai duk value da Allah yayi mata b'ata sanshi ba because she don't behave classy, bakinta rush like a tap Wanda yasa siblings dinta ke kiranta da parrot, sannan babu Mai hanata yin surutu tunda her mother is zillions percent with her, babu yanda zata kawo magana mara dadi da zata hanata, she always pay attention to all her bullshits, siblings dinta Wanda suke uwa daya da Wanda suke uba daya always trys to caution her kan yawan magana amma a banza, duk tarbiyar da zaayi kokarin yi mata dole zai watse saboda wacce take jigon tarbiyar batayi mata ba, it's not as if she have any evil or bad character because kou masu aikin gidansu abokan hiranta ne, she don't have any attitude na dagin kai kou nuna sarauta kou iko kaman yanda Allah ya b'ata amma kou ruwan wanka hada mata ake, every night b'ata bacci sai anyi tuking dinta in kaman wata yar jaririya, haka mum dinta zata dauki story book tana karanta mata har tayi bacci, a haka yanzu babu abinda ta iya yiwa kanta sai dai ayi mata, kou gas b'ata iya kunnawa ba balle ta iya wani aiki kou tafasa ruwa, the only thing she's good at is talking, she don't have single secrets of her own, she says everything dake cikin ranta, she's loved by many saboda b'ata da matsala at all but kar kayi abun sirri a gabanta, because she will surely broadcast you, shi yasa mahboob was worried dayaji yarima yace she saw the pics amma sai shi yarima ya dauki abun without seriousness. Dad dinta has been talking to her mom kan yanda take saka yarta a gaba ta dinga surutu kou kawo mata rahoton duk abubuwan data gani amma sai hajiya zainab tace a barta yarinta ne ke damunta in ta girma zata daina, har yau kallon small tiny baby take mata Wanda shi yasa bazata kwabeta ta daina ba, duk abinda zaayi a gidansu her friends will know the details she will tell them when her mother gets now set of jewelries because mahaifiyar ta na harkan zinarai sosai. A rayuwa b'ata san illah yawan surutu ba as not all that glitters is gold. She thought duk Wanda zai nuna maka so kou zai bude maka hakora in the name of smile is a friend, ita kou daure mata face kake she won't be quite, she must say what she have in her mind. Life is so. Sweet when you have a mother Who doesn't correct you when doing the wrong thing but let's see how sweet its going to be for tasleem. Tana tafiya ta shiga cikin nata part din dake cikin na mahaifiyarta, mussanman aka sake yanayin building din lokacin da aka haifeta, she have her very own parlour sai bed room da closet inda ke lode da kayan sawa kala kala masu tsada da kyau. In ka shiga Bangarenta zaka san indeed she's a princess who doesn't value herself at all. Bangarenta is well organised sai kamshi wajen yake, falonta na dauke da set of expensive and luxury sofas sai plasma, in short falonta yafi na wasu amaryar kyau da tsaruwa. One habit she have is tara samari, for as long as kai ba baki bane zata baka dama, but not that she will take you serious, if you like kill your self it's your business.but she never had any serious relastionshp. (Don't say labarin Ummu maryam is always about the rich yes because nobody like poverty, duk wanda ki ciki ma Don bai san ya zaiyi ba so wannan it's a story so let's dive in into the world of fantasies. Afterall da akwai masu kudi Wanda baka san su ba, ai su jifatu, shop rite Dan manyan stores and super market na mutane ne kuma kai daya garesu like us, but one good thing about them is they're not loud and lousy, kana iya haduwa dasu baka San su bane because basu nunawa duniya kansu ba, so be rich and shushhh 🤐🤫, let's just see results not audio money) Tun falo ta fara cire kayan jikinta tana yardawa nan kasa while walking like a model, she have the perfect small waist and silky skin, kaman yanda nace ba baka bace and she's not so much fara, she's glowing, daga ita sai pant da bra ta shiga bed room dinta, she's so tiny but have height, kaman a karyata haka take she's so slim, no wonder her mom is insisting she add a little more weight. Yanda take takawa kaman zata lankwasa kanta, saida ta shiga bed room dinta ta zare bra dinta, I have to take a pick, Dan lekawa nayi naga her chest is not as slim as her body, it's full and so round with dark tip looking so awesom. Nan cikin bed room dinta ta cire pant dinta looking so neat from head to toe, actually duk Wanda zai gan jikinta in clothes kou kuma zaiji yanda take magana will take her less a woman but unfortunately she's woman in every aspect. She have everything a woman should have, kaman wata model take takawa, she loves herself so Much so She always admire herself, bathroom dinta ta shiga, bathtub dinta cike da ruwan dumi ta shiga tayi wanka tana bin Every part na jikinta da mixed soap kala kala Wanda most mata da suka san sirrin hadin sabulu suke amfani dashi. Bayan kaman minti goma da shigarta naga wata tashigo dakinta, tun daga kan kayan dake falo ta fara tsintowa zuwa na bed room dinta, cikin laundry basket ta zuba kayan sannna ta fita dashi alaman wankewa zaayi, the surprise thing is har da pant dinta aka fita dashi alaman shima wanke mata shi zaayi. Sai da ta kusa hour guda cikin bathroom babu abinda take sai Waka in a loud tune ta daga kafa tana shafawa ahankali kaman she's romancing herself, daga karshe ta fito daure da towel sai kuma tana goge kanta da another towel, foreign olive oil ta shafa a jikinta from head zuwa kasa, sai da ta gama tadauko doguwar riga iya gwiwa ta saka ta with small tiny shorts daga ciki. Tana fitowa falo taga wata zaune da mug a hannunta, "oh ni... Har kin kawo wannan abun?.. " tasleem ta fad'a tana turo baki,dariya yarinyar da bazata wuce shekara sha hudu ba tayi tace "anty gashi kiji in ya huce sai in koma in debo wata... " tafada tana mika mata mug dake dauke da kunun gyadar, kaman b'ata so ta amsa ta Dan kai saitin bakinta tace "it's OK... " ta fad'a tana Kama hanyar waje rike da cup din hannunta. Thanks [3/14, 6:25 AM] +234 703 008 7807: 3💛🧡💙💚❤ Sak,aci 🧡💚💙❤💛💜 ®Zuwairat (ummumaryam) 3⃣ Free page Tsakanin gidan alhaji mussadiq wato mahaifin tasneem da fadar sarki da akwai nisa sosai, Don gidan alhaji mussadiq yana wajen gari while gidan sarki na tsakiyar gari, suna daf da zuwa gida aka kira sallah magrub, parking mahboob yayi suka fito,yanda yarima ke tafiya ya nuna he's not himself, shi dai kawai gashi nan, wasu daga cikin matasan dake alwallah sun san kou shi waye, gaisawa sukayi dashi sannan wani ya mika mashi ruwa yayi alwallah kaman yanda shima mahboob yayi. Sai bayan sallah suka Kama hanyar cikin fada that's is so full of lights kaman rana, sarakuna kala kala ne, da akwai sarakuna masu kudi da mulki, mahaifin yarima is among the richest king in the north, he's powerful beyond words, masarautarshi is among the largest a duk fadin Nigeria, yana mulki bisa adalci but he's a man of one words, bai dauki mulki as wata dama ta zama more important than sauran mutane ba, komai nashi yanayi bisa addini, he's wise and educated, asalima baison mulkin amma bai da choice as he's the first son of the late king, dole shima ya zama sarki amma ba Don mulki ya dameshi ba, yana da adalci sosai kuma he's among the king da bai yarda ayi mashi katanga da matanshi hudu ba, bai yarda jakadiya ta shiga tsakanin shi da matanshi ba, if you need anything kou da kuwa ba kwanarka bane you're welcome to he's chambers, duk Sunday da dare yana tara yaranshi da matanshi a chambers dinshi a sha hira da dariya, ya hada kan family dinshi sosai as yana bawa Kowacce hakkinta, he's the kind of king da bai cewa bai shiga bangaren matanshi, duk dare before he goes to bed sai shiga bangaren Kowacce yaji how you're, yana da yara a kalla ashirin da biyar amma yawanci duk sunyi aure suna zaune da nasu family din, yara biyar suka rage a gidanshi and yarima Aliyu is he's last born. Shi yasa ta zama kaman the most wanted bachelor in town because an san duk wacce ta aureshi will be the luckiest lady alive. Motar mahboob ne ya kusa kai cikin fada dake cike da maaikata kala kala, gidan gari guda saboda Kowacce mata na da makeken chamber inda hadimanta suke sai da akwai Bangaren hadimai maza, sannan kowanne dan sarki namiji yana da nashi chamber da nashi Mai hidima, first gate suka wuce sai second then third gate, nan Bangaren family din sarki suke, kafin ka gansu sai ka wuce gate uku, nasu part din is so Beautiful sannan da akwai flowers masu kyau da daukan ido, Kowacce apartment yana iya daukan mutane dari amma mace guda ce ciki sai yaranta mata, motarsu na parking suka fito, nan wasu dake tsaye gefe guda suka fara yiwa yarima k'irari masu dadin sauraro da saka nishadi, Duk Wanda zaiji kirarin da akeyi mashi sai yaji wani irin girma because cikin Karin magana da tsantsan Hausa zalla ake mashi kirari, shi kam face dinshi dauke da kasaitaccen murmushi Wanda ke kara bayyana handsomeness dinshi wato duk Wanda ke da jinin sarauta tattare dashi daban yake, kou baka san shi ba ka ganshi ya fito daga wani special place because kou yanayin tafiyar shi alone is something else, shiyasa yanmata can't let him rest, cikin cousins sister da kawayen masu kaunar shi basu da iyaka. (well it's real because da akwai wata data taba fadamin tana son cousin brother dinta daya dawo daga America, kyma the annoying part is duk sanda zata kirashi sai yace who is talking, I feel for her but hakuri na b'ata..) yarima irin wannan samarin ne duk yawan family dinsu bai da number mace kou guda, sai da a kira shi ace "yaya na kira in gaisheka ne... " shi kuma ya amsa da "nagode... " without asking who is calling, haka yanmatan family dinsu zasu shirya suzo gidansu praying to see him, it's so obvious basu iya boye how they feel about him amma kuma bai Damu da su ba, it's not that yana da wulakanci but kawai dai he's neutral, he's reserved that kou wuri zaije he don't eat or drink anyhow, he's royal and an koya mashi cin abinci anyhow it's bad, he's so reserved that kou gidan brothers dinshi yaje hardly yaci kou sha wani abu, shi dai zaije zumunci when he's less busy with office work, he's hard working because shi ne ke controlling company dinsu tunda elder brothers dinshi are busy with their very own personal businesses. Tafiya suke ahankali shi da mahboob heading into hajiya amina'a chambers, maaikata ne koina, kou abincin ka ya zuba kasan interlock dake gidan sai ka dauka ka cinye saboda tsaftar wajen, kou ina look very neat and elegant. Hannunshi biyu cikin aljihunshi har suka isa bakin kofar da zai sadashi da mini gate din part din mahaifiyarshi kasancewan kowanne Bangaren nada nashi fence da gate amma baa shiga da car, da akwai general parking space for the whole family, suna isa bakin kofar akayi saurin bude masu kofa suka shiga ciki, kofar falon hajiya amina suka nufa shima bude masu akayi suka shiga cikin falon. Yarima ne ya fara shiga, wata matace zaune kan kilishi mai dauke da wani irin fata Mai daukan ido, matar fara ce sosai Wanda sai ka rantse b'ata da alaka da yarima, shekarunta kam zasuyi kusan 60 plus, kai ta daga ganin masu shigowa, hannunta ta daga wasu yanmata biyu dake matsa mata legs suka Mike tare da gaida yarima who answered sannan suka car falon, sai ka rantse ba yarima bane because lokaci guda ya sauya tafiyarshi zuwa na irin shagwaba, hannuwa biyu matar ta ware mashi ya tako walking like a small baby ya fada kafarta daga inda take zaune, "wasshhh... " matar ta fad'a tana kara dacewa "fav kar ka balla min kafa ka dai San ba lafiyar kafa gareni ba kou.. " tafad'a tana shafa kanshi dake kan kafarta shi kuma kaman ance ya kara dora kafar sai sake shafa kanshi kan legs dinta yake, sai ka rantse ya shekara bai ganta ba, mahboob dake durkushe murmushi ya saki kanshi kasa, "ummah ina wuni... " ya fad'a cikin total respect, kai ta daga tana dariya tace "alhamdulillah son... Ya gimbiyata?.. " ta fad'a tana kallon mahboob while rubbing kan yarima dake kan kafarta sannan knees dinshi kasa kaman yayi kneeling, "tana lafiya ummah... " ya amsa mata, "ummah nayi missing dinki.... I had a very bad day ummanah... " ya fad'a ahankali kanshi still on her legs, surprise look tayi mashi sannan ta kalli mahboob to get some lights amma sai ya sadda kasa cikin ranshi yana tunanin hopes he's not going to tell her he's girlfriend sent him her boobs, "me ya faru fav... " ta tambayeshi cikin damuwa, "ummah farida tayi disappointing dina... " idanuwa matar ta zaro, b'ata yi magana ba tana kallon masu aiki dake jera fruits da abunsha a kan dining saboda mahboob da yarima, sai da suka gama suka bar wajen tace "what did she do pls?.. " ta fad'a tana kallon face dinshi dana mahboob, shidai mahboob mikewa yayi yana cewa "ummah Bari in fara saka wani abu a cikina... " ya fad'a heading to the dining, harara yarima ya bishi dashi yanacewa "acici.." ya fad'a mashi sannan yace "ummah kawai she disappointed me... Na fasa aurenta... " ya fad'a atakaice, daman if you want to hear him talk then kazo when he's together with his mother, (wayanda basu da uwa Allah ya jikan Iyayensu...mu kuma da muke dashi Allah ya bamu ikon faranta masu at all time).idanuwa hajiya ta zaro tace "shikenan kuma fav... Kai kana ganin dukan matan basu da flaws ne?.. Kowacce in tayi small thing sai kace ka fasa.... " "ai mummy... Da akwai limitation to everything... Nidai... Nafasa... " ya fad'a still kanshi kan kafarta, shuru matar tayi tana kallon shi for a moment sannan tace "tell me metayi?..i will judge in ya kamata ku rabu or not... " ta fad'a mashi calmly looking at yanda yake lumshe idanuwa, komawa yayi ya zauna nan gabanta yayi shuru not saying anything, "tell me mana... " ta sake fad'a mashi, "nidai kawai ummah... Can't say.... Amma... She fail my... Test... " ya fad'a mata, ajiyan zuciya hajiya amina ta saki tace "kai kullum cikin test kake.... Did you it's Haram to spy on someone?.. " "far from it ummah...ni Bazan sa ayi spying kanta ba... " ya fad'a zaune gabanta, "naji... Yanzu dai you're back to square one kenan.... Well take your time...amma ka sani inason ganin yaranka before in tafi... " da sauri ya katseta dacewa "ni ummah ki bar maganar nan... Kuma ni ai zanyi aure.... Na bar maki... Ki zabamin wacce ta dace.... Ban kara nema da kaina.... " kallon mamaki tayi mashi taba tunanin yanda sauran yaranta suke rufe ido wajen neman wacce suke so, basu taba yarda anyi masu zabi ba shiyasa shi MA babu Wanda yace zai zaba mashi mata aka barshi ya nemo wacce yakeso in akayi bincike ta chanchanta shikenan "fav... You mean you will let me select a life partner for you?.. " ta fad'a sounding so Excited, murmushi ya saki yace "eh mana ummah tunda ni na kasa nemawa kaina... Kinsan abinda nake so ai... Sannan nasan you always wish me the best so you will give me the best.... " ya fad'a cikin kwanciyar hankali, "yes....haka ne... Amma in choice dina da naka bai zo Daya ba fa...banson naji kunya favourite... " ta fad'a mashi "Allah ya sauwake in saka ummah taji kunya.... I can never put my love to... shame... Believe me... " ya fad'a mata with confidence, Dan Dukar da kai tayi sannan tayi kissing goshin shi cikin farin cikin statement dinshi, he really gladdens her heart with his words, "Insha Allah I will talk to abbah... Zamu baka good wife kaji kou... " ta fad'a mashi, murmushi ya saki tare da lumshe idanuwa kawai "can't... Wait... " ya fada cikin ranshi yana murmushi, shi kam mahboob bai jij hiransu because tsakanin inda yake zaune da inda suke da nisa saboda girman falon. Kallo daya zaka karewa falon ka gane na yan sarauta ne saboda yanda ya sha tuntun masu tsadan gaske. She's the First wife of the king so komai nata yafi shiga na alada fiye da sauran mata. "tashi Kaci abinci nasan tunda ka fita kou ruwa baka sha ba... " hajiya ta fad'a saboda sanin halin danta. "ummah... Bari inyi wanka... Tukun... " ya amsa mata "nope.... Kaje Kaci abinci... Tunda ku biyune zaka fi cin abincin... " ta umarceshi, babu musu ya Mike daga nan kasa inda yake ya taka zuwa inda mahboob ke zaune yana shan fruits, shima zama yayi ya dauki apple guda daya ya ya fara ci, wayarshi dake faman vibrating cikin aljihunshi ya fiddo, daman bai fiya saka wayarshi a ringing ba because bai kaunar wannan hayaniya da waya keyi in the name of ringing, yana fiddo wayar yaga Mai kira sai yaja Dan guntun tsoki tare da katse wayar, kai mahboob ya daga ya kalleshi as another call was coming in, "farida?.. " ya tambayeshi, kai kawai yarima ya daga mashi alaman eh, "kasan kaima fa kana da laifi...why did you ask in the first place... " ya fad'a yana kai grape bakinshi, hararanshi yayi without saying another word, sake katse wayar yayi, few minutes later sai ga blink daga wayar alaman shigowan message, yasan it's still her don haka bai bude ba. Kafin su tashi daga kan dining saida aka bashi miss calls sun kai ashirin amma babu Wanda ya daga. "farida na ruwa... " mahboob ya fad'a yayinda da yake goge bakinshi da tissue Mai taushin gaske. Falo suka dawo suka ga hajjya ta Mike ta shiga ciki. Hanyar waje sukayi. Suna fita basu tsaya koina ba sai chambers din yarima, a bakin nashi kofar ma da akwai Mai bude mashi kofa, gaisawa sukayi da wannan saurayin Mai suna Umar is he's personal worker, duk wata hidima dake Bangaren yarima shi keyi mashi, shine Mai kula da wankin kayanshi dukda bashi ke yi ba, shine zai kaisu kuma ya amsosu, shine Wanda zai keyi mashi hidima, he washes he bathroom, cleans his bed rooms da falo, suna shiga ciki naga falon so neat and tidy, komai da ake bukata a falon yan gayu yana dashi, saurayin na biye dashi har cikin falon, direct daya daga cikin bedroom dinshi ya shiga Don ya kuskura baki before going to masjid, shima mahboob dayan bedroom din ya shiga Shima ya kuskura baki, kusan tare suka fito da yarima, Umar kallon yarima yayi cikin respect yace "ranka shi dade nan zaa kawo maka abinci?.. " bai k'arasa ba yarima yace "munci... Kana iya tafiya for today... " ya fad'a mashi, a kaidar maaikatan gidan babu Wanda zai tafi gida amma yarima do permits Umar yaje gida kullum sai ya dawo the following day, "baka bukatar komai?.. " Umar ya sake tambayan yarima because yasan gobe bai zuwa bisa umarnin yarima, ya bashi Sunday ya huta sannan yayi nashi hidimomin, he's the only person that have this heart cikin yanuwanshi, sauran maaikatan always wish sunawa yarima Aliyu aiki saboda bai da matsawa kaman sauran yan gidan, sannan in har ya saka sutura kusan sau hudu kou biyar Umar ya ke kwasarwa kayan, in ka hadu da Umar cikin gari when he's off zaka sha mamaki saboda shiga yake ta kece raini as a results of kwancen kayan da yarima ke bashi, sannan duk wani Mai aiki a fada yana da albashin shi wanda ake basu duk karshen wata, yarima yana bawa umar dubu daya kullum na transport, hakan yasa Umar bai hada yarima da kowa ba, at times in ya zauna da sauran masu aikin gidan ana hira sai yace "duk abinda zai samu yarima na sharri rabbi ya kauda shi..." he always pray for he's well-being. Duk maaikatan gidan babu Mai fadin bad habits dinshi, kawai the only thing they know is baya magana kaman sauran yanuwanshi. "eh kana... iya tafiya... " ya fad'a yana saka hannu cikin aljihunshi, dari biyar ya dauko guda biyu fari tas ya mika mashi, durkusawa saurayin yayi ya amsa yana mashi godiya da adua kaman yanda yake mashi kullum. Tare suka fita su suka wuce masjid shi kuma Umar ya tafi gida. Tasleem na kwance kan Doguwar kujera kanta kan kafar mom dinta ita kuma mum dinta ta dora hannunta kan gashin kanta sai shafawa take, "Kinyi sallah kou... " mahaifiyar ta ta tambayeta, "mummy zanyi... Bari kunun nan ya sauka kar inyi amai... " tafad'a cikin shagwaba, "kusan minti talatin bai isa ya sauka ba?.. Na lura this days sallah magrub da ishai kike hadawa... " inji mom dinta "no mummy... Bai sauka ba... Taso min yake... Mummy a daina saka min madara da yawa.... Kaman inyi amai nakeji... " ta fad'a cikin shagwaba, hajiya zainab zata bude baki tayi magana sai wayar tasleem ya fara ringing, kaman bata so ta dauki wayar ta ga Mai kira, daga nan inda take kwance tayi picking calls din "baby... " naji voice din namiji ya fad'a mata cikin wayar, Dan baki ta tabe tace "good evening... " "baby ya kike.. Ya gida... Na dawo kasar... Nace yau j must see you... " aka Fad'a mata "OK... Welcome.... " ta fad'a ahankali, "yanzu gani nan cikin compound dinku... " ya fad'a mata, bata kara cewa komai ba ta katse wayar tana daga kanta, "mummy nayi bako... " ta fad'a tana mikewa, "tou... Kar ki dade... Kinsan dad dinki baiso wannan hiran daren...dukda bai gari kar ya samu labari kinji kou?.. " ta fad'a mata cikin extra calm voice, "OK mummy... " tafad'a tana Kama hanyar wurinta,tana shiga ciki ta sake kaya zuwa doguwar ruga sannan ta saka long hijab ta fito, imagine wacce tace bazata iya sallah saboda kar kunun gyada ya dawo mata ba gata walking quickly to meet a visitor. Sai kamshi take ta fita compound dinsu da babu mutane sai masu gadi da securities dake zaune a duty post dinsu,motar dake daukan ido gefe guda ta nufa walking majestically, Wanda ke cikin motar na ganinta shima yayi saurin fitowa wearing a smile, saurayin fari ne tas, yana Da kyau sosai kaman mace, sallama tayi mashi ya amsa looking straight into her large eyes, " ahmed sannu da dawowa... Saukan yaushe?.. " ta fad'a da sauri sounding like a real talkative, murmushi ya saki Wanda ya bayyana how handsome he is yace "I told you yau na dawo...nace dole sai na ganki zan samu sukuni.... " "welcome.. Muje ka zauna..." ta fad'a mashi "aa.... Daga nan ma yaisa.. Except in ke kina bukatar zama... But am OK... " ya fad'a mata, ahmed is one of her numerous friends who so Much love and adores her, tasleem Nada shiga rai because bata da damuwar komai, she don't frown kou feel sad, da wuya ta shiga damuwa dukda she easily get scared of things. "bari insa a kawo maka abun sha... " ta fad'a mashi, "Dan Allah baby kar ki damu kanki...ganinki kawai nazo yi... Sati biyun nan kaman wata biyu haka nake ji... Ya karatu both boko and arabi?.. " "lafiya lau... Ana tafama... " ta amsa mashi, nan fa hira ya barke tsakanin su, Don rashin wayau irin na tasleem she told about what she saw a wayar yarima, babu abinda yace sai "Allah ya kyauta... " wannan amsar ya mugun bata mata rai "Allah shi kyauta kadai zaka ce?.. Lallai ma..." "ya kikeson ince.... " tsoki taja tana cewa "kilan ma halinku guda.. Nidai kaga tafiya ta.... " tafad'a cikin fushi tana juyawa, da sauri ya rike hannunta, dadin hira yasa tasleem bata San an bude gate ba, dukda gate din bai kara while opening amma anyi horn kafin Mai gadi ya bude, amma duk bataji ba, alhaji mussadiq that is just coming in from abuja bai hangi komai da ya shigo gidanshi ba sai tasleem da ahmed ke rike da hannunta, hasken motar alhaji ne ya dallesu yayi saurin sakin hannunta, sai lokacin tasleem ta lura that her dad is back, ji tayi gabanta ya mugun faduwa, ba sau daya basau biyu ba he have warned her kan hira da samari a gidanshi, especially da dare, amma gashi abun ya kai ga har Kama mata hannu ake a cikin gidanshi, yana zaune bayan mota sai huci yake yayin da driver ya nufi parking lot dashi, yasan b'ata da laifi kaman mahaifiyar ta, always yana kiran tasleem ya zaunar daita yana advising dinta ta maida hankali kan karatunta tunda she's in 3 level a buk amma b'ata ji, Allah kadai yasan decision that he's going to make this time around, he feel insulted ga yarshi a compound dinshi rike da hannun kato, despite har kallon malami ake mashi saboda yanda he's God fearing sannan yana da tarin gemu irin na malamai. AI tunda tasleem ta hangi motar ubanta ta baje da gudu zuwa Bangaren mahaifiyarta, if you see yanda hankalinta ya tashi kasan bai wasa da ita like her mother use to, "lafiya?.. " shine tanbayan da hajiya tayi mata, dukawa tayi da hannunta kan chest dinta tana nishi kaman wacce tayi hours tana gudu tace "mummy... Mummy... Daddy... Ya dawo... " ta fad'a cikin haki sosai, "you mean your dad is back?.. " hajiya ta tambayeta, "yes mummy... Kuma yaga ahmed... Ya kamamin hannu... " ta fad'a still bending AMD breathing pretty fast, "why zai Kama maki hannu... " ta fad'a cikin damuwa sosai, "mummy... Don na bashi labarin black mamba... Shine ya goyi bayanshi.... Sai nayi fushi zan tafi sai ya kamamin hannu... Ni kuma ban lura dad ya shigo ba...." "shima in ba iskanci ba sai ya goyi bayan yarima... " was hajiya zainab's statement, "don't mind him Mummy... Kilan halinsu guda.... Nidai mummy pls kar kisa daddy yayi mani fad'a.... Kinsan banason fad'a pls.... " ta fad'a kaman zatayi kuka, "shima alhaji kullum. In zai dawo daga tafiya bai informing mutum sai da yayi zuwan bazata... Go inside and pray... " ta fad'a mata, tasleem dake nishi mikewa tayi daga bending da tayi ta Kama hanyar part dinta. Har ilah yau INA maku tallah wannan ingantaccen maganin mai suna rainsoul, ga wayanda basu sanshi ba it's a qualitative medicine dake maganin different cuta dake damun mu a yanzu, mata masu Neman maganin infection kou wayanda basu releasing lokacin sex try rainsoul zakayi mamaki it is tested and trusted, bazan iya fada maku abubuwan da rain soul keyi ba but it's effective and will relief you of so many illness da Wanda ka sani da Wanda baka sani ba, but its 30k per kwali mai dauke da 30 sachets, if kana da halin saye contact mummy a kan 08063328903. Ina amare it's good u use rain soul da kayan mata, zai yi maki maganin infection sosai, mata da dama suna da infection kina iya ganin ke budurwace baki dashi but most yanzu suna dashi basu ganewa sai sunyi aure, in har mace tayi university tana shiga public toilet sai dai fatan Allah ya kiyaye. thanks [3/14, 6:25 AM] +234 703 008 7807: 4💙💚🧡❤💛 Sak'aci 💚💙🧡❤💛💜 ®Zuwairat (ummumaryam) 4⃣ Free page Alhaji na fita daga cikin mota yayi part dinshi yana tafiya da sauri, da ka gan yanda yake tafiya kasan he's angry, bayan kaman minti biyar yaran gidan suka fitowa har da matanshi zuwa bangarenshi domin yi mashi sannu da zuwa, duk suna falo while he's inside freshening up, cikinsu har da hajiya zainab, duk yaran that are present suna part dinshi as usual kaman yanda sukeyi duk sanda ya dawo daga tafiya, amma yau banda tasleem because tasan tayi tsiya, bayan kaman minti ashirin alhaji ya fito sanye da jallabiya fari tas,duk sai sannu da zuwa ake mashi face dinshi babu walwala yake amsa masu, daga kai yayi yana kallon faces dinsu kou zai gan tasleem amma babu ita, kallon hajiya zainab yayi with an unpredictable look ya dauke kanshi, yaran mikewa sukayi suka barshi da two wives dinshi, "alhaji me zan hado maka... " small wife dinshi ta tambayeshi, shuru yayi for a moment sannan yace "kawai kawo min shayi... " ya fad'a mata, mikewa tayi ta bar dakin hajiya zainab na zaune kanta kasa, tasan yau da akwai budurin magana because she will definitely hear from him, "ya hanya?.. " ta tambayeshi cikin calmness, "ki kiramin tasleem... " was the only things he told her, "lafiya dai?.. " ta amsa mashi, wani irin kallo ya watsa mata yacr "bani da right din ganinta at my own wish sai Kinyi questioning dina?.. " ya fad'a sounding angry, "sorry ni ba abinda nake nufi bane.... Kawai naga yanzu ka dawo.... " "you don't have to tell me that... Now get her...." ya fad'a atakaice, bata kara cewa komai ba ta Mike, fita tayi ta dawo part dinta, tasleem ta gama sallah ta dawo falo sai mazurai take, da sauri tace "mummy did he say anything?.. Dan Allah kar ki bari yayi Mani fad'a... Pls... .."ta fad'a tana komawa kusa da mom dinta "besty kwantar da hankalinki... Kindai san am With you kou...now tashi muje... " ta fad'a mata, aikam hannu tasleem ta dora bisa kai ta fara kuka tana cewa "wayyo mummy dukana zaiyi?.. " "meye na duka?.. Pls muje... " "mummy I can't face daddy... Dan Allah ki fad'a mashi nayi bacci.... Am Scared.... " ta fad'a jikinta na rawa, yanda hankalin tasleem ya tashi yasa hajiya zainab tace "tashi muje ki kwanta... Kar ki damu kanki kinji kawar mummy.... " dadi tasleem taji, tayi saurin kama hanyar part dinta ita kuma hajiya na biye daita, bata tsaya koina ba sai bed room dinta, jikinta na rawa ta sake kayan jikinta zuwa na baccida sauri ta hau gado ta kwanta hajiya ta zainab ta dauko story book ta dinga karanta mata in a sweet tune Wanda yasa kou minti Ashirin tasleem batayi ba bacci yayi gaba daita as usual. Sai da ta tabbatar tayi bacci sannan ta Mike ta koma wajen alhaji, daman he knows she won't call her, "alhaji tayi bacci... Daman she's having headache... " ta fad'a atakaice while kishiya ta na zaune wearing a normal face, "I know AI.... Don't worry... Everything is coming to an end soon.... " ya fad'a atakaice. Ita dai bata gane abinda yake nufi ba amma she felt seriousness a voice dinshi and it scares her. Bayan su yarima sun dawo daga masjid yaso ganin mahaifin shi amma sai ya tarda he's very busy da mutane, Bangaren shi ya koma inda ya tarda mahboob na waya da babe dinshi, lokacin kam shi ya samu over 50 miscalls sai kuma messages daga farida and wasu da bai ma San su ba, kashe wayar kawai yayi ya ajiyeta gefe guda yayi relaxing a falo for like thirty minutes sannan ya Mike ya kalli mahboob That is still on the phone yaxe "good night " bai jira reply dinshi ba ya shige bed room inda yake kwana most of the time. Yana shiga ciki ya sauya kayan jikinshi zuwa ba bacci sannan ya haye gado ya jawo laptop dinshi ya saka wata karatun alqurani, yana sakin ajiyan zuxiya tare da lumshe idanuwa, while he's listening he's thinking, he wonders why yace ya zaba mashi mata, he don't want to end up not happy with he's mother's decision, sai kuma ya tuna his mom always want the best for him, idanuwa ya lumshe yana kokarin cinko who his mom will select for him sai kuma yace "don't think about it... Let's Just wait... " ya fad'a calmly, kawia he prays he doesn't regrets it, saboda ko ma wacece zaa bashi bazai iya kallon mahaifiyar shi yace baiso ba, he's the last born amma kou kadan baa sangartashi ba, da akwai respect da sanin ya kamata. Kawai he can't wait to be married, he knows his wife will be a lucky girl because he always thought of the kind of romantic life he's going to live when he's finally married, murmushi ne ya bayyana a face dinshi, pillow daya ya dauka ya dora kan ruwan cikinshi ya rungumi pillow kaman mutum, Yana cikin sauraron alquran bacci yayi gaba dashi Wajen karfe 11 daya na dare Mai martaba shi kadai ya shiga bangaren hajiya amina, sai yanzu na gane inda yarima yayi inheriting bakinshi, his father is very dark in color, dashi yarima ke kama, in ka ga yanda shi kadai yake tafiya sai ka rantse ba sarkin bane because nobody is following him, kou masu bude kofofi duk sun kwanta, sanyi yake cikin shadda Mai shegen tsada Wanda da akwai manyan aiki a jiki, kou button din wuyar rigar bai a balle yake, duk yau bai samu ganin matanshi ba saboda bakin da yayi, da sallama ya shiga chambers dinta. Babu kowa ciki bai tsaya wasting lokaci baya shiga inda yasan zai sameta, kwance take cikin blanket mai taushin gaske, sallama daya tayi ta bude ido tare da amsawa tana mikewa zaune, kaman ba Mai bacci ba ta sauka ta gaidashi cikin girmamawa, amsawa yayi yana cewa "ya jikin naki?.. " "da sauki abbah.... " tafad'a kaman wata yar yarinya, "Allah ya kara sauki.... I have been in different meeting yau... Shiyasa ban waiwayeki ba... " "I know... kar ka samu damuwa ranka shi dade..." ta amsa mashi ahankali, "kina shan magungunanki dai kou?... " ya sake tambayan ta cikin kulawa, "eh sosai MA... Yanzu kafar alhamdulillah.... " "Masha Allah.... When is your next check up?.... " "sai nan da wata biyu... lokacin da gama shanye drugs dina... " ta amsa mashi, "tou madalla.... Kina bukatar wani abu?... " ya tambayeta kaman yanda yake tambayar ta for the pass 40 years plus, kullum sai ya tambayi matanshi if there's anything they need, bai taba fashin wannan tambayan ba, bai yarda wata jakadiya ta fada mashi halin da matanshi ke ciki ba, ba wai Bai da jakadiya ba yana da ita amma bai bada daman a shiga tsakanin shi da matanshi ba as ya gani yanda suke yanda suke gandama a royal houses wajen hada husuma kou kawo matsaloli daban daban. Yasan babu irin makircin da baa iya hadawa da su. "babu matsala... Amma naso in tattauna wata magana Mai muhimmaci da kai... " ta fad'a mashi, zamanshi ya gyara yana cewa "OK ina sauraonki ummah... " "daman it's about Aliyu.... " "tou what about him... Shima yau bamu samu ganawa dashi ba..." "dazun ya shigo yake ce min a zaba mashi mata... Wai shi ya gaji da nema... " shuru yayi for a moment as bai taba zaba masu mata ba kou mijin aure ba, duk yaranshi kowa ke zaban abokin rayuwar shi, koda kuwa wasu abokanshi sun nuna suna son a hada zumunci Mai karfi ta hanyar hada auren yaransu, sai ya nuna masu vai son hada aurensu saboda kar azo a samu matsala, some of his friends suna tunanin bai isa da yaranshi ba amma kou a jikinshi, yasan what ever he decrees is done, amma bai son using too much power kan family dinshi. "toufa... Didi you have any one in mind ?"ya tambayeta, shuru hajiya tayi for a moment sannan tace "gaskiya I have lots on my mind... It's making it difficult for me to choose...." ta amsa mashi, "well it's good tunda kina da choices.... In aka bar min wannan aiki it will be total mess... " ya fad'a yana dariya, itama dariya tayi tace "Nima gashi am confused.... at least ina da yara bakwai da nake ganin zasu zama good wife to him.... " ta fad'a mashi, "ohhh.. that's nice then.... yara waye.... " ya tambayeta, ajiyan zuciya ta saki sannan tace "da akwai yar gidan Hussein kanina... Sannan ina son tasleem yar gidan mussadiq... Da akwai aisha yar gidan Muhammad.. Wannan na yola... " haka ta dinga lissafa mashi har sai da ta gama lissafo yanmata guda bakwai Wanda take ganin are OK for her child, dukkan Wanda ta lissafo basu bukatar ayi bincike kansu because they're all family, "gaskiya Allah ya baki good memories.... Wato dukkan yaran dangi kinsansu da sunayensu... Gaskiya bravo... " ya fada sounding so proud of her, dariya tayi cikin jin dadi because dudka she's old tana jin dadin furucin mijinta, "tunda ina zaune waje gida babu inda nake zuwa ai dole inyi good memory.... " ta fad'a mashi tana dariya "Masha Allah... Barakkallah... Yanzu who is your choice because nasan you will settle for the best.... Kinsan yanda Danki yake... Kuma kinsan what will be best for him... " ya fad'a mata, "ai nan matsalar take... Don't really know.... Dukkansu are OK... " ta amsa mashi, "then ayi adua... Allah ya zaba mashi abinda yafi alkhairi..." ya fad'a atakaice, "Insha Allah.... " ta amsa mashi, hira suka dan cigabayi dayi har kusan minti talatin sannan ya Mike ta kwanta ya gyara mata blanket sannan ya fita. Mahboob bai dawo gida ba, gidansu yarima ya kwana, kowa da dakinshi, wajen karfe biyar na asuba yarima dake sanye da kayan bacci ya Mike zaune tare da adua, hamma yayi looking at he's joystick that is erected, daman wannan is normal with any healthy man if he's single, komawa yayi ya kwanta alaman baccin bai isheshi ba sai kuma ya sake mikewa yana heading to Bathroom walking like a baby with he's thing in front of him moving in each step he takes, if any person zai shiga ya ganshi sai ya tsorata da yanayin shi, he look so sleepy, hannu ya zura cikin wandon bacci dake jikinshi ya saki ajiyan zuxiya tare da hamma again, wajen sink yaje ya Kama yana sakin nishi step by step, sai da ya samu good five minutes sannan ya cire kayan jikinshi yayi wanka tare da alwallah ya fito daure da towel, boxers ya dauko cikin dozens dake closet dinshi ya saka sannan ya saka jallabiya ya fito falo, har ya Kama hanyar waje sai ya tuna mahboob yana gidan, bed room din daya kwana ya shiga without knocking, baje ya ganshi yana bacci, leg dinshi ya buga yana cewa "it's time to pray... " ya fad'a mashi, shima mikewa yayi da adua while yarima na fita daga dakin Don yaji a tada sallah a masjid dake cikin gidan. Bayan sallah ya durkusa har kasa ya gaida mahaifinshi tare da wasu manya dake tare dashi irin hadiman mahaifinshi, ya koya masu koda kuwa mutum karkashin ka yake for as long as he's older than you dole ka girmamashi nor matter what, Don haka yaranshi sun tashi da wannan tarbiyan, basu raina duk wasu dake tare da mahaifin su koda kuwa securities dinshi ne saboda duk yawanci manya ne. Daga masjid ya wuce bangaren hajiyar shi, kofa aka bufe mashi ya shiga har bed room dinta da sallama, tana zaune kan praying mat da tasbaha a hannunta bakinta na motsi kadan kadan alaman azkar take, zama yayi nan kasa kusa daita har sai da ta Kai karshe sanann ta daga mashi hannu ya dora nashi ciki, "ummah ina kwana?.. " shine abinda ya fad'a mata "alhamdulillah fav... How was your night... " ta amsa mashi "fine ummah na.... Ya kafa?.. " ya fad'a yana Dan taba feet dinta dake kasa, "alhamdulillah " shine reply dinta, "ummah Allah ya kara maki lafiya kinji... " ya fad'a saboda yanda mum dinshi ke fama da diabetes da kuma bp sai ciwon kafa, "Amin favorite dina... Kasan Jiya nayi magana da abbanka..." haka nan sai yaji gabanshi na faduwa, da sauri yace "really ummah... " "yes fav... Na bashi choices dina kuma sunyi mashi... Yace duk wacce na zaba maka cikin choices din is OK... " ta fad'a mashi, shuru yayi yana sauraron yanda take amfani fa plural, "ummah choices dinki har su nawa?.. " ya tambayeta calmly, "well..su bakwai nake dasu cikin raina...duk wacce na zaba maka Ciki you're going to love it... " ta fad'a mashi, shi dai kawai ji yake gabanshi na faduwa, kawai he felt he's making a mistake dayake son a yi mashi auren hadi, "ummah Dan bani hint na sunansu pls... " ya. Fad'a cikin rawar voice, dariya tayi tace "naga kaman you're nervous... Relax mana... Kadai San babu mace da zata fi karfinka kou... you're a man... Kasan wannan zamanin kuke zaban abokan rayuwa... Mukan kou mijin baka sani ba sai bayan andaura aurenku... Kuma haka mutum zaiyi hakuri yabi umarnin iyayenshi,...a rayuwa babu tabewa ga Wanda yabi zabin iyaye...." shidai sauraron ta kawai yake amma he's regretting asking her to choose a wife for him, "tou ummah ki zabamin biyu... " ya fad'a yana rufe face dinshi Alaman he's shy dariya tayi tace "abun nan dai a jinin ku yake... Wato kaima you want to be polygamous in nature.... " da sauri tace "ummah no.... Am. Joking... " ya fad'a yana kwantawa nan kan makeken carpet dinta, shafa kanshi tayi tace "fav ka auri kou nawa kake so.. One... Two... Three... And four... So nake in gan Yaranka kou ina... Don haka feel free to marry as many as you want... " ta fad'a tana dariya, rufe face dinshi yayi yana cewa "nidai ummah no.... " ya fad'a cikin shagwaba, kanshi ta shafa ya lumshe idanuwa, "ummah kou nayi aure kullum sai nazo wajen ki.... Can't stay a whole day without seeing you.... " ta fad'a yana kallon face dinta daga inda yake kwance, "Allah sarki my favorite... When we get to that bridge we will cross it... Kilan ma sai kayi sati ban ganka ba... " ta fad'a tana shafa kanshi, "kam aa... Let's see... " ya amsa mata, bayan kaman minti goma ya fara lumshe idanuwa alaman zai koma bacci "fav tashi ka koma part dinka... Kar kayi min bacci a nan..." ta fad'a mashi tana Dan tura kanshi, Dan kara tura legs dinshi ciki yayi yana cewa "ummah barni nan... Cuddle me... Daman kin dade baki saka ni bacci ba... " bai k'arasa ba ta bugar mashi Kai tana cewa "up you go... " ta fad'a mashi kaman baiso ya Mike har da buga legs kasa. Haka ya fita ya koma falonshi, yana shiga ya baje kan doguwar kujera sai bacci. Abunka da mara gaskiya tasleem bata samu good night sleep ba, Don tsananin tsoro gani take her dad will come for her kou kuma yasa elder brother dinta ya zaneta dukda her mom wont allow that, yau baa tadata sallah asuba ba ta tashi da kanta, she normally sleep to 10 in bata da morning lectures sannan tana tashi 8 in weekend ne saboda tana zuwa islamiya Saturday and Sunday daga karfe 10 zuwa 6 na maraice. Yau bayan ta koma bacci karfe 6:30 tashi, bata jira azo a hada mata ruwan wanka ba ta shiga bathroom ta hada ruwan wankan da ta kusa gasa kanta dashi sabida yanda ruwan yayi zafi sosai, ahankali ta dinga zuba ruwa har yayi daidai, tanayi tana kallon agogo, kou kadan bata son haduwa da dad dinta, bata tsya wasting of time ba tayi wanka ta fito. Sharp sharp ta gama Shiryawa kou shafa batayi ba, 7:30 ta shiga dakin mum dinta sanye da long hijab dake Jan kasa sannan bag pack dinta rungume a gabanta instead of baya, dakin mom dinta dake kwance ta shiga ta Dan taba goshinta ta bude ido, "mummy zan tafi gidan ummah... " "painkiller da safe haka?.. " ta fad'a tana kall0n agogon dakinta "banason Haduwa da dad...nidai bani keys... Banson yaya yazo daukata yau..." ta fad'a mata "ki bari kisha tea tukun... . " legs ta buga kasa tace "nidai no.... " bata k'ara cewa komai ba ta nufi inda mom dinta ke ajiye keys dinta ta dauki key din motar tayi waje da sauri "pls drive carefully..." mahaifiyarta ta fad'a mata, tana fita compound gabanta na faduwa, babu inda take kallo sai part din dad dinta, da sauri ta shiga wata csmri fari tas kaman baa taba hawa ba ta ja motar da sauri tayi horn my gadi bude mata, tana fita waje ta saki wani irin ajiyan zuciya kaman she's never coming back to the house again. Hankali ta maida tayi tuki tana aduar Allah yasa kafin ta dawo dad dinta ya mance da fushin da yake daita. Sai wajen hour guda ta isa fada, sai da ta isa gate na uku tayi parking yayin da masu hidima suke ta hadahada cikin gidan. Tayi sati biyu bata zo gidan nan ba, it's my feels like shekara biyu, in tazo kaman yar gidan haka masu yiwa hajiya amina ke treating dinta, face dinta dauke da big smile ta nufi gate din hajiya, tana isa bakin kofa maza biyu da suke wajen suka sakar mata murmushi tare da yi mata sannu da zuwa, cikin smile ta amsa Suka bude mata gate ta shiga ciki sai sauri take Don ta Kai rahoto, kofar falo aka bude mata ta wulla kanta ciki tare da sallama, sai gyara waje ake, falon sai kamshi kawai yake. Duk sai gaidata suke Tana daga masu hannu with a broad smile on her face, sai sauri take heading to bed room din hajiya, har zata shige sai kuma tayi saurin juyowa tayi hanyar kitchen, nan ciki MA sai breakfast ake hadawa sai kamshin soye soye ke tashi, suma masu aikin babu abinda suke cewa tasleem sai "hajiya kwana biyu... Ina kika shige... " tana bude fridge tana cewa "wallahi ina busy ne.. Yau MA rahoto na kawowa ummah.... " ta fada tana deban chocolate tana zubawa cikin bag sannan ta bude guda ta fara ci sannan ta fito ta nufi hanyar dakin da tasan zata samu hajiya. Har ilah yau INA maku tallah wannan ingantaccen maganin mai suna rainsoul, ga wayanda basu sanshi ba it's a qualitative medicine dake maganin different cuta dake damun mu a yanzu, mata masu Neman maganin infection kou wayanda basu releasing lokacin sex try rainsoul zakayi mamaki it is tested and trusted, bazan iya fada maku abubuwan da rain soul keyi ba but it's effective and will relief you of so many illness da Wanda ka sani da Wanda baka sani ba, but its 30k per kwali mai dauke da 30 sachets, if kana da halin saye contact mummy a kan 08063328903. Ina amare it's good u use rain soul da kayan mata, zai yi maki maganin infection sosai, mata da dama suna da infection kina iya ganin ke budurwace baki dashi but most yanzu suna dashi basu ganewa sai sunyi aure, in har mace tayi university tana shiga public toilet sai dai fatan Allah ya kiyaye. thanks [3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 5💜💚💛❤🧡 Sak'aci 🧡💜💚💛❤🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) 5⃣ Ya rabbi👏🏾👏🏾👏🏾👏🏾 what a joy. Tana rungume da bag dinta a gabanta sai shan chocolate take kaman b'ata da damuwa cikin ranta ta bude kofar da zai sadata da inda bed room dinta yake, just imagine gidan matar sarki, duk inda zaka bi is well design da expensive wall paper sannan GA fitulu kala kala masu hasken gaske, inda kana cikib gidan ta baka sanin dare ne kou rana, wajen wata expensive door ta tsaya sannna ta bude kofa tana murmushi, kan gado ta ganta tana bacci, daman she use the whole night thinking about who to select for her flavourite son Don haka bayan sallah asuba she decided to go back to sleep, kaman tasleem ta sani b'ata bude kofa da karfi ba kuma kou ta bude bazaiyi kara ba saboda yanayinshi, tana ganin face din ummah dake bacci peacefully sai ta saki murmushi, she loves her as much as she loves her own mother, lokacin da take yarinyar she can't differentiate who's her mom sai daga baya, kawai bambancinta da mahaifiyarta is ita duk abinda kayi indai na fad'a ne she will spark on you, amma banda wannan she have no flaws at all, kaman tana saddo ta dinga takawa har ta isa gaban gadon, kaman wata kwai ta zauna bakin gadon yanda hajiya bazata tashi ba, sai lumshe idanuwa take tana kallon face din hajiya, ahankali ta kai c sneaker chocolate dake hannunta baki tana tauna ahanakli dukdai Don kar ta tada hajiya, har ta gama cinyewa hajiya b'ata tashi ba, ahankali ta Mike ta yardo ledan a wata yar karamin wastebin dake dakin ta taka ahankali ta dawo bakin gadon, in ka GA yanda yake takawa sai ka rantse she's a thief trying to still and run away with the fear of being caught, cikin natsuwa ta koma ta zauna bakin gadon, hajiya motsawa tayi tasleem ta bude baki sosai idanuwanta duk waje, tana na zaune har karfe tara ya wuce hajiya b'ata farka ba, zipping bag dinta tayi ta dauko bounty, tana kokarin bude ledar chocolate din hajiya ta bude ido, kaman ance ta juya sai suka hada ido da hajiya that is looking at her kaman she's dreaming, goshi tasleem ta dafa sannan tace "ummah na tadaki.... " ta fad'a tana mikewa, jin voice dinta yasa ta gane ba dream take ba, she thought alot about her last night and kaman daga sama here she seats, "ummah sorry... " ta fad'a saboda yanda ummah take kallonta no blinking, murmushi taga ta sakar mata tare da mika mata hannu, itama murmushi ta saki sannan ta dawo bakin gadon ta dora small palm dinta cikin na ummah, "ummana good morning.. Sorry na tadaki... " ta fad'a tana tale baki kaman zatayi kuka, murmushi hajiya tayi tana mikewa zaune tace "gimbiyata I was thinking mafarkinki nake... Saboda yau na kwana ina tunanin ki... " ta fad'a tana jingina da kan gadon, tasleem dake faman tura bounty baki ta wace hakora tana cewa "Allah sarki ummah na... I miss you sosai... " ta fad'a with mouth full of chocolate, kallonta hajiya tayi tace "daman ina fushi dake because kin manta da ummanki... " hajiya ta fad'a tana zare hannunta daga cikin na tasleem tare da hardesu kan kirjinta alaman she's angry, da sauri tasleem da gefen bakinta is so filled with chocolate ta rungume hajiya tare da zagaya hannunta biyu daita kan gadon har bounty dake hannunta tana shafan zanin gadon tace "wayyo ummah sorry kar kiyi fushi Dani... Banson Kinyi fushi Dani... School ne yasa banzo ba... " ta fad'a tana rungume daita, hajiya lumshe idanuwa tayi tana sakin murmushi tana kallon bayan kanta dake cikin hijab, she so much love tasleem, she might have so many chooses but tasleem is her favourite, amma tsoronta is yanda basu shiri da yarima for a second, she knows everything between them, tasan tasleem na tsoron shi like mutuwa, shafa bayanta hajiya tayi for a moment before saying "naji.... Na yafe maki... Amma pls kar ki k'ara dadewa haka nan bakizo kika ganni ba... Kinji kou... " da sauri tasleem ta daga mata kai Alaman ok, zare hannunta dake rungume da hajiya tayi sai chocolate ya Dan fada kan zanin gadon hajiya, kou a jikinta tayi kaman b'ata gani ba ta cigaba da kai chocolate bakinta, hajoya murmushi tayi tana kallonta, one thing da take so game da tasleem is b'ata nuna she's perfect, Shes always herself when ever she's around, ba kaman wasu yanmatan da za su zo wajenta Don gaisheta da suke sauya behavior Don suyi impressing dinta ba, they change yanda suke magana da do things always trying to impress her, but tasleem is different, she's always her self, she do childish things that will make you laugh and at the same time make you get mad, sai in kayi mata fada ta tale baki wai zatayi maka kuka, hannu hajiya tasa ta dauki chocolate dake saman bed sheets dinta ta mika mata tanacewa "throw it in the wastebin..." hannu ta mika mata tana cewa "oh ummah sorry... " tasleem ta fad'a mata while stretching hannunta a gabanta, "no problem gimbiyata..." hajiya ta fad'a mata tana dora mata chocolate din a hannunta, mikewa tayi ta nufi inda waste bin din yake hajiya tana kallon yanda hijab dinta ke Jan dakin, "ki cire hijab dinki kar ki b'ata shi... " ta fad'a mata, babu musu bayan ta yarda chocolate dinta ta cire hijab dinta long gown dinta ya bayyana, gashinta babu dankwali so kana iya ganin long and silky hair dinta a bayyane, hajiya kallonta kawai take kaman sai yau ta fara ganinta, "wato bazaki daina shan chocolate ba kou... Sai karshen wata ki ishi mutane da kukan menstrual cramp... Nasan kou bag dinki is full of it" hajiya ta fada saboda sanin yanda duk wata sai tayi wannan haukan ciwon cikin wani loakcin har da kwanciya take a hospital saboda ciwo. Murmushi kawai tasleem ta saki tana dawowa nan bakin gadon tace "na daina.. " tana tura sauran bakinta, tissue ta dauka ta goge bakinta ta daidaita kanta sannan ta dawo ta haye gadon ta kwanta ta dora kanta kan kafar hajiya before saying "ummah... Daman nazo ne in fad'a maki kiyiwa yaya fadan yaji tsoron Allah kar a wullashi a wuta Tam.... " tafad'a trying to start the conversation of why she's there. Idanuwa hajiya ta zaro ta shafa kanta jin ta ambaci wuta, "wane yayan wai?.. " hajiya ta tambayeta, "yaya Aliyu mana... " "toufa... Me yayi maki?.. " da sauri tace "ummah ni baiyi komai ba... Amma gaskiya ya bani mamaki... Dukda ni ba sonshi nake ba dole in damu saboda naga abinda yafi karfi na... Ya bani mamaki mutuka... Nidai kiyi mashi waazi Don kar a wullashi wuta wallahi... " ta fad'a jiran a tambayeta what he did. Tasan she will surely want to know why she's saying all this, ummah was staring at her, tasan tasleem da making issues out of everything, " tell me what did he do... " ta tambayeta, kwanciya tasleem ta gyara tare da kara relaxing kan kafar hajiya sanann tace "ummah jiya kou?.. " "eh... " ta amsa mata giving her undivided attentions, "shi da yaya mahboob suka zo daukata a islamiya ...sai yaya Aliyu ya fiddo wayarshi,..ummah did you know what I saw kwanc e kan face din wayarshi?..." ta fad'a tana mikewa zaune making the whole thing looking and sounding very very serious, "aa... Menene... " hajiya ta tanbayeta sounding normal Don it might not be as serious as she sounds, tasan halinta da exaggerating, "nan nan din mace... " ta fad'a tana nunawa hajiya kirjin kanta, da yatsa, idanuwa hajiya ta zaro tare da rufe bakinta data bude da hannu guda looking surprise, tasan one thing for sure is tasleem don't lie, bata karawa kan yanda ta gani, amma for sure she will say exactly what she saw, "you mean kirjin mace?.. " ta tambayeta cike da mamaki, "eh wallahi... Ummah... Kuma manya... Gwanin ban tsoro... " ya fad'a idanuwanta duk waje alaman she's scared, "subhanallah... " hajiya ta fad'a cikin sanyimurya alaman she's not happy to hear this, "wallahi kam subhanallah... " tasleem ta fad'a tana komawa ta kwanta kan kafar hajiya hannu hajiya ta dora bisa kanta looking quiet for a moment sannan tace "hope baki fadawa kowa ba... " ta fad'a tana shafa kanta, "aa van fadawa kowa ba sai mummy da wani daya zo wajena jiya... Shima sai ya goyi bayan yaya... " irin kallon da hajiya tayi mata yasa tayi saurin Jan bakinta ta tsuke, "how many times have I warned you kar ki dinga fadin duk abinda kika gani?.. " da sauri ta Mike daga kan kafar hajiya tace "ummah am sorry ban karawa... " ta fad'a kaman zatayi kuka, "good... Daga yau in na karajin Kinyi irin wannan halin sai nasa an zaneki...kuma Aliyu zan saka... " da sauri tace "wallahi ban karawa... " ta fad'a voice dinta na rawa, "good gimbiyata... Shi Kuma fav zanyi maganin shi... " ta fad'a mata, ahankali ta maida kai kan kafarta relaxing again, tasleem's character is some how,( if you always read my novels you will know I don't really love my female characters like my male stars amma I love tasleem saboda straight forwardness dinta...) "yanzu bari kije kitchen ki fad'a masu a hada maki abinda zaki bukata a islamiya..." hajiya ta fad'a mata, "OK ummah... Amma zaki karamin da kudi kou... Ban amsa wajen mummy ba... " ta fad'a tana mikewa daga kan gadon, "babu damuwa... Ki. Fad'a masu bisa umarni na a dafa maki abu Mai shegen dadi yanda ke da kawayenki zakuci ku koshi... " inji hajiya, "tou ummah... " ta fad'a tana Kama hanyar waje, ummah shuru tayi tana kallon bayanta da gashin kanta dake kwance gadon bayanta, Dan goshinta ta dafa not knowing what to think, it's a very difficult decision for her, she never felt so stranded with decision sai yanzu, ita dai har ga Allah tasleem tayi mata, zata fi kowa farin cikin ta ganta as her daughter in-law amma they might be consequences, tasan koda kuwa zata tsallaka ta and choose another person bazata damu ba because she's carefree person, asalima tasan bata damu da yarima ba. Bayan kaman minti goma tasleem ta dawo dakin rige da mug a hannunta na shayi Mai kamshin gaske alaman an zuba kayan yaji sosai, bakin gadon ta zauna ta dinga kurba har ta shanye tas sannan ta ajiye mug din wajen zata hau gado, "maza maidashi kitchen... " shine umarnin da ummah tayi mata, babu musu ta Mike ta dauka tayi waje dashi, many people will think tasleem is not fit for the prince amma ita hajiya knows her imperfection can be perfect some day, koda nace yarima na Kama da mahaifinshi ba duka ba because he have some of he's mother's characters, ko kadan hajiya b'ata son iya yi, she love someone that is always himself nor matter what. Wata yarinya ce zaune wacce bazata wuce shekara 20 zuwa 22 ba zaune a wata falo kusa da wata lady da zata kai kusan 30 plus tana rike da yaro a hannunta, magana take mata cikin lafazi Mai sanyi, daga nesa in kaga yanda takewa hannunta while speaking zaka san magiya take mata, sai da na tako kusa daita naji tana Cewa "Dan Allah anty.. I beg you... Kawai kice Dan uwanshi ne ke son ganin shi... Nasan he will definitely come... Pls anty save a soul... "beautiful lady din ta fad'awa wacce ke rike da baby, da gani wacce ke rike da baby bata da interest kan abinda yarinyar ke cewa at all, because her face says it "pls anty mutuwa zanyi... Ki taimaka min... " ta sake fad'a mata, "amma rashida baki da hankali... Wato in nace mashi brother dinshi na son ganinshi sai yazo sai inyi yaya?... Kawai dai kinason ja min raini... "inji Mai baby a hannu, da sauri wacce aka kira da rashida tace "no anty ummy... In yazo sai kice... " bata k'arasa ba ummy which is the second daughter inlaw din hajiya amina tace "pls rashida get a life... Move on...sau biyu Kuna haduwa da Aliyu gidan nan amma kou inda kike yana kallo?.. I see no reason why zakiyi stressing kanki kan Wanda bai damu dake ba alhalin some people are dying to be with you... Wallahi wahala Zakisha a banza... Take a look at yourself... Wake up am Telling you if not wallahi zan fadawa mami tasa abu yayi maki auren dole,... " ta fad'a cikin matsanacin fushi, idanuwa rashida ta zaro cikin tashin hankali because tasan one word from her elder sister to her parent is all it takes and zaayi mata aure, kawai bata ankara ba sai ta fara hawaye, wato rayuwa kenan, yarima da tasleem ke kira da black mamba shine wannan yarinyar kewa hawaye, abincin wani gubar wani, she heard lot about him wajen mutane but never met him personally despite his elder brother is married to her elder sister, kou sanda akayi bikinsu wato yayarta da kuma yayan yarima she's only 14 which is 8 years back, bata damu da ta san who and who is present ba, amma seeing him five months back ranar da sister dinta ta haihu a hospital make her falls for him totally, ta shiga tsahun yanmatan that are dying for him amma nata is too much, ita kanta yar sarauta ce but under he's father, she tries all she could ta manta dashi amma he's handsomeness is not something one xan easily forget, har yau smile dinshi still linger in her heart, duk ta rame saboda tunanin ta, bata iya fadawa kowa amma she have to tell her sister Wato ummy, ita kuma tasan samun Aliyu might not be something easy saboda kou ita dake matar wanshi bata taba ganin smile face dinshi ba and bata taba ganin frown face dinshi ba either, kawai tasan he's not a social person and he's not into women, "na shiga uku... " shine abinda rashida ta fad'a cikin hawaye sosai, baki ummy ta tabe tace "baki shiga ba... Zaki dai shiga... Nadia son mason wani kika sawa kanki ba... You will suffer...wallahi it's better ki maida hankali ki gama service dinki ki samu daya daga cikin masu neman auren ki kiyi aure daga baya Allah ya sa maki sonshi than ji zauna kina hauka kan Wanda vai san if you're dead or alive ba... It's an advice.. If you like take it kou kuma leave it... Your business ..." ummy ta fad'a mata, rashida dafa chest dinta tayi sosai tana kuka, "anty ummy do something... Wallahi mutuwa zanyi sabida yarima hydar.... In na mutu kina da alhaki wallahi... " ta fad'a cikin kuka sosai, wata yar karamar dariya ummy tayi tana cewa "hehehe... Ashe ina da alhaki... Dayake ni na dora maki kou.... Na you sabi... Kinga na tashi ma..." ta fad'a tana San'a danta a kafada tana mikewa daga kan royal seat da take zaune,, wata budurwa ce tazo ta amshi yaron daga hannun ta, ta Kama wata hanya dashi, "nidai zan fadawa yaya Muhammad... Nasan kilan he will do something... " a fusace ummy ta juyo tace "wallahi one word from you to. Mijina zakiga abinda zai biyo baya tunda ana nema maki mutunci baki gani... Just try any stupid and see...wallahi sai na fadawa mami... " ta fad'a mata sounding firm and strong. Rashida rasa inda zata skaa kanta tayi saboda bakin ciki da damuwa, she feels like committing suicide kou ta huta da jarabawan rayuwa, she have her perfect life before she saw him, now yayi destroying everything for her. "yanzu shikenan haka zan dinga wahala har in mutu?.. Will you watch me suffer yo death?.. " rashida ta tambayeta, "ai bana son ki mutu shiyasa nake baki shawara... Just imagine ace kin samu kin fad'a mashi kina son shi and at last ya wulakanta ki... That will kill you faster.... Nasan it's hard for you ..amma kou kadan banson Kinyi anything that you will regret... " ummy ta fad'a mata, "anty kilan ya tausaya Mani... Wallahi mutuwa zanyi... My heart is so heavy... Kou ruwa taste bitter a bakina... " "wai in ba wawanci ba did you think ke kadai ce Mai sonshi?.. Da akwai dozens girls kaman ki masu mutuwan sonshi.... Aliyu is ranked the most eligible bachelor arewa, so Kinga dole ladies will be dying for him... Pls little sis take it easy on yourself... Banson ki shiga wata hali mara kyau... Kinji... " ta fad'a tana dawowa kusa da inda take zaune tare da zama gefenta, shuru rashida tayi sai hawaye na zuba, "tou shikenan anty... " ta fadawa yayarta, ba wai because she give up ba, no, but it's because she will look for better alternative, tasan her sister is never going to help at all. Mikewa rashida tayi walking gently, tana da dirin da sai ka rantse she won't cry for a man, but unfortunately destiny have caught her in it's web, hanyar inda bed rooms dinsu take ta nufa ta bude daya ta shiga sannan ta wuce bathroom, tsayawa tayi Tasha kuka sosai har ta godewa Allah sannan ta wanke face dinta, her sister was in the bedroom listening to how she's crying, it really hurt her yanda sister dinta ke wahala saboda Wanda bai Santa ba, amma it's better for her she hurt her with her truth than to make her happy with lies. Shiyasa take fad'a mata ta rabu da tunanin shi Don tasan Sam ba hanya bace Mai bullewa face hanyar wahala da wulakanci. Tana fitowa ummy ta rungumi baby sister dinta suka fito falo tare, bag dinta ta dauka sanann ta yafa Vail dinta ta Kama hanyar waje sai shessheka kawai take, tana fita compound ta nufi Gate walking slowing zuwa waje, duk wnada zai ganta sai yasan something is bothering this beautiful girl, she was walking toward the main road yayi da wani makeken jeep yayi parking kusa daita yana wining glass din motarshi kasa, ciki wani cute guys ne yana cewa "sister excuse me.... " ya fad'a with quite a firm voice amma kou inda motar ke tsaye bata kalla ba balle ta saurareshi, she gets lots of suitors amma ta dorawa kanta son yarima,.(ladies don't wallow in fantasy... Face the reality... Kar ku tsaya kaje kanku kan wanda bai san da zamanku ba.. Nasan it's not easy letting go but give it a try... Yan mata da dama suna kawo complain din suna san Wanda bai san su ba... Well dear ki. Rabu dashi and face those that wants you... Wannan shine taimakon da zaki iya yiwa kanki) wuce motar tayi ya sake binta da mota this time har fita yayi daga cikin motarshi yana binta da kafa yana magana amma tamkar he's invincible, bata kou kula shi ba, haka ya hakura ya kyaleta ya koma cikin motarshi. Sauran kadan da wani Mai Motan ya bigeta sai zaginta yake amma bata kou daga kai, wani Mai adaidaita ya tsaya yace "hajiya tafiya ne?.." daga kai tayi ta kalleshi ta nufi inda adaidaitan take tashiga ta fad'a mashi sunan organization da take service. Daman wajen service dinta zata ta biyo ta gida sister dinta. Nan ya jata suka tafi. thanks[3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 6🧡❤💛💚💜 Sak'aci 💜💚🧡💛❤💙 Zuwairat (ummumaryam) 6⃣ Happiness over load... Rabbi more thanks to you💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾 , yarima na kwance har karfe tara nan falo,   bude ido yayi waking up from the sweet sleep,  mika yayi ya koma ya zauna kaman minti biyar sannan ya Mike,  kofa dakin da mahboob ke kwance ya duba yaga har lokacin shi bai tashi ba, hamma ya saki heading back to his own room,  yana shiga ya cire long jallabiya dake jikinshi ya nufi closet da kayan hannunshi,  rataye jallabiyar yayi kusa da sauran kayan sannan ya nemo Jean da riga masu haske ya saka,  bai saka kaya Mai duhu saboda skin colour dinshi,  duk kayan dake cikin closet dinshi have bright colour,  fita yayi ya nufi Bangaren ummah while masu hidima suna ta up and down, wasu suna kula da tsaftar gidan while wasu kuma suna kula da flowers da dai sauransu,  falo ya shiga  yaji kamshin abinci,  yasan dai duk wannan abincin nashi ne sabida most Bangaren Mai martaba hajiya take breakfast da sauran kishiyoyinta,  wannan it's part of their culture.  Wata dake goge dining ta gaidashi ya daga mata hannu kawai with a smile sannan ya nufi bed room din ummah. Tasleem kam tana maida mug ta dawo kan gado ta hau tare da dora kai kan kafar hajiya sai zuba take,  da ta fadi abinda ba daidai ba sai ta kwabeta,  in kuma ta fadi funny thing sai tayi dariya,  she so Much adores tasleem with her parrot mouth. "gimbiya ki bari in shiga wanka in fito... " ummah ta fad'a mata, "AI ummah nan da minti shabiyar za tafi... Kawai ki bari in gama ganin ki in tafi sai ki shiga wankan tunda ba lallai  ki fito Kafin in tafi ba... " ta fadawa tana baje kan gadon hajiya,  sai kawia hajiya ta biye mata,   tayi zaune while ta cigaba da bata labarai kala kala, hajiya na kallonta tana shafa kanta daga gaba zuwa baya feeling her silky hair, kofa aka bude yarima ya shigo smile a face dinshi amma ganin tasleem kafar hajiya yasa ya hada both gabas da yamma,  sai kudu da arewa kaman bai taba dariya ba,  tasleem najin voice dinshi tayi saurin mikewa Tare da dan komawa bayan hajiya alaman tsoro, jiya ta harareshi and she's sure bai mance ba,  karasowa yayi yacr "ummah kafa yayi sauki kenan tunda har ana hawa... " yafada babu walwala a face dinshi, (rayuwa kenan,  mutanen that people are dying to Met suna chan wasu na ganin su a sanga,  kuma masu ganin nasu basu san value dinsu ba... Duk manyan Cele that were dying to met suna da masu ganin su at all time..they don't even value seeing them.. That's life...if Allah yasa Kana cikin such Cele don't be too proud for it's the will of Allah,  some of those people dying to met you are even far better than you in so many ways... Alhamdulillah ) "ashe ...kaima jiya baka hau ba?.. " inji ummah,  sake daure face yarima yayi yana zama kusa da ummah,  tasleem sai lekenshi kawai take, if you ask her waye dodonta she will tell you Aliyu kou black mamba,  yarima bai kara cewa komai ba  Don kar ummah ta sake yi mashi maganar da zai sa  raini ya shiga tsakanin shi da ita,  if  there's anything he hate is raini,  gyara murya ummah tayi sannan tace "yanzu fav ka kyauta kenan?.. " da sauri tasleem tace "ummah zan tafi... " ta fad'a tana sauka from the other side na gadon that is far away from inda yarima yake zaune,  yarima kasa kunne yayi yaji abinda mahaifiyar shi zata ce,  kou Kadan baiyi tunanin tasleem will tell hajiya about the boobs ba so ko kadan bai kawo hakan cikin ranshi ba,  cikin rawar jiki tasleem ta sauka daga kan gadon "kince nan da minti shabiyar zaki tafi amma kou minti uku baayi ba zaki tafi..."  ummah ta fad'a mata looking at yanda jikinta ke rawa,  shi kam Aliyu vai maida hankali kanta ba sai jira yake hajiyarshi ta k'arasa maganar ta,  "ummah zan makara... " ta fad'a da sauri Don ko kadan b'ata son ummah ta fara maganar gabanta,  abinka da mara gaskiya despite bata san abunda ummah zata ce ba duk ta tsargu, "is your food ready?.. " ummah ta sake tanbayan ta,  tasleem data nufi inda hijab da bag dinta suke sai sauri take,  da ka ganta ka gan mara gaskiya,  shi kam yarima bai damu ba saboda daman hardly su zauna under the same inuwa da ita, "zan duba... Duk Wanda ya samu sai in tafi dashi..." ta amsa mata,  hijab dinta ta saka ta dauki bag dinta ta runguma a gaba like she did before sannan ta komo kusa da ummah tace "kudin... " ta fad'a ahankali,  "dauko wancan bag din... " ta fad'a mata tana nuna mata wata expensive bag dake kan kan mirror ta manyan mata,  da sauri tasleem ta dauko ta mikawa ummah, amsa tayi ta bude ta dauko yan dubu dubu sabbi kaman guda uku ta mika mata,  Dan rainin hankali dubawa tasleem tayi taga guda uku ne tace "ummah sunyi kadan...da mota na fito kuma zansha Mai.." ta fad'a tana turo baki, murmushi hajiya ta saki ta sake dauko uku ta mika mata tare dacewa "sun iya?.. " "yes ummah... " ta fad'a tana tura kudin cikin bag dinta,  duk abinda ake yarima bai daga kai ba balle yasan abinda sukeyi,  "ummah sai na sake dawowa.. " ta fad'a tana juyawa,  kaman walkiya ta fice daga dakin hajiya data bita da kallo tace "tasleem kenan... uwar rigima... " tafad'a cikin dariya,  baki yarima ya dan tabe amma bai bari ummah ta ganshi ba, sai da ya tabbbar ta kulle kofar falo yace "ummah me nayi?.. " ya fad'a Don yaji abinda zatace "yanzu Aliyu haka kake?.. Gaskiya am disappointed in you... Duk neman ilimin mutum indai baiyin amfani dashi ta zama na asara... Ka fi kowa sanin illah ganin tsaraicin macen da ba halal dinka ba... " nan take yarima da ya shiga tashin hankali saboda furucin ummah ya gane what is happening, instantly yayi regretting not listening mahboob, baisan despite tasleem fears him zata samu nerves din yiwa ummah magana ba, "wayyo ummah sai ki bari wannan yarinyar ta hadani dake?.. " bai k'arasa ba tace "ashe Kama san abinda kayi kenan... Wato da gaske ne... Lallai ka bani kunya... " ta fada calmly but angry,  "wallahi it's not like that... " ya fad'a yana kokarin wanke kanshi,  nan  ya fad'a mata exactly what happened,  hajiya was more angry at him because of testing a girl like That "kasan if tana da laifi kaima kana dashi?.. Why will you even talk about private part with her in the first place... Ai in dai kana da kunya bai kamata such words au fita daga gareka ba both verbally da in written... Gaskiya baka kyauta ba... " ta fad'a cikin fushi sosai, "gwadata nayi ummah am sorry... " ya fad'a thinking about how to handle tasleem, "tou gaskiya kar in k'ara ji kuma kar in k'ara gani...so wannan shine gwajin da kakewa yanmata daga baya kace basu dace da kai ba... Duk ka gama gane masu jiki... " "no ummah sorry... " ya fad'a mata kanshi kasa, "ni babu laifin da kayi min... Stop saying sorry kaman it's me that you offended... It's not me... It's between you and Allah... So say sorry to him... Tashi ka bani waje..." ta fad'a atakaice,  jiki ba kwari ya Mike,  ya fice daga dakin, yana zuwa falo yayi sauri ko zai tarda tasleem, har kitchen ya shiga Don yaji ana maganar abinci, yana shiga aka ce yanzun nan ta fita,  daman tasleem knows anything can happen Don haka tana shiga kitchen  ta tarda baa gama ba kawai sai ta fice abinta kar yarima ya kamata.Wai kaman dole kasan in kayi Abu zai iya zama matsalar amma sai kayi,  tasleem tasan ummah will surely talk to yarima and she's scared of yarima amma kaman ana zugata haka taje ta fadawa ummah,  vata samu sukuni ba  sai da taga ta fita daga gidan. A gidansu tasleem kam wajen har karfe 8 alhaji yana jiran tasleem ta shigo ta gaidashi  amma shuru, his so angry da yanda mahaifiyar ta ke sane da faruwar hakan amma bata daukan action  kanta  duk yaran gidan shi babu mai irin abunda tasleem keyi,  they're all mannered saboda suna samun tarbiya amma ita tasleem  saboda goyon bayan mom dinta tana son ta fita daban cikin yaran gidan,  kawai one thing daya is tana son aure,  inda zai tambayi tasleem to define aure da bazata san good defination da zata bada ba because kou kadan bata hango kanta da aureba,   kou sau daya bata taba zama tayi tunanin aureba, kawai a barta da shanshanci as usual. Mikewa alhaji mussadiq yayi da sanye da glasses da kuma jallabiyar  brown ya fita daga part dinshi,  duk asuba duka yaran suke shiga su gaidashi, yau bayan sallah asuba hajiya zainab ta shiga ta gaidashi amma ta zubawa tasleem ido bata zo ba,  bai nufi koina VA sai Bangaren hajiya zainab,  kofa ya bude ya shiga falonta tare da wucewa directly zuwa part din tasleem,  sai sauri yake da ganinshi kasan he's angry,  yana bude falonta ya wuce directly to her bedroom tare da sallama, wayam yaga gadonta, har masu aiki sun gyara gadon kaman baa kwana kai ba,  kawai sai yayi tunanin Bangaren mahaifiyar ta ta kwana, da sauri ya fita ya shiga bed room din hajiya sai ta tardata tana bacci ita kadai,  tsayawa yayi yana kallonta cike da takaici for a  moment tare da rike waist dinshi,  "where is your daughter... " shine tambayar dayayi wa hajiya zainab that's sleeping peacefully,  arazane ta tashi saboda yanda yayi magana tana mazurai,  "naam... " ta fada tana murza idanuwa, "I said ina yarki..." ya sake maimaitawa yana kallon yanda take murza idanuwa, "ta tafi islamiya..." ta amsa amshi tana hamma tare da rufe bakinta da hannunta na dama, "by this time shine ta tafi islamiya?..very good... She should keep hiding,  kar ta dawo gidan nan... Nothing will make me change my mind kan decision dina... " ya fada a fusace yana kokarin juyawa,  bayanshi hajiya tabi da harara sannan tace "wai Meye wannan decision din da kake ta faman maimaitawa... " ta fad'a waiting for he's response,  "zakiji... " ya fad'a mata yana ficewa daga dakin,  baki hajiya ta tabe not knowing what he meant,  all she knows is nobody will hurt her daughter. Salati ta saki tana komawa ta kwanta abinta. Yarima na komawa part dinshi ya tarda har lokacin mahboob bai tashi daga bacci ba,  legs dinshi ya buga yana zama tare dacewa "wake up.. There's fire on the mountain.... " ya fad'a mashi cikin tashin hankali da matsanacin damuwa,  cikin magagin bacci mahboob yace "where is the fire?.. " ya fad'a yana murza idanuwa,  harara yarima ya watsa mashi da idanuwanshi da suka sauya kala,  kawai inda zai samu hawaye da yaji sauki amma ya kasance mutum da bai da saurin hawaye,  yana da dakakkan zuciya,  amma yau ya san saurin kuka ma is a blessings because yana washing pains away,  "kanwarka ta fadawa ummah what she saw... " ya fad'a kaman bai san sunan ta ba sannan kaman ya dora hannu bisa kai ya dinga ihu,  shuru mahboob yayi for a moment sannan yace "I told you so... " ya fad'a mashi atakaice yana juya kwanciyar shi,  kai yarima ya dafa yana girgiza legs daga inda yake zaune,  "na fad'a maka if har ka tabbatar parrot taga wannan pictures din call her kaja mata kunna amma sai kayi paying deaf ears... Allah kadai yasan how many people she's going to tell... " mahboob ya fad'a mashi hankalinshi kwance,  yarima rasa inda zai saka kanshi yaji dadi yayi, "wallahi.... sai na... Zaneta" yafada stammer dinshi na. Fita loud and clear, "tou in zaka zaneta ka tabbatar ka rike kunnenta yanda bazata sake fadawa ummah ka zaneta ba... If not trust me zata dora hannu bisa kai tana ihu ta shigo fada duk ta tara maka mutane... It's tasleem... Believe me Shes unbelievable... " ya fad'a yana rufe kanshi da blanket. Yarima rasa irin hukuncin da zai yankawa tasleem yayi,  he's surprised that she can gossip about him to his own mother,  kai kawai yake girgizawa,  abinka da Mai high temper sai zufa yake kaman Christmas goat dukda sanyin AC dake dakin,  "Dan Allah ya zaayi in kamata... " shine abinda ya tambayi mahboob,  dariya mahboob yayi daga inda yake kwance yace "parrot din ce zata yarda ka kamata bayan  tasan ta guma maka.?..youre dreaming.... Kou hanya bazata hada da kai ba.. So kawai ka bari Allah ya saka maka... " mahboob ya fad'a mashi atakaice,  "never... Sai na koya mata hankali... Korata ummah tayi... " ya fada sounding so tensed, "ahap... Good luck catching her... " ya fad'a mashi,  cikin fushi ya Mike ya bar daki,  yana zuwa falo ya will mini side table dake gefe guda kaman it's tasleem,  ji kake tasss saboda it's glass, fashewa yayi nan kasa,  sai nishi kawai yake,  kou kadan ummah b'ata daukan rashin tarbiya especially when it come to something dirty like Haram, kullum abinda take fad'a masu is dole su Kama kansu,  they should run fast away from Haram,  kar su yarda ya kusanto inda suke, and tun daga childhood he has maintain he's good reputations dukda baa rasa wasu flirting da sauransu amma wannan kaman tasleem tayi dragging dinshi into mud haka yake ji,  he prefer ta fadawa duniya taga boobs din mace kan wayarshi da ummanshi,  he respect her more than words can say,  bango ya doka da karfi yana ihu sosai,  amma babu tears ko daya idonshi sai dai change from pure white to red,  mahboob ne ya fito da gudu yana cewa "Kaifa matsalar ka kenan... Baka iya fushi ba... " ya fad'a yana kallon table dake tarwatse kasa, sai nishi kawai yake saki sama sama kaman he's into race,  I never knew he will act this way amma one thing I learnt from him is that he loves good name, daman ance good name is better than sliver and gold.  Fridge mahboob ya bude ya dauko bottled wata ya mika mashi,  kawai sai ya buge ruwa daga hannunshi yana cewa. "leave me alone...just leave me alone... AI she's your... Sis...ter... You... Should... Have... Warrrrned her... " yafada sounding so. Super duper tensed,  tsoki mahboob yaja yana Cewa "I don't blame you.... " yafada yana juyawa ya koma cikin inda ya fito.   Nan yarima ya tsaya yana displaying kaman wani new mad man,  kou kadan fushin shi bai da kyau, kawai sai ya fara counting numbers,  it's what he's therapist told him,  mussanman Mai martaba yasa yayi visiting wani therapist a USA saboda temper, lokacin suna yara abu kadan in ya hadashi da siblings dinshi kou. Me ya gani yana iya kwala maka saidai duk abinda zai faru ya faru. he's taught to take a knee and count if he's angry,  kneeling yayi da kafa guda yana counting,  before you know har ya fara kaiwa two hundred,  sai da ya kusa kaiwa 500 sannan ya fara slowing down yana sakin nishi ahankali,  mikewa yayi yashiga ciki ya latsa system dinshi sai karatun Quran, bathroom ya shiga  yayi wanka ya fito daure da towel,  kan gado ya hau ya dauki wayarshi daya kashe tun daren jiya, ya kunna,  yana kunnawa sai ga messages rututu sai kuma call from farida kaman she's waiting,  picking yayi yace "bitch stay away from meeeee!!!!!" ya fad'a cikin ihu sosai yana wurgar da wayar, ajiyan zuciya ya saki yana lumshe ido yana bin karatun dake tashi.  Yau kam bai ci abinci ba,  kuma ummah bata damu kou yaci kou bai ci ba,  tasan yana cewa yana chan yana wahalal da zuciyar shi ita kuma batayi fushi dashi ba. As usual tare da Mai martaba sukayi breakfast da abokan zamanta,  sai da ya tanbayeta if she have concluded tace "no it's  still inconclusive ..." ta amsa mashi with her smile,  duk dariya  sauran matan sukayi saboda yanda hajiya tayi magana. Nan dai sukayi breakfast da masu hidima suna yi masu duk abubuwan da suke bukata.kowacce sanye take ciki ado na alfarma. Tasleem kam dukda warning din ummah sai da ta fadawa kewayenta abinda yasa tace lahh, she told them  all what happened har zuwa yanzu da kuma mess da take ciki with her dad,  duk dai shuru sukayi as tana basu labari, kowa ya maida hankali yana cin abinci before a koma class amma tasleem ta dage sai magana take,  itace ta saya masu abinda sukace ci da kudin da ummah ta b'ata amma ita Taki maida hankali taci, haka ta dinga zuba har lokacin sallah yayi sukayi sallah zuhr sanann suka koma ciki. Har wajen karfe uku yarima bai ci komai ba shi kam mahboob bayan yaci breakfast ya koshi ya tafi gida, jin shurun yayi yawa yasa ummah kiran layin shi tajishi kashe,  aikawa tayi a kirashi,  kaman yana jira ya taho looking dull, abinci  ummah tasa aka kawo mashi yace "Bazan ci ba sai kince Kinyi hakuri... " yafada cikin shagwaba,  murmushi ummah ta saki tace "nayi hakuri... " ta fad'a mashi, murmushi ya saki while still burning on how to handle tasleem, natsuwa yayi ya zauna gaban ummanshi yaci ya koshi. At usual time suka tashi daga islamiya,  mota tasleem ta shiga ta kama hanyar gida tana shiga gabanta na faduwa, dad dinta was waiting for her arrival, tana shiga Shima ya fito ya Kama hanyar part din hajiya zainab, tunda in ya kirata ba ta zuwa sai ya sameta da kanshi, tana shiga ta wuce dakin mom dinta sai zuba mata shagwaba take aka bude kofa, tana ganinshi tayi saurin komawa bayan mahaifiyar ta, wajen ya samu ya zauna yace "kina jina tasleem... Baki isa ki zubda min mutunci ba... Bazan tsaya long Issue dake ba... Don haka na baki nan da kwana uku ki turo wnada kike so... If not ni zan zaba maki wanda naga ya dace... " alhaji mussadiq ya fada atakaice sounding so serious, cikin tashin hankali tasleem ta fara juye2 to see if he's referring to her, ta dai san ita da mahaifiyarta ce kawai cikin dakin sannan her mom is already married so automatically he's referring to her, "ni wallahi aa... No... Babu... Wanda ..zan turo... " ta fad'a zufa na keto mata, "ke yi shuru he's joking... Kwana uku kaman gaji dake?.. Tou in an gaji dake ni ban gaji dake ba..."ta fad'a tana shafa kan tasleem da ke zufa sannan jiki na rawa kaman mazari, "haka kika ce kou... Well we shall see... " ya fad'a yana mikewa, juyawa yaya ga tasleem yace "three days is all you have to select or I choose for you... " ya fad'a yana ficewa daga dakin, Thanks [3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 7💙💜💛🧡💚 Sak'aci ❤💛💜💙🧡💚 ®Zuwairat (ummumaryam) 7⃣ So speechless Tasleem kurawa dad dinta dake fita cikin sauri ta dawo gaban mahaifiyar ta tana cewa "mummy... Dan Allah... Dani. Dadi yake?.. " ta fad'a voice dinta na rawa, shuru hajiya tayi looking so confused, yanda yayi magana sounds so serious, bai saka wasa ba, daman shi he always makes he's decisions final, hardly he go back on his words, "mummy Dan Allah da wasa yake kou... " tasleem ta fada cikin matsanacin tashin hankali saboda her mum that is suppose to give her assurance nothing is happening is quite, shurunta yafi maganar dad dinta tada mata hankali, ihu tasleem ta saki Wanda yasa hajiya dawowa hankalinta, da sauri ta Kama tasleem da tuni ta kwanta kasa tana rolling tana ihu tana cewa "wallahi babu Wanda zan turo... Ni ban isa aure ba... Banason aure...ni gidan nan zan zauna.... Kou kuma in kashe kaina... " ta dinga fad'a while rolling on the ground, daman haka. Take kukanta, irin yaran nan masu sangarta, small thing sai su kwanta kasa suna ihu Mai tadawa mutane hankali, "yi shuru besty... Babu auren da zakiyi.... Kinji kou... " hajiya ta fada ciki fargaba tana Kama tasleem dake ta faman ihu kaman an doketa, ita dai tasan her husband might be serious, "kice da wasa yake... " ta fad'a cikin kuka, zama hajiya zainab tayi kasa ta kamata ta zaunar daita kan legs dinta Tana cewa "ki kwantar da hankalinki....da wasa yake.... Kinji kou... " ta fad'a mata giving her fake assurance, assurance that ita kanta knows it's a lie, hannu tasleem ta dora bisa chest dinta tana sakin wani irin ajiyan zuciya, one thing she love about her mother's word is she's always right by what she says, gani take zatayi confusing dad dinta da wannan maganar, "wallahi mummy hankalina ya tashi...." tasleem ta fad'a kaman she's not the one crying few seconds back, murmushin karfin haki hajiya ta saki tana cewa "ki bar tada hankalinki my painkiller... Kindai san muddin ina raye babu Mai takuraki at all... Kinji kou?.. " "yes mummy... Ai shiyasa na daina kuka... " ta fad'a sounding so childish. "tashi kije kiyi wanka... An Shirya maki ruwan wanka... " ta fad'a mata, cikin shagwaba ta Mike ta fita daga dakin. Tana fita hajiya ta saka hijab dinta ta fita, part din alhaji ta shiga ta tardashi yana latsa system sanye da medical glasses. Zama tayi ta fara cewa "yanzu alhaji ka kyauta kenan... Wannan furucin da kayiwa tasleem baiyi tsauri ba...despite I know you're trying to scare her saboda abinda ta aikata..."bata k'arasa ba alhaji ya kalleta yaba zare glasses din face dinshi yana cewa "wato am trying to scare her kou?... Wait and see how it goes... Wallahi billahi if har ranar Wednesday bata fadi sunan Wanda takeso ayi bincike kanshi ba ni da kaina zan zaba mata miji, kuma wallahi nothing is making me go back on my words.... " ya fad'a sounding so serious than ever, "Inna lillahi waina ilaihi rajiun.... Alhaji haba Dan Allah... Wallahi lokacin da ka shigo cewa tayi she was heading back inside shine ya kama mata hannu.... " hannu ya daga mata alaman enough sanann yace "so kina goyan bayanta kenan... Yarinya tana yanda take so. A cikin gidana?.. Salon ta zubda min mutunci... Har ana Kama hannu a cikin gidana... Who knows what have been going on... Ai daman daga hannu ake farawa.... " "pls stop saying this.... Ko. Kadan babu dadin ji... Kasan yarinyar nan bata san komai ba... She's just 18...dan Allah nidai kayi hakuri ta Kai 20 ta gama karatunta sai tayi aure..." "tou commander... Aure kam babu fashi... " bai k'arasa ba hajiya zainab tace "Dan Allah ka rufawa tasleem asiri ka rufa min asiri... Yarinyar da babu abinda ta iya? ..ai aurar daita zagi zai jamana... Duk jiran da nake nan ta gama school sai a koya mata abubuwan daya kamata lokacin ta samu hankali..." wani irin kallo alhaji ke mata, he can't believe tana kiran yar 18 da da yarinya, "pls am busy.... Ki bani waje kou kuma kiyi shuru let me concentrate... " ya fad'a mata atakaice, hajiya zainab rasa inda zata saka kanta tayi saboda tashin hankali, ta san wannan is a great problem sannan zai jawa tasleem damuwa kuma bata son tana damuwa at all, tasan if alhaji is serious ta shiga uku, she always promise ber daughter she will protect her, how will she face her and tell her she failed to protect her this time around, kaman wasa sai ta zame kasa tayi kneeling before saying "Dan Allah alhaji kayi hakuri kar ka tozartani.... Pls forgive her... Wallahi nayi maka alkawarin she won't misbehave again... Pls don't put me to shame.... " ta fad'a kaman zatayi kuka, tsoki yaja yace "kunyi kadan ku sani kaffara....since you won't let me rest bari in bar maki falon... " ya fad'a yana mikewa tare da daukan laptop dinshi yana bar mata falon. Hajjya zainab ji take kaman ta dora hannu ta dinga kuka, nishi ta saki tana cewa "na shigesu..." ta fad'a tana mikewa, fita tayi daga dakin ta Kama hanyar part din cowife dinta, daman zamansu lafiya suke, basu cika shiga wajen juna ba amma duk sanda matsala ya shafi daya yana zuwa wajen yaruwarta suyi robbing mind together especially in matsalar ta mijinsu ne, always in karaman tayi laifi takan je wajen hajiya zainab tace ta nema mata yafiya wajen alhaji, da sallama ta shiga bangarenta, tana zaune da yara hudu falon sai kallo suke, tana shiga Kama hanyar bed room dinta tana cewa "sister taho ki taimakeni... da akwai matsala... " ta fad'a heading to her cowife's room, sai gaidata yaransuke amma Sam hajiya bataji balle ta amsa masu, tana shiga ta zauna kan stool din mirror sai breathing take heavily kaman tayi gudu, Da sauri itama ta shigo tana cewa "yaya lafiya?. " ta tambayeta tana tsaye kusa daita, "sister ki taimaka min.. Kiyiwa alhaji magana... Wai aure zaiyi tasleem.... " ta fad'a kaman something bad, idanuwa kishiyarta ta zaro tana cewa "aure?.. What happened..." nan hajiya ta fad'a mata komai, shuru kishiyarta tayi tana kallonta, ita kanta tasan tasleem bazata iya komai a gidan miji ba, yarinyar da kou ruwan wanka sai an hada mata, "chabdin.... Ina tasleem ina aure... Me zatayi a gidan miji... " ta fad'a, "exactly what am saying... Dan Allah talk to him..." ta fad'a cikin damuwa, "Allah yasa ya saurareni... Oh ni... " ta amsa mata. "in bai yarda ba so yake ya tozartani... Yarinyar da babu abinda ta iya?...abun takaicin kwana uku kawai ya bata ta fiddo miji kou ya zaba mata... Kinji kaman ya gaji daita... Dan Allah kiyi mashi magana help me beg him pls..." hajiya zainab ta fad'a tana mikewa, "ki kwantar da hankalinki,...insha Allah ba yanzu zatayi aure ba... Kam. Naga parrot a gidan miji... " matar ta fad'a tana dariya, fita hajiya zainab tayi without saying another word, part dinta ta koma ta tadda tasleem tayi wanka ta fito tana shafa Mai mom dinta ta shigo, juyowa tayi ta kalli face din mahaifiyarta ta gane something is wrong with her because kallo daya takewa mom dinta ta gane tana cikin damuwa, ita Kama hajiya was trying to look OK, da sauri tace "mummy Kinyi magana da dad ne.." ta tanbayeta cikin damuwa tana mazurai, "aa.... Banyi magana dashi ba... " ta amsa mata tana zama bakin gadonta, "tou me ke damunki?.. " ta tanbayeta, "aa ni babu abinda ke damuna besty na... Ai kinsan bamu boyewa juna komai... So if something is wrong with me you will be the first to know.... " ta fad'a tana kallon yanda take mulka Mai a one spot na jikinta kaman nan kadai ne ke bukatan Mai, in kaga yanda take behaving sai ka rantse yar baby ce, dole mahaifiyarta ta damu, tasan kou kadan bata da wannan foundation din da zata iya zama gidan miji, da akwai irin tarbiyar da zaka bawa yarka kou shekarar ta sha biyar zata iya zama gidanta amma case din tasleem is different, kou ta wajen story reading da ake mata tun tana yar baby kafin tayi bacci is something, her mother was thinking in ta Kai kaman 20 sai ta fara Sakata yin abubuwan da suka dace amma it's running late for her now, "mummy Shafamin bayana... " ta fadawa mom dinta, Mai hajiya ta dauka ta zuba a hannunta sannan ta fara mulka mata shi a baya ahankali, she feels like asking if tana da Wanda takeso cikin masu zuwa wajenta amma tasan she will figure what is happening out, tasleem believe In her mother so much that she thinks her mom will over come the issue, kou tunanin maganar dad dinta bata karayi ba saboda mom dinta ta bata assurance. Bata ta gama suka koma falo yayin da ake kawo mata kunun gyadar ta Mai kaurin gaske, babu abinda ke tashi sai kamshin madara. Yarima kam koda suka shiga bangaren Mai martaba Don hira as usual his silent, daman ba maganar yake ba indai an hadu, duk suna kishingide da tuntun na alfarma, zaune suke kan wani irin carpet Mai taushin gaske, tsakiyar su abun sha ne da ci, fruits kam har da kalan da ban taba gani ba, komai masu hidima suna tsaye nesa dasu waiting for others. Mai martaba kallon yarima daya kurawa waje guda ido yayi yace "auta hope you are alright?. " ya tambayeshi, hajiya amina kallon yarima tayi Don tasan abunda ke damunshi, daga manyan idanuwanshi yayi ya kalleshi yace "ba komai Abbah..." ya amsa mashi cikin ladabi, cikin ranshi kam. Babu abinda yake yawo sau yanda zai samu tasleem ya ja bakinta yanda kou da tagan wani abu game da kowa ma bazata sake yawo dashi ba, sai kuma ya tuna da maganar mahboob na kawai ya barwa Allah, Kai kawai ya girgiza ya dauki grape guda daya ya saka bakinshi. Bayan kaman minti sha biyar ya Mike yana cewa "nidai zanje in kwanta... I have lot to do a office gobe.." ya fad'a yana mikewa, goodnight sukayiwa juna sanann ya fice daga wajen hiran. Part dinshi ya koma ya sake kaya zuwa na bacci ya kwanta. Rashida kam tunda ta dawo daga wajen service dinta ta shige dakinta bata kara fita ba har wajen karfe takwas, babu wanda yasan halin da take ciki gidan saidai aga ramarta dake kara fitowa kullum, duk yau bata ci komai ba, dazun ummy ta kira mahaifiyar su take fad'a mata a tambayi rashida abinda ke damunta, hakan yasa bayan sallah ishai ta shiga dakin rashida dake kwance sai sakin ajiyan zuciya take, rashida na jin sallama mahaifiyarta sai tayi saurin goge face dinta, tana Mikewa zaune, kura mata ido tayi for a moment sannan tace "dear Meye damuwar ki... Kullum sai karewa kike kaman kudin guzuri, now tell me... Meye damuwar ki... " mahaifiyarta ta tanbayeta, "nothing mami.... " ta amsa mata, "nothing fa kika ce... Ya zaayi kice nothing... Zainab just called...tace in tambayeki abinda ke damunki...if kin daukeni a matsayin uwa tell me... " ta sake fad'a mata, "nidai mami nothing.... Kawai ban jin dadi ne... " ta fad'a mata, shuru matar tayi for a moment not knowing what to say, rashida sadda Kai kasa tayi, babu yanda zaayi ta iya fadawa mahaifiyar ta ta kamu da kaunar Wanda bai san tanada rai ba, Wanda bai san if she's in existence or not, "wato bazaki fadamin ba... " ta fad'a tana kallon yanda take wasa da yatsunta, "ni babu abinda ke damuna..." ta sake amsa mata, mikewa mahaifiyar tayi tace "tunda ban isa in san abinda ke damunki ba suit your self... " ta fad'a tana barin dakin. Tana fita rashida ta koma ta kwanta tana nishi, ita kadai tasan abinda takeji, kou makiyarta bazata yi mata fatan shiga halin da take ciki ba, zuciyar ta Sam bai da sukuni, tana adua Allah ya rabata da sonshi amma kaman she's asking for more, a rayuwa babu abinda ke ciwo kaman kana yi baa san kanayi ba, (trust me I know how it feel... I have been there before) kou abinci b'ata iya ci. Ita kanta tausayin kanta take. Tje most annoying part is yana chan yana jin dadin rayuwarshi without no worries. today is Monday, da wuri tasleem ta shirya because tana da lecture din karfe takwas, kafin ta fito daga wanka her breakfast is ready, breakfast tayi sannan ta fito sanye da long hijab as usual ta fita driver ya jata suka bar gidan, tana fita mom dinta ta koma part din kishiyarta Don jin how it went, suma kan dining ta tardasu suna breakfast, gaisawa sukayi ta Mike suka shiga ciki sannan tace "yaya alhaji bai yarda ba... Wallahi babu irin Magiyar da banyi mashi ba amma yace ya riga ya ranste...kawai ta fidda miji kou ya zaba mata... " kishiyarta ta fad'a mata, hannu hajiya zainab ta dora bisa Kai tana cewa "Inna lillahi waina ilaihi rajiun.... Alhaji zai tozarta ni.... Na shiga uku... " ta fad'a da hannunta bisa Kai kaman anyi mata rasuwa, shoulder dinta abokiyar zamanta ta dafa before saying "kar Ki shiga damuwa... Ai yan yara ma anyi masu aure sun zauna balle tasleem,...nasan it will be OK... " ta fad'a nata in a comforting tune, "sister bazaki gane ba... Kou gas tasleem bata iya kunnawa ba... Kou da tana da Mai aiki ai ba abincin Mai aiki wand zata aura zai ci ba... Kaicona nayi sakaci...now Meye abunyi sister..." hajiya zainab ta fad'a kaman zatayi kuka, "haba yaya.. Kar ki damu... Ba gani nan ba.. I will teach things she should know... Kawai adua yanzu is Allah yasa ayi kaman wata hudu before the wedding.. Lokacin insha Allah tasleem will be able to do some things herself... Don haka kar ki damu kanki..." ta fad'a tana shafa shoulder dinta, ajiyan zuciya hajjya zainab ta saki before saying "kina magana kaman it's easy... Daman ance easy said than done... Me wannan yarinyar zata koya... Yarinyar da she hardly take things serious... Nasan jin wanna zancen alone will break her.. Oh ni zainabu naga ta kaina... " ta fad'a trying very hard not to burst into tears, "ki kwantar da hankali Dan Allah yaya... Abun tambaya yanzu shine tana da Wanda take so cikin masu Neman ta? " "bata taba fad'a min tana son kou daya ba... " inji hajiya zainab, "tou kinga inda matsalar yake... Indai har bata fiddo ba then dole alhaji zai zaba mata... And yace Wednesday day is her deadline.. Don haka yanzu abinda zaayi is in ta dawo ki zaunar daita ki tambayeta who she wish to marry cikin masu nemanta sai ayi bincike kanshi.. ." abokiyar zamanta ta fad'a mata tana dafe da shoulder din hajiya zainab da har lokacin bata sauke hannunta daga kanta ba, "zata gane abinda ke neman faruwa... Wallahi zata shiga damuwa. . Ina tasleem ina aure Dan Allah.. Alhaji baka kyauta min va sam..." "ai ya zama dole ta sani... If kuma you're feeling difficult to confront her send her to me..." "OK... Nagode... " hajiya zainab ta fad'a tana fita daga bed room Din. Shima yarima karfe 8:30 ya bar gida. Breakfast dinshi na cikin basket aka ajiye mashi cikin wata motar k'irar jaguar f pace, sanye yake cikin shadda Mai daukan ido sky blue, sai kanshi sanye da hula still blue, kullum in zaije office da breakfast dinshi yake tafiya lokacin lunch kuma a kawo mashi abinci because Baicin abincin waje. Wajen karfe bakwai yana zaune da wasu mutane guda biyu sai magana yake masu, sai bayan ya gama ya duba wasu files ya dauki daya ya mika masu suka tashi suka tafi, Dan relaxing yayi yana gaba da baya bayan kan wata silky leather seat, lumshe idanuwa yayi ya budesu, shi dai har yanzu he's feeling yayi big mistake dayace a zaba mashi mata, he would have been patient and keep searching, daman illan Mai zuciya kenan, sai yayi abu ya dawo ya dameshi, kawai at that moment he gave up without thinking twice tunda it's not the first time. Office dinshi is one in town, fadin haduwan wajen is a long story, in kana cikin office din kana iya rantsewa ba a Nigeria kake ba. Gyara zaman hulan kanshi yayi yana dauko wata file, bayan kaman minti goma sai aka bude kofa, wata yarinya ce wacce bazata wuce shekara 24 ba ta shigo da swollen face, da shigowanta yanayin shi ya sauya, yarinyar is so pretty beyond words,sanye take cikin Arabian gown Mai yawan duwatsu, tayi rolling da Vail din kayan, yarinyar ta cika mace har mace, "soulMate Meye laifina..." ta fad'a walking to he's desk, daddaure face yayi baice komai ba, "pls say something... Nasan banyi komai ba... But you're making me feel some how... You don't pick my calls or reply my texts... Me nayi Dan Allah.. " ta fad'a voice dinta na rawa kaman zata yi kuka, yarima daga idanuwanshi da suka sauya kala yayi ya watsa mata irin kallon kyama Don har cikin ranshi kyarmarta yake, "baki San abinda kikayi ba?.. " shine abinda ya fad'a mata da sauri tace "wallahi soul mate ban sani ba... Tell me Dan Allah kou zan iya shan kou da kuwa ruwa ne... Wallahi tun ranar Saturday ban ci komai ba because of you.... " ta fad'a cikin cracking voice, baki ya tabe ya dauki wayarshi, wannan picture din ya bude sai ya nuna mata tare da cewa "mutane nawa kika taba sharing such picture dasu?.. " shine tambayan dayayi mata trying to be calm, da sauri farida ta dafa goshinta tare da fara hawaye, she couldn't look direct of him because she is shy, idanuwanta rufe tace "you asked... Sonka ya ja min... Amma wallahi ban taba turawa kowa pic dina ba... " ta fad'a cikin matsanacin kuka, komawa yayi tare da relaxing yace "so because I asked...kawai if I ask sai ki turo?... Babu modesty kou class?.. Wato now you're telling me in nace I wantttt....to sleep with you sai ki yarda?... Well it's a test and you failed... So leave my office at once" shine abinda ya fad'a atakaice, cikin tashin hankali ta fara yarfa hannuwa tana cewa "wayyo soul mate... Wallahi ba haka bane...kar kayi min haka... I can't say no to you... Dan Allah kayi hakuri... Wallahi in babu Kai mutuwa zanyi... " ta fad'a tana yarfa hannunta, she already picture her life with him, komai nata revolve around him, she's one lucky who got his attention then ta lalata komai da kanta, "kallonta kawai yake yanda take tsalle tana bashi hakuri, ko kadan baiji tausayin ta kou wani Abu ba, asalima haushi take Bashi, she's just showing how greedy she is by behaving like this, yasan inda shi ba wani bane she won't stand and cry For him Like this, "ke ..ni Dan iska bane...inda ina da bad intention I would have use and dumb you... So go... Ban iya auren wacce naga tsaraicin ta.. " da sauri ta zagaya zuwa kusa dashi tayi kneeling, shi kuma sai yayi baya da seat dinshi Don ma kar ta tabashi, cikin kuka ta dinga ceww "soul mate if you leave me I will die... If you leave me I will committed suicide... Kayi Hakuri...wallahi am not a bad girl.... Pls give me another chance... " ta fada tana kuka sosai, yarima bai tsaya kusa daita ba yace " you're funny.... Kina ganin what you're doing will change anything?... Now you're showing your true colour... Nasan if am nobody bazakiyi wannan ba... So pls stand up and go... It's over... Nasan da akwai wayanda suka fini kyau cikin samarinki... " "wallahi babu... " ta fad'a tana yarfa hannuwa cikin tashin hankali, "stop Interupting me in Ina magana....baki da wannan right din anymore... From now henceforth... Kar ki kara zuwa inda nake... Now leave... " ya fad'a yana nuna mata kofar fita.. Thanks [3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 8❤💚💙🧡💙 Sak'aci ❤💚🧡💙💜💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 8⃣ Kai farida ta dinga girgiza mashi tana cewa "Dan Allah soul mate ja yafemin nasan nayi ba daidai ba... Ka hukuntani all you want... If you want beat ne AI ni kanwarka ce... Amma pls don't leave me for good... " ta fad'a still crawling towards him,  sake ja baya yayi yace "pls leave... Before I force you out... " ya fad'a ahankali, farida ta Kai minti talatin tana bawa yarima hakuri amma kiri kiri yace it's over,  daga baya mikewa tayi ta kalleshi tace "duk abinda ya sameni it's on you... " ta fad'a with wet face,  murmushi ya saki da red eyes dinshi yace "not but but Allah....out... " ya fad'a, cikin ranshi it really hurt him because farida mace ce har mace,  she have the perfect body part,  she's romantic saboda tana mashi maganganu masu dadin ji,  amma kawai the thought of another man seeing what he saw won't let him give her another chance, mikewa tayi daga inda take durkushe  tana kuka tace "shikenan... Shikenan tunda bazaka tausaya min ba... "  ta fad'a tana Kama hanyar waje,  haka ya zuba mata ido har ta bude kofa ta fita,  tana fita  yayi rolling ya dawo wajen desk dinshi sannan ya dauki landline ya kira sec dinshi yana picking yace "ka bari ta shigo nan again a bakin... Aikinka... " yana kaiwa nan ya ajiye kan wayar yana shafa gaban goshin shi tare da cire hulal kanshi ya ajiye kan desk dinshi looking so confused and angry. Yau karfe hudu tasleem ta dawo daga makaranta, falo ta tarda mum dinta tana waya,  tana ganin tasleem tayi saurin sallamar kawarta tare da ajiye wayar,  duk ta rame lokaci guda,  tasleem dake ajiye bag din hannunta tsakiyar dakin tana tafiya kaman yar baby dake koyar tafiya, da gani shagwaba takeji,  tana zuwa ta zauna kan kafar mum dinta dake forming murmushin karfin hali,  yau babu besty kou painkiller oyoyo,  "mummy meke damunki... " shine tambayar da tasleem tayi mata tana daga jaw dinta,  "baby lafiya ta lau... Tashi kiyi wanka... Sai kici abinci... Second mummy tana kiranki... " ta fad'a sounding firm and strong, "OK bari inje indawo sai in yi wanka... " tasleem ta fad'a tana mikewa  da sauri hajiya ta rikota tare da zaunar daita kan kafarta tace "aa...if possible kiyi wanka kici abinci ki huta zuwa bayan sallah ishai sai ki je... " Dan baki tasleem ta turo tana cewa "yanzu mummy in kayan dadi ne sai in bari sai har bayan sallah ishai... " ta fad'a cikin shagwaba, "do as I Say... " ta fad'a mata cikin iko like she never did before, kallon face dinta tayi taga bata da walwala sosai,  bata kara cewa komai ba ta zo shiga ciki hajiya tace "dauki hijab dinki da bag dinki... don't want to see kina ajiyesu anyhow again... " ta fad'a mata kanta kasa not looking at her saboda suspicious look da tasleem keyi mata,  baki ta turo tace "mummy ni nayi maki laifi ne?.. " ta fad'a voice dinta na rawa,  "nace kinyi laifine?... Pack those things from here right away... " ta umarceta kawai,  kawai sai tasleem ta rushe da kuka tana Kama hanyar dakinta without packing the items,  bayanta hajiya tabi da kallo har sai da ta shige sannan ta rafka uban tagumi tare da cewa "na shigesu... Da gaske hausawa basuyi karya ba da sukace itace tun yana fresh ake tankwasa shi.... " ta fad'a looking totally disturbed,  bayan kaman minti uku kuma sai ta Mike tabi bayanta Don tasan for sure tana chan tana rusa ihu,  tana shiga falonta  ta ganta sai rolling take kasa tana kuka sosai, da sauri hajiya ta rikota tana cewa "haba my love Meye haka?.. " ta fad'a because she can't take her tears at all,  "mummy bake bace ba... " " menayi... " ta tambayeta tana goge mata face "bansan abinda nayi maki ba... kina daure Mani fuska... kuma. kina sani aiki alhalin kince tunda ana biyan masu aiki su kadai suyi... " ta fad'a sounding so childish, "ai baby banyi laifi ba.... Anyway sorry.. Tashi kiyi wanka... " ta fad'a mata still wiping her face "tou mummy tell me sorry... " tasleem ta fad'a mata "sorry... " hajiya ta fad'a mata, sai lokacin  ta Mike ta shiga ciki hajiya dai yau kadai ta gane ta riga ta makara sosai because she can never make her to be the way she wanted bayan ta bari komai ya watse. Bayan sallah ishai tasleem ta shiga part djn step mom dinta,  bayan sun gaisa da siblings dinta ta shiga bed room dinta sai. Ta tardata zaune kan praying mat, zama tayi har sai da ta gama azkar dinta sannan ta juyo gareta,  murmushi ta sakarwa tasleem data gaidata Tare da amsa mata while removing her hijab, " dear ya school... " tafada tana zama bakin gado "fine mummy... Me zaki bani...ina dawowa daga school mummy tace inzo kina kirana.... "  ta fad'a tana turo baki,  "aa kece dai zaki bani wani abu..kinsan kou meye nakeso?.. " tasleem data saki  baki tana kallonta tace "ni mummy me ke gareni..?" ta fad'a tana kallonta  " ai ni sunan sirikina nakeson ki fadamin..." ta fad'a looking at her reaction, "Meye siriki?.. "  ta fad'a cikin rainin hankali,  hajiya Asabe kallonta tace "banason rainin wayau... Bakisan Meye siriki ba?.. " baki ta turo tace "AI ni ban gane ba kou..." ta fad'a tana turo baki, harara hajiya Asabe ta watsa mata before saying,  " mijin da zaki aura shine sirikina... Am i clear.... "  dafa kirji tasleem tayi tace "mummy miji kuma... ni ina nake da miji?.. " ta fad'a voice dinta na rawa sanann tana  tunanin why is this coming up now,  "ban gane ba... Kina nufin duk cikin tarin samarinki babu wanda kike  mafarkin kare rayuwarki tare dashi?.."  tasleem da hannunta ke yawo kan chest dinta saboda tashin hankali tace "ni aa... " ta amsa mata, "ke ki saurareni da kyau... Aure zaayi maki..." bata k'arasa statement dinta ba tasleem ta fashe da kuka sosai kaman tana jira tana cewa "ni aaa... Ni banso... " ta fad'a crying very loud kaman an doketa "shushhh... Banason sakarci... Now hold your mouth... " da sauri tasleem ta Kama bakinta jikinta na rawa saboda tsoron kar a doketa tace "na Kama... " ta fad'a tana Kama bakinta amma hawaye sai zuba yake gabanta na faduwa sosai,  "kina jina... So nake in taimaka miki.....dad dinku yace aure zaiyi maki.. Kuma munyi mashi maganar yayi hakuri yace babu fashi,..." while she's talking babu abinda kake ji sai humming din tasleem data kasa magana, kawai tana sauraronta, "Don haka kawai ki fadi sunan Wanda kikeso sai ayi bincike kanshi amma in kika tsaya rainawa kanki hankali wallahi zai zaba maki miji da kanshi... Kuma ko waye shi dole kije ki zauna dashi.. Don haka now tell me who is on your mind... "ta fad'a tana kallon yanda jikinta ke rawa kaman criminal da aka Kama da Babban laifi ana son hukuntashi,  "mummy babu... " "wai Meye babu... " "miji... " ta fad'a cikin tashin hankali,  "aikam in babu zaa samo maki... Ana maki Magana kin tsaya kina shanshanci banza... Zuwar jibi aka baki ki fiddo miji kou kuma shi ya zaba maki Wanda yake so... Zabi ya rage naki..." ta fad'a tana bar mata dakin,  tun kafin ta Kai falo taji Tasleem ta saki ihu da karfi tana cewa "wallahi ni aa.... Mutuwa zanyi..." ta fad'a kwance kasa,  komawa ciki hajiya Asabe tayi tana cewa "ke yi min shuru... " ta daka mata tsawa,  daman tasleem mugun tsoronta take,  bata da wasa at all,  asalima tana bakin cikin irin tarbiyar da hajiya zainab take bata,  itama hajiya zainab ba wai she's a no nonsense person ba because yaranta maza sun samu good home training amma son tasleem ne yayi mata yawa har bata iya takura mata kou matsa mata,  da sauri tasleem ta Kama bakinta tana nishi sosai,  "wallahi naji Kinyi wani abu har Bangaren yaya zan shiga inyi miki shegen duka... Kuma na baki nan da gobe kije kiyi nazari cikin samarinki ki fadamin yanda kikeso... Am I clear... " ta fad'a mata babu wasa da sauri tace "yes... " "good... " ta fad'a atakaice, mikewa tasleem tayi jikinta na rawa Kaman mazari,  har dafa bango take Don kar ta fadi, tana samu ta fita daga part din sai ta baza da gudu,  tayi Bangaren mom dinta,  sauran kadan da mahboob dake shigowa da mota ya bige ta,  sai ihu take tana kuka,  brake ya taka ya zauna cikin motar yana kallon yanda take gudu kaman ana binta,  b'ata step uku sai ta tsaya ta dake tsalle ta saki ihu  dariya mahboob yayi tare dacewa "spoiled brat.... " ya fad'a yana tuka motar zuwa wajen parking,  kou da yayi parking ya fito Bangaren mom dinshi ya Kama Don jin abinda ke faruwa. Daman tunda tasleem ta fita zuwa Bangaren hajiya Asabe hajiya zainab ta dinga zarya cikin falo tana jiran ta ga a condition din da zata dawo,  tana jin an bude kofa da karfi taji kaman an bude heart dinta saboda yanda taji fargaba,  ihun tasleem ne ya cika koina,  tana shiga falon tun daga wajen kujerun ta kwanta kasa tana rolling zuwa inda mum dinta data dafa kirji ke tsaye,  hajiya rasa abinda zata fad'a mata tayi,  she want to let her cry to her satisfaction then sai suyi magana,  sai Rolling take tana cewa "mummy you promise... Kince bazaki saka ni kuka ba... Kince zakiyiwa dad magana... Wallahi kashe kaina zanyi... Ni banson aure... " take ta maimaitawa,  kofa aka bude mahboob ya shigo,  sallama yayi amma baajinshi saboda ihun tasleem, it baffles me yanda take da loud voice,  in tana ihu kaman ana whistle,  "parrot lafiya... " ya tambayeta yana kallon hajiya,  banza tayi dashi ta cigaba dacewa "wallahi ni ban son aure...ni gidan nan zan zauna... " ta fad'a cikin ihu,  kallon mamaki mahboob yayiwa mom dinshi jin abinda tasleem ke cewa,  "mummy what is happening... " shine tambayar da yayiwa hajiya zainab, jiki kwari hajiya ta koma ta zauna tayi relaxing kan kujera tare dora two hands dint bisa Kai tana girgiza legs ahankali tana cewa "alhaji ne yace ta fiddo miji nan da Wednesday day kou ya zaba mata Wanda ya dace .." ta fad'a sounding so Restless, "aure kuma?.. Me ya jawo wannan sudden decision din dad?... Nasan ba haka nan ya fadi hakan ba... " ya fad'a yana tsaye kusa da tasleem dake faman kuka,  nan hajiya ta fad'a mashi abinda ya faru,  shuru yayi for a moment sanann ya durkusa ya Kama hannun tasleem ta zauna,  "haba parrot saboda aure kike wannan kuka?.. Ai ba abun kuka bane... Ki godewa Allah yasa zakiyi aure da wuri... " bai k'arasa ba tace "wallahi ban so... Ni ban barin gidan nan... " ta fad'a still crying,  "tou ki kwantar da hankalinki... Kinga kou anyi auren sai ki dawo gidan nan kiyi zamanki... " ya fad'a mata saboda yasan sakara ce ba wayau gareta ba, shuru tayi tana sauraron shi alaman maganar na shigarta Don wawanci, "Kinga kawai sai ki kwantar da Hankalinki...basai kin tadawa kanki hankali ba... Ki fiddo wanda kike so... Ayi maku aure amma kina nan gidan... " ya cigaba da fad'a mata karya,  hajiya shuru tayi tana kallonsu, she's surprised yanda akayi yake son shawo kanta in  seconds,  sai yanzu ta yarda tasleem sakarace ta ajin gaba,  she's the kind of girl that don't read novels,  don't talk about boyfriends da kawayenta, she don't discuss anything intimate  or dirty da friends,  kawai a barta da kawo rahoto, (I'm serious note da akwai yara irin tasleem,  I even know one😁😁sangarta ce in yyi yawa sai kaga yaro ya koma sakare mara hankali🤣🤣🤣..but now she's changing). "nidai babu wanda zan aura.... " ta fad'a tana turo baki kuma hawaye na zuba, "OK kina nufin duk yawan tuning din nan da kike baki da Wanda zaki aura?.. Babu Wanda kike so?.. "ya tambayeta,  "ai sune suke damuna... Ni banson su... " ta fad'a cikin sangarta sosai,  "ai wannan babu komai.. Sai ki bari dad ya zaba maki... " da Sauri ta makala mashi kafada,  "ai ba wani abu bane Tunda daman gida zaki zauna... Kinga in kina kuka haka daddy zaice baki da kunya kuma baki da respect... " sai sakin shessheka take tana kallonshi,  "are we good .." ya tanbayeta,  shuru tayi for a moment before saying "me yasa anty bilki b'ata gida...?" bilki is the daughter of her step mom Who is married, "ai ita tace batason zuwa gida... " ya amsa mata,  komawa tayi kasa ta cigaba da kuka tana cewa "nidai ban yarda ba... " ta cigaba da ihun abunta,  mikewa yayi yana cewa "kar ki fasa min dodon kunne... " ta fad'a yana barin dakin,  yana fita ya saki dariya yana fiddo wayarshi,  kawai he's imagining the look of yarda a face dinta lokacin dayace mata zata zauna gida,  sake sakin dariya yayi sosai while dailing number yarima,  lokacin yarima yana Bangaren ummah while wayarshi na Bangaren shi, sau uku ya kirashi baa daga ba sai kawai ya barshi. Tasleem kam kuka ta cigaba dayi har kusan karfe tara da rabi kuma hajiya b'ata ce mata komai ba because another thing about her is in kace zaka b'ata hakuri tafi yanda take so,  shiyasa ta barta tasha kukanta har ta godewa Allah kawai sai bacci ya dauketa,  sai lokacin hajiya ta saki Ajiyan zuciya ta Mike ta dauketa kaman wata yar baby ta kaita dakinta.  Shi dai yarima babu abinda yake tambayan ummah sai ta zabar mashi?  Ita kuma sai tace she's still praying over it.  Karfe goma ya shiga Bangaren shi nan yake ganin miscall din mahboob,  kiranshi yayi sai yaji wayar kashe. Wanka yayi ya kwanta. The following day bayan sallah asuba ya kirashi,  picking yayi yana cewa "jiya inason baka latest about mutuniyar ka sai baka dauka ba... " inji mahboob, "who?. " yarima ya tanbayeshi, "tasleem mana... " daure face yarima yayi yana cewa "Lallai ita kake kira da mutuniyata?.. Pls ka bari kar ma taji ta raina ni... " ya fad'a atakaice,  "ask what happen?.. " mahboob ya fad'a mashi,  idanuwa yarima. Yayi rolling before saying "what?.. "  "wai aure zaayi mata... An b'ata kwana uku ta fiddo miji kou a zaba mata... Come and see drama... She was crying kaman Ance mummy is dead..." shidai yarima find nothing amusing about the news, amma yana sauraronshi,  "kasan me nace mata... I told her kou tayi aure gida zata zauna sai lokacin ta Dan sassauta... " now this sounds amusing to him and he smiles, "lallai sakarace wannan yarinyar... Allah ya b'ata Mai zanemin ita... "inji yarima,  dariya mahboob yayi yace "ba Amin ba wallahi... Me zaa buga a jikin wannan..." ya fad'a cikin dariya, "is that all?. " inji yarima, "bagane is that all ba" "I mean why you gave me three miscalls..." "yes... Was laughing very loud so wanted to share the fun with you... " mahboob ya fad'a mashi, baki yarima ya tabe tare dacewa "lallai baka da abunyi... There's nothing funny about the story of that annoying creature... one thing is certain...duk ranar da Allah ya bani dama sai na zaneta..." inji yarima,  dariya kawai mahboob yayi, nan sukayi hira for about ten more minutes sannan sukayi sallama.   Tasleem kam woke up with heavy eyes and serious headache,  bayan tayi sallah kou part din mum dinta b'ata shiga ba ta fita zuwa gaida dad dinta,  she want to see if he's joking or serious,  tana shiga sanye da long hijab wanda ke kan kayan baccinta, shima bai dade da dawowa daga masjid ba,  gaidashi tayi ya amsa kaman baiso,  "kin dai ji abinda nace kou...gobe ki kawomin sunan wanda kikeso da aure... Kou kuma in zaba maki..." ya fad'a atakaice,  nan dai tasleem tasan he's so Serious "daddy am sorry... Ban Karawa " ta fad'a Cikin low voice,  " tashi ki bani waje... " ya daka mata tsawa,  jiki na rawa ta Mike,  she can feel how hot her body is,  dakin mom dinta ta komawa tana kuka,  rarrashinta hajiya ta shiga yi tana mata magana cikin kunne,  babu Abinda take fad'a mata sai tayi hakuri kawai ta daina kuka sannan ta fadi sunan Wanda takeso kar a kawo mata Wanda b'ata so,  she's still on her case na cewa ita babu Wanda takeso.  Wednesday Tasleem kam tunda take b'ata taba shiga tashin hankali wanda mahaifiyar ta b'ata magance mata ba sai wannan, kullum babu abinda Hajiya take fad'a mata sai ta fadi sunan Wanda take so amma sai tace babu,  a nata tunanin if b'ata fadi suna ba zaa kyaleta,  tunda wannan maganar ya taso ta daina cin abinci wai so take ta mutu,  gani Tuesday and Wednesday batazo school ba yasa friends dinta har su biyar suka zo gidansu bayan sun taso daga school  Don babu dadi da tasleem b'ata zuwa, she's so fun to be with kou ba komai zakasha dariya da silly and childish behavior dinta. Suna zuwa ta shiga fad'a masu halin da ake ciki,  banda dariya babu abinda suke despite she's crying "amma zaayi chakwakiya tasleem... Kece zaayiwa aure... Chabdin... Bari muga wannan lucky man din..." daya daga cikin kawayen ta ta fad'a cikin dariya sosai, pillow tasleem ta rungume tana kuka, "kuma a fad'a maki gaskiya da Kinyi aure babu Mai yarda ki zauna gida... Gidanki zaa kaiki... Kilan MA wata garin zaa kaiki... Don haka bye bye to mummy... " inji wata ta fada mata cikin zolaya wnada yasa  tasleem kara volume  kukanta "ahmed ya cuce ni... " was what she said crying,  "yanzu dai babe ki fiddo miji musha biki... " inji daya daga cikinsu "aa ni babu wanda nakeso... " ta fad'a  cikin kuka, shuru sukayi saboda yanda take kuka,  sai kuma ta fara basu tausayi,  bayanta suka fara shafawa daya daga cikinsu na cewa "dear aure is not bad fa.. You will have your own big house... And big car in Allah ya baki miji maikudi...komai kikeso  zakiyi... Don haka take it easy on your self and pray...:" tasleem dai  jinsu take,  tasan babu abinda zata samu a gidan muji da gidan su babu,  so she thought. Shima dai yarima babu abinda  yake son ji kaman sunan wacce zaa zaba mashi, he knows ya riga yayi making huge mistake by saying a zaba. Mashi mata and now he's waiting to see how it's going to end, all he wants to know is the name, in yaji sunan yasan zai samu sukuni, then all the fear will vanish amma daya tambayi ummah kou ta gama adua sai Tace aa. Shi kam alhaji mussadiq na ganin it's Wednesday day babu bayani sai yanke hukunci yiwa daya daga cikin abokanshi da basu da magana sai su hada auren yaransu saboda zumunci ya dore magana, amma he can't do That without confiding in he's elder brother wato Mai martaba, dukkansu babu Mai yakan hukunci on their own,dole ne zaka fad'a mashi is not that he will decide for you but he will give you better advice that's in kana son ka bi in kuma baka so shikenan. Hakan yasa alhaji mussadiq ya shirya bayan sallah ishai ya nufi fad'a wajen Dan uwanshi. [3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 9❤💜💙💚🧡 Sak'aci ❤💜💙💚🧡💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 9⃣ Alhaji mussadiq yasan when to see he's brother with out any hindrance Don yasan kullum cikin mutane yake amma daga bakin magrub you have to very very very important to see him, daman family don't have to take permission to see him balle he's favourite brother mussadiq, shi kanshi alhaji mussadiq nada sarauta da aka nadashi amma Sam bai da lokaci so bai cika zaman fada ba sai in ya dade bai bar gari ba kou kuma Kasar, karfe tara ya wuce da few minutes yayi stepping into his highness chambers, yana zaune da wani daga cikin dukes dinshi suna magana alhaji mussadiq ya shigo da sallama, girman wannan falon ya baci Don sallamanshi na farko basu ji ba sai da ya kara zuwa kusa dasu ya maimaita sanann suka daga Kai tare da amsawa, daman sarki yasan he's the one, murmushi ya saki yana cewa "yau ka gan dama zuwa gaidani kenan... " ya fad'a wearing a nice smile dake nunawa yarima shine Sak, alhaji murmushi ya saki ya karaso ya durkusa gaban yayanshi ya gaidashi cikin respect kaman ubanshi, hannu Mai martaba ya mika mashi suka Gaisa, gaisawa sukayi da duke din sarki, Mai Martaba kallon duke dinshi yayi yace " gobe Insha Allah zamu cigaba... " ya fad'a, nodding mutumin yayi in a respective way sanann ya Mike ya fice, "wato wannan zuwan nasan ba haka nan bane... " inji Mai martaba, dariya alhaji yayi yace "haba ranka shi dade... Your royal highness... ba haka bane... Kaga wannan tafiyar dana fad'a maka zanyi?.. " ya fad'a mashi "eh.. I remember... " inji Mai martaba "tou last week Na dawo kasar kuma sai da nayi kwana biyar abuja saboda wasu abubuwa dake bukatar attention dina...sai ranar Saturday na shigo garin nan... Am sorry ban shigo ba sai yau... Nasan kaima busy kake always... " "yes amma nor Matter how busy I am Family is family... Ya hanya ya harkoki... " "alhamdulillah your highness... Ya harkokin fada?.. " inji alhaji "alhamdulillah gashi muna ta fama.... " ya amsa mashi, "Allah ya kara jagora ya tsare ya kuma taimaka mana..." "Amin Don hasken annabi... " inji Mai martaba yana kallon kaninshi, abunka da jini sai cewa yayi "you look disturbed meke damunka... " inji mai martaba, murmushi alhaji ya saki yana dan girgiza Kai tare dacewa "yaya kenan... Ya akayi ka gane wani abu na damuna?.. " "haba...ai duk yanda duniya zata sauya babu yanda zaayi da zan rasa gane damuwar ka... It's all over you... " Mai martaba ya fad'a wearing smile yana kallon kaninshi, daman alhaji yasan Dan uwanshi da wannan habit din tun suna yara, dakinsu guda kuma Mai martaba ya goya alhaji da bayanshi so he knows him tun yana Dan yaro, he can only hide he's feeling from others amma ban da Mai martaba, kallo daya zaiyi mashi ya gane something is wrong with him, "nifa nothing is wrong with me... Kawai nazo ne muyi zumunci kuma in fada maka abinda nake shirin yi.... " inji alhaji Dariya Mai martaba yayi very loud tare dacewa "haba wa Dan iya... Nasan AI da magana...tou muji abinda kake shirin yin... Sannan muyi zumuncin," ya fad'a laughing out loud daya gane he's not wrong, shuru alhaji yayi for a moment Don kou kadan bai son ya fadi dalilin dayasa zaiyiwa tasleem aure kuma yasan dole sai Mai martaba ya Tambayi dalili, "daman wani abokina ne ya dameni kan zancen mu. Hada zumunci ta hanyar hada auren yaranmu...shine na yanke hukunci in bashi tasleem ya baiwa danshi... " ya fad'a ahankali, shuru Mai martaba yayi dayaji tasleem, yasan for sure his fulani wato hajiya amina mentioned her among her choice for the prince, bai iya ganeta despite takan zo gaisheshi in tana gidan saboda he have lot on he's plate amma in ya ganta ya Santa, "tou... Shi waye abokin naka?.. " ya tambayeshi, Kai alhaji ya shafa trying to figure out who to call before Mai martaba ya gane he's forming it, "well.. It's... Uhmm.. Alhaji Umar... " dariya Mai martaba yayi yace "shafa Kai kou... You're lying... When you lie you rub your head daga baya zuwa gaba... Anyway wannan is not the problem... Ita tasleem babu Wanda take so ne da zaka bawa abokin ka ya bawa danshi like a piece of property?.. " ya tambayeshi sounding firm and serious, "gaskiya na b'ata zabi ta fiddo Wanda take so kou in zaba mata kuma sai b'ata fiddo ba... " ya amsa mashi, shuru ne ya Dan biyo baya for a while before Mai martaba yace "tou..amma have you promise your uhmmm alhaji Umar... " ya. Fad'a kaman yanda alhaji ya fad'a, dariya alhaji ya saki "ka fad'a mashi zaka bashi ita ne?...tskanin ka da Allah...tell me the truth because I have a reason to say this... " "no your highness... Bamuyi wata magana dashi ba tukun.. Kadai san there's no way zanyi hakan without informing you first... " ya fad'a mashi cikin girmamawa, "very good dan iya...well kasan why am. Asking... " ya tambayeshi, Kai. Alhaji ya girgiza mashi before saying "aa ranka shi dade... " "gani nake kaman faduwa ce zata zo daidai da zama saboda Aliyu ya fadawa mahaifiyar shi ta zaba mashi mata... Kuma ita fulani tana da zabinta... I personally asked her su waye take ganin zasu dace da shi Aliyu... I think tasleem was the first or second data kira... So Shiyasa kaji nace tsakanin ka da Allah kayi magana da abokinka Don kasan mu bamu karamar magana.. " AI tunda alhaji yaji inda Mai martaba ya dosa taji wani irin sanyi cikin ranshi, he can't believe this is happening, he's so happy his hearing this, nikam nace da kar kayi saurin murna kam, daman shi bai san ya relationship din dake tsakanin tasleem da yarima yake ba. "aa yaya... Ban fad'a mashi komai ba inda na fad'a mashi kasan zan fad'a maka... " "Then very good... Kasan daman ance in gida bai koshi ba bai kamata a kaiwa dawa ba... So kaga mu sai mu kara hada namu zumuncin..amma fulani will be so happy to hear this... " Mai martaba ya fad'a cikin farin ciki, dariya alhaji yayi yace "Amma gaskiya am excited already... Saidai shi yarima bazaiyi complain ba?.. " bai k'arasa ba sarki yace "why are you talking like this sai kace kou Kai baka isa kace Aliyu zo ga tasleem na. Baka ka aura an ta zauna ba... Don't want to hear such words from you again... Bamatsa mashi akayi ba shi yace a zaba mashi mata kuma Allah da ikonsa sai gaka... Ai sai mu godewa rabbi...yanzu dai wannan maganar yanda mukayi ta haka zata tsaya... Ni zabawa tasleem Aliyu shi kuma Aliyu na bashi tasleem.. Fakat... " ya fad'a using he's ruling voice, "alhamdulillah... Allah ya sanya alkhairi... Allah yasa ayi a gabanmu baa bayanmu ba... " alhaji ya fad'a cikin jin dadi, yasan now no insult as he knows tasleem a kafar hajiya amina ta taso, yasan she will definitely know lot about her and she still want her for the prince so His so happy Kuma yana tunanin mahaifiyar tasleem too will be happy saboda yanzu tasleem bazataje waje ba balle a san irin banzar tarbiyar datayi mata. "Amin Don nabiyun rahama.... " Mai martaba ya amsa mashi, sun kusa kaiwa hour suna hirarsu na bayan saduwa before alhaji yayi mashi bankwana, "yanzu dai about the marriage komai a hannun na yake... Kawai ka fadawa tasleem tayi miji... " inji Mai martaba ya fadawa alhaji dake tsaye, "daman komai yana hannunka mana... Na baya ma AI duk a hannunka yake balle wannan... " ya fad'a yana dariya, haka dai sukayi sallama suka rabu. Cikin so da kaunar junarsu. Wajen karfe shadaya Mai martaba ya shiga Bangaren hajiya, yau b'ata kwanta da wuri ba tana zaune da counter a hannunta bakinta sai motsawa yake, tana jin sallamanshi ta daga Kai tana amsawa, daman shi take jira su gaisa before ta kwanta Don tasan confirm zai shigo, he's face look so Bright than ever, gaidashi tayi tana kallon face dinshi that says alot, amsawa yayi shima ya zauna kan royal carpet da take zaune, " wannan nishadin nasan da akwai magana... " ta fad'a mashi tana murmushi, dariya ya saki yace "sosai albishir nazo maki daita... Sai kince goro... " dariya itama tayi tace "goro... " "fari kou ja... " ya fad'a sounding so childish and funny, dariya tayi sosai tace "fari tas kaman zuciyar ka... " ta amsa mashi, "tou na samowa Aliyu mata... "idanuwa hajiya ta zaro tare dacewa "really... Who?.. " ta fad'a cike da mamaki sanann gabanta na faduwa saboda kar ya fita daga cikin wayanda take da raayin hadawa da yarima, she's wondering who it could be "well dazun mussadiq yazo yana fad'a min yana son bawa abokinshi tasleem ya bawa danshi ni kuma nace a barwa Aliyu... " jin an ambaci tasleem yasa hajiya ta lumshe idanuwa before saying "ayirrrrr....alhamdulillah... Allah Mai iko... Wato haka yake yanda yaso... Alhamdulillah am so happy... " ta fad'a sounding so excited, murmushi Mai martaba ya saki yana kallon yanda ta zama lokaci guda saboda farin ciki "wato gimbiyata is meant to be my daughter in law... Kai naji dadin wannan abun...ni kaina babu wacce nakeso in hadasu sai ita.. Amma... " ta fada tana slowing down a bit tana tuna yanda tsakanin tasleem da Aliyu yake, she keeps remembering if har ta bude baki ta fadawa Aliyu cewa tasleem ta zaba mashi hakan ba karamin b'ata mashi rai zaiyi ba as it will seem she did it intentionally, har yanzu b'ata manta yanda basu zama under same shade ba, kuma tun suna yara Aliyu ke nunawa bai son tasleem, tun tasleem b'ata gane ba har tazo ta gane b'ata yarda su zauna waje guda at the same time, in day yazo dayan zai tashi ya bada waje, she still remembers how he use to reply her when ever she asked why bai sonta "she's too lousy and annoying.. Sanann above all Kinfi sonta kaina... Dole inji haushinta tunda ita tasa bana jin dadin autahood dina... " was he's reply always "ban gane amma ba... " Mai. Martaba dake kallon how deep in thought ya maidota cikin hayyacinta, ajiyan zuciya ta saki before saying "did you know tasleem da Aliyu basu zama under the same shade?.. " "bangane hakan ba... " ya tambayeta, "kwata kwata basu kaunar junansu... " tsoki Mai martaba yaja yace "su kashe juna tou in aka daura masu auren... Don't let that bother you... " ya fad'a yana dafa shoulder dinta, "tou shikenan... Amma ina neman alfsrma guda daya tall.." ta fad'a mashi "anything for my fulani.... " ya amsa mata "you should be the one to tell him... Bana son yazo yana yi min borin nan nashi... " dariya yayi yace wannan babu matsala... Will inform him tomorrow... " ya amsa mata, bayan kaman minti goma ta hau gado yaja mata bargo sannan ya fita, daman fa it's in he's habit duk matanshi kan idonshi take hawan gado yaja mata bargo amma Mai kwana turaka sai ta sameshi a turakarshi. The following day bayan sallah asuba hajiya zainab ta shiga Bangaren alhaji Don gaidashi bayan sun gaisa yake fad'a mata yaje wajen Mai martaba Don fad'a mashi zai aurar da tasleem "sai kuma akayi saa yace ya bawa Aliyu... " alhaji ya k'arasa maganar daya fara mata, idanuwa ta zaro tace "alhaji.. Wane Aliyun..." ta fad'a yawun bakinta na tsinkewa "Aliyu nawa kika sani...list them sai in fada maki ko waye daga cikinsu, " ya amsa mata atakaice "Badai yarima ba kou?.. " "ashe kin sani... " "subhanallah... Alhaji kasan ya yaran nan suke kuwa ." ta fad'a idanuwanta duk waje, kou kadan batason a hada tasleem da Aliyu, it's not as if she have anything against him but she knows how much tasleem dislike black mamba, "don't want to know... Kawai mun gama magana so soon everything will be out in open... " "gaskiya alhaji ka sake shawara... " b'ata k'arasa ba yace "kina iya zuwa fada ki fadawa Mai Martaba hakan..as for me na gama nawa.. " ya fad'a mata, "yanzu duk halin da tasleem zata shiga bai dameka ba?... I should have known you don't care about her well-being..." "ai dayake Kai tsaye na tashi na hadata da Aliyu... Despite ina da right da zan zaba mata miji banyi ba sai Da na b'ata dama ta fiddo miji amma Taki...well tunda ke kinasonta why not ki. Maidata ciki yanda only you can feel her... Instead of you to be happy Allah ya rufa maki asiri zata je inda ake sonta.... Yarinyar da kin lalata Sam B'ata da hankali... Babu abinda ta iya sai surutu da mannerless talking... " yanda yake magana sai kaman kabir gombe yana waazi kan something very important saboda yanda yake da hannuwanshi, "you should be happy..." alhaji ya sake fadawa hajiya dake sauraron how he's washing her with he's words, b'ata k'ara cewa komai ba ta Mike amma one thing for sure is she's not going to break tje news to tasleem saidai shi ya fad'a mata da kanshi, tana fita ta hangi tasleem ta taho, smile ta saki yanda bazata gane something new is up ba. Ita kam tasleem kallo daya zaka yi mata ka gane ta rame sosai kan wannan slim Body din, tana tafiya a hankali, tana zuwa daidai inda mom dinta take tace " mumnyna good morning... " "morning my besty... How are you feeling today... " hajiya ta tambayeta, shuru tayi tana turo baki. Alaman she wants to start new tears, "it's OK.. Kije ki dawo... " ta fad'a mata Don kar tayi kuka, haka ta wuce ta gaida dad dinta kuma bai fad'a mata komai ba ya amsa mata ta Mike ta dawo bed room din mum dinta, hannu hajiya ta ware mata ta kwanta gabanta sanann ta zagayeta da hannunta kaman wata small Baby, babu wasting of time bacci yayi gaba daita. As usual yarima ya shirya, hajiya sai kallon shi take tana cewa "yarima na... Angon kwanan nan... " ta fad'a tare da wasu kirari masu dadi, murmushi ya saki tare da cewa "ummah na... Hala Kinyi concluding decision dinki... Pls tell me wacece... " ya tambayeta sounding very anxious, "aa... Ni ban ce ba.. Kawai ina fsrin ciki ka kusa zama ango ne... " ta fad'a cikin dariya, murmushi dai kawai ya saki ya taka zuwa kusa daita yayi mata kiss sannna yace "ummah na tafi... Sai na dawo... " ya fad'a yana fita daga Bangaren ummanshi, Bangaren Mai Martaba yaje ya gaidashi yana durkushe k'asa sai da ya Mike zai tafi yace "in kq dawo da daddare muna da magana da Kai... " Mai. Martaba ya fad'a mashi, komawa yarima yayi ya zauna yana cewa "Abba menene... ai ba sauri nake ba....am my own boss remember... " ya fad'a saboda yasan in har ya fita baiji abinra yake son fad'a mashi ba zai je office ya dinga sake sake, "na sani amma sai Ka dawo zamuyi magana... " ya fada mashi, kaman baiso ya Mike yace "tou sai na dawo... " ya fad'a yana ficewa, kafin yazo wajen motar shi har an Umar ya bude mashi mota, bayan mota ya kalla yaga breakfast dinshi, mota ya tada ya bar gidan. Hes suppose to have driver amma Sam bai so, he feel more save driving himself. Har dare babu Wanda ya fadawa tasleem komai game da decision din da aka yanke, saboda hajiya zainab tayi magana fa hajiya Asabe abokiyar zamanta kuma ta b'ata shawaran kar a fad'a mata komai a barta har sai in yayi tsami Insha Allah kuma zasu shawo kanta, kawai the only thing da zaa dage wajen koya mata is yanda zatayi zaman gidan miji da kuma wasu abubuwa masu amfani kaman gyaran jiki da sauransu, hajiya zainab taji dadin wanna shawaran because ganin har daren Thursday baa kara maganar aure a kanta ba yasa tasleem sakin jiki tana ganin maganar is over, she's happy again,bayan sallah magrub tana zaune a falo da daya daga cikin Mai aikinsu Mai suna Hindu sai labarin abinda ya kusa faruwa daita take b'ata, hajiya ce ta fito daga bed room dinta ta kalli Hindu tace ta basu wuri, babu musu ta tashi ta fita, nan hajiya ta kalli tasleem tace " besty na... " ta kirata "yes mummy... " ta fada tana mikewa ta komo wajen hajiya, kwantawa tayi "kinsan daga yau banason inga kina magana anyhow babu control... In short kar in kare ganin kina hira da masu aiki..." da sauri tasleem ta Mike zaune tana Cewa "mummy why... " ta fads kaman an. Hanata one serious and important thing, "ban san kina tambayata why if I ask you to do something... Am your mother kuma duk abinda nace kiyi shi zakiyi... Kinji kou... " tasleem Dan b'ata face tayi kaman zatayi kuka tace "OK... Amma mummy shuru yana saka warin baki" ta fad'a tana turo baki, dariya hajiya tayi tace "youre not serious " "sannan small. Mummy tace zo zata dinga koya maki girki... " b'ata k'arasa ba taga tasleem ta zaro idanuwa tana cewa "mummy cooking?.. " "yea cooking... " da sauri tasleem tace "mummy why should I cook alhalin da akwai wayanda aka biya Don suyi aikin?... " tasleem ta fad'a exactly yanda mum. Dinta ke fad'a, when ever akayi maganar ya kamata tasleem ta koyi girki sai tace why would she cook alhalin people are hired to do the job. "ke banason rashin kunya... Kin taba ganin mahaifin ki yaci abincin Mai aiki?.. Baki ganin bayan duk kwana biyu ina shiga cikin kitchen in girka abinda mahaifinki zaici?...in ban iyaba zanyine... " ta fad'a babu wasa cikin voice dinta "ni. Mummy why are you saying this now... " ta fad'a tana kokarin kuka, "ban sani ba... Yanzu it's time for you to learn... Kuma kin san small mummy jibgar ki zatayi kuma Bazan tare maki ba..." jin batun duka yasa tasleem tayi saurin natsuwa tana cewa "Dan Allah kar ta dakeni... Zanyi... " ta fad'a tana komawa ta kwanta tare da dora kanta kan kafar mum dinta, kanta hajiya ta shafa tana sakin murmushi, it's coming alot easier than she thought. Yarima kam har Allah Allah yake yayi sallah ishai yaje wajen abbanshi, yasan he hardly call but when he do it must be something very important, he feels it have something to do with maganar aurenshi, shiyasa ya gagara ya ganshi and get it over with Don bai taba jin abu yayi weighing dinshi down kamar maganar zaba mashi mata ba, kawia he's praying a zaba mashi wacce ta dashi, kou da suka fito daga masjid yarima bai shiga nashi Bangaren ba yabi bayan dad dinshi da mutane ke biye dashi, chan chambers dinshi ya shiga mutane biyu suka bishi, shima yarima shiga yayi ya ya samu waje nesa dasu ya zauna, sun kusa hour guda ana magana Wanda baiji sabida nisa dake tsakanin su, saida suka gama suka Mike suka Fita, sanann ya Mike yaje kusa da dad dinshi ya zauna kasa facing he's dad, "daman inason yi maka congratulations ne... Abun da ka bamu cigiya ya samu... " yarima ji yayi gabanshi na faduwa kaman wani mara gaskiya, yasan it's about maganar matarshi, "abbah wacece... " ya fad'a trying to be calm, " it's kanwarka tasleem... " Mai. Martaba ya fad'a mashi atakaice, wani irin ajiyan zuciya yarima ya saki sai kuma yaji wani abu ya taso mashi, kaman an Wulla mashi Pepper cikin makoshi ya fara tari da karfi yana yarfa hannuwa. Thanks.. [3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 10💜💙❤🧡🧡 Sak'aci 💛❤💙💜🧡💚 ®Zuwairat (ummumaryam) 1⃣0⃣ Tankar kana cikin cin abinci Mai shegen pepper mistakenly ya hau ba Kai haka yarima keji, saidai nashi zafin baa Kai kawai ya tsaya ba har a zuciya, sai dafa chest dinshi yake yana tari da karfi, nan take Mai martaba ya gane abinda yake nufi, wato zancen baiyi mashi dadi ba, yarima kam sai coughing yake da karfi, ganin tarin bai da ranar tsayawa yasa ya dauki cup dake gefenshi Wanda da akwia ruwa ya mika Mashi, da sauri ya amsa yasha, bayan kaman minti guda ya dinga sakin ajiyan zuciya kanshi kasa " you should see a doctor about that cough... " Mai martaba ya fad'a mashi, ajiye cup din hannunshi yayi ya kalli dad dinshi, babu abinda ke yawo cikin ranshi sai statement din dad dinshi, "sorry abba banji me ka fara cewa ba... " ya fad'a kaman maraya, "na me?.. " ya tambayeshi face dinshi babu walwala Don baison rainin hankali, "wai... Wacce... Zan... Aura... Din... " ya fad'a cikin stammer sosai sannan jikinshi da voice dinshi na rawa, "nace yaruwarka... Tasleem... Ita na zaba maka.. Kou da matsala ne..." ta tambayeshi Kai tsaye, irin tambayan nan da zaayi maka Wanda ke nufin if you dare say no saboda yanda zaayi maka ita, ahankali ya girgiza Kai alaman babu matsala amma kuma deep down yasan duk duniya babu Wanda ke cikin matsala kaman shi, he can't believe shi ne yau akewa albishir zai auri yarinyar da bai iya minti biyu cikin same roof daita, "zero chemistry... Marriage... " ya fad'a cikin rawar jiki under his voice, "you said what?.. "Mai martaba ya tambayeshi, "nothing... " ya amsa mashi cikin rawar jiki yana kokarin mikewa, "good night... Abba... " ya fad'a walking like kaza da ruwa ya doka, bayanshi yabi da kallo yana kallon yanda yake tafiya, shi dai Mai martaba bai ji komai da reaction dinshi because yasan duk yanda zaace maaurata basu kaunar aure, basu shekara basu haihu ba, sai indai Allah bai kawo ba, so he knows everything will be alright. Simi Simi ya fita walking as fast as he could, he feels like bursting in to flame, sai yanzu ya gane zancen nan da ake cewa follow your instincts, the moment ya bude baki ya fadawa mum dinshi maganar nema mashi mata yaji ya fara regretting, at the moment maganar ya fita daga bakinshi yaji why did he said it, "why? " ya fad'a yana tafiya da sauri, "kaico... " ya fad'a cikin matsanacin tashin hankali, "tasleem ..." ya fad'a wondering how comes, aka zaba mashi ita, besides yasan kou Mai martaba bai san how much he despise her ba his mom knows, kuma yasan dole zai fad'a mata ita zai zaba mashi, in short all his thinking now is ai ba Mai martaba ya fadawa ta nema mashi mata ba, ita yace ta nema mashi "why!!! " ya fad'a sounding like super man walking very fast zuwa Bangaren ummah, yana shiga ya wuce zuwa bed room dinta, yana shiga ya dafa kai ya saki wani irin ihu in a horrific way Wanda yasa hajiya gane cewa "he's been informed, ..."tafada tana mikewa heading to inda yake tsaye rike da kanshi yana kwala ihu, yana ganin ta taho sai Ya juya mata baya saboda yanda yake ji yake kaman zuciyar shi zai fito mashi ta baki, wani irin ihu ya sake wannan Karin da karfi inda gidan anyhow building ne da sai mutane sun taru gidan amma dayake well built house ne kou kana falo baka jin ihunshi, bayanshi ta dafa tana cewa "fav... Meye haka?.. " ta tafada tana shafa bayanshi, she can feel yanda jikinshi ke rawa, "ummah ki bar... Tambaya... Ta... Kinsan... What... You.. Just did to me... " ya fad'a kaman zaiyi kuka amma Don tsabagin temper baiga hawaye ba, "me nayi maka fav... Pls sit down and keep calm... " ta fad'a tana shafa bayanshi, janyewa yayi daga inda take tsaye sai ji kake Tim ya buga hannunshi da bango, "kai. banson rashin hankali!!" ta daka mashi tsawa, zama yayi kasa yana dukan kasa kaman mutum, "ina ni... Ina.. Tasleem... " ya Fad'a yana dukan kasa da karfi, "fav ka dauka abinda Allah keso kenan...tana cikin raina amma banason abinda zai sa kace banyi maka adalci ba so ban Zabe ta ba... Amma dayake fatan alkairi muke sai GA Mai martaba da maganar ta har ya gama magana da Dan iya... Don haka sai ka dauki kaddara kayi biyayya ga mahaifinka.... " "ummah... Ina alkhairi Ina tasleem.... Ba hanya guda... " "wallahi ranka zai baci... " hajiya ta daka mashi tsawa jin abinda zai fad'a, shuru yayi ya cigaba da dukan kasa looking like a mad man, ita kanta hajiya tana tunanin how tasleem zata iya zama da wannan da in ranshi ya baci babu abinda yake nema sai abun duka, "ummah... Ke.. Nace ki zaba... Min mata... Ba abba ba... " ya fad'a yana dukan kasa still, in da zaa daga hannunshi wajen zai nuna alaman yaji jiki saboda kaman ba jikinshi ba, "na Sani... Amma ka dauki auren tasleem as destiny... " "ummah you said destiny.. lousy girl da bakinta.... bai da control.... ni ummah aa pls... Kiyiwa abba magana... " ya fad'a mata yana daga idanuwa ya kalleta, idanuwashi kaman ba nashi ba, "kai ka taba ganin inda mutum ya auri Wanda ba matarshi ba?.. Ai duk Wanda ka gani da mace tou rabonshi ce... Don haka kar ka sake wata magana dangane da wannan case din,... " "ni ummah no... Banso... " "Dan ubanka sai kaje ka fadawa mahaifinka hakan... Banson rashin kunya wallahi... Yanzu nan Ranka zai mugun baci wallahi... " ta fad'a sounding so angry about how he's behaving, idanuwa ya lumshe tare da fara counting kaman yanda ya saba "kar kayi min wannan haukan nan wajen ...sarkin masu zuciya na duniya.... You better start behaving yourself wallahi before mahaifinka ya gane kana Neman bijirewa umarninshi....and kasan halin shi..." ta fad'a mashi tana juyawa ta bar kusa dashi, Yarima kam baijin abinda take cewa sabida counting kawai yake, komawa hajiya tayi ta zauna kan wata royal seat tana kallonshi, kaman wasa he's counting har kusan 1000, ganin dai abun bai karewa yasa hajiya ta Mike ta dauki alquran ta mika mashi, ahankali ya daga ido ya kalleta ya amsa, hannunshi sai rawa yake, she wonder why he's behaving like this, ko Kadan b'ata taba ganin aibun tasleem in any way ba, ta san kou kadan basu shiri amma in yayi hakuri komai zai wuce, tasleem is a jovial girl amma shi in zaa kasheshi bai san one single thing he like about her ba, nothing at all, zama tayi nan gabanshi da sauri ya kwanta nan inda yake tare da dora kai kan kafarta still breathing high, "tashi kayi karatu... It's the solution to all problems..ba wannan counting da kake ba... " ta fad'a tana shafa kanshi, ahankali ya Mike zaune ya bude alquran an ya fara karantawa cikin ranshi. Bayan kaman full hour yaji ya Dan samu saukin abinda yake ji cikin ranshi amma still his praying Allah yasa it's all a dream or one huge joke amma yasan it can never be a dream saboda any news that come from his dad ia real. All this while hajiya na Zaune sai kallonshi take, kawai she's praying kar ya dinga dukan tasleem if anyi auren Don auren kam babu fashi. "ummah I prayed... Allah ya b'ata.. Miji Mai... Dukanta in tayi aure.... " ya fad'a kaman ya san what his mom Is thinking about, "tou tunda kaine mijin kar in kuskura inji ka tabata wallahi.... " hajiya ta fad'a mashi, "da gaske dai ....zaa yi kenan... " ya fad'a cikin sanyi murya, "eh mana... Ka taba ganin inda mahaifinka yayi magana biyu?..kawai ka kwantar da hankalinka...tasleem yarinya Mai dadin zama da nishadi... Am sure one day zata saka nishadi... " inji hajiyq "ummah... She's... Lousy... Banason Mai.... Surutu... Gulmana tazo..tayi maki... ".ya fad'a cikin stammer sosai "ai Kuma ba wani abu bane... Kai dum ita dum?.. Sai ku haifi kurame kenan...." jin maganar Haihuwa yasa yarima ya sake dafe kanshi saboda takaici, the things he's taking serious means nothing to his mom, shi kou kadan a rayuwar shi Mai son mace Mai surutu, macen da b'ata da kamun kai, macen da b'ata kunya, yasan duk abubuwan nan daya fadi tasleem b'ata da quality kou daya, b'ata da quality da yake so a mace dukda bai taba yi mata kallon mintu biyu tunda suke da ita ba, he doesn't care about her appearance amma shidai yasan shi da tasleem basu dace ba sam. "ai data fadamin abinda ta gani cikin wayarka cewa tayi in fad'a maka kaji tsoron Allah kar a saka ka a wuta... You see tasleem is not as bad as you think... Duk yanda kake tunanin baka son mutum da akwai abinda zaka so a wajen Mutum muddin ka bashi dama ka karanceshi...dont judge book By it's cover pls... " ganin dai maganar da take it's nothing compare to what his feeling and kuma kou kadan bai rage mashi abinda ke cikin ranshi ya sa ya Mike rike da alquran dake hannunshi, kou magana bai k'ara yiwa ummah ba ya fita daga bed room dinta, cikin sauri ya shiga nashi chambers, cikin bed room dinshi ya wuce ya balli wasu pills ya sha sannan ya wulla kanshi kan gado ya dafe kai, duk wannan tension da yake ciki bai samu hawaye kou daya ba, sai nishi kawai yake sama sama, "tasleem... " ya fad'a under serious anger, "the person... I Want strangle.... " ya sake fad'a cikin anger, yasan kou duk duniya zasu taru a kanshi babu Mai iya fad'a mashi one unique quality tattare da ita, he sees her s zero in everything, wani takaici da yake ji is yanda ya maida hankali wajen ginin gidanshi, irin gidajen nan ne ba abroad aka gina mashi, he saw the style a kasar waje and have yo look for the architecture da yayi wannan aiki yazo ya zana mashi nashi aka fara foundation sannna ya biyashi ya koma, lokacin ginin gidan sai da ya tashi bai da kou sisi because dukda kullum ana Bashi kudin he still need more, now kuma sai a ce tasleem zata zauna a gidan, bai da enemy a danginsu amma kou gidanshi bai fatan tasleem tazo. Bayan kaman talatin of endless thinking ya dauki wayarshi yayi dailing number mahboob luckily mahboob bai kwanta ba dukda it's 10 plus, yana picking yayi sallama tare dacewa "yarima how far... Baka Kwanta ba Kenan..." ya fad'a mashi yanda yayi magana yasa Yarima sani cewa bai san abinda ke faruwa ba, shuru yarima yayi not knowing where to start from, "hello... Yarima... Are you there?.. " mahboob ya sake tambayanshi, "an gama Dani.... " shine abinda yarima ya fad'a mashi "what's wrong.. You sound bad... " inji mahboob, wani irin ajiyan zuciya yarima ya saki before saying "can you believe this?.. " "what?.. " "wai.. kanwarka....zaa.. Aura.. Min.... Abba have made... The decision... " wani irin salati mahboob ya saki from the other side not believing his ears, yasan this is not going to end well as both hate each other with passion "how comes... " shine abinda mahboob ya tambayeshi, "I don't know... " "AI mu nan babu Wanda yaji wannan zancen.. Kou ita tasleem am sure b'ata san da maganar ba... Because na shiga part din mummy dazun and she's alright... " "what ever... Nidai.. Pls... Scare... Tell her... Zan zaneta... Morning.. Afternoon and night...kar ta amince pls... In ta yarda it's her obituary... " ya fad'a sounding so commanding, mahboob couldn't help it but laugh, saboda yanda yarima ke magana kasan da gaske yake amma kuma kou hauka yake vai isa ya taba tasleem ba, kou ba komai ummah will skin him. Alive "wato... Nazama mahaukaci.. Kou... You're laughing... Am. Suspecting you have... Hand in this... " yarima ya fad'a sounding very very tensed, "no pls... Kawai dai you're sounding very bad now and it's funny... Ta yaya zanje in Kama fadawa tasleem hakan taje ta yayata ni har abba yaji?... Kasan she will be like yaya khalifa yace yaya Aliyu zai dinga dukana safe da rana da dare.. Kawai ta sani zarya gaban manya... If you want to threaten her kayi mata da kanka... Amma ni..." yarima dake sauraron abinda mahboob kecewa kashe wayarshi yayi saboda haushi da takaici. Wannan daren yanda yarima yaga rana haka ya ga daren, sai juye juye kawia yake yana tunanin how is going to be, kawai his thinking zaa bashi full woman da zaiyi moreta to the fullest knowing how much he needs it, he so Much in need it, shi gani yake babu komai a jikin tasleem saboda bai kallonta, he's thinking her chest is empty kaman nashi, he need something huge, he's a fan of big boobs, shi yasa farida ta dauke mashi hankali, yarima irin matasan nan ne dake fama da libido amma kou friends basu fadawa, kawai suna jiran suyi aure suji dadin da kowa ke ji, he always dream of an extreme romantic life with his wife, yana kallon romantic movies and also read some romantic novels when very free, so ya tsara life dinshi and any woman that will he married to him will be very lucky. Wajen karfe biyar na asuba ya Mike zaune idanuwanshi sunyi Mashi nauyi sosai saboda rashin bacci da kuma ciwon kai. Mikewa yayi ya nufi bathroom, yau kam. Baa samu wannan morning erection din ba, single ya shiga ya fito da alwallah, ji yayi kanshi yayi mashi nauyi sosai ciwo, wajen mini fridge dake bed room dinshi ya bude ya dauki ruwa sannan ya nufi inda aspirin suke ya dauki container ya bude ya dauki biyu ya jefa cikin baki tare da shan ruwa. This is the worst day of he's life, a haka har ya fita yaje yayi sallah, duk Wanda zai ganshi yasan something is really wrong with him. Kou Umar daya zo sai da ya tambayeshi abinda ke damunshi yayi banza dashi. The following day Mai martaba ya kira galadima, wambai, babban hakimi, sai ciroma wato his first son the crown prince Wanda shine babban Dan hajiya amina, nan ya shaida masu maganar auren Aliyu kou kadan bai son a b'ata lokaci kan maganar auren saboda yaga taken taken Aliyu kou da suka hadu a masjid yaga yanayinshi, he's q man that One look into your eyes zai gane abinda ke ranka, ciroma was so happy Auta zaiyi aure. A family dinsu da akwai uncle din sarki Wanda baa yanke hukunci sai sarki yaje kou ya aiki P. R. O dinshi ya fad'a mashi halin da ake ciki, aba kiran ci da kawu Mai maje, nan aka yanke hukuncin P. R. O yaje ya ya fad'a mashi zaa hada auren Aliyu da tasleem in ya nuna amincewanshi sai a kai kayan neman aure da saka rana, komai nasu yanda alada ya tsara sukeyi. Yarima bai je office ba yau kulle kofarshi yayi ya koma ya kwanta saboda kar ma a dameshi. Taslem tayi deciding taje school yau saboda she thought all is well again, jin nobody is saying anything anymore yasa take tunanin her dad has forgiven her, she's happy again, cikin shiga Mai kyau ta dora long hijab har kasa ta fito, dakin mom dinta tashiga tayi mata bye ta fita compound, yau driver zai kaita as ordered by her mother, tana fitowa mahboob na fitowa, daga nesa yace "parrot wait... " ya fad'a heading toward her, tsayawa tayi tana jiran ya karaso, yana zuwa ta gaisheshi tana turo baki, dariya saki yana cewa "wai ya ake ciki ne?.. " ya tambayeta seeking for info "dame?.. " ta tambayeshi cikin shagwaba, "da maganar auren mana banason rainan wayau... " dariya ta saki tace "ai daddy ya fasa.. Banji ya kara maganar ba... Kilan mum ta shawo kanshi... " ta fad'a cikin nishadi, dariya ya saki yana kokarin bude baki yayi magana tayi saurin cewa "untorrr... I know duk Kuna jira q fitar Dani daga gidan nan... Untorrr am Not going any where... " ta fad'a tana mashi gwalo, "yarinya kina ruwa... " ya fad'a mata laughing very loud "oho dai... " ta fad'a tana barin wajen da sauri. Sai yaji ma ta bashi tausayi da bata san abinda ke faruwa ba Don yasan if she knows bazata fito looking do happy ba. Mota ta shiga aka jata suka bar gidan. kou da taje school babu abinda ake tambayar ta sai maganar aurenta kuma her reply was proudly an Fasa. Da good news P. R. O ya dawo inda yaje baba Mai maje ya bada amincewanshi kan maganar auren yarima da tasleem. Nan take Mai martaba ya yanke hukuncin cikin sati guda zaa kai kudin neman aure da kuma saka rana. Mahboob daya iso Bangaren yarima babu irin Bugawan da baiyi ba amma bai bude ba, sai da ya kai kusa minti talatin yana bugawa sannan yarima ya bude kofa daga shi shorts, face dinshi babu walwala at all, kaman bai san mahboob ba ya koma ciki leaving him standing, bayan mahboob ya shiga ciki yake cewa "kasan wannan yarinyar b'ata san komai ba...i. asked her... " gani yayi maganar ba Mai dadi bane kawai sai ta Mike ya bar mashi falo, Umar that waiting for him to open the door Don ya bashi abinci ne yayi saurin amso abinci ya jera mashi amma yana shiga cikin Don ya fad'a mashi food is ready sai kawai ya nuna mashi hanyar waje. Hajiya kam tasan yana chan yana fama kuma hakan dameta ba, it's not as she don't care about him amma tasan any slightest pet from her will make him misbehave. Da dare hajiya ta kira Maman tasleem, lokacin suna zaune tare da tasleem, picking tayi tare da sallama tana cewa "fulani ina wuni... " ta fad'a tana mikewa Don kar hajiya tayi wata magana da zai sa tasleem gane abunda ke faruwa, itama tasleem mikewa tayi tana binta tana cewa "mummy ummah ce?..."ta fad'a ta binta kaman ita aka kira "alhamdulillah.... Ya akaji da wannan abun alkhairi kuma?.. Muna fatan Allah yasa ayi damu... " inji ummah, "Amin fulani.. Allah yasa hakan alkhairi ne... Ya kuma basu hakuri da junansu... Nasan kin fini sanin komai game dasu... "hajiya zainab ta fad'a tana kauda wayar daga tasleem Don kar taji "kar ki damu dear... Komai zaiyi daidai... Naji kaman itace ke magana kou?.. " " eh... Wai dole in bata waya kaman ita aka kira... " inji hajiya, dariya ummah tayi sannan tace "ki bawa gimbiyata wayar... Daman albarkacin ta kike ci ai... " ta fad'a tana dariya, itama hajiya dariya tayi tace "tou masu gimbiya.... Amma fa wannan mutanen basu san maganar ba tukun... " ta fad'a mata cikin dabara Don kar tasleem dake jira a mika mata waya ta gane, dariya ummah ta sakeyi sannan tace "shiyasa naji murya da zak'i kenan....sai yaushe zasu gane tou...muma muna nan muna fama... Ai kyau ayi komai a wuce wajen kou?.. " inji ummah, tasleem dake sauraro tace "mummy me zaayi..." ta tambayi mum Dinta, banza hajiya tayi daita tacigaba da cewa "aini fulani fargaba nake ne... Banson su tadamin hankali... It's better a je zuwa a hakan tukun... Duk sanda zasu ji kilan hidiman ya gabato..." tasleem kasa kunne tayi tana jin ana maganar hidima, "Anya hakan yayi?.. Ai it's better ayi a wuce wajen kou?.. Anyway shikenan... Bata waya... " inji ummah. Thanks11❤💙💜🧡💚 Sak'aci 💚💛💙💜🧡❤ An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels