An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels *FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA* _PAID BOOK #300 ONLY_ *MAY 5/2023* *MAY 22/5/2023 MONDAY* _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK.. loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken *FATALWAR☠️ BUDURWAR MIJINA!!! PAID BOOK #300 ONLY* Ina fatan yabada darussuka ga kowacce macce Kai hardama mazan baki d'aya Allah ka k'ara shiryamu dukanmu_ *INAYIN LITTAFAINA DOMUN BADA DARASI DA FAD'AKAR DA AL'UMMA BAKI D'AYA....... AKODA YAUSHE ALK'ALAMIN MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 BAYA RUBUTA SHIRME KO BATSA KO LALATA RAYUWAR AL'UMMA SAIDAI INA K'OKARIN WAYAR DA KAN AL'UMMA DAMA DAWO DAMU KAN HANYA MADAIDAICIYA ALLAH KA TSAREMU DA AIKATA AIKIN DANA SANI.. INASONKU MASOYANA ADIK INDA KUKE NID'IN CE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARIN CIKINKU MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN👸🏻 OF WRITER 📝 CHAMBER* _BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM_ *Free 🅿️1 to 5* ..............Iska tafara kad'awa Wadda ke nuni da cewa Ruwan sama zai sauka, Ahankali Ruwan suka fara sauka inda daga bisani kuma sukayi k'arfi Sosai, Already ta kammala komai da zatayi zaune take bakin gado tana matse k'afa Al'adar tace muddin Akafara ruwa sanyi Yana busowa Sosai dik Yarda ta rufe ko ina tofa sai sanyin ya shigeta take kuma wata masifaffiyar sha'awa take taso mata, Yanzun ma hakan ne, kama jikinta take tamatse gu d'aya Had'ida kwantawa ta nadunk'ule guri d'aya ta rufa da k'aton lallausan blanket d'insu Amma Abanza Abun k'ara yawa yake mata, Tina cewa tanada miji amma take faman Shan irin wannan bak'ar Wuyar yasa ta rushe da wani marayan kuka, sosai taci kuka ganin kukan ba Abunda zaimata yasa ta mik'e da k'yar tanufe k'aramar drowa d'in gadon, Wata k'aramar kwalba tajanyo tabude wasu k'anan maganine ciki dayawa kala kala fari da ja d'orawa zama tayi bakin gadon batare da ta Aunaba kawai naga tabud'e Baki tazuba cikin bakinta takora rowa Rintse idanuwa tayi Had'ida jijjiga kanta, Kafin wani lokaci bacci Mai nauyi yayi gaba da ita ba shiri............... ************* '"Kasan Inasonka Mustapha ba kad'an ba so komai kace kana so A wurina bazan k'imaka shi, Nidai kawai fatana ka Amince da Maganar Auren mu, wallhi mustapha ko ba danginka zan Amince ka Aro dangin haya su shaida Auranmu," Shafa Fuskarta yayi had'ida had'e bakinsu guri d'aya take suka Lula duniyar Alfasha, dik sanda zatama mustapha Maganar Aure bazai ce komai Akai ba Kuma kowa nasa yak'i Bari tasani shidai kawai Aiki ya kawoshi Nan Jos garinsu ........ _Allah katsaremu katsare imaninmu da Aikata b'arna zina da sauran miyagun Aiyuka Ameen_ "Salamu Alaikum! Salamu Alaikum!! Salamu Alaikum!!! Ah kodai falmata Bata gidan Nan yau,"? Jin shurun yayi yawa yasa tashiga har cikin bedroom d'in yanayin kwancinta kawai zai ganar dakai baccin bana Lau bane, Fridge tabud'e ta d'auko bottle na ruwa masu sanyi tazuba A hannunta Ahankali tad'an shafa mata A fuska, Doguwar Ajiyar zuciya taja Had'ida bud'e idanuwanta Ahankali ta sauke su kan Zahra, B'ata fuska Zahra tayi kafin tace"Falmata Baki daina Shan wad'annan tablets d'in ba ko? Wai so kike ki kashe kanki ko saikin nakasa rayuwarki,"? Zahra tak'arasa Maganar tana b'ata fuska Murmushi Mai zafi Falmata tayi Had'ida Mik'ewa zaune tana dafe kanta Dan Yana d'an Sara mata musamman tashin ta datayi daga baccin, Ajiyar zuciya ta sauke kafin tace"Zahra bazaki fahimce matsala ta bane Allah yasani inacikin wani hali, Ace inada miji Amma shida babu duka ba banbanci Ina wahale Kuma tablet's d'inda nasha bana maye ko wani Abu bane kawai suna tafiyar da damuwa da rage fillings sai saka bacci so banda mafita tinda Allah ya had'ani da miji mara tausayi," Hawaye tafara zubdawa taci gaba dacewa "Zahra Rayuwar ki da Abban Amira tana burgeni bakuda matsala mijinki bai nisantarki mijinki ba fasik'i bane," Shiiiiiiiiiiii "Falmata kidaina Aibata mijinki hakan ke Mai hak'uri ce so kik'ara hak'uri sannan wllh ko wacce Macce gidan miji hak'uri take kotace batada matsala Wllhi k'arya take Saidai damuwar wata taninka ta wata, kuma bakida tabbacin bin Mata yake ba Aiki ya kaishi Jos d'in ba" Uhunmmmmm"Zahra Kenan inda ba bin mata yake ba take zai iya wata d'aya batare da Ni ba,"? "Kema kinada matsala Falmata kibishi Mana," "A'a Zahra zanga iya gudun ruwansa ne, Kinga nayi bacci sosai bari nayi Sallah nad'an gyara muje part d'inku Abban Amira yafita ai ko,"? "Eh to Yi sauri harda breakfast ma muje can kiyi," "Yawwa nagode k'awar Arzikinahh," Dariya sukayi Atare tashiga toilet ita kuwa ta gyara mata d'akin sannan tadawo palourn tana jiranta................ _ASALIN LABARIN........._ *KASH NAGAJI WLLH KUNSAN DAMA BA LAFIYAR IDO GARENI BA SO DA KUNSAMI TYPINGS ERROR KO GAJEREN PAGE KUMUN UZURI DAN ALLAH, SO KUTAYANI ADDU'A ALLAH YABANI LAFIYAR IDANUWA, AMEEN 🤲* Please sharing and comments🙏🙏👏🙌 _BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_ WhatsApp number 07064904617 OR 07068956952 *FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA* _PAID BOOK #300 ONLY_ *MAY 5/2023* _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK.. loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken *FATALWAR☠️ BUDURWAR MIJINA!!! PAID BOOK #300 ONLY* Ina fatan yabada darussuka ga kowacce macce Kai hardama mazan baki d'aya Allah ka k'ara shiryamu dukanmu_ *INAYIN LITTAFAINA DOMUN BADA DARASI DA FAD'AKAR DA AL'UMMA BAKI D'AYA....... AKODA YAUSHE ALK'ALAMIN MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 BAYA RUBUTA SHIRME KO BATSA KO LALATA RAYUWAR AL'UMMA SAIDAI INA K'OKARIN WAYAR DA KAN AL'UMMA DAMA DAWO DAMU KAN HANYA MADAIDAICIYA ALLAH KA TSAREMU DA AIKATA AIKIN DANA SANI.. INASONKU MASOYANA ADIK INDA KUKE NID'IN CE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARIN CIKINKU MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱* *Free 🅿️ 6 to 10* Asalin iyayen Mustapha da Falmata Dangin junane Suna Awani k'auye Cikin yola fad'a ya kaure tsakanin makiyaya da manoma Aka fara kashe kashe da k'one k'one hakan yayi sanadiyar mutuwar duka iyayensu, sukuwa dama can su masoya ne hakan yasa suka gudu tare sune kawai tsuka tsira cikin k'auyen, Cikin ikon Allah saigashi sun had'u dasu Abbas Shida mahaifinsa Jin labarinsu suka tausaya musu sukazo dasu gida Umma Bata k'yama cesu ba, sannu Ahankali har suka zama kamar Y'an uwa kuma sune suka Zama gatansu har sanda Akayi Auren mustapha da Falmata inda Abbas da Zahra, dama can mustapha ya k'ware gun zane cikin k'ank'anen lokaci Yasami d'auka ya zamana har fita yake yin zane, Abbas kuwa D'an kasuwa ne, zaman lafiya da k'aunar juna suke, Tinda mustapha yafara zuwa k'asashe ba Yarda baiyiba Akan Falmata tazo suje tare Amma tace Batasan wannan ba ita Abarta kawai inda Zahra tinda Zairik'a dawowa shikenan,..... Had'a Masa kayansa tayi tsaf cikin Akwati Zaune yake bakin gadon ya zubamata Ido cikin damuwa Yace"Matar Kwangilafa na Samu A can Jos d'in tayu ma idan naje zauna can duka ko nakai wasu shekaru ko watanni nidai hankalina zaifi Kwanciya idan kina gefena Koda yaushe," Juyowa tayi tana d'an B'ata fuska"Amma ai tinjiya muka gama Wannan Maganar ko? Meye nasake tadota Yanzu kuma Had'ida maida hannun Agogo baya? Acan bansan kowa ba Anan kuma nasan Mutane sannan ko wani Abu zai sameni ai su Zahra suna Nan," "Falmata Wai nikam su suke Auranki koni? Hakken ki kansu yake ko nawa kan? Nace tare zamu bazan jure dogon lokaci batare da keba, sannan kinfi kowa sanin matsalar ki musamman lokacin ruwa da sanyi idan lokacin yayi matsalar ki ta motsa nikuma bana kusa to mezai faru Kenan, Dan haka tare zamu,"? "A'ah A'ah A'ah nace a'a Mustapha kasan banason naci tinda nace bazani ba to wllahi bazanje ba, yau kasa ba tafiyar ne kabarni gida inace har wata 2 kasa bayi baka Nan to meya cini? Kuma Wannan shegen garin Ai inabika can zan halaka tinda sunfi ko Ina sanyi da yawan ruwan sama kawai kamun Addu'a Allah ya kareni shine kawai Amma Ni bazan bika ba Wllhi," "To shikenan dik Randa kika buk'ace Ni kinsan hanya" Jan Akwatin sa kawai yayi yabar gidan Rai b'ace baima tsaya salma dasu Abbas ba, "Kaidai kasani Ni Wllhi bazan bika Jos ba natsane garin inkaje kamanta dani Mtswwww Aikin banza kawai," Kwanciyar ta tayi tana fad'a har bacci yayi gaba da ita, Ya isa jos Lafiya Kusan shine yayi driving kansa, kai tsaye inda Kamfanin ya isa sunyi murna sosai da samun zuwa inda Nan suka mallaka masa k'aton gida Had'ida k'ud'ad'e masu nauyi Kuma suka so ya kasance dasu koda Aikin Shekara 10 ne, baiyi tinanin komai ba tinda Yana cikin fushi da Falmata hakan yasa ya Amince kawai, amma ya sanar dasu Yana da mata zai iya komawa yazo da ita, kuma suma sun Amince, Gidan Aka kaisa, Gidane babba maikyau yasha shuke shuke manyan itatuwa da k'anana bayan gidan yanada nisa da yawa hakan yasa yazama kamar daji bayan ba shukar da babu wurin yayi kyau Sosai, shiga cikin gidan yayi Yanada d'akuna Sosai Kamar namai gida yara mata bak'i , manyan zanensa yacire ya lallak'a A gidan, masu gadi kuwa har 2 maza manya saidai d'ayan ba Musulmi ba ne Kusan shike kula da tsaftar gida d'ayan kuma gadi, saida yagana dasu sannan ya watsa ruwa already yayi sallah da guzurin Abinci, kwantawa yayi take kuma Aka fara Ruwan sama, kwance Yake Amma duka tinaninsa Yana kan Matar sa yasan yana tsananin sonta itama haka Amma Yana da tabbacin nashi son yafi Wanda yake mata, baisan meyasa batason nisa da Abuja kullum indai zasu samu matsala to bazai wuce inyace suyi tafiya tareba musamman wannan karon tasawa ranta tsanar garin jos da yawa, Wayar sa d'auka daniyar kiranta Amma Tina fushi yake da ita saiya fasa Haka yayi kwana cike da mafalkan Matar sa,.. Washe gari yatashi late shiyasa baikira taba wayar ma gida ya manta da ita, Saida yaje office suka Gama meeting sannan ya wuce wani restaurant Tinda ya shigo Restaurant d'in hankalinta yake kansa kasa jurewa tayi yana zama takoma inda yake, Zama tayi kujerar da take kusa dashi Had'ida cewa"Barka kyakykyawa" Ko d'agowa baiyiba kawai yaci gaba da cin Abincinsa "Haba kanada kalar wayayyin maza Uwa uba ga kyau sannan daganin ka kwai kud'i to meye na share Wadda tazo maka da Alkairi,"? Nanma baikula taba, Yana gamawa ya Mik'e yaje biyan kud'in Abin mamaki sai kawai Akace masa Abiya Masa, Yasan Wannan mayyar ce Dan Haka baice k'ala ba saidai garin sauri yabar wurin Ashe ya jefar da k'aramin katinsa yawuce, Aikuwa ta d'auka ganin har number gidansa naciki Taji dad'i had'ida yin murmushi Wanda ita kad'ai tasan ma'anarshi ......... "Falmata kuwa ganin har Daren yawuce baikira taba gashi duk fashinsa bazai iya shareta ba Saboda Yana sonta hakan yasata damuwa safiya nayi tafara kiransa saidai not respond, kukanta tayi Domin A tinanin ta da gangan yak'i d'auka, Haka ta wuni Ranar sukuku saboda weekend ne Abbas yana gida tare da Matarsa,. Sai Kusan dare sannan ya Tina da wayar koda ya d'auko yaga missed call My soulmate gabanshi ya buga yasan zata damu Yanzu haka kila tayi kuka Yana k'ok'arin saka Kiran kawai yaji motsi kunna wutar d'akin Akayi cikin mamaki yaga wannan yarinyar cikin d'akin sa na bacci gashi dashi sai gajeren wando............... _BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_ WhatsApp number 07064904617 Or 07068956952 *FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA* _PAID BOOK #300 ONLY_ *MAY 5/2023* _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK.. loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken *FATALWAR☠️ BUDURWAR MIJINA!!! PAID BOOK #300 ONLY* Ina fatan yabada darussuka ga kowacce macce Kai hardama mazan baki d'aya Allah ka k'ara shiryamu dukanmu_ *INAYIN LITTAFAINA DOMUN BADA DARASI DA FAD'AKAR DA AL'UMMA BAKI D'AYA....... AKODA YAUSHE ALK'ALAMIN MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 BAYA RUBUTA SHIRME KO BATSA KO LALATA RAYUWAR AL'UMMA SAIDAI INA K'OKARIN WAYAR DA KAN AL'UMMA DAMA DAWO DAMU KAN HANYA MADAIDAICIYA ALLAH KA TSAREMU DA AIKATA AIKIN DANA SANI.. INASONKU MASOYANA ADIK INDA KUKE NID'IN CE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARIN CIKINKU MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱* *Free 🅿️ 11 to 15* ........Jan blanket d'in gadon yayi Cikin tsawa Yace" are you a mad? Bakida natsuwa ko kunya ne Zaki shigomin har bedroom d'ina saikace wata matata? Wai ba magana nake miki ba, waima ubanwa yabaki damar shigomin gida Inasu Joseph da sani ne," Ya k'arasa maganar cikin d'aga murya Yana k'are b'oye tsiraicinsa, Itakuwa murmushi kawai take tana cire kayan jikinta daganan ta Afka masa wasan ya sauya.... *Nidai waje nayi Ina Allah waddaran mata masu irin wannan muguwar Rayuwar, Allah ka k'ara shiryamu shiri na Addinin musulunci Ameen* Abunda baisani ba sani yau bai kwana gidan Nan ba Saboda Rashin lafiyar mahaifinsa Joseph ne kawai kuma yasha giyar sa tatil ya manta k'ofar bud'e, Kuma koda bai shawuba tsaf zata iya siyansa da kud'i,.. Mike'wa tayi zaune zuciyar ta nabugawa da sauri da sauri wani mugun mafalki tayi Amma tarasa me mafalkin yake nufi kawai taga fuskar Wani Yana kiranta Kan ta taimakesa Yana Mik'a Mata hannu amma sakamakon sunada nisa Bata samu taimakonsa ba saiya rufta cikin wani tsohon gini, "Innalillahi wa'inna ilaihin Raju'unn Wai to me wannan mafalkin yake nufi? Kodai Mustapha ne cikin wani hali,? Tajefawa kanta tanbayar Mike'wa tsaye tayi tana fad'in "inaaaaa in Sha Allah He is safe, Bari nasake kiranshi yanzu," Kiran number shi tashiga Yi Amma tana rings but no response "Oh ni Falmata mijina yayi fushi dani Sosai Abunda baitab'a yiba, Amma naso ka fahimce Ni kawai bana son garin Jos gaba d'aya wllh," _(Ni kuwa nace koma meye ai ke kika janyo Amma hakan nufin Allah ne Domin faruwar wata matsala wani dalilin yakan giftama d'an Adam sai gagarumar matsala ta fad'omasa, tabbas Nan bada jimawa ba Falmata Zaki fad'a gagarumar matsala da kinsani da kinbi mijinki tinfarko...........(( SHAWARA GAREMU DUKANMU MATA, kada ki kasance Mai kafiya idan mijinki yaso tank'waraki indai Abun baisab'awa Addini ba to Kada ki kafe dama kahuwa Bata haifarda Alkhairy, sannan idan so samune duk tafiyar da mijinki zaiyi ku kasance tare Koda baiso zuwa dake ba Idan dahali kiyi dabaru kibi mijinki Y'ar Uwa hakan zaifi zama Alk'awari gareki, Allah yasa mudace Allah ka tsaremu da Aikin Dana sani Ameen, Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 SHAWARA kawai nake Baku Koda yaushe....))_ Ganin wannan damuwar ba shine solution ba tafad'a toilet ta d'auro Alwala tazo tafara sallah tana Addu'a wa mijinta, Dama Falmata Akwai Ibada Bata Wasa da Azkhar Had'ida ibada ko kad'an, inda take makara gu d'aya ne intasha wannan tablets d'in., Tajima tana kaiwa Allah kukanta kafin takwanta. Mustapha Komai kasa Aikatawa yayi Wannan Daren bayan komai ya wakana gaba d'aya kansa wani iri yake masa Karo na farko daya Fara sab'awa Ubangijinsa, Washe gari ita ta had'a musu breakfast dakanta koda ya fito palourn ya ganta tana had'a kayan Abuncin ko kallanta baiyi ba ya nufe hanyar fita, Da saurin Tasha gabansa tace"yanzu komai yagama wakana Mustapha Ishaq so ka sake ranka zaifi kawai muzama d'aya, Sunana Zeeza Kuma Tinda naganka nakamu da sonka zanso ka Aureni Dan Allah saboda na Aure ka yasa nabi wannan hanyar Amma ni ba Y'ar iska bace wallhi," Tsabar takaici baice mata komai ba ya zaga yata zai wuce, Caraf ta rik'e k'afarsa tana kuka tace"ka yarda Dani Wllhi bantab'a zina ba kuma yarda kasameni zaka gane kawai saboda Ina tsananin sonka ne shiyasa na Aikata hakan Wllhi idan baka Amince wa soyayya taba saina fad'awa Duniya kaine Wanda kaneman Kuma kamin fyade ta k'arfin tsiya" Chakkkk ya tsaya, Abu d'aya ya fad'o ransa Falmata Akwai Randa suna fira take fad'a masa"Natsane mazinacin namiji mustapha kasancewarka kamili Wannan kawai zantuna na godewa Allah, da Ace kana zina Randa zan kamaka da wata wallhi daga Ranar zamu rabu Koda ba inda zani saidai nabi duniya Amma bazan iya Zama da fasik'i namiji ba" Yana kawowa Nan ya zame ya zauna k'asan tiles d'in duk da sanyin Ac da itatuwan gidan baihana shi zubar gumi ba sosai. Zeeza kuwa ganin ta Ambace B'ata Masa suna yayi sanyi saitayi murmushi A ranta tace nasamu lagonsa, "Kazo muci Abinci ko Honey" Baida zab'i dole yabiye mata, Koda yaje Aiki ma ganin k'arin missed call na Falmata jikinsa k'ara mutuwa yayi baison mata k'arya kuma baisan mezaice mata ba Amma koma yayane tanada laifi data biyosa da hakan Bata faru ba ai, Haushi yaji Sosai saiya Kashe wayar duka, Ahankali Zeeza Saida tagama siyen Mustapha ya koma kwartonta dama can tabar gidansu tashiga duniya ne, Saidai har yanzu takasa yin nasarar ya Amince da Aurenta, Mustapha kuwa ya sauya Saidai yasa photon Falmata gaba wasu lokuta yayi kuka Amma baisan dalili ba haushi take bashi tinda tak'i binsa, yanzu ba kasafai yake kiranta ba wani lokacin saita kirashi idan kuma Yana tare da Zeeza bazai d'aga ba, Wani lokacin har Abbas yake kiransa ya Masa fad'a Kan yadawo saidai yace zaidawo Ahaka har Akayi Shekara,.. Wannan shine silar Falmata tasoma Shan magunguna na rage damuwa da saka bacci saidai inba Zahra ba Wanda yasan tana Sha, Yanzu sun zame mata jiki batama Jin dad'i saitasha,.. _MUNDAWO CIKIN LABARIN_ Zaune suke A Gardiner d'in gidan nashi kasancewar yau weekend bai fita office ba tana kwance kan cinyarshi suna fira wayar sa tafara ringing tana hannun Zeeza sunan da tagani ne yasa ta mik'e A razane tana rawar Baki "My soulmate wifey" "Da..da...da....dama kanada Aure ne,"?.............................. _BASEEERATA ITACE ARZIKINA😍_ WhatsApp number 07064904617 Or 07068956952 *FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA* _PAID BOOK #300 ONLY_ *MAY 5/2023* _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK.. loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken *FATALWAR☠️ BUDURWAR MIJINA!!! PAID BOOK #300 ONLY* Ina fatan yabada darussuka ga kowacce macce Kai hardama mazan baki d'aya Allah ka k'ara shiryamu dukanmu_ *INAYIN LITTAFAINA DOMUN BADA DARASI DA FAD'AKAR DA AL'UMMA BAKI D'AYA....... AKODA YAUSHE ALK'ALAMIN MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 BAYA RUBUTA SHIRME KO BATSA KO LALATA RAYUWAR AL'UMMA SAIDAI INA K'OKARIN WAYAR DA KAN AL'UMMA DAMA DAWO DAMU KAN HANYA MADAIDAICIYA ALLAH KA TSAREMU DA AIKATA AIKIN DANA SANI.. INASONKU MASOYANA ADIK INDA KUKE NID'IN CE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARIN CIKINKU MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱* *Free 🅿️ 16 to 20* ..... Ganin tana neman d'aga Kiran yasa ya fisge wayarsa da sauri Yana fad'in "bakida hankali Zaki d'aga? Idan ta tanbaya ke wace wace Ansa zanbata, banaso kada kisake min hauka irin wannan," dogon tsaki yaja Ya Mik'e Yana Shirin barin wurin, Kamar wata ma haukaciya haka ta koma cikin Y'an Seconds"Kabani Ansar tanbayata mustapha dama kana da Mata,"? "Ke ficemin Agaba kilaki kawai waima natab'a cemiki Ni saurayi ne banda mata,? To da matata Kuma yau ma nakeson komawa Abuja na duba Abuta Domin yau gaba d'aya missing d'in ta nake," Cikin k'araji da d'aga murya Had'ida ficewar Hayyaci tace"Wllahi Wllhi baka isa ba Mustapha! Kayi kad'an kagama yau dara ta Alhalin kanada Mata ka b'oyemin kasa na fad'a sonka Wanda bazan iya fiddashi ba Wllhi kodai kasake Matar ka ka Aureni ko na kasheta Wllahi," ta k'arasa maganar tana jan gaban rigarsa Cikin fushi ya wanketa da maruka kyawawa guda Uku, cikin zafi yace"Ke Matar tawa Zaki kashe? Ashe bakida Hankali bansani ba,? To kisani ko ciwon Mai matana tayi saina d'au mataki kanki, maganar saki Kuma kada ki yaudari kanki Domin koda yankan Naman jikina matata take to Wllhi bazan iya rabuwa da itaba, Saboda inason matata Sosai,'" Wata k'ara tasaki tana fisge d'an kwalin kanta tana kuka sosai"Wllahi baka isaba mustapha Kai nawane har Abada duk wadda tace zata rabani dakai Wllhi nice Ajalinta Mustapha zan kashe kaina! Wllh mustapha kashe kaina zanyi zan mutu Kuma saina Zama bala'i ga Rayuwar matarka Kai kanka saina saka tashin hankali, Mustapha zan kashe kaina bazan jure Rashin kaba," Mtswwww dogon tsaki yaja yana barin Gardiner d'in, Kalle kalle tafara can tahange wani tsini jikin wani k'aton iccen, batayi tinanin komai ba ta ruga gurin tana kuka tana fad'in "zan Kashe kaina mustapha" kiffffffff Uhunmmm wani wahalallen numfashi taja Had'ida wani Ihu Mara dad'in saurare Wanda saida gidan ya Ansa duka,. Bashi da ke k'ok'arin fita daga Gardiner d'in ba hatta Joseph dake can bakin gate Yana bawa flowers ruwa Saida yajiyo ihun A razane yanufo Gardiner dagudu, cikin sauri mustapha ya dawo baya yaga Abunda ke faruwa tinda idanuwansa sukama masa tozali da ita tana jikin iccen rataye jini nabin ko wane sashe na jikinta,. Dask'arewa yayi inda yake tsoro fargaba tashin hankali rud'ani damuwa suka Masa dirar Mikiya lokaci d'aya, Joseph Yana kawowa yaganta hatta idanuwanta da bakinta jini kefita "Yeeee Ogerh what's is happening to her? Yayaya hakan yafaru,"? Cikin gurb'atacciyar hausar sa yake maganar Ganin bakinta Yana motsi Alamar magana yasa cikin sauri ya nufeta "Saina ...Zama.. Ajalin matarka... Zandawo d'aukar fansa Mustapha saina ra...ba..ku..." Tana Gama fad'in hakan idanuwanta suka kafe but still har lokacin bakinta da idanuwanta na zubda jini, "Yeee Ogerh Ya mutu fa? Idan police sukaji zamu bani fa Ogerh," Cewar Joseph, "Innalillahi wa'inna ilaihin Raju'unn," Sai yanzu Yasami damar furta kalmar, "Kaga Joseph Dan Allah ka rufamin Asiri kada kowa yasani hatta Sani kada kabari yaji wannan labarin, ka taimaka mufita da ita mu binneta," "Ah Ogerh ba Wanda yaji I swear, but bazamu iya fita da ita cikin Wannan gidan ba Asiri zai toni nima zanfad'a bala'i, kawai mu rufeta Anan tinda Yanada girma," "Eh kabada shawara maikyau Joseph hakan za'ayi d'auko kayan gyaran flowers d'in can muyi Aiki dasu," "To Ogerh" Cikin lokaci kad'an suka Gama ginar, bedsheets fari Mustapha ya d'auko suka nad'eta ciki sannan suka sata ciki suka rufe, gyara wurin sukayi, D'aki Mustapha ya koma kayanta yaci karo dasu ya d'auko yafiddasu waje ya Cinna musu wuta saida ya k'one komai nata sannan ya koma d'akin zaune yayi shuru kunnu Wansa na maimaita kalmar Zeeza"Zandawo d'aukar fansa Mustapha saina ga bayan Matar ka," Falmata kuwa sanda takirasa har fad'an ya Afku tsakaninsu dabai d'aga ba damuwa tashiga, maganin ta d'auko Tasha Rabin robar duka ko ruwa Bata shaba take maganin yabata Reaction tafad'i wurin bakinta na fidda wata irin kumfa, Zahra kuwa Jin shurun Falmata yayi yawa yau tacewa mijinta yabari tadubota, tana shiga taganta kwance k'asa Baki na fidda kumfa, Ihu tasaki tana k'walawa Abbas Kira cikin tashin hankali yazo suka d'auke ta sai Asibiti, Emagency Aka shiga da ita Tinda Aka shiga da ita yake neman layin mustapha da k'yar yasamu tashiga, Zaune yake bakin gadon yajima da lulawa duniyar tunani k'arar wayar tasa ma Saida yad'an tsorata shi, Kamar zai shareshi kuma sai yad'aga Cikin fad'a Abbas yace"Yanzu ai saika Aje aikin inzaka iya kazo ga matarka Falmata ba Lafiya Yanzu haka tana Emagency room" Cikin k'arin tashin hankali ya mik'e tsaye Yana fad'in"ya Allah meya sameta? Wani Abu Aka mata ne,"? "Eh idanma da Abunda Aka mata baiwuce bak'in Cikin kaba, katafi kusan 1 year ba labari kabarta muma Haka kawai muka sameta d'aki tasuma tana k'asa bakinta na fidda wata kumfa so likitoci suna kanta bamusan mezai faru ko yake damun taba," "Ya salam Dan Allah ka kulamun da ita kada kabari wani Abu ya sameta konawa Za'a kashe Akashe ganinan zuwa yanzu zanbiyo jirgi," kashe wayar yayi cikin tashin hankali yashirya yafito Nan yake fad'awa su Joseph Yawuce Abunka da maishi take ya haye jirgi ya nufe Abuja, cike da zullumi da tsoron inba da gaske *FATALWAR ☠️ BUDURWAR SACE TAKAIWA MATARSA HARI BA*............ _(Hunmmmmmm Niko nace idan ma ba ita bace to nasan tana Nan zuwaaaaa........... Yanzu ne zamu shiga Ainahin labarin FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA so kiyi gaggawar biyan kud'in ki inkinason Ayi tafiyar dake dakai Free page zai k'are Nan bada jimawa ba....... Ina godiya sosai gadikan masoyan Alkalamin Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 CHAMBER)_ _BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_ WhatsApp number 07064904617 Or 07068956952 *FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA* _PAID BOOK #300 ONLY_ *MAY 5/2023* _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK.. loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken *FATALWAR☠️ BUDURWAR MIJINA!!! PAID BOOK #300 ONLY* Ina fatan yabada darussuka ga kowacce macce Kai hardama mazan baki d'aya Allah ka k'ara shiryamu dukanmu_ *INAYIN LITTAFAINA DOMUN BADA DARASI DA FAD'AKAR DA AL'UMMA BAKI D'AYA....... AKODA YAUSHE ALK'ALAMIN MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 BAYA RUBUTA SHIRME KO BATSA KO LALATA RAYUWAR AL'UMMA SAIDAI INA K'OKARIN WAYAR DA KAN AL'UMMA DAMA DAWO DAMU KAN HANYA MADAIDAICIYA ALLAH KA TSAREMU DA AIKATA AIKIN DANA SANI.. INASONKU MASOYANA ADIK INDA KUKE NID'IN CE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARIN CIKINKU MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱* *Free 🅿️ 21 to 25* _Secon to the last page in Sha Allah, So inkina kana buk'atar saika saiki gaggauta biyan kud'in ki ba yawa lura da wannan yanayin damuka Samu kanmu ciki so 300 kawai zaki zaka biya Allah kaimuna BUD'I NA ALKHAIRY Ameen_ Fitowa likitan yayi Yace"Waya kawo wannan Matar,"? Cikin sauri suka nufeshi Abbas Yace"Mune likita badai Abunda ya sameta ko,"? "Eh to Alhmdllh Amma Kaine mijinta,"? "A'a doctor Ni D'an Uwan mijinta ne dai," "Amma Ina mijin nata,"? "Ya d'anyi traveling ne but Yana hanya Dan nayi waya dashi kuma jirgi ne ma zaibiyo nasan koda wane lokaci yanzu zai iya isowa Nan d'in," "Okay idan yazo ku sameni office" "Amma Yanzu zamu iya shiga ganinta doctor,"? "Eh zaku iya Amma kada Ayi hayaniya," "To doctor mungode Gama shinan ya k'araso," yanuna Mustapha daya shigo A rud'e har yana tintib'e, "To kusameni Office" Yawuce K'arasowa yayi Yana fad'in"D'an uwa tana Ina ne,"? "Tana ciki Amma Yanzu likitan Yace Yana son ganinka, Ai Zahra tashiga gurin ta zo muje gun doctor d'in kawai," Binsa Yayi suka shiga da Sallama suka shiga, Ansawa yayi had'ida nuna musu gun Zama yace"Bismillah" Zama sukayi Cikin damuwa Yace"doctor ko Angano matsalar matata ne," "Kaga kwantar da hankalin ka, Amma kafin Nan ya kamata nama fad'a gaskiya, A yarda bayanin d'an uwanka ya nuna Kai ba mazauni Nan bane kana tafiya kana barin matarka gaskiya hakan bai dace ba Sam in shout Dai Matar ka tana Shan magunguna ba bisa k'a'ida sun mata yawa sune suka bata Reaction tafad'i Kuma kad'an su tab'a k'wak'walwarta Had'ida neman yiwa mahaifarta illaha," "Innalillahi wa'inna ilaihin Raju'unn doctor magunguna kuma tona meye,"? "Eh na kore damuwa, Wanda idan mutum Yana cikin damuwa ko tinanin wani Abu saiya Sha to daganan Komai zai shafe yasaka bacci Mai tsawo, nayi mamakin inda tasa mesu Gsky Domin konan Hospital ba k'aramin Issue yakesa mubawa mutum irin wannan maganin ba saboda had'arinsa," "Yanzu doctor meye mafita,"? Cewar Abbas Cikin damuwa shima "Eh to mafitar d'aya ce dole tadaina Shan magunguna d'in gaskiya, kuma A kula da ita sosai sannan tana buk'atar miji kusa da ita" "to doctor mungode, yanzu zamu iya ganinta muma ko,"? "Eh data farka ma zaku iya Tafiya in Sha Allah," Zahra na Zaune kusa da ita ta rauka Uban tagumi tana kallanta, Shigowa sukayi da sallama k'arasawa yayi kusa da ita Had'ida Kama hannunta yad'an murza "Sannu da zuwa Ina wuni," Zahra tafad'a "Lafiya qlu Alhmdllh nasaku wahala ba kuyi hak'uri Dan Allah, kuma Ina matik'ar godiya gareku, yanzu kutafi gida kawai ku huta kuma data farko muma zamu dawo," "A'a mudai jira kawai," Cewar Zahra" "A'ah madam kema kina buk'atar ki huta kuma kin manta bada Husna kuka zoba? So tanada buk'atar ki kusa Dan Haka ku koma muma tana falkawa zamu zo, idan kukaje kinga sai ya fad'a miki me doctor Yace d'in," "Eh hakane to Allah yasawwak'e sai kun iso d'in," "Ameen" Sallama sukayi suka wuce, Basu jima Sosai da Tafiya ba tafarka, Ware manyan idanuwanta tayi sai kansa suka fad'a, Rintse idanuwa tayi tasake bud'ewa still dai shine Murmushi Yayi Had'ida Kama hannunta Yace"ki daina wahalar da idanuwanki nine dai mijinki mustapha nadawo kuma Yanzu in Sha Allah ba Abunda zai hana mu koma tare jos," Ya mutsa fuska tayi Had'ida kauda kanta daga kallonsa, ita fushi ma take dashi ai, "Sannu wife yanzu me kike buk'ata,"? Shuru ba Ansa, K'aramar dariya yayi ganin yarda tawani Sha mur"To wifey ba laifi bane naso zuwa dake tinfarko kika k'i, Amma Yanzu komai ya k'are tare zamu koma, wifey," cikin serious tone ya Kira sunanta Maida kallonta da saurarenta duka tayi kanshi Yace"daga Yanzu kada kisake Amfani da wad'annan magunguna gashi sune silar zamanki Nan Kuma suna barazanar rabani dake," "Uhunmmmmm inda bada suba Taya zankawo yau? Inda badasu ba ai da bakazo Nan d'in ba, so ni duk buk'atar shansu ta motsa saina sha," "Shikenan Kisha nagani ai muna tare, kitashi muje gida Koda inda Yake miki ciwo ne,"? "A'a bakomai Kuma fa Ni bazani Jos ba," "Au Baki sami darasi ba,"? "Darasi name,"? Ganin Yana Shirin Tona kansa sai yayi shuru Saida yabiya gun doctor yak'ara Masa tini sannan suka wuce, Cikin kwana biyun Sosai take samun kulawa daga gurinshi harsu Zahra ma, Sati d'aya sukayi mustapha yace yau zasu wuce jos, taso gardama Amma Wannan lokacin sauya Mata Yayi b'acin Randa Batasan Yanada ba yanuna mata harda Zahra suka Mata fad'a dole tabishi suka nufe Jos... Tinda suka sauka jirgin suka shiga mota gabanta ke fad'uwa zuciyar ta saiwani rawa take, Suna shiga cikin gidan gabanta ya buga da k'arfi, Saida ita furta nashiga Uku A fili, Kallonta yayi ganin duk tayi wani iri yasa ya kama hanunta suka fito motar Joseph da sani suka iso wurin suna gaidasu, Ansawa Yayi kafin ya gabatar musu da Matarsa, Sosai su Joseph sukayi mamakin Wai Ashe yanada mata, Cikin gidan suka nufa, duk tawani sukuku da ita tarasa meke damunta sannan bakinta ya Mata nauyi takasa Anbaton Allah tinda tashigo gidan, Nuna mata komai yayi kafin yashiga da ita d'akin sa bayan yanuna Mata nata, zama tayi gefen gadon, shikuma ya rage kayan jikinsa yashiga ya watsa ruwa, inda ya barta Nan ya sameta, "Haba Wifey Wai meke damunki ne kije kiyi wanka," Kwantawa tayi kawai Kan gadon tana Rintse Ido,"Inajin badad'i kamar wani Abu zai iya samuna" "Haba mezai sameki bayan gani kawai kina damuwa ne tinda bakison garin Amma zansa kiso shi very soon, Bari nazo namiki wankan tinda najima banyima Y'ar matata wanka ba," Ya k'arasa maganar cikin zolaya Had'ida nufota, Da saurin ta mik'e tana dariya tafice A d'akin tana fad'in"Banaso zanyi da kaina," Dariya shima yayi, Yaji dad'in ganin tasake shifa yanzu yama manta Sam da Maganar Zeeza Dan yanzu Anyi wata 2 ma, D'akin nata yana jikin Gardiner d'in hatta window d'in nata tana cikin duka Gardiner yanzu haka bud'e take iska Mai sanyi nashiga kuma tana iya hangar Wannan iccen dama kabarin Zeeza Saidai inba Wanda yasani ba, bazaka tab'a cewa Anyi tonon k'asa wurin ba, Saida tafara waya dasu Zahra sannan tashiga toilet, tagama wankan duka tafito harta shirya taji Kamar Ana Kiran sunanta da wata irin murya cikin kuka, "Falmata!!!! Kitaimake Ni,"? Kalmar da taji tana fitowa Kenan ta window d'in, Cikin k'arfin hali tanufe window d'in talek'a bakowa Amma wani irin duhu yagame wurin Iska tasoma kad'awa da k'arfi take labulayen d'akin suka Soma fira sama kamar zasu cire, wutar d'akin ta d'auke take d'akin ya game da wani matsanancin duhu wanda ko hannunka baka iya gani, tsoro taji da sauri tajuya ganin meya kashe hasken, kawai taji Anshak'o wuyanta tabayan Anyi sama da ita Ana k'ok'arin fidda kanta cikin Wannan k'aramar window d'in............................. _TO FANSSSS MUN FARA KABARIN KO MEZAI FARU DA FALMATA A YANZU??? MUJE NEXT PAGE ZAMU SANI KUMA K'ARSHEN FREE PAGE IN SHA ALLAH_ _BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_ WhatsApp number 07064904617 Or 07068956952 *FATALWAR☠️ BUDURWAR MIJINA* _PAID BOOK #300 ONLY_ *MAY 5/2023* _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._ ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK.. loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱``` _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken *FATALWAR☠️ BUDURWAR MIJINA!!! PAID BOOK #300 ONLY* Ina fatan yabada darussuka ga kowacce macce Kai hardama mazan baki d'aya Allah ka k'ara shiryamu dukanmu_ *INAYIN LITTAFAINA DOMUN BADA DARASI DA FAD'AKAR DA AL'UMMA BAKI D'AYA....... AKODA YAUSHE ALK'ALAMIN MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 BAYA RUBUTA SHIRME KO BATSA KO LALATA RAYUWAR AL'UMMA SAIDAI INA K'OKARIN WAYAR DA KAN AL'UMMA DAMA DAWO DAMU KAN HANYA MADAIDAICIYA ALLAH KA TSAREMU DA AIKATA AIKIN DANA SANI.. INASONKU MASOYANA ADIK INDA KUKE NID'IN CE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARIN CIKINKU MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱* *FREE 🅿️26 to 30* _Last free page in Sha Allah, Wannan shine k'arshen free page so idan kinason Ayi tafiyar dake kibiya 300 D'inki....._ .....gashi Anrufe mata baki Sam takasa ihu, neman k'wacewa take Amma kasa A Yanzu Sam batada ma wani saurin kuzarin kwantar Kanta idanuwan ta sunfito suna neman kafewa, Jin shurun yayi yawa Bata dawowa ba yasa yamik'e ya nufe d'akin nata, rufe ya tarda k'ofar nocking yafara"Wifey yadai shurun Lafiya kuwa ki bud'emin k'ofar Mana kizo ga Abinci" Nanma shuru sake murd'a handles d'in k'ofar Yayi kuma saiya bud'e, shiga yayi yanata magana Kan gado ya hangeta kwance tarufa da blanket ga Alama dai bacci take, "Bacci kuma soulmate bakici Abinci ba? Kuma ko sallah bakiyi ba," ya k'arasa in Yana Hawa Kan gadon yana tashin ta, "Wayyo zan mutu wuya na," shine Abunda tafad'a tana falkawa Rik'eta Yayi "kinga natsu Soulmate nine fa, waye zai kasheki kuma," Jin muryasa yasa tabud'e idanuwanta kalle kalle tafara Amma komai Yana normal wuyanta ta tab'a shima lafiya da sauri ta sauka Kan gadon tadube wuyanta cikin madubin Amma ba Alamar komai, Cikin mamaki tace"Wllh my soul shak'emin wuya Akayi harda d'agani sama sannnan Ana k'ok'arin fita dakan nawa cikin Wannan window d'in,"? Nuna Masa tagar tayi "Hahahaha Kai soulmate kina Neman zautar da kanki Yanzu Haka saboda wad'annan magunguna ne ke Neman haukatamin ke, wazai iya d'agaki sama ta hanyar shak'ar wuyanki? Saikace A film ko labari,? Hahaha wllh wifey kinada Abun dariya yanzu Haka mafalki ne kike ba kina bacci na tarar dake ba," Shuru tayi Alamar tinani itadai tasan Anshak'o wuyanta tabayan Anyi sama da ita har tana neman mutuwa amma Yanzu tana bacci kuma bawata Alama hakan na nuna gaskiya mustapha ya fad'a,. "Kada kisawa kanki dogon tinani zo muje yanzu Haka harda yunwa nadamunki," Tagama gasgata Maganar sa Kan mafalki ne, Dan Haka tabishi kawai Saida sukayi sallah sannan sukaci Take Away d'in da ya tura sani ya siyomusu, Kwantawa sukayi daganan suka Lula sabuwar duniya........ Washe gari Tinda safe suka tashi tare sukayi wanka kitchen d'in tashiga tasoma girka musu Abinci Saidai tagama takirashi yaci yabawa su Sani sannan Yawuce gun Aiki, Zaune take ita k'ad'ai sai TV data kunna wayar ta nagefenta Bata jima da Gama waya da Zahra ba, Nocking k'ofa taji Anayi, "Waye," ta tanbaya? Amma shuru ba ansa Saidai Anata buga k'ofar Tsaki taja taje tabud'e saidai bakowa Anan cike da mamaki tarufe tadawo ta zauna sake buga k'ofar Akayi Wannan karon da k'arfi kamar za'a k'arya k'ofar irin Mai bugun yagaji ba'a bud'e masa ba, Tsoro yasoma kamata dakuma Jin haushin waye Wannan Cikin masifa taje tabud'e har tana shirin fad'a da kowaye Amma nanma bakowa fitowa tayi duka taduba bakowa can ta hange Joseph Yana Aikinsa kwada masa Kira tayi yazo Yana fad'in"Sannu madam" "Da kwai Wanda yazo gidan Nan ne,? Ma'ana wani ya shigo bayan fitar maigidan,"? "A'a madam ba kowa Ni kaina Ina Nan ba Wanda ya shigo Sam," Shuru tayi tana mamaki "Da matsala ne madam,"? Joseph ya jofo mata tanbayar "A'a ba Komai koma Kan Aikinka kawai" Komawa tayi ciki Had'ida barin k'ofar A bud'e, Tana Zama taji Anshafi gefen fuskar ta, Cikin tsoro ta waiga Amma ba kowa, zuciyar ta tafara dukan Tara Tara Bata Yi Aune ba taji Anja gashin kanta da k'arfi Anyi bedroom d'in ta da ita, jifa Akayi da ita daidai madubin d'akin, Sam takasa Ihu Saidai kawai tanajin zafin buguwar da tayi da mirror d'in har wasu kayan saman sun zube k'asa, ga zafin Jan gashin da Akayi nata, Da k'yar ta mik'e tsaye tana duban mirror d'in Abunda tagani cikine yasata wartsakewa daga Jin zafin buguwar, Jaaaa baya tafara tsoro tashin hankali duk suka mata dirar Mikiya Fuskar wata mummunar halitta tagani cikin madubin tabbas Macce ce Amma kuma FATALWA☠️ Mai ban tsoro bakinta sai jini ke zuba halshenta har yana tab'a kasa gashi duk ya barbazu Kan fuskar ta, Cikin wata irin murya Mara dad'in sauti tace"Yau na bayyana gareki Falmata, Ina son d'aukar ranki, kina son ganin Ainahin fuskata," tak'arasa Maganar tana babbaka wata irin ma haukaciyar dariya wadda take d'akin yafara rawa Haske ya d'auke, Tamkar gunki saboda tsabar tsoro Haka Falmata tadawo tanaja baya, Daina dariyar tayi tadawo kuka"Zan kasheki inason kasheki na rabaki da mijinki," tana gama fad'in hakan tazalo dogon hannunta tashak'o wuyanta tasoma gaurata Agini, Saida tasuma sannnan tabarta watsa Mata ruwa tayi tasake farfad'o FATALWAR ☠️ tasake makata Agini, gigitacciyar k'ara tasaki Saboda wahala tasake suma.... Sai Kusan k'arfe 6:00 yadawo yanata sauri ganin yabarta ita kad'ai Tinda Ya shigo yaketa Sallama Amma shuru, d'akin ta yanufa kwance take tana bacci Tashin ta yafara" Yana fad'in soulmate bacci yanzu, Kinga magunguna Nan na Neman haukataki nidai gobe zamuje Asibiti Asake Dubaki," Harta bud'e Baki dariyar bashi labarin Komai amma saita kasa bawai ta manta bane a'a kawai bakinta ya mata nauyi ne, "Baki dafa Komai ba,"? "Bari na dafa yanzu koda taliya ce," "Zaki iya," "Eh" "Shikenan zanje masallaci" _____________ Zaune take ita k'ad'ai tinani take Wai kodai tadawo mahaukaciya ne? Kwana biyu da batasha maganin ba tasoma jinta wani iri, tashi tayi tasoma binciken kayanta ta ya mutsa Komai can taga ragowar maganin d'auka tayi tana k'ok'arin sha, saiga Mustapha cikin sauri yazo ya fisge maganin Cikin b'acin Rai ya Fara magana"Ashe dama Baki daina Shan Wannan mugun Abunba," "Taya zandaina bayan shine kawai maganin damuwata," "Ta Ina ya Zama magani Abu Yana Neman cutar dake da lafiyar ki,"? "Au kana son Lafiya ta kasani cikin damuwar,"? "Oh Falmata kada kikaini bango fa," "Sakina zakayi,"? Tayi tanbayar tana kafeshi da Ido, Baice komai ba yajuya yabar d'akin Cikin d'aga murya tace"Kadawomin da maganina fa," Bai nemeta ba ya rufe d'akinsa yayi Kwanciyar sa, Kwance take Amma bacci yakasa zuwa mata Kiranta taji Anfara "Falmata!!!! Falmata!!! Hannu kawai tagani ba jiki Yana Neman kamota, Jada baya tafara Kan gadon tana rawar Baki saboda takasa Aikata komai Hannun cigaba da biyota yayi tincikin window d'in har cikin d'akin inda take, Garin ja baya har ta fad'o Kan gadon, Dariya taji amma ba kowa "Bazaki tab'a tseremin ba," janyota Akayi da k'arfi Aka fita da ita waje, Bata sake sanin meke faruwa ba Saida safe taganta ya she cikin Gardiner d'in Inda take kwance taji wani Abu Koda ta duba D'an Kunne Macce tagani ya tsufa Sosai Dan harya fara tsatsa hakan ke nuni yajima cikin k'asar, K'ura Masa Ido tayi kamar ta tab'a ganinsa Amma takasa Tina inane, "Soulmate meya kawo ki Nan yashe haka," muryar mustapha taji, "Bansani ba kawai nima na ganni Nan ne Wllhi, Gidan Nan wllahi Yanada Aljanu Nidai nagaji ka maidani Abuja kawai," tak'arasa Maganar tana kuka Had'ida barin wurin, "Aljanu kuma,"? Ya tanbaye kansa,"? Idanuwansa suka fad'a Kan D'an kunnen gabansa ya buga da k'arfi take yatina komai, Afili yafurta "kodai *FATALWAR ☠️ BUDURWAR TAWA ZEEZA* Itace ke wahalar da matata,? Wata Zuciyar tace masa A'a Wanda ya mutu baya dawowa," sauke Ajiyar zuciya yayi kafin yakoma ciki, lallashinta ya hauyi da k'yar yasamu ta sauka, Saida ya fita tayi waya da Zahra ta fad'a Mata Komai Nan take cemata suna Nan tafe gobe ma sa ida Maganar, Hakan kuwa Akayi bayan zuwansu suka keb'e sukayi maganar Zahra tace," Indai kece keda Iskan ko Nan gidan masani ne ta hanya d'aya" "Wace hanya," "Inada k'awa Anan Sajida ita zankira tasan malaman Nan garin, "Kibari idan sunfita maje inda take kawai," Hakan kuwa Akayi daganan Sajida ta kaisu inda wani d'an duba, yabata wani turare yace "indai gidanki da FATALWA ☠️ to zata bayyana gareki Kuma kada kiji tsoro ki tanbayeta wacece ita, wannan kawai Zaki nema" "To nagode," Komawa sukayi cikin sa'a kuwa su mustapha basu dawo ba, "Falmata Zaki iya kuwa? Yin magana da FATALWA ☠️ Kuma sai cikin dare,"? "Kada ki damu Zahra A Yanzu Zuciyata tabushe bana tsoron komai zan iya kodan Samun mafita ga Rayuwata," "Allah yabaki sa'a" "Ameen" Fira sukayi sosai Saida dare yayi sannnan su Abbas suka wuce nasu d'akin, Saida ta tabbatar mustapha yayi bacci sannan ta barshi takoma d'akin ta, tarufe k'ofa takashe hasken sannnan tazuba turaren hayak'i yafara tashi Giegiza d'akin ya Fara k'aramar fitalar da ta kunna take ta d'auke dubu ya maye d'akin Iska Mai k'arfi ta taso window d'in d'akin ta bud'e Tagama tsorata A wurin Amma tadake ranta burinta kawai tasan wacece Kamar yarda Mlm yace tayi, D'ago kanda zatayi taga Abu maimugun tsawo cikin farin nad'i tsawon sa baida iyaka Domin harya fice daga cikin Celine d'in d'akin dogon hannunta tayi sama dashi taciro kanta daketa zubda jini da bakin ta rik'e A hannu inda za'a ganshi, Falmata kuwa Kamar taruga tsabar Tsoro da firgici Amma Mlm yamata gargad'in kada ta gudu idan tayi niyar guduwa to zata Ida nufinta Anan zata kashe ta gaba d'aya, dole ta tsaya jikinta na rawa tana kallon ikon Allah, da Ace Bata bushe zuciyar ta hakan ba data gudu,.. Cikin b'acin Rai na tadota daga makwancinta sama da Shekara d'aya FATALWAR ☠️ Tace........................ *KO ME FATALWAR☠️ ZATACE? SHIN FALMATA ZATA IYA MAGANA DA ITA KUWA? IDAN TAYI MAGANA DA ITA ZATA FAD'A MATA KO ITA WACE? SHIN RIGIMAR ZATA K'ARE ANAN NE? FATALWAR ☠️ ZATAYI NASARAR HALLAKA FALMATA? WAI ME ZAI FARU AGABA?????? SANIN DUKA TARIN WAD'ANNAN TANBAYOYIN TO KU KASANCE DANI NI MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN 👸 OF WRITER 📝 CHAMBER 300 NE KAWAI NUMBER TA ITACE 07064904617 AMMA KUSANI YANZU ZAMU FARA WASAN YANZU LABARIN ZAI D'AUKI ZAFI, FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA!!!!!* *25/5/2023 Thursday may* _BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_ WhatsApp number 07064904617 Or 07068956952 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels