An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels ✨🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH✨ ✨3 GENTLE LADY'S👩✨ WRITTER'S ✍🏻 ASSOCIATION ✨🍃✨🍃✨🍃✨ https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 ✨🍃✍🏻✨📚🍃✍🏻✨✨🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡 ️🗡️✨ بسم الله الر حمن الر حيم Dasunan Allah mae rahama maejin Mae In the name of Allah the most macifull and the most gracious 💖🤍💞💞🍃✨ 1⃣&2⃣ 'DAN HAKIN🍃 DAKA RAINA😏🤔 Nah Sadiya A umar 💕Ummuh fateemah💕 Hadarine agarin sosae adur 'kushe take abakin murhu tanata hura wuta rugum niyyar hadarinne yasata tashi daga gurin dan xuwa ta tattara kayan ruwa dakar take takawa saboda tsohon cikin dake jikinta wanda yakae wata 6 haka take takawa ta tattara Mayan randuna da kayan ruwan Sallama akayi damurmushi akan fuskarta tace aa kakah hajjah sannu da xuwa shigo mana ga hadari yana shirin yankewa Cikin daga murya tace kinga nayi miki kama da wadda xata shiga cikin wannan matsiyacin dakin naku inashi kantace din yake tasan watake nufi Yafuta masallaci Amman yanxu zaedawo kakah hajjah Toh in yazo kice ina nemansa ina gidan alhaji hamisu ko amsarta bata jiraba tajuya ta futa Tashi tae daga tsugunnon datae danta gaedata ta shiga yar bukkar dasuke girki tacigaba da hura wutar Hapsath ce tae sallama cikin sauri dan antasosune saboda hadarin da aka gani agarin Amsa mata RABI'ATU tae tace sannu da xuwa hapsatu antaso kune Eyy Ummerh antashi ne sbd hadarin dayakeson tasowa sannuto maxa jeki cire uniform dinki kije ki kirawa kakah hajjah abbanku yana masallaci yanxu dan naji anyi sallama tun daxu Toh Ummerh daki tashiga tacire uniform dinta wanda sungaji da kodewa sunsha faci kota ko ina saka wata kodaddiyar atamfarta tae tasa hijav dinta tafuto Kakah hajjah ce takara dawowa itada alhaji hamisu Rabi Rabii Rabii kina inane ganinan kakah hajjah Ina shi kantace din yake vae dawoba Amman ga hapsatu nan xata kiramiki shi yanxu tadawo daga mkrnt Tsugunnawa hapsatu tae tace inawunin ku kakah hajjah wani kallon vanxa tae mata 😏😒 kana tace daban wuniba xakiganni eyeee munafuka mae hali irin na uwarta kema kinanan da bakin kinin anrasa mashinshini sae yawo ake ahaka Sallamar alhaji mudan ce tajawo hankalinsu daga maganar dasuke shigowa yakarasa yi yay kamar vaeji me take cewaba cewa yay sannu kakah hajjah anleko mune yau Eyy kantace naxone inji menene hukuncin daka yanke akan xancen dana maka shin kayarda da auren danace kayi ko kuwa Murmushi yay mae kyau yace kakah hajjah abunda dae xan kara fada miki shine kiyi hkr dan bani da halin daxan rinka ciyar da mata viyu Niba wannan natambayekaba kanaji kuma bari infada maka koka amunce kobaka amunceba toh sure babu fashi kanaji ko Tayayama xaka yadda bayan anshanyeka gaba daya sae yadda akae dakae Ahj hamisu ne yace nidama wlh tun farko banasan wannan auren nasu dan kashin tsiya garesu duk yan gidansu talaucine yakashe iyayenta ai Kaema kafada yanxudae ranar asabar ne saurin sure kanajinako inkuma ba hakaba wlh tsine maka xanyi kavi duniya kanajinako Ey Amman ranar asabar jibi fa kenan kakah hajjah mena tanada na auren dadae andagashi Jibi na tsayar ko xaka nuna van isan bane eyeee sae naji Allah yakaemu juyawatae suka futa itada ahj hamisu suka varshi anan tsugunne tagumi yay yayi shiru yayyafin da aka farane kuma vaetashi daga gurinva yasa Ummerh yunkurawa taje takama hannunsa kallonta yay idansa yayi jajir tace muje ciki Daki suka shiga hapsatu kam gurin runfar girkin tashiga ta ixa wutar karar data kusa mutuwa tana share kwallarta Bude tukunyar tae Amman mexata ga.. 🍃 🍃ALKALAMI YAFI TAKOBI🗡️🗡️✨ 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 3⃣&4⃣ Tana budewa taga wakene da gero ake dafawa murmushi tae tacigaba da ixa wutar Rabi'atu ce tace Alhaji kayi hkr da kakah hajjah su iyaye da kake gani lalla6asu ake sae aravu lpy inva hakava saekashiga cikin fushin Allah Domin su yimusu biyayya yana hade da vautawa Allah swt dan haka Ina rokonka dakae mata biyayyah Amman kuma tayaya za'ai inyi aure vayan kinada tsohon ciki ko nauyinku bana iya dauka yanxu Yan kayan miyan danake saedawa akasuwa sunyi tsada yanxu kuma banida jari kwata kwata Kuma yanxumani bata aure nakeba fafutuka nake in Samu aikinyi kafun ki haehu saboda insamu in nemo abunda xa'ai hakika idan kin haehu Hatta abuncin da xa'aci agidannan saekunyi wankau keda hapsatu akesamu aci abunci Randa kuma baku samuba saedae mukwana da yunwa Toh yanxu ya ilahi ni😔 mudansiru inna karo aure tayaya xan iya ciyar daku rabi'atu bayan bani da halin yin hakan Ai ko Allah baece kayi aureba bayan baka da halin kula da dasu nagidan ma yaya aka cika bare kuma inkaro aure Bani da komae bani dakowa daga Allah saeke da hapsatu da abunda yake cikinki Rabi'atu yaya kakah hajjah takesan inyine arayuwata Ko so take infara satane tanadashi dan uwana yana dashi baxasu tae makamunba amman kuma sunasan su sani awata sabuwar wahalar Rabi'atu Murmushi tae sannan tace karka damu da wannan duk bamae wahala bane dan wannan tinkiya da ragon nawa sae a yanka ragon abar tunkiyar ayi hakika dashi Sukuma wadannan akuyoyin ka kaesu kasuwa gobe asiyar saekaxo kayi gyaran dakin da xata xauna Sannan kasiyo kaya dinkakku kasaka ranar daurin aure kagadae vaka da kaya masudan kwari sosae duk sun mutual Dama saboda auren hapsatu nabarsu naga takusa gama makaranta kaga in Allah yakawo miji baxamuji kunya ba amman yanxu amfaninsu yaxo sae ayi Allah xae kawo mana wata hanyar danshi Allah baya vacci kuma maji rokon bawansane nasan in muka roka xae amsa mana kaji Alhaji kayi aurenka kamar yadda mahaefiyarka ta umarceka dakayi Sae kaga tahanyar hakan ma Allah yakara vuda maka dan Allah yanasan mutum mae hakuri da kuma yadda da kaddarah mae kyau damara kyau Alhaji mudan ne yace tayaya ma xakice haka adauki abunda xa'aiwa hapsatu aure ayi aurenda vanga amfaninsaba vaxae yuyuba Nayadda dae indae bansamu kudiva ayiwa avunda kina haefa hakika da ragonki Amman vaxan dauki dukkan wani tanadinki dakukayi ta fafutukar tarawa in karar dashi lokaci dayaba Rabi'atu Don Allah yasani vanasan auren nan amman Allah yasa hakan shiyafi alkaeri Ameen tace sannan ta daura da cewa Amman Alhaji.... Aa bae bari takarasaba yace banasan ki kara magana idan sunxo ganin daki sunganshi ahaka in sun yadda ton suyi jere in basu yaddaba to sukoma da kayansu Dakar dae ta lalla6ashi yahakura akan xaesa a share dakin da phalon agyara duk inda yaxama dole ruwa ne yafara karfi sosae lekowa tae taga hapsatu harta gama komae ta gyara gurin Dayan dakin taleka Anna taga ta ajiye komae na abuncin data karasa dafawa Dakin sapsatun tashiga taganta tana xaune tana dudduba littattafanta na makaranta Sallama tae tace hapsatu kifuto kixuba abuncin mana yaxaki dawo makaranta kuma ki kama aiki kigama sannan kidawo daki bakici komae ba kamata yay kici abuncin ko kafun kifara duba littattafan naki Toh Ummerh naga kema baki xuba ba ne shiyasa Taso maxa kici abuncin ki kinji hapsatu nima yanxu xanxuba inci Toh Ummerh tashi tae taje tadibo abuncin sannan taxauna acikin nutsuwa tanaci harta gama tafuta da kwanon varanda ta wanke sannan takoma dakin tacigaba da duba littattafanta Kiran sallar da akene yasata tashi dan ruwan yatsagaeta saedae yayyafi da akeyi kadan kadan Lokacin data futo har abbanta da Ummerh ta sun futo tsakar gida suna yin alwalar Itama alwalar tae abbanta yana gamawa masallaci yatafi itada Ummerh suka koma daki suka tada sallah lokacin da alhaji mudan yafuto daga masallaci yana shirin kama hanyar gida saeya hango balaraba da fauxiyya suna tahowa yi yay kamar baegansuba yacigaba da tafiya Gabansa sukasha a'a alhaji mudan kaganni amman ko magana shine xakae gida tana washe hakwara kamar gonar auduga😄 Am Ina saurine saboda akwae avunda xanyi ne acikin gidan wani yatsina fuska tae🤨 sannan tace Allah koh kace tagaya maka kenan karka tsaya akan hanya koh Murmushi yay yace tavvas vakiyi karyaba tahanani kuma ta isa tahananin ne ko amsarta vaejiraba yay gaba abunsa Wata kwafa tae sannan tacewa fauxiyya muje xaka shiga hannune wlh yaro Fauxiya ce tace waekema Mamah maemakon ki wankesa da mari saeki wani kamani mu tafi Amman inwasune datuni kin koya musu hankali Mari kuma fauxiyya aa baxaki ganeba ai Yanxu aka fara inna nuna masa halina tun yanxu aimatsala xa'a Samu Kibarshi in ya shigo hannu sae mufara namu aikin dan wlh sae Rabi'atu tabar gidannan wlh baxan iya xama da kishiyaba ya sin😏 Hakanefa wlh Mamah dakin burgeni kinga saenayi yadda nakeso agidannan Bari kedae yar mamanta tafiya suka cigaba dayi Alhaji mudan Kuwa lokacin daya koma gidan yatarar dasu hapsatu a runfarsu Rabi'atu tana koyawa hapsatu karatun Alkur'ani kamar yadda suka saba kullum Murmushi yay shima yaxauna akusa dasu yafara binsu suka cigaba da karatun atare Saeda suka gama suratul Ali'imran sannan sukae addu'a suka shafa Tashi Ummerh tae tace tari in dauko maka abuncikako dan naga daxu bakaciba katafi masallaci Toh yace kawae yana mikawa hapsatu Alkur'anin data bashi Sallama akae suka amsa akusan tare Ummerh ce ta waego da sauri dan tasan muryar mae sallamar bata da kirki Itada da wasu matasa su uku Shigowa sukae sae daya daga ciki yace nan ne gidan da ake....... [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 5⃣&6⃣ Nan ne gidan da ake wankau eyyyye.. Tayayama xaka tambaya bayan angaya mana cewa gidanne aka kawomin wanki Ummerh ce tajuyo tace lpy meya faru balaraba me aka miji ko wankinne bae futaba Aa yagamun dankwali akae kuma wlh sae an biyani ko kuma in cure akudin wankin naki Aa baxa'ai hakaba balaraba bari hapsatu taje takae miki gidan asave mae dinki sae adinke amman wlh nama agidannan aka yaga mikinba saedae ko masu daukar kayanne suka tsaya awani gurin Mekike nufi Rabi kina nufin mune muka tsaya awani gurin muka yaga mata dan kwalinta ko yaya Allah mun tuba kinga munyi kama da matsiyata ko wanda talauci yasa babanta guduwa yavar uwarta ta mutu da talauci eyeeee Ummerh kasa cewa komae tae tace hapsatu tashi ki kar6i dankwalin kikae musu gidan asabe mae dinki ta dinke musu duba kasan tabarmar nan akwae ashirin kidauka kikae adinke Toh Ummerh tashi tae tadauki kudin ta gyara xaman hijabin kanta sannan tace aunty kawo inkae miki dinking Tsilla mata tae sannan tace kiyi maxa inva hakava wlh insa su sani sumuki dukan tsiya inkika dawo Amsa tae ta tafi tanata sauri tana xuwa kuwa ta tarar da ita tana dinkin bata tae bayan sun gaesa tadinke mata ko kudin kin kar6a tae tace yawwa tsaya inbaki wannan kikaewa Ummerh ki kice wae inji baffah wata katuwar gana maxgo ce tamiko mata tayata tae suka daura akanta sannan ta tafi Lokacin dataje gidan da mamaki Ummerh take kallon ta amman saeta tsaya tana kallon ikon Allah dakar tasauke gana maxgon ta mikawa balarava dan kwalinta Yawwa fauxiyya nikam nawanema kudin wankin nata dari 800 da hamsin ungo mika musu dari takwas hamsin kuma ta 6ata mana lokacine da akae Kar6a tae taje ta cillawa hapsatu ungo matsiyata kawae juyawa tae ta tafi suka rankaya itada sauran yan uwanta suka futa sunata masifa Ummerh kam shiru tae takyalesu amman tae alkawarin baxata sake musu wanki ba saboda talauci ba hauka vane Shiga tae tadaukowa Alhaji mudan abuncinsa taxo ta ajiye masa tamika masa cokali tace Alhaji kaci avuncinka Baema jitava dan yatafi duniyar tunani sosae tayaya xae hada balarava itada su hapsatu acikin gidannan ai 6ata masa tarbiyar yarinya xasuyi Magana Ummerh takarayi tace Alhaji Kaci abuncin ka mana nan ma shiru yay ta6asa Ummerh tae furgigit yafurgita yana fadin kakah hajjah gaskiya baxan iya auren balarava ba kidae nemamun wata kawae Alhaji mekake fadane eyyee wace balaravar xaka aura kana nufin wannan balaravar xaka aura wlh itace kakah hajjah tace in aura Allah yasani banasan wannan yarinyar kwata kwata babu tarbiya agidansu wlh vansan yadda xanyi da kakah hajjah itada yah hamisu su fahimceniba Hakane kam amman Allah yakawo mana dauki Allah kuma yasa akwae alkhaeri alamarin auren nan Amen abban hapsatu yafada Ummerh takara cewa kaci abuncin mana abban hapsatu kadaena tunanin nan dan kar yahaefar maka dawata matsalar Kaji Toh Ummerh hapsatu dauko kwanon yay yasaka cokalin yafara cin abuncin ahankali haka haryacinye abuncin kiran sallar magriba da akeyi ne yasashi tashi yasake alwala yace musu naje masallaci Adawo lpy Alhaji Allah yakiyaye Amen ya Allah yace sannan yasakae yafuta suma sallar sukayi sannan suka xauna sunacin abuncin su bayan sun gama ne hapsatu take cewa Ummerh gasakonan inji baffah asave mae dinki ce tace in kawo miki sun hadu akasuwa dataje siyan kayan dinki Hmm baffah bayagajiya amman vansan meyasa kwata kwata bayasan xuwa garin nan ba tunda yasa kafa yatafi yaki dawowa kukane ya kwacewa Ummerh kiyi hkr Ummerh komae xaexo karshe hapsatu tace Hakane kam amman kullum avun girmama yake ko mutuwar ammie ma vaexo va Ummerh dan Allah kibani lavarinki kinji dan Allah Ummerh Hmm maxa dauko kayan mugani bagarar da xancen tae Tashi hapsatu tae ta jawo jakar ta vudeta suka fara dudduba kayan atampopine da shaddoji da lace amman duk masu kyau da tsada da kuma mayuka da turaruka da kayan kwalliya Kala kala jakar data ganine yasata budewa taduba kudine da yawa xasukae dubu dari da takarda aciki budewa tae ta mikawa hapsatu tace karantamun hapsatu kar6a tae tabude takara futular kwansu tafara karantawa ASSALAMU ALAEKUM RABI'ATU Kiyi hkr da dukkan yadda kikaga rayuwa kinji koda yaushe burina inxo kodan naganki keda mahaefiyarki da yaranki amman abun yaci tura narasa yadda xanyi dan koda yaushe dana nufo hanyar cikin garin bichi saenaji kamar ana huramun wuta amman ki gayawa mahaefiyarki nasan ita mae fahimtace da hakuri kuma Sae anjima Allah yay muku albarka gaba daya Kuka kawae Ummerh takeyi danjin ko mutuwar ammie baffanta vae saniba kuma dajin dalilin daya hanasa xuwa Hapsatu ce tace kiyi hkr Ummerh sannan ina kara rokonki daki gayamun suwaye ku kuma menene asalinku Xan fada miki amman bayanxuba kivari nida kaena xan vaki lavari Toh Ummerh Allah yasa hada kayan tae sannan ta kaesu dakin Ummerh tadawo sallar isha'i sukayi suna xaune kowa yaja gefe suna laximi Abban tane yay sallama suka amsa shigowa yay yaxauna suka shafa addu'ar tare hapsatu ce tae musu saeda safe ta tafi daki kayan da baffah yava asave mae dinki Ummerh tadauko tanuna masa yayi farin ciki sosae sannan tabasa kudin tace wannan kuma kaga sae ayi dukkan abunda yakamata ayi dasu ka kama jari kaema kakumayi hidimarka ta auren nan Toh amman Rabi'atu tayaya xak.... Vatavarsa yakarasaba tace aa Alhaji mesaya kakemun hakane wae duk lokacin dana baka Abu saeka mayarmun kodae dama baka damu dani bane kuma baka daukeni kamar yadda nadaukekaba A'a ba haka bane ki fahimceni mana Ummerh hapsatu kinsandae bani da kowa saeke kamata yay ki dauki kudinnan ki kama wata sana'ar dasu ba niba kayanma daya bada aisun isa nasan har yanxu ina ran baffah nah Murmushi tae sannan tace hmm Alhaji kenan haka suka ware kayan kowa sannan suka kaewa hapsatu nata daki suka koma da nasu Dakin suka shia ummerh ta jajjera nata a yar kwallar ta kwanciya sukayi kowa yana addu'ar kwanciya bacci Washe gari dasafe hapsatu ta tafi makaranta Ummerh dakanta ta tafi tashare dakunan da xa'ai jere na amarya tasaka adamu capinta ya lillike inda yakamata yayi shafen farin penti adakin harda nata itama haka aka gyara gidan yay kyau tavashi kudin gyaran sa yace sam vaxae kar6aba tae tae ya amsa yace aa sbd kece silar samun aikina kuma baffah shine yasani amakaranta harna gama baxan iya manta halaccin kuba Haka Ummerh vadan tasoba ta hakura ta kyalesa Albarka taetaaeta saka masa alvarka yace mata sae anjima Daki kam yasha gyara harda fenti mae gyaran wuta ta kirawo yaxo yaduba musu wutar aka gyara musu aka saka musu glap glap ako ina gida yayi kyau sosae ana gamawa tar wanka tayi sallar axahar dan daya tayi kuma Alhaji ma bayanan yaje kasuwa sarin abubuwan daxae fara siyarwa Hapsatu ce tashigo gidan dauke da sallama abakinta tana karewa gidan kallo dan mamaki take yaushe akae wannan gyaran haka Ummerh tace mata maxa xokiyi wanka kici abunci in aikeki kasuwa yanxu Toh Ummerh Amman yaushe akae wannan gyaran nidae kixo kitafi aikin danace kiyi kinji koh tahowatae tashiga daki tana ganin yadda Ummerh ta ta kwashe komae juyowa tae tace Ummerh ina kayan nawa duba rumfar can duk suna ciki Ummer toh ina kikasaka mana sauran kuma duk suna nan wanda kuma suka gaji duk na kwashe nabayar Shiryawa tae taci avuncinta tae wanka tana gamawa tafuto tace Ummerh nagama yawwa ungo maxa kije gidan shafa dillaliya kice gacikon adaurowa yara kayan kutaho dash Ummerh kaya kuma name kitafidae nave buds akafara rafkawa ana ayyi riri ayyi riri duk dan bakin ciki saedae yamutu dan..... 🍃🍃😉😉 [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ 7⃣&8⃣ Duk dan bakin ciki saedae yamutu dan Kuwa nagaba yayi gaba wlh nabaya sae tsintar hula Haka sukaeta habaecinsu babu Wanda yatanka musu karshema Ummerh cewa tae da hapsatu maxa jeki aikenki karkuma inji bakinki kinjini ko toh Ummerh kar6a tae tawuce abunta ko kallonsu bataeba sunata habaecinsu Amman ko akanta dan ita dama bamaesan hayaniya bace arayuwarta haka sukaeta duddube dubensu suna maganganu Amman ko cikanku Ummerh batace musuba har suka tattara suka tafi basu dade da tafiyaba hapsatu tadawo itada yara sundauko mata kaya akura guda uku makil suke Shigatae tana sallama tacewa Ummerh gakayan nan munkawo shigo dasu xa'ai toh hapsatu kushigo dasu Bawani daukar lokaci akaeba aka shigo da kayan suna tayata shiryasu saeda suka jerasu gaba daya sannan Ummerh tavasu dari bibbiyu kowa tace nagode sosae babu komae sukace kana suka futa Yaukam sunsha aiki itada hapsatu dan saeda suka sassaka komae a muhallinsa sannan suka fara share share da wanke wanke bayan sun gama Ummerh tace maxa ki karasa kisiyo mana abunda xamuci da daddare dan dae baxan iya aikiba wlh dan nagaji Toh Amman Ummerh kibari tunda lokaci bae wani kureba kawae saena daura tunda inna gama babu abunda xanyi sae wanka Amman hapsatu kin gajifa dayawa Aa karki damu Ummerh xanyi Toh Allah yay mini albarka hapsatu Amen Ummerh hakadae tagama aikin tadaura girkin sannan tae wanka tanata murna yau itama agado xata kwana kamar yadda mutane suke fada sun kwana agado kuma kayantama suna yar lokar da Ummerh tasiya mata lokar tata take ta kallo tana murna sosae abunta shiryawa tae cikin wata blue atamfa tasaka sabon hijabin da baffa yasiyamata futowa tae taga Ummerh tana vacci murmushi tae tace Allah sarki Ummerh kingaji sosae yau Xama tae kusada ita saetaga kuma tafarka tace Ummerh abbana shiru shiru vaedawoba haryanxu Aa yace inyaje kasuwa xae tsaya yashiga burni wajen su kakah hajja daganan kuma xae koma yaviyo motar kasuwa sae karfe 5:00 kuma kinga suke tashi Toh Allah yakawosa lpy amen tana xaune aka kawo wuta tace Ummerh kinga sun kawo wuta dama munkae kayan kallonnan gyara ey wlh Kuwa Amman bari Alhaji yadawo sae gobe akira mae gyara yagyara Sallamar da akece tasa hapsatu tashi dasauri Ummerh yunkurawa tae ahankali dan dakar take iya tashi saboda tagaji gashi kuma cikin nata yau yamata jingim sosae Sannu da xuwa Alhaji kallonsu yake yana kuma karewa gidan kallo harda su aunty wutar nefa kuma aka saka musu toh wanan aikin rabi'atune ma yasani murmushi yay yajuya yadauko dayan buhun yashigo da sauran kayan sannan hapsatu ta tayasa kwaso su suka kawo tsakar gida Sannu Alhaji yawwa ummerhn hapsatu yagidan yakuma kuke lpy alhmdllh wlh alhaji tavarma da dadduma hapsatu ta shinfida masa sannan ta ajiye masa ruwan alwala da ruwan sha abuncinsa yashiga daki yadauko masa tace sannu da xuwa abbah yawwa sannu hapsatu da kokari kallon gidan yake anutse sannan yacewa ummerh wannan kuma daga ina haka gyaran gidan nan Hmmm alhaji kahuta mana saena fada maka hapsatu kawo masa cokali yaci abuncinsa Murmushi yay bece mata komae ba dauko masa tae ya amsa ya ajiye saeda yay wanka yay sallah sannan yaci abuncin lokacin ma hapsatu tayi vacci ita Ummerh ce tabashi lavarin duk yadda akae sannan tace gobe inasan in tura hapsatu kasuwa tasissiyomin Yan kayayyakin daxan rinka siyarwa naso nasiyawa hapsatu keken dinki to abunne sae ahankali amman insha Allah indae nasamu yadda nakeso gakayan nan daxan siyar toko xan bayar asiyo mata acikin gari Wasu kaya kenan wadan da xana siyarwa sbd kaga yanda rayuwa take yanxu sae addu'a tomexakina siyarwa Yan kayan miya busassu Toh hakane kam Allah yasa mugana lpy amen dae Haka sukaeta hirarsu daga karshe sukayi alwala sannan suka koma daki suka kwanata Koda gari yawaye tum farar safiya abban hapsatu yagyara shagon waje anan yajera kayan siyarwarsa dama Ummerh tasa angyara masa har fenti anyi hapsatu ma da wuri ta tafi kasuwa dan Ummerh tace batasan tae dare Wajen karfe biyu Ummerh tagama girkinta tagyara ko ina da ina tana xaune atsakar gida abbana hapsatu yashigo dauke da sallama abakinsa amsawa tae yace yawwa kisa hijav game gyaran TV dinnan yaxo xae duba Toh tashi tae tasa hijava mae gyaran TV yashigo aka dauko masa TV yaduba yace kawae vurarda taene shiyasa yanxu xae tafi da ita aduba sosae sae'aturo adauka da yamman Toh nawane Abba yace Aa karka damu vaxae ya garava ai dan dae gyaran TV baba xan gyara maka kawae dae aturo ko almajirine xan hadasa dawanda xae kawo toh shikenan ngd Tafiya Abba yay yarakashi har kusa da adaedaeta sahunsa sannan yatafi Dawowa yay yaxauna ashagonsa Adai daitace ta tsaya hapsatu ce tafuto aka sassauke mata kayanta niki niki tavasa kudinsa sannan tashiga da wasu kayan abban tane yashigar mata da wasu kayan shima murmushi tae tace sannu abbah yawwa yar alvarka sannunki da kokari Kallon Ummerh yay yace vari inje in kar6o TV nan dan naga kiransa yanxun Ummerh tace toh adawo lpy Alhaji Allah yakiyaye Amen yace sannan yafuta dudduba kayan sukae suna hirarsu sunata dariya abunsu gwanin ban sha'awa hapsatu ce tace Ummerh mufara daurawa mana dan naga yanxuma karfe 1:00 tayi toh hapsatu amman dae kije kifarayin wanka maxa jeki dauki wancan ruwan cumin kiyi wanka Toh Ummerh boket tadauka tajuye ruwan tasirka sannan tashiga daki danta cire kayanta Karar motoci suka ji yana tashi akofar gidan hayaniya tayi yawa jisukae andaki...... [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 9⃣&🔟 Jisukae An daki kofar gidan ana shewa karshen wata yaxo yau dan adaura hhhhh koda kika hanasa xuwa to kisani wakilansa sunxo andaura kuma sure yadauru Itako Ummerh tunani tashiga dama yaune daurin amman meyasa Alhaji baegaya matava murmushi tae tace sannunku da xuwa maraba lale lale Aiko aymana sannu kokar ayi saedae mun shigo daura kiris wata asirinta yatonu hhhhh hahayeeeeee Allah yakawomu yau dae karya ta kare tusa takurewa bodari wlh Shiru Ummerh tae dan takasa gane inda kan xancensu yadosa va dan havaecin ma jitae basu iyaba komawa tae ta fara hada kayanta takoma dayar rumfar tacigaba da kullinta hapsatu wankanta tashiga koda tafuto shiryawa tae tafara taya Ummerh aikin har suka gama basu tanka musu ba dan Ummerh tace koda wasa kartace musu komae Takaecine ya ishesu daya daga cikinsu tace wannan matar sae anyi da gaske fa akanta wlh kinga tamaedamu wasu yan iska tayi mana vanxa Fauxiyace tace wlh kinsan babu abunda natsana irin ina magana amun vanxa abun nacimun rae wlh amman xamuyi maganin yan iska wlh Ummerh tace waenikam kinci wani abuma kam? Ey Ummerh naci abunci kafun nashiga wanka ok toh Sallamar Alhaji mudance tasasu dago kae dakin Ummerh yashiga da TV hannunsa yace Ummerh hapsatu shigo kigani angyara wlh Yunkurawa tae tashigataga angyara din stare suka shiga phalon itada hapsatu lokacin ma harya jonata hadawa yake yadauki remote din yadanna DADIN KOWA SABON SALO AKEYI A AREWA murmushi hapsatu takeyi sosae dan ganin yadda farin cikinsu yakeson dawowa Haka sukaeta kallonsu ahankali kwance yan jerekam sakin baki sukae ganin suna gaeda Alhaji mudan Amman yay yakamar baesan da ruwan halittarsubama yashige daki yana kwala musu Kira Lalle Balaraba saekin dage sosae dan wannan tarigada tashanyeshi wlh kam wata ta amshe daga cikin su Haka suka gama aikinsu suka tafi ko alamar xasu futo basu ganiba Balaraba kam tacika tayi pamm Nikam cewa nae dama ana xuwa jere da amaryah jama'a🤔🤔 Koda dare yay dakar Ummerh tasa abbah yaturamusu da Adaedaeta guda 5danshi cewayay ma sutaho da kafarsu kosunemi abun kawota Haka aka kawo amarya lokacin ma Ummerh da hapsatu aphalo suke sun kulle ko ina sunrufe komae sun dawo phalon dan ananma suka saka katifa da net suna kallonsu Abbah ne yashigo rike da leda guda biyu ahannunsa yakira daya daga cikin yaran Balaraba yace sukae mata yashiga phalon yaxauna plate din hannunsa ya ajiye guda biyu yaxubawa Ummerh nata kaxace da yohghout yaxubawa hapsatu ma yacewa hapsatu dauki naji kibawa Ummerh ki nata dauka tae tamika mata itama tadauki nata Alhaji kam abun sakutar hakori yasa yana gogewa daga kishingide suna hirarsu atare sunaci har suka gama Ummerh tace katashi katafi dakin amaryarkafa tana jiranka vanxa yay yacigaba da kallonsa Ummerh kam Takara maemaeta masa Ina amaryar take vangantaba aikam suna cikin haka suka ji anbanko kofar da karfin tsiya mamakine yabayyaba akan fuskarsu gaba daya...... [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 1⃣1⃣&1⃣2⃣ Kallon kofar suke balarabace da fauxiyya da anas atsaye suna musu kallon tara saura kwata Alhaji ne yatashi rae a6ace yahade fuska yace lpy menene haka vansan halin akuyoyi malama wuce daga nan Aaaaaaaa🙄🙄🙄 vangane halin akuyoyi ba yaxa'ai ina amarya inaxaune gaho adaki kae kuma kana gurin wannan yar asarar mara tar...... Bae bari takarasa ba yadauketa da mari yace wlh kulll dinki ahirrrr dinki ina gaya miki daga rana mae kamar tayau karki kuskura ki kara mae maeta wannan tun yaushe natura fauxiyya takiraki kuxo in yi muku fada atare kuraba kwanan ku amman ko alamar futowa vakiyiba saeda nagaji dajira nakira anas yaxo yakar6i sakonki yakae miki wae menene ma tunanin ki xatonki kirinka juyani yadda kikeso kina ban doka da oder kamar yadda yan gidanku sukae suna wajen juya maxa a a a a sam baxae yuyuba ingaya miki dan haka hada kan "ya"yan ki maxa ku koma daki inba hakaba yanxunnan in baki red 🔴 card wlh Balaraba kam tama rasa mexatace tarike kumatunta tasaki baki tana kallonsa dan mamaki ne dankare axuciyarta tanata tunanin yanxu haka xata cigaba da rayuwa acikin wannan gidan gaskiya dasake Fauxiyya ce takama hannunta tace muje dan xuwa Lokacin Alhaji yarufe kofar yakoma cikin phalon Ummerh Fauxiyya ce tace wae mamah bakiyi yadda boka nakan tsauni yace kiyi bane?    Nayi wlh fausuyya wlh duk yadda yafada haka nayi amman sam abun yaki cinsa wannan wane irin mijine haka? Gobe da safe mukoma mamah toh shikenan Allah yakaemu goben da rae da lpy xanyi maganin su Koda gari yawaye tun sassafe suka tafi gurin boka nakan tsauni anan sukae masa bayanin komae Hhhhh hhhhh wlh wannan aikin yafi karfina dan kuwa wannan mutanen da kuke gani har dan da bata haefava anyi masa tsari fulanine wanda sukasan kan magunguna da tsari ko shima Baban ta abunda yasa akae nasara akansa sbd bayada tsari amman yana bawa "ya"yansa da kuma jikokinsa Toh yanxu nakan tsauni yaya xanyi nikam wlh Alhaji sam bana gaban sa Hhh toh yanxu dolene kibishi kiyi masa biyayyah sannan kuma kinuna masa kauna shida iyalinsa saekin shiga jikinsu sosae sannan saeki fara kokarin illatasu amman aikin akwae wahala indae akayi baeyiba toh xae dawo kanki ko kan "ya"yanki kinyarda Aaaaaaa aaaaaaaa aaaaaaaa aaaaa nakan tsauni nayarda tokutashi kutafi maxa gurin suka rinka wucewa mugun doyine agurin kamar kayi amai ga wasu irin kwarangwal na mutane dana dabbobi agurin tsami doyi hamami duk yacika gurin amman sukam basaji haka suka dinga sakkowa daga tsaunikan suna futowa Haka suka dawo gida da bakin ciki aransu sosae dan sun rasa ma yaya xasuyi tunda nakan tsauni yace vaxae iyaba to basusan yadda xasuyiba Vadan Balaraba tasoba haka suka sakko suka fara xaman lpy dasu Ummerh tana kuma biyayyah ga Alhaji da Ummerh yadda yakamata dan kawae sucika burinsu Akwana atashi babu wahala yau kam watan Balaraba 3 acikin gidan amman indae suka tambayi nakan dutse sae yace da saura Da yamma suna xaune anata hira atsakar gida nefa aka kawo Ummerh tace alhmdllh ankawo wuta Allah yasa suvarta ta kwana tunda duk yau basu bamuba amen hapsatu da fauxiyya sukace Kallo sukeyi daganan aka fara kiran magriba tashi sukae sukayi sallah sannan suka ci abunci  har lokacin bacci yay suka kwanta Koda gari yawaye yaune hapsatu suke gama exam dinsu ta karshe tun wuri tagama aikinta sannan tayi wanka tashirya makaranta ta tafi abunta itako Ummerh yau da ciwon mara ta tashi sosae takejin ciwon nadamunta daurewa kawae takeyi Wajen karfe 5:00pm ummerh taji ciwo gaba yakeyi hapsatu tasa takira mata haviva likita Basu dadeba suka shigo atare itako Balaraba tafahimta tun safe aikam da wuri tashirya itada fauxiyya suka tafi wajen nakan dutse dan yace inta tashi haehuwa suxo akwae maganin daxae basu wanda Ummerh xatae ta ciwo harta mutu toh daga nan xasu fara illatasu gaba daya dajinin haehuwar xasuyi amfani Lokacin da haviva tashigo Ummerh ciwon yana damunta sosae tadubata taga ta kusa haehuwa tace Kiyi hkr Ummerh kin kusa haehuwa in sha Allah Bayan sallar isha'i kukan jaririne yakarade gidan hapsatu wani farin cikine yakamata tanatajin dadi Ummerh ta ta haehu shiga tae dakin Balaraba danta gaya mata amman taga batanan futowa tae ta juye ruwan xafi a katon baho takae ban daki sannan ta ivi wani tasurka sannan tacewa likitar aunty garuwan xafin amsa tae tayiwa yaron wanka tashiryashi sannan tagyara dakin ta saka kayan dasuka 6ata arobar tace toh maxa kiwanke wannan kuma ki bunne ta tace toh Ummerh kuma tafuto tashiga wanka tagyara jikinta sannan tasa kaya dakin yayi tsaf kamar ba'a ciki ta haehuba Sallamar su Balaraba ce tasa hapsatu dagowa da murmushi afuskarta tace sannunku da xuwa amsawa sukae suna shigowa      Lokacin Hapsatu tana tsaka da yin... Toh fah 'kara 'ka'ka 'ka'ka Yaxata kaya Transfer naera dari ko katin wya na MTN nadari duk wanda kae daya ne TANAN SADIYA ABDULLAHI UMAR ACC- 0110015052 ECOBANK    KO KUMA KATIN MTN NA DARI TAWANNAN NUMBER  08032762588 Sainaji ku masoyana [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 1⃣3⃣&1⃣4⃣ Lokacin hapsatu tana tsaka dayin shanya dan tagama wankin gaba daya Shiga Balaraba tae amman jikinta asake yake dan gava daya jitake kamar tayi hauka yau ranar datake ganin karshen Ummerh yaxo amman kuma ga'alama hakan vaxae yuyuba haka taeta yake amman vaekae xuciba Bayan sallar isha'i abban hapsatu ne  yashigo hannunsa dauke da ledoji sallamace dauke abakinsa    Akusan tare hapsatu da fauxiyya suka amsa masa suna kar6ar ledar dafadin sannu daxuwa Abba Yawwa sannunku yagidan damae jegon     Suna lpy alhmdllh Abba hapsatu tafad'a shiga yay dakin da sallama suka amsa masa    Samun guri yay  yaxauna Balaraba ce tashigo itama tana mae sannu da xuwa yayi dae dae da futowar Ummerh daga dakinta amsawa yay sannan balaraba ta mika masa yaron      Yana murmushi ya amshi yaron yana masa addu'oi sannan yay masa huduba da suna Abubakar     Ummerh ma murmushin take tana kallon su Wajen karfe 10:00pm nadare balarabace taketa kae kawo adakinta tarasa mafita gashi dare yayi bare ta tafi gurin nakan tsauni gashi kuma  sam batasan yadda xatae da maganin ba Fauxiyyace ta tashi jin kae da kawon yayi yawa tace lpy Mamah naganki har yanxu bakiyi bacciba? 🤔🤔   Wlh fauxiyya vansan yadda xanyiba vansa maganin nan ba sannan kuma gashi narasa yadda xa'ai in koma gurin nakan tsauni Mamah kawae mulalla6a mufita dan baxamu xaunaba wlh wannan mulkin mallakan ya isa haka sannan kuma kinga yanxu tahaefi namiji haka xamuyi taxama🙄🙄🙄🙄 Gaskiyar ki tashi mutafi haka suka lalla6a suka futa agidannan sukae cikin jeji gurin nakan tsauni dan yau so take saetaga bayan Ummerh Sae Wajen 12:00pm sannan suka isa suka xayyane masa komae dayake faruwa    Hhhhhh tavvas gwara da kikaxo yanxu kidauki wannan kurciyar daranta kisata a turmi da wannan maganin ki kir6asu sannan kisoyasu kidiba kisaka mata itada mijinku da yarta a avunci suci inamae tavvatar miki indae sukaci wannan avuncin toh kin gama mallakarsu kenan sannan wannan kuma kidauka kihada da jinin vakar kaxa kibunne amakavarta toh yadda nacikin makavartar nan baxasu tashiba to haka itama in tafara ciwo saedae mutuwa kin gane gobe akeso kiyi wannan aikin ba'asan sanya acikinsa    Sannan aikinki vaxae kamava Sae nanda sati biyu To nawane kudin aikin bana fada abani kawae😈😈😈    Dauko kuditae Wanda batasan adadin suba tabawa nakan tsauni sannan suka tashi suka futa Vasuxo gida dawiriba dan haka suna xuwa vacci suka kwanta koda gari yawaye kam dukkan yadda nakan tsauni yasata tayi haka tayi babu ko kuskure Takaewa Ummerh farfesun naman kaji Ummerh kuwa xuciya daya ta karba tana godiya koda dare yay naman sukaci itada hapsatu da Alhaji sunci sun koshi haka balaraba taeta aikinta cikin sirri dajin dadi sosae naganin tayi nasara Akwan atashi vavu wahala agurin Allah yau yakama ranar suna yaro anrada masa suna Abubakar kamar yadda mahaefinsa yay masa huduba dashi Ummerh kam tasha ado Sosae hapsatu ma haka sunyi shar dasu sallama akayi hapsatu ta amsa tana futa wani mutum tagani tace Ina kwana lpy qlu nan me gidan rabi'atu     Tace eh nan ne Yawwa gawannan sakon kikae mata inji baffa shiyabani jiya akasuwa yace inkawo mata ayankawa yaro ranar suna     Xaro🙄🙄🙄🙄 👀👀👀👀ido hapsatu tae tace haydin boni ina xa'akae wadannan shanun sae kace yara goma ta haefa      Keee jeki kiramun ita maxa 😒😒 Haderae yayi babu alamar wasa Toh vari inturoma ita shiga cikin gidan tae tana kwalawa Ummerh kira Ummerh...  Ummerh...  Ummerh kifuto Ana kiranki wanine yaxo yana waje    Ummerh ce ta futo daga daki tace lpyrk hapsatu kike wannan kiran haka     Hmmm 🤔 Ummerh kedae futo kawae kigani    Futowa Ummerh tae tabi bayan hapsatu suka je hargurin mutumun da sallama abakinta    Amsawa yay sannan yagaya mata sakon baffah yace ga sah da kuma shanuwa ayankawa dan da aka haefa   Toh ngd sosae Allah yasaka da alkaeri dubu 3taciro tabawa mutumin Amman sam yaki karba saema ledar daya mika mata yace ga nawa nima    Kallonsa Ummerh tae cikin mamaki tace aa wlh    Yace ni aminin baffane kuma yaronsa dama inata neman inda xan sakawa baffa da irin alkaeran dayakemun Amman bansamuba yau nasamu kuma yaxakicemun aa dan Allah ki amsa Amsa Ummerh tae tana godeeyah sannan yajiya yatafi itama ta shiga cikin gida tana share kwallar data xubo mata Saeda Alhaji yadawo sannan aka shigo da shanun aka dauresu acan bayan dakunan su   Alhaji yace baxa'a yanka suba avarwa yaro kayansa ayanka masa ragon daya siya da kuma wanda Ummerh ta bayar itama    Haka kuwa akayi Ummerh ansha suna anci ansha agurin sunan nan kowa yayi Kat Ummerh kam itada yaronta sunsha kayan varka da kudi sosae Washe gari kuwa kuwa hapsatu da fauxiyya ne sukaeta suyan nama har kusan yamma sannan suka rarraba duk inda Ummerh tace Haka akaeta xaman lpy kamar da gaske yau satin Ummerh viyu da haehuwa in kaga Abubakar wanda suke kira da nauphal sae kace yayi wata biyu saboda girmansa da kyau sa daya kara futowa sosae    Ummerh kam yau  duk batajin dadin jikinta sam gashi kanta yana mata ciwo sosae haka ta wuni dae daurewa kawae takeyi taki fadawa kowa avunda yake damunta     Wasa wasa ciwon Ummerh gaba yake dan ko tsakar gida bata iya futowa hapsatuce takeyin komae sunje asibiti ma amman sunce vasuga komaeba hakadae suka dawo gida ana nagargajiya kawae Nauphal kam sae kyau yake yana kara fari yana dumul mul sosae   Yau watan Ummerh uku akwance amman kullum jiya iyau gashi yau jikin nata yayi tsamari sosae hapsatu ce take jijjiga nauphal dayaketa kuka sosae kamar ransa xae futa    Ummerh kanta tayi mamakin yadda yake kuka haka dan shi bamae rigima bane sam Alhajima duk hankalinsa atashe yake dan ko xaman shagon yakasayinsa sam Balaraba kam yau jinta take kamar sallah dan yadda taga jikin Ummerh yayi tsamari sosae Abbah da hapsatu ne suka saka Ummerh  agaba suna mata addu'oi hannun hapsatu takama      Tace hapsat.... Kibiya 6ter kafun ki karanta dan Allah daga page 20 free yatsaya SADIYA ABDULLAHI UMAR ACC- 0110015052 ECOBANK   KO KUMA KATIN MTN NA DARI TAWANNAN NUMBER 08032762588 [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7     🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 1⃣5⃣&1⃣6⃣     Kiyi hkr da rayuwa aduk yadda kika ganta kuma ki kasance Mae hakura da avunki komae kankantar sa   Kuma duk inda kike kixamo mae kare mutuncinki karki yadda kyale kyalen duniya yarudeki hapsatu ki aikata abunda xaki dawo kina dana sani kinji yarinyata     Akoda yaushe ki kasance mae yadda da kaddara mae kyau ko mara kyau da kuma kar6ar jarabawar da kowacce irice daga gurin mahaliccinmu ga kaninki nan hapsatu kibashi tarbiyya mae kyau kinji hapsatu kiyi hkr amman wannan ciwon bana tashi bane hapsatu     Hapsatu kam kamar gunki haka take dan takasa gane kan maganar Ummerh sam gashi Nauphal yana kuka amman yanzu yayi shiru Kamar mae fahimtar wani avunda ummerh take fada tanayin shiru yacigaba da kuka sosae harda kyakyatawa Futa dashi tae abban hapsatu yanata mae maeta mata kalmar shahada itama tana fada ruwa tace yabata yatafi dauko mata ita kuma taci gaba da mae maeta kalmar shahada can kuma sae shiru Koda abban hapsatu yadawo Ummerh lokaci yayi dan yana xuwa ya ta6ata yaga jikinta yasaki kwallah ce kawae take xuba daga idanuwan abbah amman  shi kadae yasan abunda yakeji acikin xuciyarsa Hapsatu daga dawo tsakar gida tun daxu jitae xuciyarta tana bugawa sosae da sosae kuma lokacin nauphal yayi bacci dan taji yanata ajiyar xuciyah abayanta shiga dakin tae taga abban ta yana kuka     Tace Abb..... ah..  Abb..... ah cikin hada kalmomin sulalewa tae taxauna akasa kuka tasaki mae ta6a xuciyar mae sauraronta Dakar abbah ya lallashi hapsatu dan tadade tana kuka sosae ba'a dauki lokaciba gaba ki daya garin rano lungu da sakonsa kowa yaji mutuwar Ummerh Vayan sallar la'asar aka shirya Ummerh anyi mata dukkan abunda yakamata ai mata aka futa da gawarta daga cikin gidan dan ayi mata sallah daganan kuma akaeta gidanta nagaskiya Ummerh tasamu mutane sosae dan har mamaki ake irin yadda tae jama'a haka   Hapsatu tashiga tashin hankali sosae lokacin dataga an dauki gawar Ummerh xuwa waje Kuka sosae hapsatu take tana fadin Ummerh karki tafi kibarmu Ummerh yaya xanyi da nauphal Ummerh baxamu iya rayuwa babu keba Ummerh kece farin cikin mu Ummerh kinsan bani da kowa saeke Ummerh vansan kowaba saeke ban saba da kowa ba saeke Ummerh kitae maka kidawo dan Allah Ummerh karkiyi mana haka Ummerh ina xamu in kika tafi Ummerh tayaya xan fara rayuwa babu ke Ummerh kuka sosae hapsatu take gaba daya tama rasa nutsuwar ta tama rasa ta ina xata fara Dakar makota suka rinka bawa hapsatu hkr sukace tayi mata addu'a ita tadace da Ummerh ba kuka ba   Amman  kowa yana tausaya mata sosae naganin halin datake ciki ga kuma karamin yaro Koda masu kae Ummerh suka dawo haka akaeta xuwa yiwa hapsatu gaesuwa tana amsawa wani kuma saedae taeta kuka idan yamata gaesuwar Haka akaeta shige dafuce acikin gidan har bayan magriba sannan mutane suka dan sarara nauphal ma bawan Allah kamar yasan me ake ciki baeyi rigima ba sosae yadaeyi lamo ajikin yar uwarsa yanata ware kyawawan idanuwansa Duk wannan abun da akeyi Balaraba da fauxiyya basa gidan nan har bayan sallar isha'i kowa yafara watsewa amman basu dawoba Wanka hapsatu taewa nauphal sannan tashiryashi yayi fess addu'oi tae masa sosae sannan tadauki wata yar wayar Ummerh keypad cema tecno tasaka suratul bakara saeta  kwantar dashi ahankali     Itama wankan tashiga tayi tana futowa tashirya tayi addu'a sannan tadauki alkur'ani tafara karantawa cikin muryarta mae sanyi Koda abban hapsatu yadawo haka yatarar da hapsatu ita kadae adaki tana karatun alkur'ani tana kwallah ga nauphal nan akan cinyarta yana bacci sallama yay yashiga yaxauna akusa da ita kadan Tana kae aya tace Abba kadawo yace ey hapsatu ykk keda kanin naki?    Lpy qlu Abba mekukaci yanxu? Abba yasha madara    Nikuma naci shinkafar da aka kawo sadaka gashi can ma na aje maka sauran    Toh hapsatu kisamu ki kwanta bari in je nima in kwanta su Balaraba kam sun dawo?   A'a Abba Toh shikenan maxa kisamu ki kwanta ki kulle dakin ta ciki kinji   Toh Abba saeda safe Allah yakaemu futa yay adakin shima yatafi yakwanta Sae wajen karfe 12:36pm  sannan yaji alamar saka key akofa an bude gidan Tashiyay yafuto tsakar gida shigowa sukae fauxiyya tana daddafe cikin ta tana yarfa hannu Balaraba tarikota tana fadin sannu fauxiyya Allah xae kawo saki kinji tunda dae munje asibitin aida saukima kinasha maganiki insha Allah Dasafe baxaki tashi da wannan jaravavven ciwon cikinba Abban hapsatu tsayawa yay yana kallonsu yayi gyaran murya ko gexau dayake makiraine Yace daga ina kuma tun daxu bakwa gidan nan ina kukaje?    Wani mugun kallo😒😒 Balaraba ta watsa wa Abba tace bangane daga inava Alhaji bakaga ahalin da muka shigo gidan bane babu sannu babu komae sae masifa daga shigowarmu aikin banxa kawae nibanasan halin dabbanci wlh mutssssseeee taja wani dogon tsaki tae daki ita da fauxiyya Aaa toh toh 🙏🙏🙏 yihakuri ranki yadade ai ban gani vane kinsan sha'ani nad.......... 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7     🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 1⃣7⃣&1⃣8⃣    Bayan su yabi har dakin yana fadin sannu fauxiyya yajikin naki? Dasauki Allah yakara sauki sannu kinji   Am ranki yadade yanxu yakike ganin xa'ayi ne Ban gane xa'ayiba kae baka da tunanine nace? Aa ina nufin kunci wani abun ma kuwa?  ko asa mo muku namlalace gurin dan ladi kuci tunda inada yoghurt mae sanyi saeku hada kafun safe    Toh samo mana amman fa mae xafi indae vaxafi karma kasiyo dan baci xanyiba   Toh in sha Allah xa'asamu mae xafin dan yanxuma nasan akwae mutane agurin dan har kusan 3 suke kaewa agurin   Kaga karka dameni da shegen xance katafi kasamo kawae Toh toh bari  inje juyawa yay yafuta acikin sanyin jiki dan yakasa gane komae tunda suka hada ido da Balaraba yaji wani abu yadaki kansa sai yakasa gane komae Yana futa suka kwashe da dariya fauxiyya tace mamah yakika wannan acting din shiyasa nace kisa kwallin nakan tsauni dan yace asiri baxae cishiba amman indae xakina mu'amala da wannan kwallin toh xaki samu kansa Kinga paln dina yayi    Kedae bari dafarko nafara tsaron kar inje maganin bayayi da wuri amman sae naga yayi aiki nan danan kae Allah yakarawa nakan tsauni tsawon rae muyita sheke ayar mu Duk wannan xancen da suke akan kunnen hapsatu dan tafuto yin fitsari tunda suka shigo ta tashi daga baccin taji duk yadda sukae da abbanta dakar taje tae fitsarin takoma daki tana tunanin ina xata samu mafuta dan tasan dae yanxu komae na rayuwarta itada abbanta da nauphal xae lalace wasu hawayene masu xafi suke xubo mata dakar ta lallashi kanta ta tashi nafulfuli takamayi har wajen 2:00pm sannan tayi addu'a ta kwanta abunta Koda gari yawaye haka akaci gaba dan tun 6:30am Balaraba ke dukan kofar hapsatu dakar ta iya vude idonta sannan ta tashi tace waye Aaaaaaaa🙄🙄🙄 uwar kice nace uwar kice kobajiki banexaki vude kofar ne ko sae nasa an 6allata yaxu Kara sowa tae tabude kofar ahankali tun kudo kofar balaraba tae tace maxa futo ki cika mana ko ina da ruwa maxa xokije kijawo futo maxa Cikin sanyin murya hapsatu tace akwae almajirin dayake jawowa aunty in sha Allah gari nadan kara haske xaexo ya jawo ruwan Sallamar Alhaji taji sae kam tasa kuka dasauri Abba yakaraso yace lpy balaraba incedae bawani abunne yafaruba Bagashinan ba kanaji daga nace hapsatu in akwae ruwa adaki ku sammun xanyi alwala dani tsoron jan ruwa nake arijiya  kawae sae hapsatu takama xagina ta uwa ta ubah wae ita baewar uba nace daxata jawo ruwa sannan takama bani inyi alwala dashi    Nace hapsatu xaki samu fa Shine tace wai inni nake rabawa in hanata mana    Haka taeta cimun mutunci tana fadamun magana kamar wata sa'arta kuka sosae Balaraba takara saki Abba ne yakaraso yawankawa hapsatu mari yace damake baki da hankali jaka ce ina miki kallon mumina ashe shedaniyace    Toh bari kiji daga yau kexakina janyo ruwa kina cika ko ina acikin gidan nan almajirin ma in yaxo ace karya kara dawowa Toh Abba duk yadda kece haka xa'ai dan kaeryne mai bada umarni akan komae kuma farin cikinka shine namu Gafara kiban wuri mae dadin bakin vanxa kawae wuce kiyi aikin  da'akasakaki maxa Tashi hapsatu tae jiki babu kwari sam wae wannan abban tane ko kuwa canja matashi akae gugar ruwan tadauko tafara dibar ruwan haka saeda tacika ko ina na gidan sannan ta ibi nawanka ta shiga tayi Har lokacin Nauphal bacci yakeyi abunsa hada masa ruwan wanka tae sannan ta lalla6a tadaukesa tafara cire masa kaya tae masa wanka tas sannan tashiryashi madarar sa tabasa yasha sannan tagoyashi Kwala mata kira fauxiyya take da karfinta sae kace yaki hapsatuuuu hapsatuuu hapsatuuu kina inane wai sai faman balokoko nake eyeeee Dasauri hapsatu ta futo da sharar data kwashe ta tsakar gidan fauxiyya tace au ina kiranki saekin gama abunda kike sannan xakixo ko 😠😠😠 Yi hkr sharar nakarasa kwashewa tunda naga duk waje xan futo   Ok🙄🙄🙄bani sharar nan🤔🤔🤔 Mika mata tae hannun ta yana karkarwa Watsa mata sharar tae duka ajikinta sannan tace harkina da wani aikin dayafi nawa mahimmanci dama A.... Aa... A.... aa'a kiyi hkr dan Allah xonan dauki wannan kayan kiwanke munsu tas sannan kishanya kuma idan kin gama kixo kimin tsifa da wankin kae maxa tashi Tashi hapsatu tae tadauki kayan ta shiga rumfarsu dasuke wanki tafarayi ahankali wasu siraran kwallah ne suke xubo mata daga idonta tana tunanin wannan wace irin rayuwace take shirin riskarta Koda tagama haka tae mata tsifar kae da kitso sannan tadaura girki saeda tagama sannan balaraba taxo tarava kanxo tabar mata sannan tace intacinye ta wanke mata tukunyarta takae mata daki Haka rayuwa taci gaba har aka yiwa Ummerh addu'ar bakwae amman babu abunda yacanja daga cikin wahalar datakesha saema cigaba da'aka Samu Yau kam madarar Nauphal ta kare babu ko wadda xata bashi da rana kuma tagayawa abban ta amman yace inta karayi masa magana ma saeya yimata dukan tsiya itada Nauphal din Haka taketa kuncewa da sakawa sannan kuma gashi dan jarin nasu duk taciye babu kudin daxata siyo kayanma ko kadanne taci gaba da siyarwa Katifar dakin Ummerh tasiyar sannan tasiyowa Nauphal madara gwan gwani 5 tahado masa kayan kamu sannan tasakosu acikin buhun datake siyo kayan miya busassu tahado da'yan kayan dasuke siyarwa Lokacin data shigo gidan kowa yana daki duk basa tsakar gida anas ta tarar atsakar gidan yana wanki gaedashi tae cikin gir ma mawa dan yayan fauxiyya ne amsawa yay yace hapsatu daga in haka kuma   Tace yayah nadanje nasi yo kayan miyane busassu dan naga anata nema kuma babu Toh amman hapsatu har kasuwa dakaramin yaro mae makon kibari inje ko akirawo fauxiyya ko nasir ko havivu wani yaje Aa yayah babu komae ma naje ai gashinan nadawo   Toh daga yau karki kara futa haka kawae dakaramin goyon nan kinji so kike kikwaso masa rana ne Toh yayah baxan karaba Yawwa toh Allah yay miki albarka Amen tafiya tae tashiga dakin kayan kunun tahada sannan tadauka wankewa tae ta had'a komae sannan tayi hanyar waje Anas ne yace ina xaki kuma Hapsatu daga dawowarki yaya markade xan kae ne wannan kuma in kae nika Toh ajiye bari in karasa saena kae miki kiyiwa yaron nan wanka dan da'alama yakwaso gajiya Toh amman yaya naga aiki kake kavari inkae ka....... Bae bari takarasa ba yace maxa wuce banasan gardama Balaraba ce tafuto tace menakejine dan ayi jikan nasaba😏😏😏😏    Ka kae mata Uwar me nace dan iyah ubanwa ya aikeka🤔🤔🤔🤔🤔      Toh wlh bari kaji in fada maka wani abu daga yau in.............. [04/02, 7:56 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰:      🍃✨🍃✨🍃✨ ✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨ WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7 🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️ بسم الله الر حمن الر حيم ✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨ Page 1⃣9⃣&2⃣0⃣ Toh bari kaji in fada maka wlh daga rana mae kamar tayau karna kara ganin ka kula yarinyar nan wlh in kuwa ka kara wlh xan sa6a maka     Ina fatan kafahimta 😒😒😒 Ke kuma ubanwa yabaki damar futama baki sanar dani ba sannan a ina kika samu kudin da kika siyo wadannan kayan kunun eyeee😕😕😕😕 Am.. Am... Am dama nasiy..,....... Tunkafun takarasa tayo kanta da takalminta xaka kwada mata afuska hannunta taji an rike waxata gani Anas ne yarike mata hannun ta yana huci kamar wani tsohon kumurci😦😦😦😦 ya isa haka duk xagin dakikae mata vae ishekiba saekin hada mata da duka wannan mulkin mallakar ya isa haka fa wlh baxan iya jurar ganin Ana ciwa baewar Allah mutunciba wadda bata da laefin komae Sakin baki Balaraba tae tana kallon Anas 😱😱😱😱😱oni Balaraba nashiga uku banyi sa'ar haehuwa va yau nahaefi danda xaena gindayamun dokoki danda xaesani yin abunda yakeso kuka tarushe dashi harda tsugunnawa Hankalin Anas ne yatashi yace mamah kiyi hkr dan Allah wlh bada niyya naeba inasan nuna miki dae dae ne kawae kuma inasan sanar dake mahaefiyar hapsatu takyautata mana vaekamata mukuma mucusgunawa yartaba bayan bata da rae Tashi tae tahankad'esa tai daki dan ranta amugun 6ace yake bunta yay har cikin dakin yaxauna akusa da ita yana kara bata hkr Toh amman Anas meyasa xaka nuna van isaba agavan hapsatu salan tarae nani ko taga bakwa girmamani Aa kiyi hkr hakan baxata 'kara faruwa ba in sha Allah mamah     Toh shikenan Allah yasa jeka kakae mata nikan toh mamah ngd futa yay daga daki dasauri yavi bayan hapsatu yakar6a dakar tayadda tabashi  sannan ta dawo gida tadi tanufa ta tattara kayan data siyo sannan ta dawo tadaura ruwan wanka dakar wutar takama kasan cewar wutar damuna Shaaaaa kawae taji ruwa ne aka juye mata acikin wutar gavaki daya aka kasheta dan dago kae tayi dan taga waye      Balaraba ce atsaye akanta tace saurara kiji mexan gaya miki daga rana mae kamar tayau idan nakara ganin kin shiga safgar dana wlh saena illataki kinajina ko kuma maxa kifuto kimun wannan surfen gashin kanta tajanyo tacillota bakin kicin din tace maxa yiki yi aikin danasaki kafun ya dawo daga aiken da kika masa jaka kawae Tashi hapsatu tae dasauri tafara aikin da'aka sakata abban tane yay sallama yashigo cikin gidan hannun sa dauke da ledoji tashi tae dasauri taje xata amsa     Dakatar da ita yay da babbar murya yace dakata nace hapsatu karki kuskura in kara ganin koda inuwarki ne akusa dani kinjini ko bakijiba kuma koda wasa in kika kara koda amsamun sallama ne ban yafe mikiba Yana gama fada ya kama hanyar yana rafka wata sallamar Balaraba ce ta taho tana rangwada dawani irin girgije girgije    Amsawa tae cikin yanga gashi sae taunar cigam take kamar wata sabuwar karuwa     Abba yana ganinta ya washe hakora kamar gonar audiga yace aaaaaaa 😁😁barka da gida sannu da kokari ykk ya aiki kuma     Alhmdllh Alhaji yakasuwar kuwa ina fatan dae ansiyomun dukkan abunda nayi maka list ko    Aikam dukansu ansamosu sannan komae dakikeso anyi harma da kari     Aaaa 😊😊😊😊😂😂😂kace yau washar dani amaryar nake xam Aikam dae fadi dakyau dan kowa yatabbatar da xancenki balaraba ya xam dake waegawa sukae atare dan dae wannan muryar kakah hajjah ce sun santa ba bakuwarsu bace Aaaaaaa aaaa kace yau ina da manyan vaki agidan nan wlh kam naxo gidan hamisune shine nace bari in leko mugaesa dan kwana biyu bamu haduva Tabarma tashimfida mata tace xauna mana xama kakah hajjah tae abunda yavawa hapsatu mamaki kenan dan koda wasa kakah hajjah vata ta6a xama a gidansuba kullum tsakanin ta da mahaefiyarta vae wuce xagi da bakar magana ba Tasowa tae ta tsugunna dan kusa da tavarmar kadan tace ina wuni kakah hajjah Vanxa tae kamar batajitava takara mae mae tawa takarayin shiru saeda tae sau uku sannan tawatsa mata harara😏😏😏 tace daban wuniba xaki ganni nace eyeee aikin vanxa kawae komae aka hada da jaki sae yaci kasa Kiyi hakuri kakah hajjah aidaman wannan dangin mayun kinsan nacin tsiya garesu, toh wlh naman mu yafi karfin kurwarki yarinya Tashi hapsatu tae tana goge kwallar data gangaro mata Mari taji ansauke mata xafafa guda biyu tana dagowa taga abban tane yace dama haka kike daga xuwan mahaefiyartawa harkin fara sata takaeci toh vaki isaba wlh wani ice Abba yadauka yafara dukan hapsatu kamar an aikoshi tun tana kuka kadan kadan harta fara mae yawa Duk cikinsu babu wanda yace abari saema xuga Abba dasuke akan yakara mata Anas ne yashigo da sauri dan yajiyo karar dukan tunda yaxo kofar gidan kayan ya ajiye yakarasa gurin dasaurin tsiya shiga tsakanin su yay yace haba Abba me hapsatu tae maka yarinya mae hkr da ladabi da biyayya Abba kayi hkr Huce Abba yake yace inyime hkr fakace anas wannan yarinyar ita kadae baxata samun hawan jiniba wlh tashi kitattara kayanki maxa kisan inda dare yay miki Kuka take sosae takarasa kusa da Abba takama kafarshi tace abban kayi hkr wlh babu abunda naewa kaka hajjah gaesheta kawae nae,  Abba karka koreni inka koreni ina xani ina nasani,  abban bansan kowaba,  Abba kaeda Ummerh kawae nasani, Ummerh kuma tamutu Abba yaya xanyi ina xanje Rufemun baki munafukar kawae toh nabaki nanda wata daya kisan inda xaki kinji ni kobakijiba Abbah kae mata hkr dan Allah hakurin uwar wa Anas ina ganin mutuncinka kamatsamun aguri tun kafun indaena gani kaji ko Kukan nauphal ne yakara karfi haryanayin kamar xae shide dan tunda aka fara dukan hapsatu yafarka daga baccin dayake Tashi hapsatu tae dasauri tashiga dakin daukoshi tae tana jijjigashi tana masa addu'a sassauta kukan yafarayi yana ajiyar xuciya ruwa tadauko tabashi na faronsa datake xubawa afida yasha kuwa sosae Jinin goshintane yadigo masa afuska dan taji ciwuka sosae Anas ne yay sallama abakin kofar falon amsawa tae tace yayah shigo shigo mata yay da kayan yace innalillahi wa inna ilaehi raji'un hapsatu kinga jini kuwa a fuskarki da wuyanki kalli kafarkima sae xubar da jini take tashi muje asibiti maxa tashi muje Tace aa yaya kavarshi kawae yanxu vavu kudi agurina kuma ma aiki nakewa mamah gashi inasan tace kunun nauphal dan vashi da abunci Tashi nace var wadannan aiyukan xan miki inmun dawo tashi kafun kiga 6acin raena Tashi tae tasaka hijab sannan tadauki nauphal xata goya kar6arshi yay yace muje dakar take taka kafarta dan ciwo take mata sosae haka suka futa har tsakar gida lokacin ma kakah hajjah da balaraba suna bakin kofa sae shewa suke Hade rae Anas yay yace xamu wuce malamae ganin fuskar nan babu annuri yasa Balaraba matsawa kakah hajjah ma matsawar tae suka futa adae dae ta sahunsa yay wa key yace shiga muje hapsatu  Shiga tae yamika mata nauphal ta amsheshi yaja suka tafi Koda sukaje sunsha wahala kafun akar6esu dan cemusu akae wannan accident ne saesunxo da police Likitan dayake duba hapsatu ne yaga taji ciwuka sosae saeda yay mata dinki a goshinta da kuma hannunta wajen kafadar ta gakuma kafarta takumbura sosae yana dubawa yace tsagewar kashi ce da ita nan yagyara mata sannan yadaura mata ruwa dawasu allurae ta kwanta Nauphal kuwa lokacin yayi baccin wahala ga yunwa kwantar dashi yay akusa da ita sannan ya jah musu kofar yafuta saeda yabiya kudin komae yasiya duk avunda akace yasiyo sannan yakoma gida lokacin babu kowa atsakar gidan Surfen da hapsatu takeyi yaga ankarasa an kwashe daki yashiga yay mata tatar kunun ta sannan yatattara mata dakin yashare dukda badatti yayba yadauko mata kaya kala 7 dana nauphal yadauki dukkan avuvuwan daxasu vukata sannan yahada acikin gana masgo yafuto kulle dakin yay yashiga adae daetarsa yakoma asibitin Lokacin daya shiga dakin yasha mamakin gani ruwan yakare ta tashi xaune tana rike da nauphal daketa faman tsala kuka amsarsa yay yace mata bari in samo masa madara ashagon waje wace iri kike bashi Tace yaya kowacce irima sha yake yace toh futa yay,  bae dadeba yadawo dauke daleda guda uku ahannunsa yunkurawa tae xata tashi yace aa yixamanki vari in kawo miki kiduba Amsa tae taduva ledojin madarace katon gwangwani guda daya da kuma fida da madae daecin tea plats sae cokali guda daya,     Dayar ledar kuma man shafawa ne da sabulu da detol da makilin da brush da aizal da kuma omo viva babba guda daya,     Dayar ledar kuma naman kaxane da yoghurt wannan tun akan hanya yasiya da kuma bread da lemo Sallama akae wata Norse ce ta shigo da babban boket naruwan Xafi da kuma wani acikin karamin mika mata nauphal yay yakar6i na karamin boket din sannan ya dauki plast din yacika matashi da ruwan xafin sannan Norse din tace yawwa kitashi ahankali garuwanan muje kigyara jikinki akwae wadda xataxo tahada madarar bebin aa varshi kawae xanyi Ok futa Nurse din tae anas ne yashiga toilet din yawanke matashi tsaf da aizal da omo sannan yasa mata detol yakara daurayewa kana yakae mata ruwan wankan yasurka mata abahon dayaxo dashi daga gida xuwa yay ya amshi nauphal yaci gaba da bashi madarar ita kuma ta shiga wanka da kayan daxata canja Lokacin data futo Anas yanata jijjiga nauphal dan da'alama anci an koshi kuma Xafi yakeji   Amsarsa tae tahada masa ruwa tae masa wanka sannan tashiryashi tinkan tagama ma yayi bacci abunsa kwantar dashi tae sannan taxauna tace yayah nag....  Tunkafin takarasa yace indae ni yayan kine tobasaekin godemunba kinji hapsatu ina kallonkine amatsayin kanwata kicigaba da hkr komae xae wuce maxa kici abuncinnan gamaganinki nan yana jiranki kinji ko vari inje in wanke kayan nan naku abaya inda naga ana wankewa Aa yaya kabarshi inna samu sauki xan wanke aa kyale kawae nurse ce tashigo da sallama tace gashi wannan inji likita mika masa tae ya amsa budewa yay yaga maganin ciwon idone yamanta daxu Ok ngd    Ok Am please anan a ina ake wankin kaya xanyi inji anas    Aa akwae masu wankewa abiya su kavayar  akae musu da safe xasu xo sukawo maka saeka basu kudin    Ok toh gasunan hada kayan yay yamika mata ta amsa Saeda yay da gaske sannan hapsatu taci naman nan dayawa saeda yatabbatar data koshi sannan tasha magani yace toki kwanta dan likita yace sae nan da kwana uku xa'a sallamemu kinji nibari indauki tabar mar nan in kwanta abakin kofa tunda naga ana kwanciya koh Toh yayah saeda safe yawwa Allah yakaemu futa yay yayi shimfida ya kwanta abakin kofar daga gefe      ****** ****** ******* Agida kuwa Balaraba taxaga kofar hapsatu yafi akirga amman shiru kuma Abba ma ya duba yaduba nan ma shiru sun kira wayar Anas sam baya dagawa daga karshema kin shiga tae sae  hakura sukae suka kwanta badan Balaraba tasoba dan taso sudawo taci uwar hapsatu daxarar Anas yatafi gidan dayake kwana shida kannensa Koda gari yawaye har dare Anas bae xoba hapsatu ma haka saeda sukae kwana uku basa ganin hapsatu bare Anas       *** *** *** A asibiti kuwa inyayi musu duk abunda suke bukata saeya kama hanya yatafi aikinsa na adae dae ta baxae dawoba sae dare amman yana kiran hapsatu awaya dan yasiya mata karamar waya Nokia Haka suka kwashe kwana uku a asibiti dan har hapsatu wata kiba tae farinta yakara futowa sosae Yau ne yakama xa'asallamesu da yamma gaban hapsatu sae faduwa yake sosae dan tarasa meke shirin faruwa da ita yau haka suka shirya suka tafi gida lokacin da suka shiga gidan shiru kamar anyi shara gashi dattine acikin gidan kamar me ko ina yakoma juji gatulin kayan wanke wanke ga kayan wankinsu nan adaure tuli guda da sallama abakinsu suka shiga da mugun dubu Balaraba tafuto daga daki kamar haukaciya tace Anas Anas ina kaje ne katafi kavarni inata tunanin ka Anas wani laefi nae maka    Babu komae dan matsa in wuce dan nagaji sosae      Sakin baki Balaraba tae ta matsa masa yawuce ahankali hapsatu takebin bayansa jikinta duk babu kwari gashi gabanta sae faduwa yakeyi sosae Bude kofar yay yasaka mata kayanta aciki taga ko ina pes angyarashi mika mata naera dubu biyar yay yace gashi ko xaki nemi wani abu saeda safe    Toh yayah Allah yakaemu futa yay yaja mata kofar yana futowa aka kawo Nepa futa yay daga gidan yaje yagyarawa adae dae ta sahunsa parking sannan yatafi dakin kwanan sa     Dukan kofar ake kamar xa'a balleta dakarfin masifa ake dukan kofar amugun furgice take tashi ahankali tace waye nice dan......... Ummuh teemerh ce 💖 Dan Allah🙏🏻🙏🏻 ayi hkr kwana biyu kinjini shiru wlh nadan shiga busy ne shiyasa Amun afwah 🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels