An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels *_🐹BAD BOYS🐹_* By... Oum Aphnan Bismillahir rahmanir rahim ___________________ 001 3.30 Na tsakar dare. “Salima! Salima!! Salima!!!” Cikin wannan talatainin daren Salima ta jiyo Muryar mijinta Sheikh Al_Miqdad yana kwarara mata kira . A furgice Salima ta dirko daga kan mashahurin gadonta fari fari tarrr lulluɓe da fararen lausassun zanniwan gado . Tana haki tayi kichin dinta da gudu ta inda take jiyo muryarsa yana kwarara mata kira ,Duk zaton ta Ya Sheikh ne ya ƙone da ruwan zafi. Ko shocking din lantarki ta kamashi. Da gudu ta hankaɗa kofar ta shiga kicin ɗin ,tsaye ta ganshi yana tafa hannu yana kaiwa da dawowa Sai kuma ya shafa dogon cikakken gashin gemunsa ya sake rafka salati “Innalillahi wainna ilaihir rajiunnnn....wohoho ! Uhm uhm....ke duniya ke duniya!!” Salima ta tsorata matuka gaya don haka a tsorace ta ce “Ya Sheikh ma Asabak?( Me ya faru da kai?)” ta tambayeshi da larabci Nuna mata dust bin yayi da yatsa ,wannan yasa ta kalli wajen zuba sharan da sauri . Sai kuma tayi turus don bata ga komai ba “Ya Sheikh manil hadha?” (Menene wannan kenan) Tsawa ya doka mata da ya saka hanjin cikinta karkaɗawa a tsorace wasu hawayen azaba suka tsilalo mata a ido “Baƙi_Baƙin me na ke gani a nan?” Wani sanyayyen ajiyar zuciya tayi kana tasa hannu ta goge ƙwallan tsoron da ya zubo mata “Ya sheikh Burnt rice ne (Ƙanzo)” “Mene? Ƙanzo ? Ke kuwa kika zauna kika babbaka mun shinkafa ,a wannan rayuwar da ake ciki? Kinsan yanzun nawa ne tiyan shinkafa a kasuwa? Kinsan fetur yayi tsada kuwa lita 640₦😳amma a haka kika ƙone mun shinkafa duk tulin nan?” Rausayar da kai tayi cike da ladabi “Ya Sheikh meye na shouting ,ɗan kaɗan ne fa bai wuce ludayi biyu ba” Hangame baki yayi yana kallonta cike da mamaki “Au Salima da so kikayi ki ƙone Kamar plate ɗaya wanda ya isa a baiwa wani magidancin yaci ya ƙoshi?” Shiru tayi saima ta sunkuyar da kai tana ta salati da addu'ar Allah ya yayyafa ma fitinar nan ruwa a daren nan “....Ya Salam! Yanzu Ni sai in fita in nemo kudi ,ke da zaki taimake Ni wajen tattalawa amma sai ki babbaka?” Caɓe fuska tayi da Alamar gundura “Ya Sheikh Ladainan kharrr sa tasma'una ma aƙul...La dhair lillah....”(Ya Sheikh muna da makota don Allah kayi shiru ,Makota duk zasuji abinda muke cewa ,Plz darene yanzu kowa barci yakeyi....) Wage Baki yayi yana ihu yana zage glasses ɗin windows ɗin kitchen din “A ji mana sai me?...sai me? Ina sha nan gida na ne?” “Sheikh kayi haƙuri kowa yasan jollof rice yana Ƙanzo ba yanda zanyi ” “Au ke baki da dabarun girki? Meye amfanin abun ƙari da ragin dake jikin gas ɗinki? Ya kamata ,idan kikaga ruwa yayi ƙasa sai ki ta ragewa kita ragewa har ya tsotse ,shikenan fa!!” “Tom ya Sheikh haka bazai kara faruwa ba ,Isbir lillah (Kayi hakuri don Allah)” A husace ya wage ƙofar saura ƙiris ya hankaɗe ta sannan ya koma bedroom ɗinsu. Tsayawa tayi turus tana tunani ,wanda inda sabo yaci ta saba da halin Sheikh kuɗi ne gasunan an tara amma fa baa ci. A sanyaye ta shigo ɗakin still idonta na rike da barci . Tana shigowa taji yana ƙunƙuni “Yanzu kana magana kuma sai ace ka cika masifa ,gaskiya ne dai ba'a so mu kuma Inshallah sai mun faɗa” “Me kuma ya faru?” “Ji ba fa ,kin fito ɗaki ,kin bar AC a kunne,bazaki iya kashewa ba in kin dawo ki kunna? Wai kinsan nawa ya ja kuwa? ” “Haba Sheikh naji kana ihun kirana da salati ,na ɗauka ka ƙone ne ko wani matsalan shiyasa nayi gudu naje ...” “Shiru! 🤫 Karki sake fitamun daki baki kashe AC ba ,koda mutum zai mutu ki kashe AC kafin ki fita ,ko kuwa rayuwarsa yana hannunki ne? Me yasa baki ganewa ne ehen ,bawa bai isa ya tunkuɗe ƙaddarar da Allah zai ma wani bawa ba,don haka karki fake da wannan ki jamun asara!” Cikin gundura tace “To shiknn naji nidai inaso inyi barci” ta wuce kan gado taja bargo” . Tsaki yaja ya ɗauki remote ɗin Ac en ya kashe ya dawo ya shige bargon Shima. “Ha'ah🥹Sheikh meye na kashewa kuma?” “Ina sha sanyi kike ji? Karewa ma gaki a cikin bargo,ki bari in kinajin zafi sai a kunna ,du Allah ku koyi yanda ake tattalin kuɗi ,Ni koda nayi rayuwa ta a Sa’udiyya fiye da shekaru goma ,bana Almubazzaranci ina ganin Ac a kunne nake kashewa har a maktibah(Library) To balle nan nigeria....Don haka in ke Baki tausayina zan fara tausayin kaina !” **** Ynz Dai kowa yasan Talatainin dare ne. Ko'ina yayi shiru bakajin kukan komai ,gari yayi Lilis . Kaso 85% Na talakawa masu fagauniyar neman na kansu ,sun samu natsuwa,ta hanyar yada kafadunsa don warware gajiyar yinin ranar . A yayin da manyan masu kuɗin duniya suka nitsa cikin meeting tare da manyan masu kuɗi Don haɓɓaka arziƙinsu ...Ƴan siyasa sun nitsa cikin tunanin mafitar cigaban Mulkinsu da yanda zasu cigaba da cusa tsoro da kwarjininsu a cikin ƙirajen Talakawansu...,Mugayen Mutane kuma tuni sun nausa wajen niman arziki ta hanyar amfani da dodanni da zubda jini don neman duniya(Cultism) wasu kuma ta hanyar ƙwacen Arzikin Al'umma,ta hanyar amfani da muggan makamai harma da kisa (Arm robbery).....Kuma a daidai wannan Lokacin ne bayin Allah suka sunkuya kan darduman su cikin tsananin ƙanƙan da kai Don neman biyan buƙatunsu da neman kusanci daga wajen me duka...(ALLAH) DUNIYA! Zaman ƴan marina kowa da fuskar da ya dosa!! Yaro ɓata hankalin dare kayi suna ,wannan karin maganar tayi daidai da rayuwar Yarima ABBAD Ɗan Sarki,kuma ɗan takarar GWAMNAN jihar Kaduna a halin yanzu,Daya kasance cikin sujuda Sanye da fari tar ɗin Jallabiya,da hirami da ya lulluɓa a saman kansa ,wannan yasa sam komin ƙwaƙwan mai karatu bai isa ya gano Fuskarsa ba. Ɗakin yayi tsit banda sanyin Ac dake hura daddaɗan turaren ɗakin babu abinda zai ringa dukan fuskar ka. Yayi Liiissss a sujudi tamkar ba wannan ARROGANT Prince🤴 ɗin ba ,the Almighty gomna da mutane ke masa inkiya da ZAKI (Lion) Shekarunsa 34 ,Amma ya shiga cikin manyan masu kuɗin Nigeria ,banda shugabanci ,ya samu Izzah da buwaya da take duk wani talaka dake ƙarƙashin yankinsa,wannan yasa har wasu suke Alaƙantashi da Mugun Yarima😡 Su biyu ne tak ɗiyoyin mai martaba Shi da ƙanwarsa Gimbiya Jasmine . Kuma duk sun fito ne daga ɗakin uwargidan srki ,Gimbiya mai babbar Ɗaki. A sanyaye ya ɗago daga sujudan yayi tahiya ya sallame sallah ,kana ya ɗaga hannunsa sama,har zuwa sannan baka iya ganin fuskarsa saboda ƙanƙan da kai “Ya Allah ka bani Mulki ,Mulki da baka taɓa baiwa wani makamancin sa ba a wannan ƙarnin ,Ya Allah ka bani Sarauta in zama Sarki a lokaci guda in Kuma zama GOMNAN Al'umma,abune da ba'a taɓayi ba ,amma Allah ka nuna musu isuwarka ya Allah!🤲” Topah🤔Haka zai yu? Zalamar batayi yawa ba? Ga mulki ga sarauta? Muje zuwa!. Muje zuwa It's Oum Aphnan Karku jirga ,sharen fagen labarin ne dai. 09065990265 *_🐹BAD BOYS🐹_* By... Oum Aphnan 002 ___________________ Motocine Manya manya baƙaƙe wulun wulun suke giggiftawa da gudu akan kwaltar ,kowanne maƙale da plate number ɗinsa an rubuta Prince 1...Yarima 2...Yarima 3 haka har Yarima 5 ,Iyakan Rubutun da akayi a jikin plate maimakon plate number din kenan ,sai wani tanfatsetsen Farin Mota ƙirar Land Cruiser a tsakiyarsu shikam baida plate number a ta gaba Sai aka kafe ƙatoton Kan Zaki 🦁 Wanda aka Sassaƙashi (Molding) da Zallan Zinare. Wannan Kambinsa ne dake faɗar ma duk wanda ya gansa Gaba,Basai an faɗa maka wanene ke tafe da tawagarsa ba daka hango walƙiyar kan zakin dake wulwulawa asamar farin motarsa kasan YARIMA ABBAD ne. Sharara gudu suke tamkar basu shigo titin unguwa da zai sadaka da tangamemen Masarautar ba,wannan yasa duk wani mahalukin dake son tsira da mutuncinsa yake kaucewa . Haka suka dangana har tsakiyar Fadan Bayin ƙofa na tale gets suna zubewa a wajen har suka shige tsakiyar rungujejen fadar maɗaukaki ,mai ƙunshe da tarin bayi maza da mata cikin uniform iri ɗaya ,Daf da ƙofar ɗakin Mai babbar ɗaki motarsa ta tsaya a yayinda sauran motocin bodyguards ɗinsa suka kwalmaɗa zuwa parking lot. ATHEELAH budurwar Yarima Abbad ko ince matarsa da ake dab da aure ,fitowar ta kenan cikin kwalliya da fararen sutura na Alfarma ,gefenta surukuwarta ne ,wato mahaifiyar Yarima zata rakata gaban farar motarta da tazo a ciki ,tana ganin motocin yariman sun shigo ,shaukin ta ya karu fara'arta ya kasa ɓuya ta fara washe haƙura kamar wacce akayiwa bushara da Aljannah ,taja ta toge a gefen mamansa tana jiran fitowar Prince daga mota. Motarshi na tsayawa ,drivernsa da ya kasance Amintaccensa ,ya fito da gudu ya ɗauko jan carpet ya malala tun daga farkon ƙofar motar har gaban ƙofar ɗakin mamansa Sarkin busa kuwa tuni ya fara busa mabushinsa ,don Ankarar da duk wani mai lunfashi dawowar yarima. Tuni kowa ya soma kamewa a inda yake gwuiwoyinsa a ƙasa ,wannan Dokan yarima ne ko kana kan toilet ne yazo waje dole ka sunkuya ka dinga masa kirari daga inda kake, har sai yakai inda zai kai ya zauna sannan kowa zai kama gabansa . Ƙiftawa da bissmillah kowani mai numfashi na gidan ka ganshi hululu a ƙasa ana jiran fitowar Yarima... Sarkin Busa yana ganin yarima ya sawo ƙafa ya tsaya akan jar carpet din digrigir ,ya ruga da gudu yaje ya sunkuya yana zuba masa kirari . “Allah yaja da ran yariman dudduniya ,ɗan sarki kake jikan sarki takawan ka lafiya gwamnan gobe da ikon mai duka” Shaƙan wani iska mai kauri yayi tamkar Oxygen ɗinsa ne ya siya a karti ,kana ya ɗage kai yana kallon kowani bil'adama Dake rusune a lungu da saƙo na gidan ,yanajin kansa na sake gingiringin ,babu wanda yake a tsaye akan ƙafafunsa daga mamansa ,sai ATHEELAH ,Budurwarsa. Sarkin Magana na ƙare zuba kirarinsa ,sauran ɗaukacin bayin gidan suka fara rigerigen gaishesa murya a tare da alamu ma sun hardace kirarin da aka saba yin masa tamkar National Anthem Yanda suke Zabga masa kirari yasa mamansa ,budurwarsa dashi kansa ɗan murmusawa kana ya fara Takowa cike da ƙasaita . A guje ATHEELAH ta taho inda yake tana buɗe hannu alamun zata rungume shine. Da sauri ya ɗaga mata er matsakaicin kambin girmansa mai kwalliyar gold. Wannan ya sata ja ta tsaya “Keeee!🙄” Ya doka mata wani wawan tsawa da ya sa hanjin cikinta hautsinawa ,taja burki ta tsaya Cikin Muryar ɗagawa da fizgar rai ya soma mata magana “Me ya hanaki rissinawa ki gaisheni kamar saura?..... Das gabanta ya fadi ,bai duba halin da take ciki ba ya cigaba da cewa “Anya kina da tarbiyya....? Anya ke cikakkiyar ɗiyar Ahalinku ce kuwa?” Rassss ,ƙirjinta ya cigaba da bugawa ,a furgice ta ɗago ido tana kallonsa “Anya ba Alamar fitsara a ƙwarar idonki?..” da gudu ta rausayar da ƙwarar idon ta ƙasa Daka mata tsawa tayi wanda yafi na farko tada hankali “Bani Amsa!!!!” Jikinta rawa ya fara yi ,kar kar kar . Da sauri mai babbar Ɗaki ta kwatse shi amma cikin laushin murya. “Haba Yarima Take it easy ,matarka ce fa da zaka aura” “Wife to be You said mama,she's yet tobe ” (Matar da zan aura kikace mama amma ba Matana bace a yanzu) Dawo da kallonsa yayi kan ATHEELAH “Ke kuma ,zoki rissina a gabana ki sumbaci yatsotsin ƙafana” Ba ATHEELAH ba ,harta bayin gidan saida suka firgita ,amma kawai sai mai babbar ɗaki ta hankaɗe kafada irin ko a jikina ɗin nan Tana ji tana gani ta matsa gabansa ta sunkuya ta ɗaura kyawawan tafukan hannunta a ƙasa ,ta kai laɓɓanta saman rufaffen takalminsa sau ciki ,ta yi kissing takalmin nasa . Sautin kiss dinta na dokan kunnen sa ya saki wani ajiyar rai yaja numfashi sama gami da miƙar da kansa ya kalli sararin samaniya kana ya kalli ƙasan inda take turmushe ta kasa ɗagowa saboda yanda tana kissing takalmin wani kuka mai ciwo ya turniƙe mata maƙoshi . Tsawa ya daka mata irin na rainaswa da wawantarwa “Tashi ki bamu waje ....sha....sha.....sha!!” Haka kikaji sautin muryarsa a yayin zaginta da shashasha yana amsa kuwwa a ilahirin gidan.....lallai ran en maza ya ɓaci. Da gudu ta mike ta falla da gudu wajen motarta ta buɗe motar ta shige ta zauna ta daura kanta akan kambin motar ta goce da kuka. Tana barin gabansa ya wani washe baki kamar bai taɓa fushi ba a duniya,ya buɗe hannunsa ya taka ya rungume mamansa “Oyoyo my love Na sameku lpy” “Lafiya lau Yarima na,Mu shiga daga ciki” suka rankaya ɗaki. Saida suka bace sannan kowa ya mike ,masu mota suka shiga suka mata key ,itama sai sannan ta kunna motarta ta fice a karce ,tana jin ranta kamar zai tsalle ya fice waje. *_BAD BOYS_* Na... Oum Aphnan🌸 Tsokaci Idan kiɗin ya sauya rawar ma dole ta sauya,Now we're talking about House wives😍Kowa na cewa matan aure sunfi en mata baɗala!! Wai haka ne?? Amma Ni oum Aphnan nace Life style Matters. Hello Guys it's me Again Oum Aphnan ,your amazing writer da ta saba fiddo maku da hazikan books ɗin ta masu tsayawa a zuciya I'm here with New Legitimately good Erotic Novel ,that I know you must read!!!! A wannan Labarin na fiddo muku zafafan Jarumai Irinsu... *NASEEBA* Ta kasance Uwar Adashe, cikakkiyar matan Gida,Ƙazamiya ce ita ,bata kula da gidanta bare mijinta ,Amma fa Vendor ce,business woman awwwn😃🤌 Akwai tarin barkwanci a Episode ɗin NASEEBAH da mijinta...Yaya tafiyar zata kasance ne?Gsky ina don scene dinki 🥰 Next Episode will be on *NURSE KHAIREE* Kyakyawar Budurwa ma'aikaciyar Gwamnati,very smart hard working Young metron,Dake aiki ƙarƙashin Arrogant Neurosurgeon Doctor (Likitar ƙwaƙwalwa)wata wainar ake soyawa? Allah yasa kowa yasan rikicin Doctors/Nurses wato clinical bias🤦‍♀️🙆‍♀️Hmmm ,Muje zuwa. Duka dai a cikin littafin BAD BOYS zamuji Episode ɗin Saleemah...Tantantantan *SAYYADA SALEEMA🤣* Ke daga jin sunan kinsan akwai ƙura. Matar Sheikh ne ,Ƙasurgumin malami da yayi shura a Nigeria ya tara tarin dukiya ,duk shekara yana aika tarin Al'ummah Saudiyya aikin Umrah da Hajj. Duk wani taron manyan malamai da zaayi Yaa Sheikh sune kan gaba....amma fa ya Sheikh mugune🤔🤪 Akwai kulle baya barin fita unguwa ,ba...ba...ba yayi yawa a gidan nan? Mai zai faru da sayyada saleemah?😁da take zargin mijinta da aikin riya( Badon Allah ba sai don mutane su yabeshi?) Plz A gyara zama a karkaɗe zani,Littafine mai dogon zango ,ƙawayena ,Hajiyoyina Ko kina missing littafina Karki yarda baki karanta Littafin nan ba,akwai cakwakiya ,Nishadi da madarar soyayya a ciki....and above all Oza room part😉awwwwn bara in rage murya Littafin matan aurene ,Na kusa ɗakin Oga Zaki iya biyan kudin littafinki ta ɗaya daga cikin wannan Hanyoyin FCMB BANK 7782217014 MOHAMMED HASSANA KO KATIN MTN TA WANNAN NUMBER 09065990265 Littafi Cikin sassauƙar Farashi Regular 500₦ VIP 1000₦ SPECIAL ₦2000 Don't Forget Oum Aphnan ɗinku ce da ta Kawo maku Littatafan ta kamar GIDAN DAƊI YARON GIDANA HARIJI JARABABBEN NAMIJI QASAITATTUN MATA INDO MAƘATA AKAN DADIRONA BARIKI GADONA RAMUWAR GAYYA LAYLERH BAGIDAJIYA BANANA ISLAND SUGAR MUMMIES GWAURO ABU UKU 🤫 Mai wa'innan Littafan ne dai da sauran ma wanda ban fada ba,zata dawo maku da Wannan sabon Littafin mai suna *BAD BOYS*....Hajiya karki sake ayi tafiyar babu ke ,Rush and be the first to Grab your copy Thnk you all🤍 Oum Aphnan 09065990265 *_🐹BAD BOYS🐹_* By... Oum Aphnan 003 ___________________ Sayyadah Washekari da sassafe kafin Salima ta farka daga barci ma har Ya Sheikh ya dangana da dinning ,Fridge din Dake gefe ya fara buɗe wa ,cikin bin ƙwaƙwafi yake ƙirga bottled water ɗin da sukayi saura da sauran drinks ɗin. Ruwa biyu ne drinks biyar .Kenan bata taɓa ba yasa daya tasha daya . Jan kujera yayi ya zauna akan dinning din in readiness ya haɗa tea ya fita abinsa. Sai dai me yana saka hannunsa a set boundary ya Zaro tingin slice bread a cikin leda . Salati ya doka ,daidai Sayyada Salima ta fito tana murtsuke ido ,da ƙatoton slippers dinta da take yawo dashi a ɗaki,da nylon Night dress dinta ƙirjinta ba bras Nipple ɗin kan Nonuwanta manya manyan sun tutturo ta jikin rigar barcin mai tsantsi ,Nonuwan da suka fi wata ba'a ko latsa su ba ,saboda maisu baisan darajar su ba😊,kaidai kana kallonta kasan yanzu ta farka daga barci Bayan ta koma sallar asuba . Tana juyo ihunsa ta sakko steps ɗin da gudu tana haɗa matakala bibbiyu. Meke faruwa ya Sheikh?” Nuna mata ledan bread din yayi sannan ya ɗaura da cewa “Waya cinye wannan bread din? Jiya naci uku kinci uku ,shekaranjiya naci uku kinci uku ba shabiyu ba kenan...? Ya kamata ace saura breadin Nan yanka 8 ne ,amma yanzu saura uku a leda waye ya cinye duk tulin bread din nan? Munyi baƙine? ” Girgiza masa kai tayi ,ta ja ta toge a saman matakalar ba tare da ta sakko ba. “Tirƙashi!!! Salimaaaa! Kinsan kuwa yanda bread yayi tsada a kasuwa? Dubu ɗaya fa kenan wannan ƙunshin bread ɗin” Miƙa tayi ta saki hamma,ta maida hannu ta rufe bakinta tana rumtse ido🥱Daga nan kuma ta ɗaura da salatin safiya ,Yau kuma da rikicin breadi muka karya? To Allah ka bamu yini lapiya.... “Salima dake nike magana” Turo baki tayi cikin gundura “Ya Sheikh a hakaza Huwa...? Ladaina hazal khubz ƙaɗɗan.....” (Ya sheikh shikenan bread ɗin? Dama fa shikenan bread din da muke dashi) ta bashi amsa a gajiye tana lullumshe ido na mai alamun barci. Bakinta yayi tsiriri a sama kamar zata fashe da kuka Girgiɗa kai yayi “Ɗan maganar nan da nayi makine fuskarki ya sauya? In ban fada maki gaskiya ba ta yaya zaki gyara? Mafi mishkila sa Aakula hum jami'an” (Ba matsala ,sai kuma ina cinye wannan sauran ba....Tunda ke kin rigada kinci maki) Shiru tayi kawai ta saki baki galala tana kallonsa ,har ya shige daki ya rufe ƙofa,girgiza kai tayi kawai ta koma ɗaki. An hour Later. “Salimaaa Salimaaaaa!” Rumtse Ido tayi ta dirko daga kan gado ta fice tsakar gidan da gudu “Na'am ya Sheikh ” A ranta kuwa tana cewa kaf Makota ba wanda bai san suna na ba ,saboda azaban shan kira da nikeyi kullum. A bakin motar sa mercedz Benz Baki wuluk sai sheƙi take ,ta ganshi yasha babbar rigar farar shadda gezna sai ƙamshi yakeyi kansa ya murza jan Dara ,yatsun hannunsa biyu manyan Azurfa masu asalin kyau da tsada. “Gani Ya sheikh” “Meye haka naga baki shirya ba?" Duddulo idanuwa tayi tana kallonsa “Ina zanje?” “Yau ba kince zakije Kasuwa suyo cefane ba?” Turo baki tayi tana diddirje ƙafa a ƙasa “To ai yanzu yayi sassafe 🥹Kuma ma en kasuwar basu fito ba” Yanda ta shagwargwaɓe masa fuska tana motsa jiki dukiyar ƙirjinta suna tsalle romantically ,shi ya sashi jin wani yarrr kamar an watsa masa ruwan sanyi ,a take tsikar jikinsa ya tashi yaji maransa na cika da ruwa .hadiyar miyau yayi da kyar . Bai san sanda muryarsa tayi ƙasa ƙasa ba ya koma rarrashinta “Ke ,waya gaya maki? Da sassafe in akaje Kasuwa kaya sunfi arha ,kuma yanzu yanda zanje Muhadhara (Wajen wa'azi) din nan ba ta kasuwa zan wuce ba, kinga sai in ajiye ki a hanya ....shikenan 🤗 An ririta an samu kudin motarki da in ke kadaice za ayi asaranshi ,kiyi amfani da hankali mana🧏‍♂️ Ya hurrul ainiyy😉😃” Zunkuɗo baki gaba ta daɗa yi “Ni dai gaskiya A'ah in haka kake ji ma ,Kawai ka siya mun mota mana sai ka cika mun tankin mota na da mai ,duk inda zanje saidai in tuƙa abuna in tafi” Zuwuuuuuiyttttt! Yaji gabadaya feelings din s*ex din da yakeji towards her ya gudu ,sam ya nema sha'awar ya rasa ,wani tashin hankali yaji tamkar ta watsa masa ruwan zafi . A hautsine yace “In siya maki me? ....Mota?” Gyada masa kai tayi “Eh😞😒Sai ka ringa cika mun da Mai duk sati ko....?” “...A wannan tsadan fetur ɗin? Lallai to yi zamanki kinji fasa zuwa cefanen Ni sai na dawo.....hen hennnn Mota! Wato kin tarfa ma mota na ido motar da sai in hauta shekara shabiyar ina ririta abata ,shine kike so saboda na aureki sarauniyar kyawawa in ƙaro wata motar ...hmmm jeki barci kinji ” ya zura da gudu cikin mota har yana tuntuɓe ,ya mata key ya ɗebeta da gudu daga cikin rumfar adana motocin ,sai sumbatu yakeyi. ,saura ƙiris ya bigeta ,aikuwa da gudu ta haye saman wajen flowers ɗin da sukayi wa gidan ƙawanya ,gamida dafe ƙirji tana salati. **** 10.53am Lili ta shigo gidan kyakyawar budurwa classic ajin ƙarshe,Ajinsu ɗaya da Salima sanda suke jami'a kafin ya Sheikh yayi kutse a rayuwar Salima ,ya tugeta a makarantar ya maida ita cikakkiyar matar gida . Tunda ta sako tsikareren takalminta cikin falon ta tsaya tana kallon Salima da har ya zuwa wannan lokacin take fama cikin kayan barci ,ta taƙarƙare sai mopping takeyi tana dusting din kayan kallo da su AC. Sam Salima bata san ma da shigowar ta ba ,da ka ganta kaga firgitacciya tsabagen aikin gida . “Babe🥰” Lili ta kira Salima da ƙarfi . A guje ta waigo tana nishi .sai kuma ta washe mata baki . “Laaaa Ƙawata kece a gidana? Yau wata rana ,kai naji dadin ganinki” Caɓe baki tayi “Haba Now slay ji yanda kika koma ,ji breast dinki ,wainnan kyawawan nonuwan da suke firgita mu mu mata ma bare mazaba ji yanda kika sake su a riga ....oya now kalle Ni....” ta rike Kwankwaso tana jujjuya mata kanta ,ta sha ado cikin fitted gown ta matse tummy enta ta saka hip pant ta fito well fitted da ita sai zuba ƙamshi take yatsunta na sheƙin Golds ,ta jera braces a haƙoranta sai hasken fararen danjan haƙoran keyi . Cif cif da ita kalan matan da maza ke ribibi. Jinjina kai sayyada Salima tayi gamida rausayar da kai , reluctantly “Hmm a hakadha ain't” (hmmm kece haka?) Kwatseta tayi da sauri da shegantaka “Ahayye nanaye....ayyururiiiiii Matar ustaz ,Salima wato yanzu da larabci ma kike magana? To Ni bana jin larabci ,in ba Turanci ba to muyi Hausan mu” Kai hannu tayi ta kamo hannunta “Come on kawata zo ki zauna in karasa aiki ya Sheikh zai dawo yin wankan jumu'a ya tafi masallaci nan da 12pm ,kar yazo yaga gida ba kintsi. Bin breast dinta tayi da ido warrr Kamar mayyah ,tana juya baya ta bi manyan ɗuwaiwukanta da ido ,a sanyaye ta hadiye miyau Oh Gosh😱Kaya iya kaya... Ta fadi a ranta Amma a sarari sai cewa tayi “Slay queen ,kin daddage dai zaki mana asarar resources a wajen nan ,meye amfanin kudin mijinki ,da bazai iya ajiye maki er aiki ba ,sai dai kiyi ta wahala koɗan injin wankin nan ma baki dashi ,gaskiya da sauyin laleh” Taɓa baki tayi “To ya zanyi ” ta dangana ga firinji ta ɗauko bottled water guda daya da drink daya tazo ta ajiye mata a gaba ƙirjinta na dukan talatin talatin ,dan dai yau tasana akwai rikici jajazur. Lili wacce tabi breast dinta da ido kamar zata fada cikin rigar sai da ta kira sunan ta da sauri ta zabura gamida gyara zama “Uhm uhm kinga kwashe kayanki kar inja maki bala'i ,yazo yace kin bani lemu na sha” “No haba duk maƙonsa ai baikai nan ba ” “Haba slay nasan mijinki ba tun sanɗa yake dating dinki nakuma ga zamanku a ynz....Hajiya lokaci yayi da zaki cakare ki ƙwaci encinki ,kici gayu ki wandaƙa da arziki badai kinyi auren ba ? Fine ? Saura return back ki zama big Hajiya ,kiyi flexing din da sanda kike budurwa ma bakiyi ba kuma kinsan Allah ba wanda zai zageki amma zama a haka.....🤨😞No...No....No... Komu ƙananun zawrawa (Budur_Bazar) Cin duniyar mu muke da tsinke babu kwaɓo ba zagi bare ke matar aure in kuma Ƙyaleshi zakiyi ,to tabbas zai kasheki a tsaye.....” Jikinta sanyi yayi ta dawo gefenta ta zauna “Lili ya kike so inyi? Ni kaina balai ya isheni ,rabonda inyi lalle tun ina amarya ,wai rannan Ni matar abokinsa take zagi a gabansa da abokansa da duk mun hadu ,wai Ya Sheikh matarka duk ta sukurkuce haba don Allah jibeki?....gsky in bazaki ringa gyara da gayu ba ,zamu kawo sabuwa,don dai abun gyaran nan akwai su Allah ya rufa mana asiri bazaki ringa ja mana zagi ba....kiji fa🥹😢wlh saida nayi kuka da na dawo gida ,saima dayan abokinsa ne yayi ma matar kaca kaca,shi da yake yasan maƙon Ya Sheikh ” “Tafdi ,Iyeeeeeh ,abunda ban yarda dashi kenan rainin Sa'a ,ai ko baki mike kin saita kanki don Allah ba kya cakare don gudun rainin Sa'a” “Ni kina ta mun jirwaye mai kamar wanka yimun dallah_dallah....” Miƙewa lili tayi taje gaban window ta zuge glass da labulen ta shiga leƙe leƙe “Ke don Allah ba kowa ki maganar ki” “Abun ne na en hannu ne amma kema dole wannan karon ki amince da tayin mu ,in wancan mun ɗaga maki ƙafa baki san test din Abar 🍌bane ai yanzu kin santa” Murmushi tayi mai ciwo “Wallahi indai wai in Amsa kudi a Hannunsa ta hanyar se*x ne to bazai bani ba....ke mukan fi wata bai kama hannu na ba fa” “Dallah Ni na wuce babin Sheikh ,ki watsa zancen Sheikh a shara so nike ki zama independent ,ki kudance cikin ƙanƙanin lokaci da Albarkatun da Ubangiji ya baki...sai kinga ya dawo yana maki biyayya ....mtsewwww munsan irinsu fa” Ta yaya kenan?” Hannunta takai kan ass dinta “Da wainnan ,ki rantse da Allah bakya jin sha'awa????” Oum Aphnan 09065990265 *_🐹BAD BOYS🐹_* By... Oum Aphnan 004 ___________________ Sayyadah Duk yanda Lili taso ribatan Sayyadah Salima inaaaa ,Addini ya ratsata😆😆 Haka nan ta kyale ta da zata tafi ta ajiye mata complementary card ɗin ta “Ga card ɗina nan duk ranar da kika tambayi ya Sheikh din naki zaki iya zuwa plaza ɗina ,in sa a maki lalle da wankin gashi don kanki ma kamar tashi yakeyi ,Great House wife!....So Also Idan shawarata sun samu masauki ,akwai manyan hajiyoyi da suke jiran mata irin ki da zan hadaki da su ,idan Ƙosassun maza ne masu kudi suma akwaisu ,ya isheki aya dai dani , a account ɗina ina da tsabar kudi sama da miliyan 100 ,Me ya bani in ba zawarcin ba ,ai Ni zawarci ya gama mun komai ,ku kuma matan gida a cigaba da gashi na baki shekara biyu ,in Baki fito a leman aure kin tara arzikin ki cikin rufin asiri ba ,ya koreki gidan babanki in ya ƙare kwanɗe albarkatun jikinki ,daganan kya biyo layinmu na zawrawa ,sai anjima ba ba kifa Ni ke maki sorry dear” Ta doki cinyoyinta ta sungumi hand bag ɗin ta ta ferfesa turare masu mahaukan ƙamshi ta sa kai ,ta fice ta barta da sakakken baki. Washekari 11.30am Salima ta ɗan yi wankanta ta shafa hoda ta zo ɗakin barcinsu ta zauna ta zura dogon hijabinta yasha squeezing tana jiran Ya Sheikh ya fito wanka. Minti biyar bayan sai gashi ya fito yana raira wakar ƙasidah “Maula ya salli wa sallim da'iman Abadan......” sai kuma ya dakata da wakar larabcin yana kallon sayyada da hijabi “Ran Uwargida ta ya daɗe ,Sallan Walha kikayi ne na ganki da hijabi?” Turɓune fuska tayi a shagwaɓe tace “Zanje kitso ne Nurrey kudin mota” Zaro ido yayi kamar ta zagi Ubanshi. “Me yasa😳?” Cikin mamaki tace “Me yasa?...Gyaran gashi na fa Love” “Eh mana me yasa zaki gyara gashin wayace maki baki da kyau a hakan ?....kinga ke fa matata ce ,kuma Ni a hakan kullum ƙara tsatso kyau kike a idona ,me ye naki na damuwa? Wa kike son burgewa? Indai nine nafi sonki a hakan” Dama fuska tayi saura ƙiris tayi kuka ,kawai saima ta fara sosa kai “Ya Sheikh ba wanda nike son in burge saidai kaina yana mun kamar da ƙwarƙwata fa ,ƙaiƙayi kullum bana iya barci” “MashaAllah,Karki ji kin damu,ina baba marka da ta rike Ni sanda ina yaro?....” gyada masa kai tayi irin tana sauraronsa din nan “To ai asalin sana'arka kitso ne ,lokacin nan har kitson zare na iya ,da duk sirrin dabarun gyaran gashi....hum hum Kinga hannun nan nawa da kike gani? To ɗan baiwa ne... Abunda kawai zan samo shine Oga fiya_fiya ,in ɗan tsiyaya maki kaɗan a kai ,Daga zaran na goggoga maki....fiyauuuun duk ƙwarƙwatan zasu mutu ,kinga sai in zauna in rangaɗa maki kitso ,in kika ga nayi maki kitso tsaf ,sai kin ƙara son wannan mijin naki I bet you....Domin asalin kyawunki ne da ba kowa ya sani ba zai fito” Turus tayi tana kallonsa kamar wawiya Shima sai ya saki baki yana kallonta “Sai yana mun kamar baki yarda ba ko? Zo nan zo ki zauna in gyara maki ki gani” Cikin dauriya ,ta hadiye kukan da ya taso mata a maƙoshi ,kana tace “Kawai ka bani Oga fiya_fiyan ,insha in mutu” “Lafiyan ki ƙalau...😱” A take ya goce da jero mata aya yina kawo mata tafseeransu da kai . Tiskewa da kuka tayi ,ta mike ta fice ɗakin da gudu. Ta barshi nan cikin mamaki . Tana shiga ɗaki ta kulle kanta ta dauki waya ta kira Lili ,Lili na ganin kiranta daidai tayi pillow da cinyar Aiman ,ta wani fashe da dariya A tsorace yace “Whatsupp?” “Will gist you later bebes😘umuuuoh” ta wulla masa kiss a kumatu . Sannan ta ɗauki wayar “Hello Ƴan matan Sheikh yane?” Rushe mata da kuka tayi . “Lili Sheikh zai kasheni da baƙin ciki ,ina jin kamar in bi shawarar ki tsoron Allah na tasiri a zuciya ta” Ɗaure fuska tayi “To meye na kirana a waya ,ki cigaba da rayuwar auren ki mana ,ko mu tsoron ki mukeyi ba tsoron Allah ba” kafin ta bata amsa ta kashe wayar tana haki . Aiman ɗaura bakinsa yayi a kunnenta yai blowing mata iska “Easy babes ok? Kinsan ke fa kyakyawa ce kuma fushi baya maki kyau ,come come zokisha madaranki Mai garɗi na fasa maki Rowan yau ” yayi magana yana zipping ɗin zip din wandon jeans ɗin sa ya saƙa hannu ya fiddo da 🍌 abarsa. Jan ajiyar numfashi tayi ta kai hannu tana shafawa a hankali...tana cake 🍌abunsa da Ido ,itadai a duniya tana son Aiman Amma ynzu har yangan Bata abun dadinsa yake . Wanene Lili ? Wanene Aiman? Lili da Aiman Ƴan gida ɗaya ne babansu ɗaya mama kowa da nashi wato dai kishiyoyine iyayensu Lili itace Babba ,ta baiwa Aiman shekaru uku ,yanzu haka shekaran lili 31 a yayin da Aiman yake da shekaru 28 . Gidansu Lili Gidan en boko ne ,tsantsa kowa gashin kansa yake ci ,suna da kuɗi daidai su ,idan safe yayi baban zai fice aiki yana aiki da refinery ,maman Lili Likitace har tana da asibiti zata fice Asibiti abunta ,yayin da maman Aiman take Lawya zata fice kotu ko Office Abinta. Su kuma lili da Aiman Driver ya kaisu makaranta ,lokacin da suka gama sekandire sai kowa ya raba jami'a Aiman ya tafi NDA yana karatun Soja ita kuma ta tsaya a Kadsu tana karantan Nursing Science. Ta fara karatunta ba dadewa ta samu tayi aure da lecturer dinsu ,Saidai bayan wata shida ta dako yaji sunyi faɗa da miji ya zagi ubanta wai basu bata tarbiyya ba ,shine itama ta zagi ubansa nan ya zaneta tayi yaji. Aikuwa tana dawowa gida babanta yayi zuciya kishiyar mamanta dama Lauya ce ta shigar da kara kotu ,miji na ganin an harraƙo masa ana so a tatike arzikinsa saboda er gwal aikuwa ya saketa ya huta..... Chilling💃 Tunda Aka sake ta sai ƙara’i sabuwa fil. Ta fara tsula tsiyanta . Rannan tana zaune a gida wajen ƙarfe 9 na safe ita kaɗai ne iyayen su sun tafi aiki ,yunwan safe ya azalzalo ta ranar Aiman ya samu hutu daga NDA ya dawo gida da kwanan biyu, yana can ɗakinsa ya na barci Lili ta shige kicin tana dafuwar vegetable couscous mai hanta da kayan lambu ,a gefe guda tana haɗa drink din kwakwa da madara. Ƙamshin girki ne ya fara buso ma Aiman yana kwance yai zumbur ya mike a ransa yace wancan shegiyar ke girki kuma yaseen sai naci saidai muyi dambe dama mun saba..... _*Me zai hwaruuuu😘* Se***xxxxy *En mata a bamu waje matan aure a matso kusa ,wacce bata da miji Allah ya bata miji ki shigo halarar asha shagali dake but for now karki cigaba da karanta ƙasa*_ Aiman yana danna kansa cikin kicin din ya hango ta sanye da gajeran siket irin mai rawa din nan er guntu da kaɗan ta gota cinya cinyoyinta sun cike sunyi tsantsan ga ɗuw*aiwukanta tumbul tumbul a tsakiyar hips ,sun baje sunyi cif cif ,zas kyau . Ta ɗaura er karamar vest Mai sharara ba braziya sai no*nuwanta riƙa riƙa a tsaitsaye sun tokaro riga tsinin Nip*ples ɗin kan no*non sun tokaro rigar har ana ganin turuwan dark pigmented areola ɗin breast dinta Tana dicing carrots a chopping board tana karkaɗa jiki tana shan music ta daura makeken headphone tun daga saman kanta ta liƙe kunnuwanta. Aiman shafa maransa yayi a hankali wanda 🍌 take tsaye ƙiƙam dama tun da ya tashi a barci ,matsowa ya dinga yi a hankali har ya isa bayanta ,ya kai hannu zai cusa cikin skirt dinta kawai sai tsoro ya shigesa ya zare hannunsa a hankali ,ya maida cikin wandonsa yana shafa jelarsa daga sama zuwa ƙasa tana ƙara tauri ,idonsa ƙyam a kan duwai*wukanta ,zare hannu ya sake yi Yana son taɓa saida ya saka hannunsa cikin skirt din Yana ƙokarin laluben ɗuwa*wunta sai ta ɗan gusa ta ajiye carrot ɗin da ta gama gyara shi ta ɗauko cabbage Kuma ta dawo position dinta tana cigaba da miming wakarta. Miƙa 🍌tayi sai gashi ya ɓallo ta jikin zif ɗin wandonsa tayo waje ,tana tsalle kar...kar...kar..... Wani farin Ruwa yana bin bakin 🍌 hannu yasa Yana shafe ruwan yana game shi da bakin Di*ck din Cokalinta ne ya fadi ƙasa ta duƙa da sauri zata ɗauka kawai skirt din ya kwashe sai ga ɗu*wawu ɓututun ɓututun tsakiyarsu jar Du*ri tayi ma bu*ran Aiman ƙuri da ido. Full Aiman yaji buransa tayi ta miƙe ƙiƙam kamar icce ,a take yaji kamar zai tsillo fitsari a tsaye. Ba shiri ya matsa inda take ya cafki kan bur*ansa ya lailaya ya Tara fargaban ƙirjinsa ya watsar ,kawai ya ɗan durƙusa daidai kwankwasonta bur*ansa na daidai kan ɗuwa*wun ta ya danna da sauri Wani flashing Lili taji A kan tsakar gin*din ta ,da wani abu very hard Mai kama da kac*iyar maza waigawa tayi niyyar yi kawai sai taji namiji yayi mata rumfa a baya ba damar waige ,kafin tayi yunkurin magana taji jijiyar sa na lumewa cikin pup*psy dinta wannan ya sata gantsarewa ta saki Nishin daɗi “Washhhh daɗiiii ....A furgice kuma tace ,Wai waye?” Bakinsa na rawa yace “Sis nine....Aiman ɗinki” Oum Aphnan✍🏽 09065990265 Actors ne kala kala fa a labarin nan ,yanzu dai ga *Aiman* ya fito karku manta sunan labarin *Bad boys* kunsan lallai kam gayu sun taru a labarin nan..........ku muje zuwa 🤗 *_🐹BAD BOYS🐹_* By... Oum Aphnan 005 ___________________ 11am Sayyadah juyi take a gado amma ta kasa runtsawa ,in tayi ,tayi sai ta waiga ta kalli ya Sheikh yana shararan barcinsa Zero tension . Damuwa ne taji yana ƙoƙarin kasheta ,ta mika hannu ta dafa kafaɗarsa tana murza tsokar kafaɗarsa a hankali . A cikin barci yaji ana shafa masa baya wannan ya sashi jan Numfashi “Hummmmmmm” A sanyaye ta kira sunan shi “Zaujiyy?”(Mijina?) Cikin magagin barci ya amsa ta da “Hu’wummm” “Ka tashi inaso muyi magana” “Fi hazal Lail?” (Cikin wannan daren?) “Uhm” Ta bashi amsa a taƙaice. Muskutawa yayi ya saita kansa yana kallon silin ,Amma still ya kulle idanuwarsa saboda bayason ya buɗe barcin ya gudu. Gyara kwanciyar ta tayi sosai tana kallonsa “Mijina kasan dai yanayin tsarin tattalin Arzikin kasar nan yayi tsanani sosai... Kuma ina sane da irin ɗawainiyar da kakeyi da mu ,ba abu mai sauki bane ba...” da sauri ya amsa da “Ahhhannnnn” Bata saurara ba ta cigaba da maganar ta “To na zauna nayi nazari ,tunda dai Ni Nurse ce ,kuma dama can na fara aiki ,me zai hana in koma aiki ,shikenan sai mu raba nauyaye_nauyayen gidan ,in biya kudin Nepa ka biya kudin wuta....” Ai tunda ta fara magana ya buɗe idanuwarsa tarmazazan yana kallonta ,tun tuni barcin sun gudu a idanuwarsa Don haka tana kare maganarta ya tashi zaune yana zare mata ido kamar zai rufeta da duka. “Ke..ke...tsaya tsaya kika ce me?” Cikin fargaba tana kallonsa a ido a ido tace “Zan koma aiki na” “Lahaula...walaƙuwwahh...illabillah..” yaja salati yana lanƙwashe harshe irin na malumman nan da suka ƙoshi da larabci. Nuna kansa yayi da yatsa “Me kike nufi? So kike ki nuna ma duniya,Babban shekhi kamar Ni na gaza daukan nauyin gida na ,na bar mata na tayi aiki? “...aah ,aah wlh ba haka nike nufi ba” “Ohk Salima to me kike nufi?” “Kawai gajiya nike da zaman gidan safe ,rana har dare ina single direction,akwai gajiya....sai in jini tamkar matacciya bansan abunda duniya ke ciki ba ,ba wani new update” “awhooo ,hajiya yanzu kikayi magana,wato so kike in barki ki shiga Social media ,Baki tiktok baki wazaf(whatsapp) daga karshe sai ace Sheikh ya kashe matarsa da yunwa da kulle ko? Ki zauna a gida ki zama cikakkiyar matar gida shine matsala? Salima na fara gajiya da fitinarki ,enaf is enaf (Enough😂) “Aah kaga kar ka juya mun magana kaima kasan ba haka nike nufi ba” Tagumi ya rafka kamar wanda ta gaya masa mutuwar tsohuwarsa “Wohoho wai a gidan shehi ne ake zancen fita aiki...." Sai kuma ya zaburo mata yina duddulo mata ido “Wato so kike ki ringa fita kina gogayya da maza kafada da kafada ....yanzu ba maganar kai ya ɗauki ƙafa ,aah Ni kan gidane kema kan gidane wuyarki ta isa yanka .... subhanahi Allah ka tsinewa baturen da ya kawo mana boko yaja duk matan mu sun daina mana biyayya sai fitsara.......to bari kiji Abu uku suka bani matsayin da nike kai a yanzu ,1. Allah na 2.karatu 3. Uwata da ta zauna a gida dafa'an ta bani tarbiyya .... sakamakon haka na soke fita aiki...” ya juya yaja bargo ,minti kadan ya fara jan numfashi abunsa. *** Lili Wani bahagon numfashi ta saki ta rungume saman kitchen carbinet din da take tsaye tana jin jijiyarsa na gogar jikinta “Awwwwn🥹Aiman ashe kana jin abunda nakeji a kanka tuntuni ka barmu muna cutar kanmu?” Daddagewa yayi ya luma 🍌a kogon ramin tsuli*yarta nan ta saki wani mahaukacin nishi ,shikam cikin cizawan baki da haƙori yace “I'm soldier ,Koda yaushe ina bukatar mace next to me ,ki daure ki zama matata anty liliiiiii ahhhhhh gindiiihhhh da daɗiiii lillliiiiitahhhh” Langaɓewa Lili tayi akan kafaɗarsa tana jin wani shocking na hawa mata kafa yana tahowa har kwanya A take ta fara rawaitawa a ranta Wai dama haka gindin ƴan shilan Mazan nan sababbin tasowar balaga yake da daɗi? Sirit dashi kamar allura sai garɗi😋 Bata ankaraba kawai sai ji tayi ya fara bugata da karfin gaske yana zura mata bur*ansa yana zarewa kamar ya samu doki Ihu ta shiga zunbuɗawa “Wallahi na yarda kaine mijin nine matan ,zan sallama maka Gin*dina 2....4....7 zumanahhhhhh” Oum Aphnan😂 09065990265 You guys should manage and wait for next episode🥰 *_🐹BAD BOYS🐹_* By... Oum Aphnan 006 ___________________ “Salima..? Salima...?? Saliiiiimaaaaa???” Daga kitchen Taji Ya sheikh Yana kwarara mata kira ,da gudu ta fallo zuwa bedroom din tana zuba haki “Ya Sheikh ... Ga ni” tayi magana tana ɗan rusunawa kaɗan alamun girmamawa Watsa _Pads_ Audugan matan hannunsa yayi akan Gado ,yana sake ƙidayasu guda uku “Salima ya akayi kika ƙarar da tulin Audugan nan a Al'adan wata ɗaya? A wannan tsadar rayuwan ,haba Salima ,Wai cin Audugan nan kikeyi ne? Kin ƙarar da pads guda 9 saura 3 ? A period din wata guda ?” A daburce ta bashi amsa mai ƙunshe da rainin wayo kuma “Hmm kasan tunda muka rasa breadi a gidan nan na koma shan tea da pad ɗin” Zazzaro mata ido yayi “Ba wasa nike Maki ba ,banason iya_shege” “Kaga ina dariya ne?🤨😡” ta haɗe rai kamar hadari Sauke murya yayi cikin sigar lallaɓawa “Salima ,ko dai kin raba ma ƙawayenki ne ,fada mun gaskiya ta yaya zakiyi amfani da pads guda ɗai_ɗai_ɗai har bakwai a wata guda?” Ji tayi kamar ya watsa mata ruwan zafi “Ya Sheikh ! Kawayena suna da gudun zuciya ,tun sanda na aure ke da suka lura suka gane cewa kai din ɗan ƙwaƙwaf ne suka daina cin abin gidana....matan auren ƙawayena kuma sun wadatu da komai mazansu sun tsare masu shi facafaca ba maƙo..." “Salima in Zaki yimun magana yimun magana kai tsaye ,banason jirwaye mai kamar wanka...” “Ba jirwaye nake ba gsky ne...wannan binbinin na menene?Ace daidai da pad din da nike using in Ina menstruation sai ka ƙirga? Haba don Allah !” “Au don bana barinki ki Almubazzaranci ? Fadin Allah ne _‘Innal budhirina kanu min ikhwanish shayaɗin,Wakanash shaiɗani li rabbihi kafura.....Sadaƙallahul azeem.’_ Yanda ya yanko mata aya nan take shi ya ƙara hasalata . Wai A zalunceka a jawo maka aya kaƙi bi anemi kafurta ka,wohoho auran Sheikh ya zame mata masifa😞. Ɗaura hannu tayi aka tana sharɓe “Oh Allah, Nikam me nayiwa Ubangijine ya jarrabeni da ...da ” sai kuma tayi shiru ta kasa cewa auran shi . Zarya ya fara yi yana kaiwa da komowa “La (No) ,Ki amayar da abinda ke ranki meye na gintsewa ? Faɗi mana Salima ,na gane ƙawayen da nike bari suna zuwa gidan nan sun tasar ma bushe maki kunne,haka ne?" Ko bi ta kansa batayi ba ta samu gefen gado ta zauna tana karkaɗa ƙafa kamar zata fashe. Da ya gaji da tsayuwa ba'a kulashi ba ,sai ya saki gyaran murya “Uhm uhmmm,Salima ,zan sake siyo maki pads Mai guda 12 in kin hada da 3 nan sun zama 15 ,sai kiyi amfani dasu na waya 3 ,ba abunda ya shafeni in kin ga dama ,ki salwantar dasu a sati ɗaya..." Tsayawa tayi tana kallonsa ,zuwa wannan lokacin abun ya daina bata mamaki sai tsoro .Cikin Muryar kuka_kuka ta ke tambayar sa “Ya Sheikh ribar me zakaci in ka ringa ƙididdige pads dina?” “Bazan yarda da Almubazzaranci bane ba ......... Uhm kinga bari ina ajiye Pad din ma karkice tunda hannuna sun taɓa bazakiyi amfani dasu ba” Ya kare magana yana riritasu akan gado kamar jarirai en uku. “To a wannan karon bazan ɗauka ba in na kamu da infection auro wata macen zakayi ,don haka indai ina Al'ada pads sau uku zansa ,safe ,rana da kuma daddare kafin in kwanta...” Ta ɓalle ƙofa ta fice da sauri ta barshi tsaye. *** Lili Daga wannan haduwar nasu a kitchen ita da Aiman suka jone kamar mata da miji ,Shaƙuwa na musamman ke tsakaninsu ta yanda har kishin en matan Aiman Lili keyi ,kazalika shima har koran mata manema yakeyi ,don haka duk wanda zai tsaya da ɗayansu sai da yardar ɗan uwansa..... Iyayen su ba karamin jin daɗi suke ba ganin yanda Allah ya haɗe masu kan ƴaƴa ,to ashe...ashe.... *** Yau week end babu aiki ba school ,ga Aiman ya koma NDA gaba-daya zaman gidan yayima Lili fadi ,In tayi shiru tayi tagumi tunanin Sayyada Salima take ,shedan na kara kawata mata surorinta a ido,wani mugun sha'awarta yina taso mata ,haka nan taji bazata iya jurewa ba ,tayi zumbur ta mike ta shige bathroom ta sheƙo wanka ta fito tana bin jikinta da moisturizer tana raya tashin hankali a ranta “Yau koda tsiya ko da lallami sai na ƙwaƙuli Du*rin Salima,Bako Sayyada ake ce mata ba ko jaira ce” 1.35pm yayi mata a falon Salima . Ai Salima tana ganin Lili ta mike da gudu No*nuwa suna tsalle sabal sabal cikin riga mai jikin roba_roba ,ba brazier dama bata damu da sakawa ba,Haka taje da gudu ta rungume ta ,dama kadaici ya isheta ita kadai a gida . Lili tana jin ƙirjinta ya gogi kan tsinin lausassun dukiyar ƙirjinta ta wani kai hannu ta damƙesu . Zabura Salima tayi ta ja baya da sauri tana kallon Lili . Da sauri lili ta waske gamida ɗaura hannu a kai tana sosa ƙeya “Sorry it was a mistake" Salima baiwar Allah ,washe baki tayi “Hnnnnn La dhair Sadiƙati”(Hnnn ba laifi ƙawata) Ta nuna mata kujera ita kuma ta wuce dinning area ta buɗe firinji ta tsaya tana kallon drinks din ciki ,guda biyu ne dai kuma tana taɓa Sheikh zai gane . A sanyaye ta ɗauki glass cup ta mirɗe bakin ɗaya ta tsiyayi kadan ,yanda baza a gane ba ta sake ,buɗe wani ta tsiyayi kadan shina ta maida ta rurrufe kamar ba'a taɓa ba ,kana ta tako wajen Lili tana murmushin yaƙe. “Ƙawata ga drinks ko?” ta mika mata tana zama a hannun kujeran da take. Lili kallon ɗan tingin drinks din da aka tsiyayo mata tayi kawai ta saki shuumin murmushi “Hmmm Slay queen knn ,me zanyi da wannan?” A ruɗe Salima ta dafe baki “Ke ! Wlh dabara nayi na ɗan tsitstsiyayan maki a different bottles saboda kar ya gane” Dafe baki Lili tayi “Uhm uhm wlh bana sha ,ke kaɗai ma da na gani kawai sai naji duk na ƙoshi😉” “You too funny,Shiknn bari in sauri in maida masa karma ya dawo yaga an taɓa” Miƙewarta yayi daidai da shigowar ya Sheikh da ledoji biyu a hannu shaƙare da manya manyan kaji an yanke su an gyaresu . Yana ganin baƙuwa yaji gaban sa ya yanke ya fadi “Shikenan ta gayyato mana jarababbun ƙawayenta zasu rage mun aukin kaji,Yooo ko wuya aka bata ai an cuceni” Yana tsaye a bakin ƙofa ya kasa shiga ya kasa juyawa ,sai ji yayi lili da karuwar muryarta tace “Inayini Sirrr” Ji yayi kamar ta watsa masa ruwan zafi ,kawai sai ya ɓalle da tsiyan ƙwatan kai. “Subuhanallahi...Salima,wato ainahin wato sakinki da nayi kiyi hulɗa da kowa har ya kai ki da ƙawance da en isskaaa” Zaro ido lili tayi ,ita kuwa Salima ta daki kirji da tafukan hannunta “Subhanllh Ya Sheikh waye er iskan aina ka gansu kuma" Nuna Lili yayi da yatsa wacce ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya . “Gatanan tana min ƙifi ƙifi da ido da wasu dogayen gashin ido kamar fiffiken kaza ? Ji gashin kanta fa a warwaje Ibilisai duk sun gama mata fitsari a ka...” Furgicewa lili tayi ta fara gyara zaman veil din kanta da tayi rolling ,bakinta na rawa tace “Ya malam ba haka na fito ba saboda na shigo falon ta ne” “Aihooooo ,to ai na gane tashi maza baki ba mata na ,bazaki lalata mata tarbiyya ba ,maza fita Allah ya shiryeki” ya shiga Zaro mata bayani kalalau kalalau kamar sakarai . Lili miƙewa tayi jiki a mace ,ba abunda yafi mata ciwo wai waye lashes dinta Kamar fiffiken kaza . “To ai shknn ,Na bar maka matarka daga zumunci?” “Eh karki sake zuwa ,in Kuma kika sake shigo mun gida sai na kakkaryaki wlh,banda laifi ma Addini ya sani ,ke kika biyomun mata har gida” Lili sin sun sun ta fice a gidan ,sayyada tana ta kiran sunanta tayi mata banza shikuma tana zuwa ƙofa yayi zumbur ya daka tsalle da ledojin kajinsa ya shigo falon ,sayyada zata bita ya janyo kafadunta Ya kama mata magana a kunne cikin rada “Ke dawo ki mana dabgen kaji ,yanzu da na koreta kinga ai yayi mana auki” Oum Aphnan 09065990265 *_🐹BAD BOYS🐹_* By... Oum Aphnan 008 ___________________ _Bite & links republic_ Ya Sheikh kallon Ambassador Rashid yayi da suke zaune a gaban ƙatoton teburin cin abincin da aka shafe masu shi taf da su chicken wings da mahaukatan drinks masu shegun tsada ,an decorating table din sa fulawoyi masu daukan hankali sai sheƙi yake da walwali. “Rashid kai abokina ne tun na yaranta ,har kawo yau muna tare ,amma haƙƙi na ne in maka nasiha , Almubazzarancin nan yayi yawa...Ta yaya zakayi mana ordern abun nan da bazamu iya cinye su ba mu biyu ? Sannan da nauyayen kudade kamar wannan? Kudi kwata miliyon ,akan me? Jarin wani ne fa” “Ban gane ba Miqdad? Nifa ba a ƙasar nan nike rayuwa ba ,na saba rayuwa tsakanin tsibirin hong Kong da su Germany ,we spent alot wa 'yan mata ma ba cikinmu ba ,a America Gidan yin tausa ,in mun dawo daga aiki muna biyan kudi Naira dubu dari biyar to meye wannan? Aini arha yayi mun ,Alhaji meye amfanin samunka in baza kaci ba ,in fa ka mutu Salima kake tara mawa don har yanzu ka kasa bamu baby...” Ya sheikh harzuka yayi ,ya fara keta kayan abincin uku yana jan kashi daya gabanshi sauran ya bar masa a wajen “Ni zan biya kudin wannan sauran ka biya ,tunda asara dai ka ja mun...Ku kun saba da asararar da kudinku ma en mata to Ni Ko matata na koya mata tattali ,komai sai an ƙididdige ” Zaro ido Ambassador Rashid yayi “Ahhhh (,kawai kuma sai ya fashe da dariya) bros kanaji ka barshi zan biya duka ,amma Plz naji point of error a maganar ka , fada mun gaskiya baka ƙuntata ma Saleemart? Naji kana cewa ka koya mata tattali ,anya baka lalata fine cutie pie ba kuwa? Kasan dai yanda mu abokanka muka dinga santin Saleemart ,bro bari in Fada maka gaskiya da ace na kyalla ido akan salimart Kafin auren ku ,wlh sai na ƙwace maka ita” Wani malolon kishi ne ya taso ma Sheikh abinda bai taɓa ji akan Salima ba tun bayan auren su sai yau ,nan take idonsa suka kada zuwa jaaaa. “To Rashid ko zan saketa ne ko aureta kawai?” “Hehehhee ,Meye yayi zafi miqdad,? Gsky nike fada maka,ynz ga tambaya yaushe rabon da ka fita da salimart outing irin yanda zakaga maza na fita da kyawawan matansu a gaban mota matsayin ƙawar su?” “To ko shekaranjiya mun fita” “Zuwa ina?” “Munje kasuwa mana ,mun siyo kayan cefanen gida” “Hmm just imagine,bafa cewa chilling kuka fita ba,irin kace babes Shirya muje musha ice cream din na ,come on ,kana fa da wayewan nan kudi kuma akwaisu ,kaji dalilin da yasa nace in baka so ka sallama abarmu mu shigo filin mu ririta Rose🌹” Sheikh yanda kasan ƙaramin yaro haka ya zama ,abunka da bai taɓa samun wanda ya nuna masa zalama ido biyu ba ,kuma yasan halin Rashid ba karamin ɗan duniya bane ba ,ya kwallafa rai akan mace ko ba aure sai ya nemeta . Jikinsa na bari ya daga waya ya fara kiran Salimart . Dammm! Ƙirjin Salima ya buga ganin kiran ya Sheikh daidai ta rufo ƙofar falon ta dawo ,gode ma Allah ta shigayi a ranta da ta sallami Dr kafin nan. “Assalamu Alaika ya zaujiy”(Mijina) “Waalaikis Salam ya ustaziya ,kina jina” “Eh ya sheikh” “Yau Inason kici ado nan da sa'o'i biyu ina dawowa zamu fita shaƙatawa” Ras gaban Sayyada ya ɓaci ,out of joy ta daka tsalle tace da gaske kake Habibiy?” “Kwarai kuwa ustaziya zamuje musha Ice cream muci ɗan pizza ko ya kikace,ɗan flexing din nan dai kema ki fita gari ayi dake” “Umuuuuh😘 Ina sonka mijina ” ta manna ma wayar kiss ta kashe da sauri ta yi cilli da wayar akan kujera ta haura sama da gudu zuwa sashen ta. Ya Sheikh waigawa yayi ya kalli Rashid cikin Murmushi “Mata wato sudai mata'ul hayat ne(Ƙyale_ƙyalen rayuwa) sudai a kashe kudi a ji daɗi,yanzu zo kaga farinciki da murna” Rashid lumshe ido yayi yana kora drinks din hannunsa yana sanyaya maƙoshi “I can perceive bros” *** “Salima Salimaaaaa Wai kina Ina ne?” Ya shigo gidan hannunsa rike da Car key . A ruɗe tace “Na'am ya Sheikh Ahlan wa sahlan”(welcome) Sannan ta fito daga ɗakin tana biyo stairs din da takalminta mai tsini yana ƙara cakas! Cakas! Cakas! Ya Sheikh Binta da kallo yayi ,kawai sai yayi zumbur ya mike Ta saka wani dandatsatsen less an mata ɗinkin bubu ya fita sosai ya zauna ɗas a jikinta ta murza daurin turban gingiringin ta sagalo mayafi a kafada hannunta daure da wrist watch da zobentana gwal daya hannun na azurfa sai ƙamshi take zubawa. “Salima meye hakan kenan?” cak taja ta tsaya ba tare da ta gangaro ba ,sai bin jikinta da ya nuna da yatsa take da kallo,tana neman abinda yayi aibu a jikinta “Salima wannan ba shine leshin da Anty uwani ta kawo maki tsaraba daga cotonou ba?” “Eh shine mana ya sheikh” tafa hannu ya shigayi yana salati “Hazbinallahu waniimal wakil ,yanzu Ke Salima ɗingurugum leshin nan kika bada aka tsiyata da wannan ɗinkin? Ji leɓatu kotaina suna reto a iska ,meye amfanin dinkin nan kenan? Kinsan tsadan leshin nan kuwa? Da aka tsiyata leshin da gown kwara ɗaya jal!!!” Marairaice murya tayi a shagwaɓe tace “Ni Ina son style din ne” Dafe goshi yayi “Ohwuuuuu,Salima meyasa bazaki zama irina ba, Leshin da za ayi kaya uku dashi anyi daya.....ya salam Ya kamatane kisa tela ya maki dinkin yadi hudu doguwar riga,sai kuma ki siya wani yadin ko satin ne dai ayi maki combination dinki a maki ko riga da siket ,ba sun zama dinki biyu ba kenan?” Langaɓe kai tayi ta ɗaura hannu a ƙarfen benen ta masa shiru “Yanzu dai nawa aka maki ɗinkin nan?” “kyauta kawata tayi mun” “Ehennn kinji maganar nan,ta cuce ki! Ni dama nasan ɗan jikinki bazakici 6yards ba ,ta maki wayo kamar anci ƙyalle a ɗinkin ta kwashe sauran yadin....kiyi amfani da hankali salima🧏‍♂️” ya nuna gefen kansa kamar wani super professor Caɓe fuska tayi duk ya sattar mata da gwuiwa “Shikenan bari inje in sauya kayan ” “Ke😳Tare nike da Ambassador ,sai kuma ki sake ɓata wani lokacin,kiyi amfani da hankali salima🧏‍♂️” ya sake nuna mata gefen kansa 😄 “To shknn muje ,za'a kiyaye gaba” Oum Aphnan 09065990265 *_🐹BAD BOYS🐹_* By... Oum Aphnan 007 ___________________ “Knock knock knock” Daga can upstairs taji ana knocking a entrance door ɗin parlourn ta ,wannan ya sata fitowa da sauri tana faɗin “Ana zuwa” Sanye take da bugujejen jallabiyar Ya Sheikh sai hulan wanka a kanta da falkata falkatan silipas ɗin da take sakawa a ɗaki. Murza key ɗin ƙofar tayi ta buɗe ƙofar ,cak ta ja ta tsaya ganin very tall handsome man a tsaye , kyakyawar gaske cikin ƙananun kaya ,fuskarsa kewaye da ƙasumba ya ɗan ajiye tumbin kuɗi cif cif a riga Yana ganin ta buɗe ya saki fara'a har jajayen leɓensa da suka haskaka brown ɗin fatarsa suka sake bayyana. “Hajiya Barkanmu da rana” yanda yayi maganar a rarrabe ya bata dariya ta lura baida Hausa sosai “Masa'al khair” Adnan Yana jin ta iya larabci yaji kamar ta taindimashi a Aljannah ,ji yayi kamar ya kamata ya rungume “Masha'allh A adkhul?”(In shigo) Yanda ya ruɗe sai kawai Sayyada ta tsinci kanta cikin jin nishadi ,daga gani wannan ɗan comedy ne ,kuma duk yanda akayi mutanen Sheikh ne na wasu ƙasashen “Tafaddal”(Shigo) ta bashi hanya ya shiga ,itama ta rufo ƙofan ta biyo bayansa . A tsakiyar falon yaja ya tsaya ,suka gaisa sosai “....Ammm sunana Dr Adnan Ni Likitan ƙwaƙwalwa ne ina da Asibiti a ƙasar nan ,London Specialist ,nazo ziyarar aikine So nasa a siya mun gidan da innazo zan ringa sauka Inshallah ,shine aka bani wancan gidan da yike kallon nan Compound ɗin.” A ɗan ɗarare Sayyidah tace “Sannu sir,Ashe maƙoci mukayi” “Na'am,to shine fa tun safe na sauka da empty stomach ,bansan koina ba ,Inason inci abinci ,amma gaba-daya water system ɗin da wutan gidan na kasa connecting ,bansani ba ko ƙauyanci ne😆Ko tsarin naku na irin na ƙasar mu bane oho” Dariya Salima ta fashe dashi “Hummm ɗan gayu kamar ka ai saidai ace baku saba da ganin local one irin namu ba ,na en Nigeria...Nikam yanzu me kake so inyi maka” “Yawwa don Allah to ki ɗan haɗa mun wai cofee ne insha atleast kafin in samu a gyara mun komai nawa” Gaban sayyada fadi yayi dam ,a take idanuwarta suka zazzago Ta fara sosa ƙeya “Ammm eh ,dama ehhhh ,wallahi bamu da kayan shayi ” ɗaga kai yayi yana ƙarewa falon kallo ,gida har gida kudi gasunan basu magana wai ba kayan tea” bai nuna mamakinsa ba sai ma wayancewa yayi irin na gogaggun maza da suka saba hulda da mutane . “Nop karki damu ai ma taho da nawa kawai ruwan zafi nikeso ” ya mika mata ledan hannunsa ,Plz ki hado mun a ɗan mug. Amsa tayi a kunyace ,ta wuce Katar Katar ,ɗuwaiwuka da nonuwa suna ta rawa a Jallabiya ,bin bayanta da kallo yayi ,inner side ɗin zuciyarsa tana harbawa da ƙarfi ,a zahiri yace “Wow Original kyau please” Sai kuma yayi saurin minding business ɗinsa ta hanyar daukan remote Yana canja channel din TV. Minti kaɗan sai gata ta dawo da ɗan mug din shayi a saman tray ɗinsa da ɗan cokale a gefen cup ɗin. Ta saman kansa ta miƙo masa “Gashi ” Hannu biyu yasa ya karɓa yana bin ƙirjinta da kallo Haka yakai cup din baki ya kurɓa “Shukran”(Nagode) ...Amma ina naki?” Zaro ido tayi ,a ranta tana cewa shi wanann ya faye shishigi Ni ya tashi ya fita kafin ya Sheikh ya dawo. “Ya zanyi in Sha maka abunka ? Hazha haram,ga sauran kayanka nan” cikin mamaki ya ajiye cup din shayin a saman table yana kallonta . “Kar kice mun kina da rowa?” girgiza masa kai tayi da sauri “To Ni kayana na kowane ,in inacin abu Naga wani bayaci gaba-daya abun gundura na ma yake yi,don haka Matsawar bazaki hada naki ba to nima na fasa sha” Sayyada da tun asali ƙamshin shayin yake damunta ,miƙewa tayi a sanyaye ta samo cup ta ɗiba Dan kaɗan zata mike yace “Wai ku haka kuke shan tea so watery _Ba kauri?_” “A tattala Mana in ya kare fa kaya na tsada a nan?” Zaro ido yayi “Topah ,Add things johhhhrrr” Lafiyayyen Tea sayyida ta haɗa tazo falon can nesa dashi ta zauna tana sha a ɗarare duk ta ƙosa ya tafi “Kayi hakuri ba bread ” “Nop banashan tea da bread ,akwai kaza? Ko soyayyene?” Zaro ido tayi harda dafe ƙirji “Kaza? A nan?(kawai sai ma ta fashe da dariya) “Aah baƙo babu” “Halan su mama da baba basa nan ne wai?” “Nan fa gida na ne” “Oh dama ƴan mata suna iya zama a gidansu su kadai ba aure?” “Sir I'm married” tsuriii ya kafeta da ido yanason gano asalin gaskiyar “Hummm Saboda kin ganni baƙo shine zaki mun kora da hali?” “Aah wlh da gske” “Wow amma fa mijinki ya iya zaɓe,wlh kin cika duk wasu quality da nike neman mace dasu ,da na sami irinki da tuni nayi aure" Sai yanzu ta masa kallon ƙurilla ,tabbas ya haɗo kuma tana kallonsa ba abunda ya faɗo mata a rai sai aure. Ji take tamkar ta rungumesa ko zata samu sassauci,lokaci daya bugun nunfashinta ya daɗa hauhawa “Ƙatotonka dakai ba mata abun kunya” A shagwaɓe yayi magana gamida langaɓe kai kamar zaiyi kuka “Hum ban samu taste Dina bane ,nikuma gaskiya bazan iya auren macen da take not active a gado ba,saboda gaskiya Ni maciyi ne,I'm sorry kuma kinsan duk foodie dole yana buƙatar ɗumin active woman a Koda yaushe...” Sunkuyar da kai tayi cikin jin kunya. “Sorry na baki kunya ko? Ni namijine ke namiji... magana ake na gender equality ,kinsan komai na sani daga halittan mu aka halicceku ,dole muna da sha'awar jinsin da bamu dashi ko ba haka ba ?” Shiru ta sake yi Tana jin wasu feelings da ta manta when last ta jishi yana taso mata,Zuciyarta tayi rauni ,hawaye a take ya fara kwanciya a idonta ,babu abunda takeso sai taji ɗumin namiji a kan gadonta,amma ina abun ba da sauki bane ba ,kullum ya Sheikh yana cikin Alwala baya son ko da wasa hannun mace ya shafi jikinsa bare ta karya masa Alwala. Zumbur tayi ta mike tasa bayan hannunta tana goge ƙwalla ,tana tuna hadisin Manzon Allah da yike cewa duk inda mace da namiji suka kasance na ukunsu shaidan ne. “Mijina ya kusa dawowa zanje in masa girki” Dariyar yake yayi “Ok Nagode da karamci,meye sunan ki to” “Salimat” ta bashi amsa tana nufar ƙofa da sauri ta buɗe masa , Murmushi yayi amma shidai psychologist ne ,ya fahimci akwai abinda ke damun Salima ,kuma ya kudiri aniyar zai bibiyeta a hankali. A sanyaye ya sakai ya fice saida ya kai saman varendar ɗin ta sanann ya ɗago mata hannu “Bye Nagode fa,kyakyawa" Dammm! Ta rufo ƙofa ta koma ta maƙale bayanta a ƙofar kawai ta kurma ihu da ƙarfin tsiya kamar zararriya. _Plz next update na masu Aurene ,kar a karanta mun in ke budurwace_ Oum Aphnan 09065990265 *_🐹BAD BOYS🐹_* By... Oum Aphnan 009 ___________________ _Emirate_ Yau fa fada An tashi da baƙar labarin rashin Lafiyar mai martaba ,saidai a kwantar saidai a tayar ,an kwana dashi lafiya an tashi ba baki ,ba shiri Mai babbar ɗaki ta bada umurnin saita tafiya zuwa Cairo don binciken lafiyar mijinta don ga dukkan Alamu ya shiga _*Coma* and if care is not taking will definitely loose the king....what is the way out?_ A lokacin da ake kuciniyar fitar da sarki ƙasan kuma a lokacin duk wasu king makers suka kutso ɗakin da me martaba ke kwance rai ga hannun Allah ,don a cewarsu ciwonsa ta iya yiwuwa sharrin magautane.....But it will shock you ,all this drama Yarima baya gida baisan ana yi ba ,ya shiga cikin gari ran gadi.....wani wainar ake toyawa ? Gadai Waziri,Fagaci,Ciroma da sauran manyan fada kewaye da gadon sarki a daidai Lokacin da Babban Malamin fada ke durƙushe a gaban Sarkin yaja carbi mai dubu da Alluna cike da ƙasa ,sai dukan ƙasa yake yana shafewa yana sake zanawa duk don gano me ke faruwa da Sarkin a wannan safiyar? Mai babbar ɗaki da Autar sarki a furgice suma suka shigo ɗakin suka yi carko carko a tsaye . An kwashe sa'oi biyu cikin wannan halin gidan yayi tsit bakajin ko tarin bil'adam Babu zato sukaji Malamin fada ya doki ƙasa cikin tashin hankali ,wani zufa nan take ya shiga karyo masa kamar an watsa masa ruwan famfo. Cak ya kakkaɓe rigarsa yana haɗa kayan wuridinsa cikin jakar fatansa ,zuruuuu kowa ya bisa da ido ,haka ya taƙarƙara ya mike yana dogara sandarsa yaje gaban kan sarki ya tsaya kana a sanyaye cikin mutuwar jiki yace “Sauya sabon Sarki shine samun lafiyar mai martaba !!!!” Dararass gaban kowa na ɗakin ya fadi ,saboda indai malamin fada ya fadi magana to yanki takene haka zai faru ,kenan Lafiyar sarki ne zataci gadon mulkinsa Kowa yayi jungum jungum cikin tunani ,kafin su ankara har malamin fada yakai bakin ƙofa zai fice daga ɗakin ,taran gabansa auta tayi cikin kuka ta kange bakin ƙofa “Ya malamin fada to mu ya makoman abban mu? Yanzu zamu wuce dashi Cairo ganin likita” “Cutar mai martaba ba na asibiti bane ba,idan har kuka bar dashi dakin nan tamkar kun fita da gawarsa ne,Kuma fitintinu su zasu biyo bayan hakan” Ƙara auta ta saki gamida rugawa da gudu gadon da babanta ke kwance tayi ta daura kanta a ƙirjinsa ta kece da kuka . Mai babban ɗaki kam ƙeƙam tayi cikin wani irin jarumta ,fuskarta nuetral ba yabo ba fallasa. A dake ta kalli malamin fada sannan ta magantu “Sai a shirya gagarumin bikin naɗa yarona yarima sarkin faƙat!” Ɗagowa yayi ya mata wani irin kallo mai kama da tausayawa ko tsorataswa . “Bamu da damar ɗaura wani mahaluki akan kujerar mulki har sai masu tsaron kujerar sun bada umurnin wanda zai hau ,don haka ba naɗin sabon Sarki sai nan da sati guda .....daganan ne yarima zai tabbata magajin kujeran nan ko akasin hakan....” Yana gama magana ya fice daga ɗakin yana dogara sandarsa dakyar ƙafafuwansa ba takalmi **** Wani irin gudu motocin Yarima suke shararawa akan kwaltan garin duk inda talakawa suka hango layin motocinsa sauka da ababen hawansu suke ɗingurgum akan kwaltan har sai ya wuce. Baba kadarko ,dattijo ne dan shekara 58 ya hudo ta ƙararramar hanya yina gungura tsohuwar kekensa da ya ɗebo kara daga Gona ,cikin gaggawa yake tafiya sakamakon yarinyarsa Ummulsulaim ta dawo daga makarantar kwana tun safe ba abinci a gidan ,shine ya fita yayo masu karare a samu ko taliya ƴar muji ne a ɗan silala mata. Yina dab da karya kwana shiga layin gidansa da ake hange tun daga farkon layi ginin jar yanɓu an ma ƙofar Gidan labulen tsumma,ko arzikin kofa basu da shi. sukuma daidai motocin su yarima suka keto fiyauuun fiyauuuun a tsiyace ,Raɓewa ya yi ta gefen hanya zai cusa kekensa a hankali . Saidai Wani ƙara ne ya ziyarci kunnensa na bazata, yaji kuuuuuuu ! wanda ya sashi firgita ya ɗago a tsorace. Kafin kace meye wannan motocin Yarima sunyi dafifi a kan baba ɗan tsoho ,firgita kam iya firgita yayi ,amma haka ya aro mazantaka ya saka a ransa . “Bayin Allah lafiya?” Basu tamkasa ba suka fara kiciniyar ɗaukar kekensa su saka a Boot ɗin motarsu . Baba sa azama ya damƙi hannun Yakubu “Ɗan nan tsahirta...karka karya mun wuyan keke ,meye hadinka da keke na?” Banza yayi da shi sai ma yana ƙoƙarin fincikarsa haɗe da keken ,don haka baba yayi tagal tagal zai kifa ,wannan abu ba ƙaramar ƙona ransa yayi ba ,don haka cikin zafin nama yabi bayansa daidai zai saka keken a mota ya daddage ya tsinke guard ɗin yariman da mari . Ji kake faffassss! Kafin ya sauke hannu a kuncin Yakubu yaji wani lallausan hannu ya kece fuskarsa da mari Wanda yasa baba sakin fitsari a wanda ,idanuwarsa ɗif suka daina gani na wucin gadi ,kafin yana farfadowa yaga anyi gefen hanya dashi an yasar ,sannan kuma an dauke kekensa an cusa a mota. Ɗaga ido yayi yana kallon mutanen da suke ƙoƙarin yi masa fin ƙarfi haka ,yana kuma son ganin wanda ya shafe fuskarsa da mari. Bakowa bane face Yarima “Allah ya ɗaiɗaita aniyarku ,yanda kuka tozarta Ni fanni ya tozarta kuruciyarki ,da duk abunda kuke takama dashi” Cakkkk yarima yaja ya tsaya yana kallonsa Tsirrr cikin bana ya tsirga ya mike da sauri ya taka zuwa hanyar ƙofar gidansa “ku dakatar dashi ” he ordered Bai wahalar da Shari'a ba yaja ya tsaya “WAYE YA BAKA IZININ RAYUWA A MASARAUTA TA?” Kallon mamaki Baba ya bishi dashi ,kawai sai ya sunkuyar dakai yana kallon kasa yana mamakin wannan Al'amari ,an wani banƙareshi kamar yayi sata. “Ina takardan ka na shedan zama ɗan garin nan” waro ido yayi “Topah ,jidali sabo! Bai tamkasa ba ya yi masa shiru Tsawa ya daka masa “Kai talaka! Ka bani amsa ” Girgiza masa kai yayi ma'ana baida shi . “Kuma baka da takardan shedan zama ɗan garin nan har kake da gut ɗin zagina? Har kake da encin noma a ƙasa ta! Wannan kana zagin masarautana ne ” “Ni ban taba noma a gonar kowa ba sai gonar da na gada iyaye da kakanni Subhanahi yarima ya hassala iya hassala Don haka ya daka masa wani mugun tsawa “Rufe mun baki ina magana kana magana.....Yaƙubbb” ya ƙwalla ma yaronsa kira da yafi ji dashi a kaf cikin yaranshi “Ɗauko mun littafin ɗaukan rai!” Da gudu yaƙub ya nufa wajen mota sai gashi ya dawo hannunsa ɗauke da wani rafkeken littafi Kamar album an saka farin ƙyalle a tsakiya . Yana zuwa gaban yarima ya wangale masa tsakiyar littafin ,bindiga ce kwance akan farin ƙyallen cike taf da bullet . Sa hannu yayi ya ɗauketa ya gyara mata zama tayi ɗan ƙara alamar alburushi ya shiga cikin mazauninsa kana ya saita goshin baba kadarko. Ummusulaim da mamanta suna daga cikin gida suke juyo Hayaniya sama sama daga waje wannan yasa ummuh leƙowa , subhanahi wa zata gani ? Babanta ne an rirrikeshi an saitashi da bindiga za'a kashe banza . Wani irin ƙara ta saki mai tada tsikar jiki ta fyalla da gudu ta rumfashe uban tana kururuwa. Baba hansai da gudu ta nufi gaban yarima ta tumu akan ƙafafunsa tana majinjinu tana gyara leɓen zani ,tana roƙonsa yayi masu rai kar ya kashe mata miji shikenan gatansu Yanda baba ke tima take burgima a kasa yasa ya sauke bindigar ƙasa yana kafe ummuh da ta sha gaban babanta ta masa rumfa tana faman tutturo ƙirji kenan harbin ya sameta kar ya sami abbanta. Murmushin ƙeta yarima ya saki ,gamida taune leɓe. “Na yafe ma mijinki” wani ihun murna baba hansai ta saki “Ehoo mun gode Yarima mun gode....” “...Amma har zuwa lokacin da zai mallaki takardar shedar zama ɗan garin nan ,zata kasance Tawa...” ya Kare magana yana nuna Ummulsulaim dake jikin babanta Wani ƙara maman ta saki “Innalillahi ka taimake Ni kar ka rabani da ƴata ita kenan mana wallahi ƴar makaranta ce yau ɗin nan ta dawo....” bai saurare su ba ya juya zuwa motarsa aikuwa guards dinsa hudu sukayi ƙawanya suka cicciɓeta wannan ya rike hannu wannan ya rike kafa ,tana zille zille iyayenta na binsu da gudu ummusulaim tana kurma ihun kiran iyayenta tana ɗaga masu hannu amma haka suka je motan da yarima yake ciki suka bude ɗayan side ɗin suka wullata ciki..... Ƙura ta tashi da karfi cikin minti kadan duk motocin suka watse aka bar su baba a yashe suna kurma ihu. *** Ihu Ummulsulaim ta cigaba da kurmawa shikam gogan ya harɗe ƙafa ɗaya kan ɗaya yana karanta jarida tamkar ba kuka take ba waƙa take masa. Zuwa wannan lokacin ba abunda ya ƙosa illah ya isa gida yayi wanka ya miƙe a ruwan cikinta ,don kallon farko ya hararo baiwan niima a ƙwarmin idonta . “Ina fasa budurcin da kike taƙama dashi kuka ya ƙare ,as you know now you're belongs to me,ko ki lallaɓani ko in maki shigar fata fata ,in maki cin wulakanci.... Ɗif Sulaimiy ta ɗauke wuta ko tari ta kasayi ,ta fara tunanin yankata yake nufi zaiyi ya cinyeta ɗanye ko ƙaƙa? Oum Aphnan 09065990265 Wannan shine zai kasance page na kusa da ƙarshe na pages ɗin kyauta ,daga page 10 na kyauta ya kare Ki hanzarta biyan kudinki don ayi tafiyar dake ,BAD BOYS Ba Littafin Yara bane muje zuwa💃 Wacce ta shirya biya Regular 500# VIP 1000# Special 2000# Katin MTN ko ta nan bank din 7782217014 Mohammed Hassana Fcmb bank *_🐹BAD BOYS🐹_* By... Oum Aphnan 010 _LAST FREE PAGE_ Daga wannan page din na kyauta ya ƙare ki biya kuɗinki don karanta littafinki cikin salama🤗 Regular 500# VIP 1000# Special 2000# Zaki biya ta katin MTN ta wannan Number 09065990265 ko kuma ta wannan Account Number 7782217014 Mohammed Hassana Fcmb Sai ki tura shaidar biyanki ta wannan Number 09065990265 ___________________ Sayyada It's late Evening gari ya fara duhu magriba ta ɗan gota ,Sayyida fitowa wajen compound dinta tayi da sauri ta saka shirmemen jilbab yasha squeezing hannunta rike da ledan bin na zubar da shara ,zata zuba a ƙatoton sanitary bin din da yake wajen gets din gidajen layin nasu . Bismillah tayi a hankali a ranta kana ta buɗe bin din ta jefa discardable linning din ,ba zato taji ance “Hi” Da sauri ta waiga bayanta ,Dr ne tsaye cikin shigar suit sai bulbula ƙamshi yake ,fuskarsa maƙale da eye glasses Washe baki tayi “Aah ya ɗabib ,a'anta Huwa?” (Aah likita kaine haka?) Murmushi yayi ya lanƙwashe hannayensa akan ƙirjinta ya ɗan yi tsayuwar samarin nan masu son janye zuciyar mace garesu “Me kikeyi anan?” “As You can see shara na zubar” “Shara? Da Daren nan?” Murmushi tayi gamida gyada masa kai ,ita bata ma ji wani abu ba “Ai nayi Bismillah kafin in zubar babu abunda zai sameni” “Amma kamar naga mijinki ya dawo ai ko ,me yasa bazaki bashi ya zubar ba tunda bakida house help” “Humm😁Ashema ka ganshi,to zan bashi next time ,ok?” ta ɗan yi magana in hurry tana son juyawa ciki “Sissss ji mana” cak ta tsaya saidai wannan karon dukar da kai tayi saboda bata jin dadin kallon da yake mata ,infact kadaicinsu ma ya na sa mata jin wani yanayi na dabam ,wacce bata san ko menene ba “I observed something...” A tsorace ta ɗago tana kallonsa ,cikin mugun tsarguwa “Menene?” “Salimart ,anya kinajin daɗin auren nan?,anya mijinki baya azaba maki?You look so unorganized ,ji hijabinki a yamutse kullum baki gayu despite the fact that ke ƴar gayu ce and well educated but why...” Ɗaure fuska tayi ,lokaci ɗaya ta nema walwalarta ta rasa ,a duniyar ta ta tsani a zagi zaman auren ta “Uhum hakane ,you're not far away from the truth ,Saidai abinda nake so ka gane shine duk wani family akwai yanda tsarin gidansu yake don haka nawa gidan haka tsarinsa yake ,Nagode sosai da saka Ido ,zaka iya ci gaba da aikin sa idonka ƙofa a buɗe take” ta juya idonta na dab da zubo da ƙwalla . Ɗaga mata hannu yayi a tsorace kana ya fara magana cikin in_ina. “Aah ahmmm aaahh Salima ,kiyi hakry ba ina nufin ɓata maki rai bane ba” Juyowa tayi ta kalleshi eye ball in to eye ball kana ta saki murmushin yaƙe wanda yafi kuka ciwo “Baka ɓata mun ba ,ko kaga na sauya maka ne🤨” Girgiza kai yayi cikin saccewar gwuiwa “Ko ɗaya,shikenan Sai da safe I'm heading to work now ,Ina da emergency operation” “Allah ya tsare ya bada Sa'a” “Amin...amin wife material ” juyowa tayi ta kalle shi “Me kace last?” “Uhm uhm kawai cewa nayi Amin mace ta gari” kyaɓe fuska tayi ta tura gate din gidanta a hankali ta shige ,tsam ya tsaya yana kallonta ta saƙon ƙarafunan gates ɗin har ta buɗe main door ɗin da zai shigar dakai falon ƙasa na gidan ,kamar ance waigo? Taga yana tsaye yana kallonta tun daga wajen gate din ,Suna haɗa ido ya ɗan girgiza kai ya ɗaga mata hannu. Wani abu ne ya ɗan tsikareta a zuciya a sanyaye ta masa waving good bye ,ta rufo ƙofar falon ta manna bayanta akan ƙofar . Wani yarrrr taji ƙwalwarta wasu abu na mata yawo kamar kiyashi ,ta rasa tunanin me ma ya dace tayi ,kawai da ta rasa mafita batasan sanda ta buɗe baki ta kurma ihu ba “Ahhhhhhhhhhhhh” Da gudu ya Sheikh ya sakko daga benen yana haɗe stairs bibbiyu “Lafiya?...Lafiya??” Dukan kanta ta somayi cikin borin kunya ,da sauri yazo ya kamo haɓarta ,ya tsira mata ido kyarrrr. “Salima sa idonki cikin nawa,me menene?” kwantar da kanta akan kafaɗunsa tayi nufin yi amma yayi masa ya ɗan ture kanta “Salima meye wai? You're changed person” Cikin shesheƙan kuka tace “Ya Sheikh i need se*x Ya Sheikh ina so ka cini ,I felt so so urge to se*x...” hangame baki yayi yana kallonta ,amma maimakon ya dauki wani mataki kawai sai ya kamo ta ya saka bakinsa a saman kunnenta ya fara mata ƙira'a a kunne. Ɓarkewa da kuka tayi tana ƙoƙarin turje kanta yana sake damƙota . “Salima nasha fada maki gidan nan da aljannu ki daina yawo tsirara_tsirara ko ki ringa zama ba ɗankwali amma kinƙi ji .....Walaya'uduhu hibzuhuma wahuwal aliyyul azeeem" tuf ! tuf ! tuf!! Ya cigaba da mata feshin miyau a fuska “Uhm Ni banda Aljannu saboda nace ka kwanta dani shikenan Aljannu? Ni ka ƙyaleni” sakinta yayi yaje ƙofa da gudu ya mirza key Wai saboda kar ta gudu. Ya wuce ɗakinsa ya ɗebo maul khal ya ajiye ya koma ya ɗauko Black seeds ya zuba a burner Yana ƙoƙarin connecting da wutar nepa. Ai da Salima ta saki Bakine galala ,cikin mamaki amma da taga yina ƙoƙarin turniƙe ta da hayaƙi kuma yazo ya shaƙa mata wannan ruwan ma'ul khal din Mai zafin tsiya ta hanci, ya kusa kasheta a banza da sunan yina koran Aljannu , kamar yanda ya taɓa yin mata wani lokaci cann. Ai batasan sanda ta fakaici idonsa ba ta falfala da gudu zuwa bedroom dinta tayi maza ta murza key tana ajiyar numfashi. **** Washekari 8am Ya Sheikh ya fito cikin shaddaarsa sai maiƙo takeyi ,ya mirza hulan tangaran ,ko ke ce hasidin iza hasada kika ganshi a hanya sai ya burgeki ,kuma yace yana sonki sai kin soshi. Ƙofar ɗakin Salima yaje still Yana kulle don Haka ya kira ta ta telephone din ɗakin da akayi connecting da falo line . Tana jin haka ta dauka ,kawai cikin Muryar kuka amma ba kukan zatayi ba tsabagen shagwabace haka tace “Ya Sheikh wallahi na warke karka shaƙa mun ma'ul khal” “Shikennan Allah ya baki lafiya kinji matata,gwaggo ma zata zo yau dubaki da jiki,Ni na fita Masallaci ,zamuyi organizing mutanen da zamu tura da'awa wani ƙauyen maguzawa ” tanajin haka ta saki telephone din ta runtumo da gudu wajen ƙofa ,ta buɗe kofar da sauri kar ya fice “Ahmmm ya Sheikh wait...wait” tsayawa yayi yana kallonta yanda take zuba haki. “Menene kuma” Sosa ƙeya tayi “Ammm dama ya Sheikh kudi nake so” Dafe kai yayi ya zumbuda salati kamar ta gaya masa mutuwar gwaggo “lahaula....Salima me zakiyi da kudi kuma?anya Aljanun nan basu neman zauta mun ke?” “Haba Now lafiyata ƙalau kasan baba zatazo dubamu Kuma batacin shinkafa da stew da ya kwana,kuma kasan miyana yafi sati biyu a freezer shi Nike ɗimama Mana muna cin farar Taliya ko white rice dashi,ai bai kamata a bata ba ko?” Murmushi ya saki “Shiyasa kullum nike ƙara sonki saleemarta ko din yanda kike son uwata ,baku tare amma kinsan abinda takeso da abinda bata so” Gyargyaɗa kai tayi cikin jin daɗi “To a mata jollop rice Mana ba akwai tumatur ɗin leda ba?” “Ya Sheikh ?? Haba dai jolop mai kyau za ayi mata da Nama ,ka kawo kudin nama” Gintse fuska ya ɗanyi “Ba kina da busashen kifi ba?" Gyada masa kai tayi don tabbatarwa “Ehen ki mata amfani da busashen kifi mana” “Busashen kifi kadai ?😕👌” “Ke😳😳karki zagi kifi fa,shine halattaccen naman da ko ya mutu a na ci,ke bayan nan ma ,ai yafi ƙara lafiya ,fiye da Kaza ko beef” Ɗaure fuska tayi cikin ɓacin rai “Haba Now ina fada maka mama zatazo kana ce mun inyi ma mama abinci da kifi ,bayan kasan tsofaffi basu son ƙarni wai meye haka? Wannan fa ba abincin mu Ni da kai bane ba” “Ha'ah to ai mama nacin kifi ” banza dashi tayi ta haɗe rai ta kama ƙugu ta rike ta juya masa ƙeya tana karkaɗa jiki . Binta yayi da kallo ,sai kuma ya ɗan saki Murmushi “Babe rigima😄shikenan kwantar da hankalinki Salima darling ,ga kudi a siya nama” ya cusa hannunsa daƙyar cikin babbar riga ya ƙwaƙulo #500 can ƙasar Aljihu ya miƙa mata. “Gashinan a siyo nama kuma ki zaɓo marasu kitse zallah nama saboda kinsan nafison tsoka sosai ” Amsar kudin tayi tana jujjuyawa a hannu,wai naman dari biyar zata siyo harma dashi ,ita ya za'ayi ta siyo naman dari biyar “Wannan kudin meye ka bani? Kudin motan kasuwa ko kudin nama😒😏” “Duka Mana ,Salima Wai me yasa kike haka ne? .....” sai kuma ya saukar da murya cikin sigar rarrashi “Kinajina ko? In kinje Kasuwa ki latsa da kyau ,hmm hummm yansa nasan en kasuwan naman nan ,in har kika latsa da kyau sai kiga kin siyo kaza ba nama ba ma” Aahhhhhh dafe ƙirji tayi “Dari biyar ɗin?” “Eh mana ki amfani da hankali mana 🧏‍” Sakin baki tayi tana mamaki hannunta sagale da ɗari biyar ɗin har ya fice ta kasa kuma yin masa magana **** Tun da ya Sheikh ya fice itama ta koma kan kujera kawai ta zauna takaici ya hanata kataɓus ,A haka barci ya sureta. Ƙarar door bell ne ya farkar da ita ,ta mike a furgice tana salati gamida jan hamma ta ƙara da sakin miƙa. Allah yasa dai ba gwaggo bane har tazo ina nan na ɓige da barcin baƙin ciki. Kallon kanta tayi da kyau ,doguwar rigar barci ne a jikinta mai Laushi kamar blouse har ƙasa mai ruwan pink colour ,jikinsa ba brazier kan nonuwanta sun ɗan firfito ta saman rigar gashi,rigar yana Mammannne mata a jiki wannan yasa shatin no*nuwanta ,hips dinta da saƙon ɗuwai*wukanta duk suka fito sosai Jan rigar tayi a hankali ta ɗauko hizami da ya Sheikh yake rawani dashi ta daura a saman turgujejen virgine hair dinta da yafi wata uku babu kitso. A sanyaye taje wajen ƙofar ta buɗe Sai kuma ta ɗan saki murmushi “Au kaine?,ai na aza surukata ce wlh” Dr Adnan ɗan dariya yayi cikin sigar tsokana yace “Kenan ba'a maraba dani” “Uhm uhm Ni na isa” “Tom ina kwana kyakyawa” “Lafiya ƙalau mummuna 😄” dariya ya fashe da shi “Ke kin isa ki kalli must handsome kamana kice Mai mummuna ,mouth watery guy kenan,every woman is willing to links” Turo Baki tayi “Kai matsalar ka baka da Hausa ne,kuma in kana turanci ko larabci sai ka ringa mun magana batsa_batsa ,wannan fa iskanci ne a Yaren mu” “Au Allah?😅” turo masa baki tayi gamida gyada masa kai tana wasa da leɓen hizaminsa da ta daura a kai “Eh mana” “To shikenan yakike ,and how was yesterday's night” “Lafiya lau wlh and you" “Gaskiya Ni ba lau ba kinsan Allah Ina theater Ina tunanin ki sai inner side Dina Yana fada mun ga kyakyawa ta can ta kulle kanta a daki cikin damuwa” Bushewa da dariya tayi ,ta juya zata wuce ba tare da tayi magana ba Da sauri ya kamo hannunta “Prove me right now,da gaske jiya wani ya bata maki rai ko? In gasgata zuciyata?” Ƙyalƙyalewa da dariya ta sake yi Kana tace “Zuƙiiii🤣🤣🤣Barci na nayi mai nice😉bakaga sai yanzu na tashi barci ba ” Bin rigarta da kallo yayi idanuwarsa suka caku akan breast dinta a take yaji ruwa sun kawo masa ido kawai so yake ya rungume ta ya tsotsi no*no Kamar ƙaramin baby ko zai samu sassaucin zogi da azalzalar da zuciyarsa ke masa a kanta. Cikin raunanniyar murya can ƙasan maƙoshi yace “Naga rigar barci” Jujjuyawa ta shigayi a gabansa irin na taɓararrun yaran nan ,sam ta manta Dr Adnan fa ba mijinta bane ,rashin saken da bata samu a wajen Sheikh yasa ta saki jiki sosai da Adnan “Tom yau kuma mai ya kawo ka ,hope dai ba cofee bane don...” “Shishhhh🤫🤩bashi bane ” Dariya ta fashe dashi “Kaji wasa nike,shigo bari in kawo maka ai na gane kai mayen coffee ☕ ne” Murmushi yayi a ransa yace mayen ki dai. Minti kaɗan sai gashi ta dawo hannunta da cup din,saida ya saci kallon ƙirjinta Yana dakacen ko a rashin kula zai Dan shafasu. “nagode” “youre always welcome” ta bashi amsa da ɗan Muryar waƙa waƙa Ɗan kurɓa yayi kana ya ƙureta da ido “Saleemart ” yanda yake kiran sunanta kawai na daban ne ,sam ba yanda ake kiranta ba shi wannan ya faye iyayi. Ta fadi a ranta Amma a zahiri sai turo baki tayi “Uhumm” “Zan iya tambayar ki wani alfarma¿” Diddirke ƙafa takeyi a kasa tana jijjiga jikinta akan kujera kamar zata mutu don kukan shagwaba “Uhm Ni menene Allah ..Allah.....Ni...Ni...uhmm faɗa inaji” “Plz yau ba coffee nake so ba ,jollop rice nikeso ki dafa min plzzzzzz😀🙏🏻zai samu?” “Laaa bakomai wlh” Karkacewa yayi ya fiddo wallet ɗinsa ya ƙirgo kudi sababbi en dubu 1_1 ƙwara goma ya miƙa mata ,gashi Plz” Amsan kudin tayi tana juyawa “Wayyo nifa girki me yawa yina sani in gaji ” sai kuma ta turo baki “To na mutum nawa za ayi? Party kake dashi?” “🤣😅Wa na sani a Nigeria bayan ke Saleemart? ” “to shine da tulin kudin nan😳” Shinkafan da baifi a dafa cup 2 ba” “Ehen ai zakiyi cefane zaki siya nama ko dai sunyi kadan ne ” “🤭Yawa dai ” “Shikenan I'll be expecting aroma jollop rice ,dole girkin ki zaiyi daɗi ,as for mere look Zaki ƙwazo a kitchen Kamar yanda alamomi suka nuna zaki ƙwazo a gado...” “Kaga ka sake ko🤨😔Ni dai kar ka iskantani” “Sorry kyakyawa na bari...” _Daga nan free page ya ƙare,duk mai son cigaba ya biya kudinsa cikin salama ya karanta ba tareda yaci haƙƙi na ba_ _Masu ƙorafin bamu fara harkan Oza room ba😜kunsan ni na sanku infact nazo da sabbabin style na rikita mai house da zamuyi a cigaban littafin amma fa banason sawa a free page ne saboda kar ƴan mata su karanta muna😉😋_ _Sannan kuma zan koya mana yanda zaki gane kalar *Bu*ra* Penis ɗin mijinki da wani kalar sex style ne zai sa kuji daɗi dukkanku . Kardai ki motsa ,in Baki biya ba maza ki biya in saki a paid group_ Regular 500# VIP 1k Special 2k Zaki iya biya ta katin MTN ma number na Kamar haka 09065990265 Ko ta nan bank din 7782217014 Mohammed Hassana Fcmb An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels