An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels ๏ปฟ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *WATA KISHIYA* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *Littafina na ma'aurata ne* SAADATU BINTU ABDULLAHIโœ๐Ÿฝ(writer of Kyautar Allah) Alhamdulillahi am back again๐Ÿ’ƒ๐Ÿป byn dogon lokaci dana kwashe ina hutu! Bismillahirrahamanirrahim Free page 1 *Garin kaduna, Anguwar dosa GRA* Babban kayataccen fitinannan falone me tsananin girman gaske wanda ke dauke da manyan saitunan kujeru har saiti uku, sannan ga dining area, tsarin kyaun falon ya wuce tunani na i swear, kyaun falon yayi rigu-rugu da tunanin wadansu labarai dake brain dina tirela-tirela, Guys I mean kyau da tsarin falon yafi karfin lissafina,wallahi karamar kwakwalwata bazata daukaba, saboda ban taba ganin falo me tsananin kyau irin wannan ba, dagani ko ba a fadi ba zakasan an narkawa falon manya-manyan kudade na fitar hankali da rushewar lissafin duk wani me lissafi, falon yaji manyan kayatattun kayan more rayuwa wadanda ban taba ganin masu kama dasu ba ko a mafarki, jibga-jibgan manyan saitunan kujerune a falon har uku, kowanni saiti da yanayin kyaunsa da kuma yanayin launin kalarsa, saitin farko wanda zakaci karo dashi a farkon shigowarka farlon inka shigo ta kofar waje mint color ne, masu kirar launin design din shape din Heart, sunsha throws pillows irin na zamani kalar peach and milk color, se saiti na biyu su kuma kalar peach ne masu matukar daukar hankali na rasa ya zan misalta muku yadda design din wannan kujeru suke ammafa sunyi matukar azabar kyau irin kyaunnan me fidda jarababben azababben shu'umin special kyau shi nake nufi. suma sunsha throws pillows mint and milk color. Se saiti na uku su kuma milk ne masu tsananin daukar ido su launin royal-royal ne amma fa sunfi royal kyau da tsarin halitta, suma sunsha throws pillows mint and peach color , zan iya rantsewa tinda na fado duniya ban taba ganin falo me matseefar kyau ba kamar wannan, sannan ga dining area wanda ya tsaru iya tsaruwa yayi kyau iya kyau suma kalar mint ne sunsha flowers ta gefe da gefen kujerun dining din kalolin flowers din mint ne da peach da milk color, se kamshi kawai ke tashi tako ina a falon, ga wasu azababbun fitilu dasuka haska falon fayau, su knsu fitilun abin kallone, dan in bakai hankali ba se kyaunsu yayi rugu rugu da imanin me imani. tsakanin ko wani saiti zuwa ga dan uwansa da dan tazara Ainun, falon yaji manya manyan flowers tako ina, duk inda ka wurga idonka se kaga flowers launi launi. dukda yawan saitunan kujerun dake falon amma sam falon be cika ba a yanzu haka daza a kara masa kujeru saiti biyu ma ze dauka kuma ya bar sauran spaces, saboda girman ba karami bane ga fadi ga tsayi falon. ba kananun kudade na wasa aka narka a falon ba domin hatta fitilon kwai na falon Kudi ne, domin kuwa duk seda aka bisu aka digesu da adon ruwan danyan gold da madarar diamond. Ga wani irin azababben TV na bango daya mamaye bango daya na falon wanda ya shige cikin bangonma gabaki daya kmr a nan aka haliccesa, innalillahi wa'inna ilaihirraju'un! Kasan falon yaji wani irin jahilin tiles me launin madara hadi da digo digon peach and mint color, ya subhanallahi! A tsakiyar ko wani saitin kujerun ansa masa carpet wanda ya dace da kalar launin kujerun, an mamaye falon da hadaddun labulayya na fitar hankali kalar mint color masu digo digon milk and peach, Ya Rasulillahi manzan Allah SAW!, guys daba dan karfin salatin Annabi SAW ba da tini na haukace da ganin wannan kyaun falonnan, thinking na shigayi Araduh Guys ashe akwai irin wadannan masu muggan kudin amma ake talauci a duniya, kwata-kwata daganin falonnan masu shi basu san kalar launin talauci ba, ina me tabbatarwa ma kila basu tabajin sunan talauci ba, Billahillazi na gaza controlling kaina wanga falo ze karni, aradun Allah ina iya mutuwar tsaye, tako ina inka kalli falon se hankalinka ya kwanta, dagani wad'anda suka hada falon masana ne na gaske, ga AC ta sama ta kasa ta jikin bango irin AC dinnan ne da ba a ganinsu sede kaji sanyi kawai na rasa ka tako ina, AC da yanayin Weather take amfani in ana sanyi ta bada dumi in ana zafi ta rikide ta bada sanyi. Ammm My guys na dawo hayyacina kunsan de ko daga yanayin yadda na misalta fadin falonnan da kyaun falon ze tabbatar muku da wannan ma-mallakin gidan baki daya ba karamin mashahuran kudade ya mallaka ba a fadin duniya, dagani ko ba a gaya maka ba zaka san irin mutanen nan ne wadanda duniya kafitaninta tasan da zamansu. Masha Allahu tubarikallahu, ko ina So Perfect! Garin kalle kallena idanuwana suka sauka a kan wani ma'ajin photuna a manne da yamma ta kasan matattakalar falon wanda aka yishi da danyar azurfa , hotunan wata mata nagani a ciki ita da wani Mutum wanda a kalla ze kai 40yrs itama gaskiya zatakai 40yrs din ko tafi hknma, hutu da kwanciyar hankali ya ratsa su, a zahiri da badinin gaskiya shi din kyakyawa ne namijin irin kyaunnan na karshe domin kuwa yafi matar kyau nesa ba kusa ba, dukda tasha make-over tako ina sannan tasha manyan kaya na manyan kudade ga wani uwar uban dauri datasha na aci uwar sabada, dukda wannan kyale kyalin ko kafar mutumin bata kai ba a kyau shi din last ne a kyau gashi chocolate color ne irin kalar nan me haske da walwali kyaunsa baze taba bari a fahimci shekarunsa ba se kasha dan 35yrs ne, yaji hutu iya hutu uwa uba kuma kudi, ko makaho ya lalubasa a photon ma ze fahimci nera ta amsa sunanta nera a jikinsa, , yacika fam ya batse tako ina, ga kyau ga kudi, dukda a picture ne hakan be hanani ganoshidin dogo neshi ba,sbda ganin zara zaran yatsuntsa wato dogon namiji ne mijin manyan mata ๐Ÿ˜‰ (kunsan dogayen maza manyan kaine, kirarinsu a shimfidar Aurema daban take if you know you know,,Koda yake ni zansa ku fahimta a book dinnan..dogon namiji duniya ne๐Ÿ˜‚) daganin yadda sukayi photo da matar nan ze tabbatar maka dasu ma'aurata ne, sunyi kyau Amma shi ya haskata a jikin kaf hotunan dake jerin gurin wanda a 'kalla zasu kai hotuna goma sha biyu chass!, wani suna zaune wani suna tsaye suna murmushi shida matar danakeda tabbacin matarsace ita tanada hasken fata dagani hasken bleaching ne i swear, tanada dan gajeren hanci dagani ita kanta kaf dinta gajera ce wato yar gudil ce, tanada kiba sosai, tafi namijin kiba nesa ba kusa ba, gaba dayanta a dunkule take wuyanta ya shige ya kusa hadewa da kirjinta bazance bata da kyau ba tanada kyau dai-dai nata wanda Allah ya mallaka mata , amma fa dabadan kyaun hutu ba da akwai damuwa, domin hancinnan nata kamar drum yake. ๐Ÿ˜‚ A hankali take sakkowa daga matattakalar Upstairs din dake falon, sound din takalmin kafarta kawai ke tashi da zarar ta taka matattakalar, da karfi kai bakace a hnkli take sakkowa ba, itako a ganinta taku takeyi na kasaita, dass! Dass! dass! Ita a dole ga mace cikakkiya, Ta gama sakkowa daga matattakalar se kuma taja ta tsaya cak tana me karewa falon kallo a matukar yangance se famar yatsina fuska takeyi, A halin yanzu nima na samu damar kare mata kallo, sanye take da kayan bacci masu tsananin laushin tsiya kalar mint color dagani tanason mint color din domin color din yafi yawa a falon dayake mallakinta ne. itace matar dake jikin wannan pictuce din da wannan bawan Allah da nakeda tabbacin mijintane, from up to down na shiga kare mata kallon kwal uwar daka wato Ainifin kallon kare ganinka nashiga mata, gajera ce sosai, bawai gajarta ta wasa ba domin Kuwa inci biyu za a rage a tsayinta ta zama wada, dagani farinta bana Allah da Annabi SAW bane, se wani irin shining takeyi na hutu da Tasirin man bleaching, tabbas rabin kyaunta dukna hutune (hutu nasa mummuna yin kyau i swear) , tanada tsananin kibar sama, wato ta samanta tanada fadi ga wani irin doro a bayanta,shiba kusunbi ba, gatanande, wato ina nufin de ta sama tayi wani d'ag'eg'e da ita, ga wasu irin nonuwa ragaja-ragaja har ciki nonuwan sunyi wani irin Hargitsetse dasu, inka kalleta sosai sekasha ma ta haifa mijin a fili ashe hoto ne ya kara mata dan karan kyau, shima hoton saboda yasamu kwararren me dauka ne, domin a dubai sukayi hoton dssukaje honeymoon๐Ÿ˜‚. Bura ubarnan, in muku ta katsinawa! Ta kasa duwawukannan nata a shafe suke dukda uwar kibar data tara a sama amma bata da shape din duwawu ko kadan, duwawukannan nata sunyi wani irin shafarere dasu, ba komi kamar an dasa bangon tiles, sumul! Qalau kakeji alaji. Kannan nata ba hula tasha uban kitson hannu biyu wanda da kyar aka samu aka kamashi, tsakiyar kannan yayi wani tall-tall dashi ba gashi ko kadan kai kace tanada Ciwon sugar ko Cancer, nan ko, ko daya bata dashi hasalima bata cika ciwo ba se tayi shekara daya batai ko ciwon kai ba, idanuwannan nata yan fitsil fitsil kmr na Chinese gasu sunyi wani red red kamar idanuwan harijai (mabukata bura) ba gashi a saman idanuwan nata se dai dai, hancinnan nata yayi wani irin wargajeje dashi, kofofin hancin duk sun bude sunyi wagege dasu, girar nan tata ba gashi se daya biyu uku zuwa hudu de, Kafitaninta bata da zubi kmr ba mace ba, bata da wani qualities sede bansan ko ta ciki zam-zam take ba. Wani irin dogon tsuki taja, ga bakinnan nata wani irin dogo uwa na jaba, Wai! ashe a picture ne tayi kyau har bakin nata ya kimtsu shima dantasha make-over ne shiyasa tayi dasss da ita, wani bala'in ma seka jima kana kallonta wallahi se gaban mumini ya fadi inya jima yana kallonta sbda halittar tata tayi wargajeje dayawa, sannan fuskarnan tata ba Annuri ko kadan. Cikin isa da kasaitarta datake ganin ba wata mace a duniya bayan ita ta fara takunnan nata dippp! dipppp!! har tiles din gidan amsawa yakeyi kmr wata giwa amma ita a haka gani takeyi kmr taku takeyi na kece raini, ita a dole ga babbar mace wadda ta isa da d'ana miji. Direct ta nufa kan kujerar 2ctr peach color din, ta zauna ta daura kafa daya kn daya, agogon bangon dake manne a falon ta kalla dai dai ya buga dil! 2:pm, wani tsukin ta kara ja, tashinta a bacci kenan yanzu yunwace ta tasheta dabadan haka ba sam da bazata tashi ba seta kai 6:pm tana bacci, hutu tako ina. Gajeren numfashi taja tana me bending a kn lallausar kujerar ta kalli dama da yamma na gidan ta juya ta kalli kudu da Arewar gidan, ta sauke idanuwanta a kn hotonta da hero dinta se kuma ta saki wani irin kayataccen murmushi, fuskarnan tata ta kuma hadewa daman cike fuskar take da uban namomin kumatu, ga wani rugumemen tayani muni ta saman kumatunan nata, in takaice muku de namomin fuskarta har motsi sukeyi, suna rawar ragadada. Ta kara murmusawa a karo na biyu, a fari data sakko tayi tsuki hadi da hade rai kawai taga gyaran gidan ne be mata ba domin ita ba a iya mata, kaf ma'aikatanta wahalar dasu takeyi domin sam dai-dai da kwayar zarra babu digon imani a zuciyarta, duk irin gyaran daza awa gidan in har ta sakko se tasa an kuma gyarawa tace be mataba a kuma gyarawa ta sake cewa be mata ba, alhalin gidan tall yake sam ma gidan be datti saboda bata da d'a ko daya bata kuma taba koda bari ba ita sam mutum ce da bata haihuwa, dukda iya kwararriya ce a neman malamai na tsubbu matsafa dade sauransu, tasamu komi nata na duniya abu daya ta rasa har gobe shine haihuwa. Haihuwa ta rasa samu a rayuwarta duk uban yawan bin malamanta bata haihu ba, duk inda taje kuma se an gaya mata bazata taba haihuwa ba harta komawa ubangijinta, itama tasani Kawai tana wahalar da kanta ne, tana kashe kudi a banza kodan saboda kudin ba ita ta nemaba batasan zafinsu ba, shiyasa take batar dasu yadda taga dama. kusan shekaru goma kenan take tare da Aurenta da Alhaji Abdoljalal Abdullahi Saraki, wanda Akewa tambari Da AASaraki, shahararrene a fannin dukiya da mulki domin kusan mukamai sha biyu ya rike a Nigeria, ya rike mukamin minister har de yayi sama a halin yanzu mukamin shugaban kasa yakeda burin nema a kasar, wannan nasara ce ta ubangiji dukda karancin shekarunsa hk Allah ya dagashi sama fin tunanin me tunani tinda ya taso shidin me nasara ne, AlhajiAASaraki mutumne me kudade na fitar hankali, domin kuwa in za a Shiga gasar masu kudaden duniya ze iya zuwa na ashirin kona shatara, Alhaji AAsaraki karaminsu babbansu meja musu usuma haifaffen dan garin Yola ne, mahaifinsa shine sarkin yola a ynzu hk ya gaji sarautane a gun mahaifinsa, Abdoljalal shi kadaine mahaifinsa Alhaji Abdullahi ya Haifa dashi da matarsa hajiya Ummusalma Alkqasim ita kuma yar sarkin misra ce yaje karatu a can suka hadu sukayi Aure, daga kanta be sake Aure ba har zuwa rana me kamar ta yau, dukda d'a daya ta haifa masa tall hkn be sashi jin sha'awar kara aure ba sbda ya riga yayi zurfi a lamarinta,. Abdoljalal ya taso cikin kulawa yayi karatunsa daga secondary zuwa degree dinsa ta biyu a England yayi karatu a kn kasuwanci da harkokin siyasa, sosai Allah ya daukakasa, shi daman tinda ya taso be sha'awar sarauta, dan hk ya bazama ya nemi nasa na kansa kuma yasamu ubangiji ya bashi duk wani jin dadih nasa na duniya wanda ya nema da knsa ta halalinsa. da kasuwanci ya fara zuwa gari gari, har ya kaiga yana fita kasashe kasashe . a zuwa gari garin dayake yine ya hadu da Saude a kudu A Edo state a nan suka hadu yaje wani restaurant cin abinci ita kuma Aiki takeyi a Restaurant din , asalinta ita ba musulma bace, mahaifinta asalin igala ne, duk iyayenta ba musulmai bane, Sunanta Mary mahaifinta jone dan kogi ne yazo edo aikin ashaba suka hadu da mahaifiyar mary itama ba musulma bace Godiya ita yar asalin edo state dince, sukayi Aure da jone shine suka haifo mary ita daya tall Allah ya basu. tin tana 6yrs mahaifinta ya rasu, gashi be bar musu komi ba, dan hk tin lokacin suka bazama bakar wahalar rayuwa, itada uwarta, mary ta tashi da bala'in kwad'ayi da matseefar son duniya, dan haka tin tana 10yrs maza suka fara lalubar mata nonuwa daman gata da uban ruguza ruguzan nonuwa duk sun firfito, a lokacin tana tallar maganin shawara dana baseer da farfesun ganda, tin a lokacin maza kesata a shago su luguiguitar mata nonuwa su sha iyasha su koshi har ma suyi wasa da gabansu a gabanta, kana su dan bata wasu kudade da basu taka kara sun karya ba, a haka haka har ta lalace tasan dadin d'ana miji maza suka ciccinye mata gindi tin kafin takai 20yrs tini gabanta ya gama budewa da burar maza iri iri wad'anda suka shigeta. A ranar data fara ganin *AASARAKI* batayi bacci ba dukda taga ba ajinta bane Amma ta kulla Aniyar seta mallakeshi kota halin yayane a lokacin tana 30yrs ko ince tafi ma haka shima gogan naku yana 30yrs din cif. Kasancewar AASARAKI yazo ne da niyar yayi 2month a garin sbda yanaso ya kammala wasu kayayyaki nasa daza a fitar masa dasu ghana a trelolinsa, toh kullum bashi da gun zuwa cin abinci se wannan Restaurgant din da mary take saboda sunada farfesun kifi bushashshe kuma kifinsu me kyaune ga dadih (duk duniya Abdoljalal nason Farfesun Kifi bushashshe, duk wani abu na ruwa de yanaso) kasancewar restaurant din babbane irin restaurant dinnan ne da duk wanda kagani a cikinsa tabbas yaci ya tada kaine restaurant dinde na masu kudine. Tinda AASARAKI ke zuwa restaurant din sau daya tak ya taba kallon mary saboda shi a lokacin mata ma masu kyau basa gabansa balle ita da bata da fasali danshi a tsarinsa beson gajerar mace kwata-kwata saboda Abokinsa Alhaji mus'ab ya gaya masa mata gajeru basu da juriyar jima'i shi mus'ab dr ne sun hadu dashine a England a gurin karatu a nan suka hadu da Mus'ab sosai jininsu ya hadu tin a secondary suka hadu suka kulla abota saboda tasu tazo daya dukkaninsu masu kamun kaine, sosai abotarsu ta kullu cikin aminci se Akaci sa'a garinsu daya wato duk yan jahar Yola ne, toshi Mus'ab likitanci ya karanta, yanada asibitinsa babba A garin kaduna mus'ab dogoneshi shima Amma fari neshi sol, sede dukda farinsa be kai A.A,SARAKI kyauba danshi sak kmr bakin balarabe yake mahaifiyarsa ya biyo ga kwantacciyar suma a tsayine kawai ya biyo mahaifinsa shi dogone sosai ko kafad'arsa mus'ab be iso ba, tin suna scul Allah yayima AASRAKI farin jini amma sedeshi ba ruwansa da mata sam, ko sakin musu fuska beyi, akwaishi da tsare gida. Doguwar mace siririya ce kadai inya gani seya kalleta ko a sace ne,komin muninta kuwa, a rayuwarsa yana kaunar doguwar mace SIRIRIYA shi mace inde doguwa ce siririya me d'an dogon wuya to duniya ta gama biyansa alaji, Musammanma da dr Mus'ab ya bashi bayanin yadda doguwar mace takeda manya-manyan values, damanshi ma'abocin Bukatuwar macece,kawai dandeshi yanada juriya ne da rike kai, sam bekaunar raini again ga miskilanci shiyasa ake kiransa da saraki tin yNa karami mahaifiyarsa ke kiransa hakan saboda izzarsa da mulkinsa da kuma uwa uba miskilanci ,. A hankali mary ta dinga shiga jikin AAsaraki Ta hanyar nuna masa zata shiga addinin musulunci kwad'ayin haka yasa AAsaraki kulata saboda yana kwad'ayin abinda ze samu na lada inta musulunta, da shige da fice mary ta samu ta sace masa zuciya tasashi dole ya Aureta bayan ta musulunta a zahiri tabbas kowa na Abdoljalal basa son Aurensa da Mary wadda ta Musulunta taci sunan Saudat, da kyar me martaba ya bari Abdoljalal ya Aureta Mus'ab kam tinda ya ganta bata kwanta masa ba da kyar yaje daurin Auren saboda sunsha karon batta shida Abdoljalal a kn Saudat ya nusar dashi abubuwa dayawa daya gani a tattare da ita wanda shi Abdoljalal be ganiba amma ya gaza ganewa sbda yayi nisan dabejin kira. Da akayi Aure Amarya ta tare a garin kaduna saboda wasu harkokin Abdoljalal din dake a nan, sam Abdoljalal baya wani samun kulawa a gunta kirikiri yana ganin abubuwa dayawa amma be iya magana, bayan Auransu da 2months Saudat ta raba Abdoljalal da kowa nasa hadda iyayansa se suyi 1yrs basu sashi a ido ba, tin abin na damunsu har suka fawwalawa Allah suketa binsa da Addu'arh, Saudart ta riga ta gama da Abdoljalal da karfin sihiri kowa ya kalleta ya kallesa yasan ba saar auranta baneshi domin kuwa saarshine ko ince ma ta dan girmesa da kadan, sede dan sihiri da kaddararsa kawai yasa ya Aureta. Saudat ita kadai ke fantamawa da kudaden Abdoljalal duk abinda ta samu ta kaiwa uwarta ta gina mata gida dankarere ta mallakawa uwarta kudade masu dama, batason kowa ya kusanci Abdoljalal , inba Mus'ab ba daya zame mata ciwon ido, iya bala'i da karfin tsafinta ta gaza rabashi da mus'ab ko taci nasara se sun dawo sun dinke, Saboda suna daf da junansu kullum se Mus'ab yazo office din Abdoljalal din in har yana kaduna, wasu lokutan yana yawan zuwa Abuja se yayi 2month ma a abujar shi Abdol din, yana can yana hidimominsa ita kuma gimbiyarsa tana KD tana kulle kullenta sannan tanada manyan Restaurants guda hudu, da manyan shagunan kayayyakin sawa na mata duk mallakintane duk Abdoljalal ya bata kudaden data budesu. Kusan 5yrs suna tare Amma Saudat bata taba ko bari ba ko batan wata, kuma ta hana Abdoljalal yayi magana dukda abin na damunsa sam be iya katafus a kanta, to ze iya kirga ma ci nawa ya mata a shekarun dan basamu yake yana ciba, kwata-kwata bayajin dadin zama da ita a zuciyarsa yasan bayasanta amma a zahiri yanasanta ya zama wani iri duk beda nutsuwa a jikinsa gashi shi mutum ne me matukar bukatuwa da kusantar mace Amma sam baya samu yacita yadda yakeso, ko making love zasuyi se tabashi time wani lokaci 10mnt take bashi wani lokacin 5mnt, shi kuma irin mazannan ne masu nisan zango ze iya 1h ma be kawo ba ita kuma sam bataso ko 10mnt dinma setaga dama take cewa yayi, sbda jinnun dake mata Aiki kullum cikin amfani suke da ita, dan haka se malaminta ya bata izinin mijinta yacita kana yake samun dama ya dan zira ya cire ba tare daya gusarwa da knsa sha'awa ba, tinda ta Auri Abdoljalal bata period shiyasa bazata taba haihuwa ba, da jinin jikinta Aljanu ke Amfani ana mata tsafi dashi a kan Abdoljalal ita sam rashin haihuwar baya wani damunta abinda take nema kaf babu wanda bata samu ba a rayuwarta ta duniya, ba kasar da basujeba ita da Abdoljalal duk wata kasa dake fadin duniya sunjeta ita dashi, sannan itama data bushi iska take tafiyarta ita da kawarta hajiya Abulle wadda suka hadu a kaduna tin farkon Auranta da Abdoljalal itama yar hannushi wato zani ce ta tadda muje se hali yazo daya ake abota, duk sun tare ko ina sun hana mazajansu kara Aure bayan ba komi suke iya musu ba, hasalima duk basu iya daukar dawainiyar Mazajan nasu na Auratayya, zallar hutu kawai suka iya, musammanma ita Saudat,Bahaushen mutum yace dan talaka be iya samun guri ba, to hakanne ya kasance da saudat da Abdoljalal tayi kane kane ta rabashi da iyayensa. 7yrs da Auran Abdoljalal da Hajiya chef madam Saudat iyayen Abdoljalal sukaga shirun yayi yawa ba haihuwa su kuma babban burinsu be wuce suga jikokinsu ba. Dan haka suka daurawa Abdoljalal Aure da wata yarinya yar mutumci yar gidan dattako Aysha wadda batafi 24yrs ba, kwata kwata me martaba be nemi shawara da Abdoljalal ba kawai ya masa Auren ne danya isa,ya kirasa yace yana nemansa ya hanzarta zuwa yanason ganinsa, a ranar ya isa yolar shima saboda Saudat bata sani bane, data sani dabe isa yaje ba saboda ita ke hanasa zuwa ga iyayensa daman, shi kuma ko kara tasa masa be iya ketarawa ko ganinta yayi se gabansa yayita faduwa shiyasa in ya tafi abuja se yayi 3month ma be dawoba saboda kawai be buktr ko jin duminta kusa dashi, amma beda yadda zeyi, gashi be iya rabuwa da ita koda ze mutu, kuma be sha'awar wata diya mace inba ita ba, sam ma matan duniya baya ganinsu mata se ita kadai yanzu ba siririya doguwa ba ko wace mace ze gani kallon Arziki be mata duk ko musulkinta ko kyaunta, infect ma be ganin mata a mata kwata kwata a idanuwansa ganinsu yakeyi kmr maza..Koda Abdoljalal ya isa Yola me martaba Abdullahi ya masa naseeha Ainun a kn Auran daya masa ba tare da saninsa ba, seda gaban abdoljalal ya fadi jin abinda me martaba ya fadi, shi matsalarsa saudat amma dabadan ita ba shi yana bukatar auren a zuciyarta saboda yaba cike da bukatuwa da da mace, uwa uba kuma yanason d'a saboda shekarunsa kullum tafiya sukeyi dole yana bukatar yaga kwansa ko daya ne, Amma sam be sha'awar ko wacce mace se ita kadai. Yaso yama me martaba musu kan besan Auran Amma sede ba fuskar yin hakan me martaba ya bishi da ido duk ya koma kmr wata mace, shida dansa ya taso da jajircewa cikakken namijine Amma yanzu ya koma kmr wata mace ko magana ma be cika yiba, koda damanshi bame yawan magana bane, to abin ya ninku ya zama kamar wani kurma in yana tare da mus'ab ne kawai yake bude baki yayi magana shima bawai wata magana sosaiba hirar kasuwanci kawai sukeyi se kuma jefi jefi suna hirar mus'ab a kan matansa shi mata biyu ne dashi, da yaransa shida maza hudu mata biyu., shi kam Abdoljalal be iya cewa komi a kan tasa matar, dukda yanada abubuwan fadi dayawa amma be iyawa, yanada damuwa da ita Amma be iya fayyacewa kowa tsakaninsa da Saudat, sede ya barwa Allahnsa kawai, danmashi ma'abocin ibada ne, shiyasa wasu abubuwan Allah ke sassauta masa, dan ba haka akaso ganinsa ba, koda yake Shide asiri gaskiyar meshine. A ranar Abdoljalal ya koma kaduna ko amaryar be tsayama yaga kalartaba, jiki a sanyaye ya isa gida saboda me martaba yace masa washe gari Amarya zata tare a gidansa. Abdoljalal ya gaza gayawa Hajiya saudat rnr beyi bacci ba sbda fargaba. Washe gari saudat taga anata shigowa da kaya ana guda ayiriiiriii!!, ta shiga tashin hnkli fin tunanin me tunani, dukda a lokacin tasha ko batan kai yan kawo amaryar sukayi amma seda hnklinta ya tashi , bata tabbatarba seda da aka kawo mata amarya gunta Aka musu natsiha ta tabbatar da dagaskene Mijinta Aure yayi, ta kalli Aysha kyakyawace Sosai a ranta tayi murmushi mugunta, A zuciyarta tace "da Kinsan wacece ni dako za a Kasheki bazaki shigo gidan Aurenaba..." A ranar Saudat gidan bokanta ta kwana dake garin sakkwato daman a nan matsafin nata yake, wanda suke tare tin sadda Abdoljalal ke nemanta har zuwa yanzu. A ranar Amarya Aysha bata kwana gidanba kwacewa tayi ta fita tsakar dare wuraren 2:am ta balle tabi duniya ta haukace hauka tuburan, Abdoljalal ya shiga tashin hnkli me tsanani, haka iyayen Aysharma suka shiga, me martaba yafi kowa shiga tashin hankali, danma mahaifinta dame martaba sunada fahimtar juna daba karamin dauki ba dadih za ayi ba, seda akayi 1yrs ana rokon Allah kana akaga Aysha a can birnin sinnn wato china, me martaba yasa Abdoljalal ya aiko mata da takaddarta ta saki, dan abin ya girgiza me Martaba Ainun, ranar da Aka ganta ranar Abdoljalal ya Aiko mata takaddarta saki uku rerass. Wannan kadanne daga Aikin hajiya Saudat a kn mijinta ba wanda bazata iya kaudawa ba in har ze kawo mata cikas koda kuwa uwarda ta haifeta ne Saudat inde a kn kudine ba abinda bazata iya ba, zaman kudi takeyi da Abdoljalal dan ita be mata wani amfani a halin yanzu se kuma sanshi dake ranta, ba karamar sheke aya takeyiba da wannan bokan nata ko ince tantirin matsafi, Jinnu su cita, shima yacita ga uban kudi tana bashi ga kuma cinta yanayi tin tini har zuwa rana me kamar ta yau, ita kuwa burinta biyan bukatarta, inde a kan bukatarta ne a kn Abdoljalal ba abinda bazata iya ba kaf zuciyarta ta bushe rakayau, ba alamar imani a zuciyarta. Tindaga Auran Abdoljalal da Aysha, saudat ta kara nisanta Abdoljalal da iyayensa tazara me nisa, sam be zuwa inda suke sede su in sunada bukatar ganinsa suzo su gansa a office dinsa ko suje Abuja su ganshi, dukda manyantarsu Amma sam basa gazawa gun zuwa ganinsa musammanma mahaifiyarsa wadda ta kwallafawa ranta shi daya tall, sam bata gazawa gun masa adduarh kullum cikin ma dannata Addarh take , iyayen Abdoljalal suna fatan Dansu ya dawo da hankalinsa kansu kafin su koma ga ubangijinsu, sam Iyayen Abdoljalal basa zargin Saudat a kan lamarin Abdoljalal din saboda sun san girman lefin zato a musulunci sede kawai sun fawwalawa Allah lamarinsu suna fatan ya jibancesu Ya kawo karshen wannan lamarin. A bangaren Saudat bata taba takawa taje gun iyayen nasa ba, tin farko har zuwa yanzu dasukeda 20yrs dayin Aure ita da Abdoljalal hidimar gabanta kawai takeyi tana fantamawa da kudinsa yadda taso. taci tasha ta cika fam ta kara zama wargatsetse da ita a fari ba haka take ba dukda daman de tin can bata da shape me kyau, data samu guri taci dadih wahalar datasha ta duniya ta goge ta kara rusa wata kiba mara asali, bata da wata matsala, ta riga ta gama sakin jiki tasamu duniya 100% yadda takesonta, shiyasa bata da fargaba duk inda Abdoljalal ze shiga, dukda hnklinta be kwanciya inde yana abuja tana kaduna amma inta tuna irin Tsafin dake dawainiya dashi seta sassautawa knta bakin kishinsa da damuwa, ta riga ta tabbatar da ko mace be iya kalla a wannan sihirin dake binsa duk inda yake. *Back to story* Bayan ta gama wannan tunanin ta sheke da wata iriyar dariya ta nishadi, ta lunshe ido sau biyu a lokaci guda, ta kara Beading A kan kujerar lukutar fuskarta na fidda dariyar nishadi. ''Bade mutum ba...nikadai ce mata daya tal a gurin Alhaji Abdoljalal Saraki..." Ta fadi tana kara shekewa da dariya kmr wadda akawa bushara da Jannatul-firdausi. "Hmmm nasamu duniya wai nice kuwa mary ada..." Ta kara fadi tana bin kaf jikinta da kallo se nishadinta ya yawaita ta fiddo harshenta waje ta lashi saman lips dinta ta kuma cizasa a lokaci guda tace "Hajiya Saudat Mrs Saraki!" Ta fadi tana jijjiga kafafuwa cikin takama da zallar isa hadi da dumbin kasaita, tafi karfin 20mnt a zaune tana nishadi kana ta mike ta Nufa dining Area se uban girgiza takeyi tana juya plat bom-bom dinta. Ta isa ga dinning din ta jawo daya daga kujerun dining din ta zauna tana karewa warmers din dake can table din kusan guda goma, daman ita a ka idarta abinci kala goma sha ake mata nasafe batacin na rana domin se 2:pm ko after 2 dinma take cin abincin safe, sena dare datakeci wuraren 12:am ake sauke mata shi a dining ko 1mnt masu Aikin abincin nata suka kara ranar se an musu wulaknci na innalillahi kuma a hada musu da korar innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!. Wani malatsi ta danna a kn dining din nan da nan wani shirgegen katon igala ya fado a falon daga kiching , shine kukunta, sanye yake da uniform dinsu na ma'aikatan gidan kalar launin blue black. Zubewa yayi kasa ya fara kwararo mata gaisuwa cikin harshen turanci kai kace ze mata sujjada dan tsanar zallar ladabi da biyayya,..ko samun damar amsashi batai ba daman beyi tsammanin hakan daga garetaba, mikewa yayi ya fara gudanar da abinda ya kawosa wato yayi serving dinta dan ita ko cokali bata iya matsoshi gabanta saboda tsabar lalaci da samun guridan duk wanda kaji yace baze iya abu ba wallahi bata kamashi bane. Serving dinta yayi da tuwan Alabo miyar kubewa busashiya wanda yaci uban gandoji, tana kaunar Tuwan Alabo domin shine best food dinta saboda dashi ta ginu duk rnr duniya seta cishi, kafin ta kwanta bacci take fadin abubuwan dazataci da safe da daddare gata da shegen ci kmr gara, duk irin abubuwan dadih datake ci har yanzu cikinta be cunkushe ba, sbda ita din horon yunwa, shiyasa ynzu data samu abinci ba dama. Seda ta gama cinye tuwan alaban malmala biyar duk ma'aikacin nata na tsaye daman inde za ayi serving dinta tsayawa akeyi harse ta gama sannan a tafi. Byn ta gama ya kara zuba mata farfesun naman kai, nanma ta cinyeshi tass ya kara zuba mata farfesun naman Sa nanma ta cinyeshi tass, ya kara zuba mata farfesun naman rago nanma ta lamusheshi tass ga kunun zakinta a glass cup se korawa takeyi dashi shima seda ta shanye jug daya kana ta dawo kn water milo drink nan shima ta shanye jug daya tass ta dawo kn Coconut drink ta dukufa knsa shima.... Samuel ya kara zuba mata farfesun naman kaza nanma ta cinyesu tass se kasusuwa ta bari, karfa kuce kadan ake zuba mata aah dayawa ne, dan kazarma guda daya ce ta cinyeta tass, duk Samuel na tsaye yana satar kallonta a kullum mamakin irin uban cinta yakeyi kai kace da Aljanu takecin aincin. ze zuba mata farfesun dodon kodi ta dktr dashi alamar ta koshi kenan mamaki ya rufesa sbda yau yaga tayi saurin koshi wato yau abinci kadan taci. Ta umurcesa daya kwashe komi. Ya fara kwashewa ya nufa kiching dasu har seda ya kwashe tass tana zaune kn kujerar dining din se uban gyatsa takeyi dmn inta gama cin abinci setayi kusan 30mnt a zaune kana take iya mikewa. Kofar shigo falon ce tayi kara alamar za a shigo tasan gogan nata ne, wato dawisunta, domin taji karar sa yatsanshi a jikin kofar shigowa falon, kofar bata buduwa seda yatsanshi ko nata yatsar. Uwa uba kuma kamshin turarensa daya iddota tin kafinshi ya iso falon. Lumshe ido tayi ta bude seda tsigar jikinta ta tashi sbda dadih da gardin kamshin turaren nasa, ya shigeta ta wani ji yarr nan da nan jikinta ya narke uban abincin data narka yayi down alaji jikinta yayi weak.... A hnkli ya ziraro kafafuwansa cikin falon bayan kofar ta bude. Kananun idanuwanta ta watso masa su kyar a knsa shiko kallo daya ya mata ya dan dauke knsa cikin izzar mulki, sanye yake da wani irin lallausar yadi kalar buter milk (shine best color dinsa) ba karamin amsarshi yadin yayi ba, sumar knsa ta kwanta luf irin ta larabawa, kafafuwansa sanye da lallausar takalmi irin na yan hutu, kyawawan hannayensa masu azabar laushin ni'ima rike da wayoyi guda goma cir, dama biyar hagu biyar. Biyar duk latest Samsung ne se biyu Apple ce se biyu wadansu kamfani ne da bansansu ba i swear dayarde nokia ce cikon ta goman kenan. Duk wawoyin nasa da wuya kaga wani a duniya da irinsu saboda direct company ke masa waya special ba irin ta hannun mutane ba,. Tini kamshinsa ya cika ko ina na gidan, ya karasa kn kujerar 3ct milk din ya zauna hadi da ajiye wayoyinsa a gefensa ya dauki waya daya kirar Samsung ya shiga dubata a hnklin yake shafar wayar irin na yan gayu wato latest ajeboters kalar camera. Tinda Saude ta zuba masa ido bata dauke ba, kokarin controlling knta takeyi, daganinsa duk ta gama jikewa ta kasanta gindinta har motsi yakeyi musammanma daya kalleta dukda be jima yana kallon nata ba amma seda ta danna gindinta a kn kujerar datake zaune ji tayi kmr tayi releasing wallahi! Gabanta ya wani mata dum dum! sede ba halin hakan sbda bokanta be bata damar hkn ba, itafa dan bata da yadda zatayi ne amma wlhi tana cikin bukatuwa da mijinta tsananin bukatuwa ma kuwa Ainifin bukatarsa take! dabadan boka da aljanu dake cintaba da Abdoljalal ya bani sbda ita harija ce ta karshe, ko 10mnt da take bashi ya cita ba lefinta bane umarni ne daga sama wato daga gun bokantane , da ace tsakani da Allah ne zaman ko ince Auran daba karamin Gindinta zatayi ta bashi yana ci ba, sbda yanada dadih ga gardi kaciyarsa a 1mnt dinnan in yasa mata ita har lumshe ido takeyi tanajin kmr bacci ze debeta. "Ashe ka tashi....'' Ta fadi cikin ynga tana controlling azababbiyar sha"awarsa data taso mata, . Yajita amma be bata amsaba sbda kawai zallar mulki da izza, murmushi tayi dan tasan halin kayanta wannan halin nasa duk duniya bame iya sauyasa duk bokayentama sunce baze sauyuba sede ashata yadda gogan ya damata. Yafi karfin 10mnt datayi masa tambayar ba tare daya bata amsaba dan wani lokaci rashin tarbiyarta na damunsa ita kwata kwata bata iya gaida mijiba se shegen kaudin tsiya da iyayin bnza ita ba bada gindi take aci ba balle a dan rage zafi,. Ya fadi can karshen zuciyarsa bawai a kusa kusan zuciyarba dan be isaba. Yace "Saude an samu wata me Aikin?" Hajiya saude tayi wani farr da ido ta taso ta dawo kusa dashi da kyar take takowa uban rundunar cikinnan ya kara wani him dashi ta zauna kusa dashi tana fadin " ba a samu ba ....pls ka bar Samuel ya maka abinci kaci ya iya girki sosai..." Shiru yayi still yana shashshafa wayarsa, wannan abu datayi ya sosa masa rai dande bashi da yadda zeyi ne, sunada me Aikinsu baba ladidi ita ke masa girki saboda shi ma'abocin son abincin gargajiya ne, duk wasu tarkace basu dameshi ba, kai bema cinsu,baiwar Allahnnan babah ladidi ba ruwanta amma seda Saude ta kureta a kn abu kalilan ta zage ta zageta tass bata dubi girmnta ba, ta watsa mata kayanta waje byn tasa garjeje Samuel ya mata dukan tsiya dukfa a kn ta wulaknta wata ne Babah ladidi ta mata natsiha shine ta mata wannan uban wulakncin. "2days kenan na kasa cin abincin kowa se tea kawai nakesha bnsan Abincin Samuel ki samo me aiki wadda ta iya girkin gargajiya kawai...." Ya fadi a yangance wasshh muryarsa dadih har wani yauki muryar keyi kmr ruwan sperm din maza. Yana gama fadar hakan ya mike hadi da kwashe wayoyinsa ya bi hnyar daya shigo ya fice daga falon cikin takunsa tamkar wani rikakken dawisu meji da izza. Ayi hakuri ashata yadda na damata...jiya akasi aka samu nepa suka ci amanata sukasa naci amanarku. ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *WATA KISHIYA* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *Littafin ma'aurata ne* SAADATU BINTU ABDULLAHIโœ๐Ÿฝ(writer of Kyautar Allah) Free page 2 ''In kaso abu kmr d'a yaso fitowa daga cikin uwarsa..." Ta fadi hadi da Tabe baki,tabi bayanshi da ido byn ya fice a falon ta kara tsure kofar falon da ido kyarr, kamshinsa duk ya cikata tako ina, gajeren numfashi ta sauke tana me karajin gabanta ya jike sharkaf da ruwan shaawah, ji takeyi kmr ya dawo ya hauta ya bugata taji sanyi sanyi, wata iriyar azababbiyar sha'awarsa ce ta taso mata lokaci guda ta turniketa, ji takeyi kmr tawa kujerar datake zaune knta gwatso....tafi karfin 10mnt tana daurewa tana cijewa tana matsewa kana ta iya mikewa ta nufa upstairs tana tafiya tana ciccijewa harta isa bedroom dinta wanda yaji kayan Alatu tako ina an narka manyan kudade a bedroom din komi na bedroom din mint and peach color ne gadon dakin wani irin tamfatsetse dashi wanda a kalla ze dauki mutum goma sbda tsabar girmansa ammafa ya hadu tsayawa fadar kyaun bedroom din wallahi bata lokacine ko ina a hargitse can kaya can pant can bra kai kace da wani ta kwana ya dinga lafta mata cita, kai ko cinta akayi beci an yamutsa dakin har haka ba, se wani irin uban karni karni ke tashi a dakin dukda kullum sau kusan goma ake sa mata turare a dakin amma karni yakeyi sbda uban azabar kazantarta sam fa ita batasanma yadda ake wani wankan tsarki ba, zata iya cewa ma wallahi ita sau biyu zuwa uku ta tabayin sallah tinda tayi wankan tsarki ta afka musulunci. ita ke karnin shiyasa dakinma ke karnin, se tafi 2month batayi wankan soso da sabulu ba balle wankan tsarki, saboda tsabar tsananin zallar qiwar tsiya gashi ba halin wani ya mata wanka da zeyu wani ya mata wankan ai da tini andinga mata, ita sam bata iya komi se brush kadai takeyi inta tashi shima time to time. danma akwai turarruka da Allah kadai yasan wani irin wari zata dingayi , hatta gidan natama da baze shigu ba. Ga uwar kiba ga rashin yin wanka ga uban tumbi ga uban ci, ga ga ga, dinma ya mata yawa. Side bed dinta ta nufa inda wayoyinta suke kusan wayoyi biyar a jere kn side bed din. ta jawo wata kirar samsung ta kunnata dan a kashe take a ka'idarta bata kunna waya se 4:pm ta kasheta 1:am. Bayan wayar ta kawo direct ta shiga contact hadi da karasawa gefen gadonta ta zauna ta saki uban rababan jikinta tumbinnan ya samu mazauni a cinyoyinta rababaa! duk uban kyaun katifar dake kan bed din seda ta lotsa notikan bed din kam seda suka amsa, daman ita bed dinta da kyar yake iya 2month saurin sukurkucewa yakeyi duk kuwa kyaunsa da uban tsadarsa shi kanshi gogan nata yana mamakin yadda bed dinta ke saurin lalacewa duk after 2month se an chanza mata furniture din bedroom dinta ba dole ba aljanufa ke bidiri a kn mararta kowani dare. Searching din number din hajiya kande tayi itace ke kawo mata yan aiki tin zuwanta gidan Abdoljalal mahaifiyar Abdoljalal tasa hajiya kande ta kawo mata masu aiki farkon zuwanta gidan, shikenan hajiya knde ta zama me kawo mata yan aiki babbar macece me rufin asiri sosai. A kallah hajiya kande zata kai 65yrs ita ke kai yan aiki har gidan kyayen Abdoljalal a yola ita mazauniyar garin kano ce a can take shiga lungu da sako a kauyika ta lalubo masu aiki ta kaisu gidajen masu kudi a sallameta kudinta na agency, ba wai irin tagajan tagajan din agent bace ita zaune take da kugunta. Dealing number din hajiya kanden tayi , se taji tana kan wata wayar katsewa tayi taja wani gajeren tsukin takaici se ayiwa hajiya kanden kira biyar bata samu damar dauka ba tana can tana uwar uban wayoyi, sbda yawan jama"ar datake dashi a knta, kara kira tayi na biyu taji still tana waya, ajiye wayar tayi a kan bed din tana fadin ''ni dabadan wannan dan anacan ba ciwgum daya tilasta se an kawo masa Me dafa masa abincinnan ba wallahi da ban kiraki ba, bama ki isa in kirakiba, ke kenan waya kmr me Aikin uban kasuwancin kudade..." Ta karasa maganar tanajan guntun tsuki ta nufa hanyar toilet ta shiga hadadden toilet din nata wanda yaji kayan Alatu shima ko ina adonsa mint color ne and Peach ya hadu harya gaji da haduwa. Cire wandon kayan jikinta tayi nan daga tsaye ta bude katon gindinta ta saki fitsari shaaaaaa! Ko tsarki batayiba, ta maida wandonta ta fito daga bandakin dai-dai wayarta ta dauki ringing karasawa tayi ta duba taga hajiya kande ce, jawo wayar tayi ta danna mata line busy kana ta bita da kira ta zauna gefen bed din dai-dai baba kande ta dauki wayar bayan tayi ringin daya. "Hajjaju ina wuni da girman kujerarki manya maganin kananun mata.." Daga cikin wayar hajiya knde ta gaida Hajiya saude cikin girmamawa. Yatsina fuska saude tayi hadi da cewa "lafiya,,,kede kande kullum cikin waya kike sekace wata dangwate..." Daga cikin wayar kande tayi wata siririyar dariya kana tace "bari hajjaju ikon Allah, kinsan mu da mutane lungu da sako a fadin nigeriar nan ba inda ban kai yan aiki to knga kuma da matsala ta tashi kai za a kira dole..." Saude ta kara da wani yatsinar fuska tace "daman yaran aikin naki duk se a hankali duk bana kwarai bane, shaggu yan iska ga kallonma mutum miji yan bura uba tsinannu! Ba babba ba yaro duk yan iska ne mayun maza..." Saude ta karasa maganar a hasale. "aike duk wani tsinanne bayanki yake...duk gidannan bame aikin da batasan irin mugun halinki ba, ko yau aka kawo me aiki setasan wacece Hajiya saude matar AAsaraki, don kuwa dole labari ya tadda kowa naki sbda bakin halinki da zalincinki irin naki tsinanniya!...." Hajiya kande ta fadi a zuciyarta dan maganar bazata fadu ba a fili ko kusa kuwa wane mutun balle buzunsa. A fili tace cikin kwantar da murya "hajjaju zuciyar saraki, Ai knsan yaranne se a hankali ai sede hakuri danma kedin me hakuri ce, kin ciri tuta, Allah na tuba yarannan iyayensuma wasu kasa hakuri sukeyi dasu su turo mana su nan mu kawo muku su a rashin sani su addabeku ai sede adduarh kawai amma duk yayan kashin awaki ne danma ke Allah ya cikaki da dumbin hakuri ga kauda kai ga kyauta ranki ya dade ai kedin halinki duk na kwarai ne..." Hajiya saude ta dan murmsa jin kirarin da hajiya kande ta mata a farko, uwa uba kuma gashi ta hada da yabon halayenta shiyasa takeson mu'amala da Hajiya kande saboda yadda take kodata. Tace ckin isa da zallar mulki da rungumemiyar muryarta me firgita zuciyar mumini "Shine kuke kawo manasu bayan kunsan su din tsinannu ne yan iska ne wlhi hajiya wasuma duk mabukatan maza ne sun saba ana lalube musu nonuwa da gindina ne inaga ...." Dayake hajiya kande itadin bakin ganga ce tako ina zaki gareta kmr namiji yasamu lafiyayyiyar mace. Kandes ta zage ta fara mgna cikin tsabar zallar barikiki kai dajin muryarta kasan ta taba bariki "Yo eh mana hajiya , ai yawanci duk maza sun saba kwakule musu duri, an saba lallatse musu kan nonuwa, shiyasa zasuzo suna kawo muku bura uba, suna kalle muku mazaje,, amma wallahi hajiya bamusan halinsuba ai damun sani baze yuba mu kawo mukusu, su nemi su sa muku hawan jini .." Hajiya saude tayi kwafa kawai tace "Tsinannun yaya! Kai dan aiki seya kasheka!'' Hajiya knde tace "tinima hajiya danma kedin akwai ruwan hakuri ga madarar dukiya..." Saude batabi ta kn netace ba tace " yanzu de so nake ki kawomin babbar mace wadda ta nuna tayi lugub wadda bata da mamora seta aikatau, dan Allah ki kawomin ita yau ko gobe Abdoljalal ne ya matsa min kwara a kawo ya sakarmin mara inyi fitsari, girki kawai zata dinga masa, kide tabbatar ta iya girkin gargajiya sosai dan Allah ..kuma karki kawomin kazama dan bansan kazanta kindesan tsarina, sannan wadda zata zauna nakeso, again bansan wadda idanuwanta suka bude tarr da duniya sosai local tuburan nakeso ba yan iska ba masu kwad'ayin mazan mutane...'' hajiya kande danyi jim na wasu dakiku kana tace "gaskiya de hajiya da wuya a samu babbar macennan da kkeso..." saude data fara kosawa dayin wayar tace "Why! Duk masu aikin da kike dashi bakida manyan mata kmr ke haka ko wadda bata dan idasaki ba?" Kande tace daga cikin wayar "aah bawai babu bane hajjaju ina ganin de wannan lokacin ko zaki gwada karamar yarinya haka ki gani ko zata zauna tinda de kinfison wadda zata zauna kar a kawo miki manyan suzo suki zama dan ba zama sukeyiba, ni wallahi hajiya ma ynzu manyannan ban wani daukarsu da sunan in sama musu aiki saboda yawancinsu duk rikakkun yan iska ne, tsofiffin matannan yan bura ubane duk sun sama da cin bura..." Hajiya saude tayi jimm tana nazarin kalaman hajiya kande tana ganin abinda tace yana kn dai-dai gaskiya kwara a kawo mata yarinyar ta gwada tagani. "Okay a kawo din Kande inde ta iya girku, amma pls bame kyau ba mummuna sosai...." Hajiya kande tayi kasake ta amsa da "Toh hajjaju zaki ganni gobe de insha Allahu..." Saude tace "Okay ..." Ta katse wayar ba tare data kara dacewa wani abin ba ta koma ta kwanta bisa gadon nata tana dan wangale kafafuwanta har yanzu sha'awah takeji me tsanani, tunanin yadda taga mijinta nata kara dawo mata cikin kai, ji takeyi kamar tajishi a Farjinta yana luma mata bura burarsa me azabar dadinnan, ajiyar zuciya ta sauke tana me karajin azababbiyar sha'awarsa na turniketa, gashi ba ynzu ma za a citan ba su masu cin nata se tsakar dare wuraren 2:am bata ganin mutum sede taji ana wutsil wutsil a mararta ana jijjige mata duri, duk a tara mata uwar uban gajiya shiyasa bata iya komi ga duniyar nan se bacci to jikinta kullum lubus yake wannan awannin kusan 5h da akeyi a mararta ji takeyi kmr shekara akeyi a mararta bafa wani maganar dadih se uwar uban kakar azaba datakeci, gashi ayita murzar mata nonuwa harse sunyi lugu-lugu shiyasa nonuwan suka kara zama plat, duk wannan bala'in datake jurewa be damunta ita inde zataci gaba da mallakar Abdoljalal zata iya jure 100 din hakan, batafi 10mnt a kwance ba bacci nannauya yayi awon gaba da ita ta shiga narka uban munshari....bata tashi ba har wuraren 6:pm karar ringing din wayarta ya tasheta guda dayan data kunna ta mnta bata kasheta ba, tashi tayi tana narka uban tsuki tana dubawa taga Abdoljalal ne, mamakine ya rufeta, kin dagawa tayi harya tsinke ta duba taga ashe kusan kira na biyar kenan ya mata, wani sabon kiranne ya kara shigowa, sunan Abdoljalal Saraki ya kara bayyana rado rado a kn wayar. Dagawa tayi ta manna a kunne ba tare datace komi ba. "Ankawo me aikin?" Ya tambayeta daga cikin wayar cikin zazzakar muryarsa, yayinda muryarsa ta daki dodon kunnuwanta, seda ta sauke ajiyar zuciya, a fari taji haushin kiran daya mata tana bacci sbda a tasheta danta fukanci so yake ya addabeta, amma jin muryarsa se zuciyarta ta dan sanyaya. "Ba a kawo ba ..." Ta bashi amsa direct. Haushine ya rufesa dande beda yadda zeyi ne tsawon 2days din da yayi a abujar ba karamin wahala yasha ba danma shi bame cin tsiya bane, hk ko a abujarma ba abinci yake samu yaci ba kullum shi kenan acin abubuwan da basa karawa mutum komi a jiki se cututtuka. "Ki dawo da babah ladidi kawai pls ina bkktr abincinta..." Ya fadi hadi da katse wayar. Ta sauke wayar a kunnenta tana kallon wayar sakeke tana me nazarin yadda tajisa dajin muryarsa tasan yana cike da bakin ciki dan be taba kiranta wannan lokacin ba kai shi bema wani kiranta seta kama, zata iya cewa be taba mata ko 2miss call ba se yau hkn ya bata tabbacin lallai abin ya isheshi yunwa ta kwakuleshi Ainun, ajiye wayar tayi ta juya ta kwanta tana fadin "ladidi ita da gidannan har abadan tinda bana ubanta bane!" Ta fadi a hasale ta maida idanuwanta ta rufe taci gaba da baccinta. Da daddare wuraren 12:am ya fado falon gidan sanye da wasu irin hadaddun kayan bacci sky blue masu digo digon butter milk riga da wando lallauss masu tsantsi sun matukar amsheshi, se uban kamshi yake zubawa, color dinsa ya kara fitowa har wani shinning yakeyi seya koma wani irin danye sharab dashi kmr dan 25yrs shi kullym cikin chanzawa yakeyi, duk suturar dazesa seta chanza masa kamanni, shikema sutura kyau ba sutura bace ke masa kyau sbda tsabar kyaunsa da tsarin halittarsa duk kayan dayasa seya amsheshi. Ganin be ganta a falon kasan ba ya nufa upstairs kafafuwansa sanye da lallausar slifas na bacci. Direct falonta na sama ya nufa domin nan tafi zama da daddare. sede saude taga mutum a kanta kawai ya zubo mata ido tana kwance a kn rest chair tin kayan baccin daya ganta dasu da safe har yanzu sune a jikinta ta zubawa tamfatsetsen TV falon ido, dan karewa falon kallo yayi danya mnta when last ma ya shigo falon, be cika wani zuwa side dinta ba, sede inta gayyatosa ko in bukatarsa Ta kawosa na yacita shima ba samu yake ba. Komi na falon ash color ne and milk color bashi da wani hayaniya falon amma fa ya hadu iya haduwa an narka masa kudade na musamman ya tsaru irin tsarin falon turawa ne ba hayaniya se kyau, falon ya hadu harya gaji da haduwa. "Ni wallahi harka ban tsoro...'' Ta fadi tana daukar glass cup din dake gabanta wanda ke cike da sassanyar kunin zaki ta sha tana me zuba masa ido. A fusace yazo amma daya ganta seyaji be iya komai, shi mutum ne dabe mgna biyu amma ita seta sashi yayita mgna fin sau dari uku ma, yafi karfin 1month yana fama da ita kn ta samo wadda zata dinga dafa masa abinci amma a banza dayake ba cikinta bane, ya tabbatar itace bazata iya koda kwana daya ba ba tare dataci abinci ba, kai ko 1h bazata iya ba ba tare dataci abinci ba. "yunwa fa nakeji pls...." Ya fadi cikin sanyin murya kmr wani maraya har yayi wani dan wuya rasa mezece yayi shine kawai yace yunwa yakeji. "Gobe za a kawo maid din..." Ta fadi tana dauke idanuwanta a knsa ta mayar kan kallon datakeyi. Juyawa yayi da niyar ya fice a falon se kuma ya dawo Jiki a sukwane kmr wani wawa de , ya zuba mata ido itama idon ta zubo masa a idanuwansa ta fahimci bayan yunwar Akwai abida ke damunsa. "Saude yaushe zan danyi pls?" Ya fadi muryarsa na kara narkewa se yanzu naga ashe yanada wushiryar sama da kasa ga dan karamin lips me red kmr audiga. Vip 1k normal 500 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank shedar biya ta nan 08101626484 ko M.T.N card, dan Allah karkizo kisani inta miki bayanin yazaki biya kudi pls ๐Ÿฅน๐Ÿ‘๐Ÿป Yan nijer ku tumtubi wannan lambar +22782393304. 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *WATA KISHIYA* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *Littafin ma'aurata ne* SAADATU BINTU ABDULLAHIโœ๐Ÿฝ(writer of Kyautar Allah) Free page 3 Bin lallausan lips dinsa tayi da kwayoyin idanuwanta, sbda kyaunsu da daukar hankalinsu gareta seda tsigar jikinta ta tashi, taji wani zirr a kasanta, amma ta cije ta matse, tayi kmr bata fahimci me yakeso ba ta wani basar ta gimtse fuska tayi kmr bata fahimci madaurin zanin zancenda bama duka, Cikin muryarta irin ta tashin hankali tace . "mezaka danyi..?'' Ido yabita dashi tas yasan ta fahimci me yake nufi, tasan gindi yakeso yaci kawai de wulaknci ne, ze shanye kuma dan ance me nema baya fushi dan haka ya kara dakewa, ya cije ya lumshe idanuwansa ya budesu a knta, "So nake najini a gabanki pls, naga an jima wannan karan ko 2mnt baki ce inzo in shiga mararki in yi ba...." Ya fadi cikin yayyaukar muryarsa me kama da ruwan Yaukin sperm, dole ne duk macen dataji muryarsa ta rikice Sbda dadinta da gardinta. Ita knta goganniyar tasa seda taji hankalinta ya dunguma ya kuma mikewa Tana bala'in san jin batsarsa a hnkli yake yinta amma ya iyata sosai, daze ci gaba da mata ire-iren klmnnan nasa yana daga tsayennan tana daga kwancannan ta tabbatar seta kawo ba tare data ankare ba. Dan ciza lips dinta na sama tayi hafi da Shan murr da kar ya bata mata ayyukn data juma tana ginawa tace " Ba yanzuba ni banda ma lafiya a kwanakinnan sam.sam banjin dadih gaskiya sena warke na nemeka..." (Haka take masa wannan renin hnklin harse ta shiririntar dashi) Kallonta yayi kawai ba tare dayace komi ba ta saba masa fin hkn ma, kuma shifa a can kasan ransa badan yana sha'awarta bane ko dadinta yakeji aah ko daya kawai deshi beda yadda zeyi ne besan daliliba,shide yasan kawai so yakeyi yaci gindin mace kuma bana haramunba shiyasa yake nacewa natan dan itace halak malak dinsa,. "Allah ya kara sauki kije asibiti mna..." Ya fadi cikin daddadar muryarsa me kama da busar sabuwar wasashshiyar sarewa. Yana gama fadin hakan ya juya jiki a sanyaye ya nufa hanyar barin falon, binshi tayi da ido harya gama ficewa daga falon, ko ganinsa tayi wlhi se taji bala'in sha'awarsa ta turniketa, dande bata da yadda zatayi ne Amma wallahi tana bktr gaban mijinta tsundum a nata gaban.,... Yana barin bangarennata farfajiyar gidan ya fito ko ina tarr da hasken kwan fitilu kai kace rana ce, gidan ya tsaru iya tsaruwa ashe babban gida ne na innalillahi wa'inna ilaihirraju'un! Hasken daya haskaka gidan shiya bani damar ganin tsarin makaken dankareren tamfatsetsen gidan wanda ke dauke da packing space babba na bugawa a BBC, irin wanda A kallah ze dauki motoci hamsin ba tare daya cika ba, tako ina gidan ya tsaru ban taba ganin gida me kyaun tsari tako ina ba kmr wannan gidan na Alhaji AASARAKI, tako ina anyi shuke shuken flowers masu kawatarwa, se kamshi ke tashi tako ina a compound din gidan direct hanyar bakin get ya nufa batare dayasanma ya nufa bakin get din ba zuciyarsa bata tare dashi kwata kwata, zuciyar tasa tini tayi gabas shi kuma ya nufa yamma. Masu gadi kusan su ashirin dake bakin get din a tsaitsaye wadanda suke sanye da kayan yan sanda, Suna ganin yana tunkarosu duk suka kakkame tin be karaso ba suka fara miko masa gaisuwa. "Good evening sir!'' Suka hada baki gun miko masa gaisuwar. Gaisuwar tasuce tasashi dawowa hayyacinsa, yayinda rabin zuciyarta ta dawo garesa, ya zubo musu ido kawai se kuma ya dauke idon nasa a kansu, hadi da cusa lallausar soft hand dinsa a cikin audigar sumar knsa wadda ke cike taf da kn nasa,.''la'ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalumin!" Ya fadi a bayyane cikin sanyin sound, haka kawai yakejin duniyar bata masa dadih lokuta da dama yana jin hakan sometimes seya dingajin kamar ze haukace ko yadinga ganin kmr ma bashi bane, kwata-kwata bayajin dadin rayuwarsa ta duniya tinda ya mallaki hankalin kansa ya zama magidanci yadena jin dadin duniya kwata-kwata, shide gashinan ne kmr wani sifili..lum-lum eyes dinsa ya zubawa ma'aikatan dasuke a kame kyam kwana sukeyi a tsaye suna gadin gidan, sun kai su hamsin a gidan wasu nata wajen gidan wasu nata baya, wasu nata cikin gidan domin akwai hanyoyi kusan goma a gidan wadanda zasu fiddaka wajen gidan, wannan get din de shine babban get din gidan sauran hanyoyin ba kowama suka san dasu ba. Kallonsu yakeyi Amma sam hankalinsa baya knsu yana can kan wani tunani dabesanma wani irin tunani yakeyiba. Kaf securities din hankalinsu seda ya tashi ganin irin kallon da yake musu duk da shi din me Adalcine amma seda gabansu ya shiga dukan dari uku-uku, sbda kallon dayake musu dole ne duk wani me lissafi inya gani yasha ko wani lefin suka maka masa. Babban cikinsu mustapha wanda shine na hannun daman Abdoljalal shiya iya dauriyar matsowa ga Abdoljalal din ya kame cikin girmamawa yace "Tuba muke Sir ! Dan sarki jikan sarki! Jarumin jarumai Tuba mukeyi kanmu bisa wuyanmu" maganganun mustapha ne yasa Abdoljalal dawowa cikin hayyacinsa, ya sauke nannauyar ajiyar zuciya, "Ya ilahil alameen!'' Ya ambato sunan Allah yana me dawo da dubansa kan mustapha, still lallausar hannunsa na cikin audigar sumar kansa. "Ranka ya dade yallabai ko munyi wani lefinne? Allah de yaja kwanan ka uban dakinmu...'' Mustapha yaci gaba da fadi hadi da rankwafawa cikin sigar ladabi da biyayya. Kokarin controlling zuciyarsa daga mood din datake yayi cikin isa da kasaisa da low voice dinsa wadda seka natsu iya nutsuwa kana kake iya jin me yake cewa yace "Nop,, bakuyi komi ba nazo naga yakuke ne? Ya aikin?'' Mustapha dashi kadai ne yaji me yace sbda muryarsa tayi low dayawa ya dunkule hannu daya yace "godiya muke uban dakinmu sarkin adalci lafiya lau muke Alhamdulillahi, Allah de ya baka shugabancin kasar nan dan martanar Annabi muhammadu SAW...." Duk sauran ma'aikatanta suka amsa da amin dayake yawancinsu duk bawanda bejin hausa duk sunajin hausa kmr jakan kano, se ynzu suka natsu dukda basuji me Abdoljalal kecewa ba Amma de sun san ba lefi suka masa ba. Murmushi kawai gogan yayi danshi baya san mulkin kawai jama'arh ke sansa ko ince farin jinin jama'ah ne dashi dan yayi sun gani. juyawa yayi ya bar inda suke still hannunsa na cikin audigar sumar knsa se dayan hannun nasa yana cikin aljihun wandon dake jikinsa,, a memakon ya nufa side dinsa direct kawai seya nufa inda aka tanada dan shakatawarta a wannan uban daren, Bin ko ina yakeyi da ido kmr wanda ya warke makanta, babban kayataccen guri ne wanda ya hadu ya gaji da haduwa an shirya kujeru launin brown masu kyau da laushi na shakatawa a gurin,, tako ina iska se kadawa takeyi tana dukan hancinsa hadi da wani irin daddan kamshin dake fita a kaf gidan musammanma nan gun shakatawar tasa kullum a ka'ida se ansawa kaf flowers din gidan launin kamshi wanda ya dace, nan ko gun shakatawarsa sau biyar ake gyaransa a kullum asa masa sinadaran kamshi koda kuwa bezo gun ba ka'ida ne se an gyara, danma gidan akwai yawaitar ma'aikata bayan securities sunada kusan ma'aikata fin hamsin. Karasawa yayi ya zauna bisa kujera me daukar Mutum daya ya sauke ajiyar zuciya, yana me bending a kn kujerar nan da nan naga kujerar ta bude ta kwanta ashe na'urace daka kwanta zata kwanta itama, ji yayi yaji dadin kwanciyar ya juya ya kwanta a kn gefensa na dama ya rungume hannayensa duka biyu a kirjinsa yana daga nan kwance, daka kalleshi inde kanada cikakken hnkli sekasan yanada boyeyyiyar damuwa kuma dole sekaji ya baka tausayi, kurawa gefe daya yayi ido, yayin da hasken farin wata ke kara haskaka ko ina a gidan, ga kuma hasken kwaye-kwayen fitilu kai ka rantse da Allah rana ce danko allura ce ta fadi zaka a hannunka tabbas daka tsugunna zaka nemota., ajiyar zuciya ya sauke a hnkli hadi da busar da iskar dake cikin cute mouth dinsa yasan yanada damuwa amma ya rasa meke damunsa gabaki daya jinsa yakeyi incomplete, jikinsa ya kara masa weak kmr wanda xaxxafan zazzabi ke shirin lullubesa, shifa ji yakeyi kamarshi ba mutum bane, kuma besan shi menene ba. "Meye matsayina pls?'' Ya tambayi kansa a bayyane wasu irin tunani tunani da dumbin kunci suka rufesa wadanda besan kona meye ba. Hannunsa na dama yakai kan saitin kirjinsa na hagu inda zuciyarsa ke masa wani irin beating ya lumshe idanuwansa na wasu yan dakiku ya kuma budewa yana sauke sassaukar ajiyar zuciya cikin sauri-sauri, shifa tinda ya hadu da saudat be kuma gane waneneshi ba wallahi har zuwa yanzu jinsa yakeyi kmr fatalwarsa ce shi ke yawo bashi bane....yafi karfin 1h a kwance yana saka da warwara a zuciyarsa ko zaka kasheshi baze iya fadar me yake sakawa ba a zuciyar tasa ba, shide kawai gashinan jinsa yakeyi kmr wani mara yanci a duniya, "akwai abinda dukiya bata siyawa me rai WATO NI'IMAR DUNIYA ba kudi bane farin ciki...." Ya fadi hkn a ransa, ya rasa ma meyasa ya fadi hakan. Tashi yayi zaune Kmr an masa allura a bom-bom, kujerar dayake kai ta koma yadda take da, ya saka takalmansa a hnkli kmr wanda kwai ya fashe masa a ciki, ya mike da kyar se yaji wani irin jiri na neman kwarsarsa ya yarb'ar dashi kasa, cikin hanzari ya rike knsa yana fadin "Hasbunallahu wani'imal wakeel, yawadudu!'' ya sakarwa gefensa na dama nauyi saboda yaji alamar na hagun ne ke gagarar daukarsa, komawa yayi kn kujerar daya tashi ya zauna yana me tsurawa yatsun hannunsa na hagu dake kan cinyarsa ido, dan daga yatsanshi na hagun yayi ya shiga dagasa yana mayar dashi yana kwantarwa kn cinyar tasa wato de wasa da yatsunsa ya dingayi na hagu a kn cinyarsa ta hagun, seda ya kara 30mnt a hkn kana ya iya mikewa ya nufa side dinsa. Tin daga wajen yanayin ginin side din nasa ya tabbatarmin daba karamin kyau cikinsa zeyi ba, domin kuwa kyaun wajen side dinsa ya taka kyaun gaba daya side din hajiya saude, an narka kudade tako ina. Yana zuwa bakin kofar dazata sadashi da babban birnin falonsa yaja ya tsaya ya daga knsa ya kalli saman falon nasa inda akayi rubutun sunansa da mnyan baki AASARAKI shine abinda aka rubuta yakai 5mnt nan tsaye yana kallon sunan nasa, kana ya karasa jikin kofar tanajin duminsa ta bude hadi da miko masa gaisuwa cikin harshen turanci dayake kofar na'ura ce wadda nasara ya kerata, shi kadai ke iya budeta, duk wanda ya biyo ta kofar bazata bude ba sede inta baya zaka shigo. Takawa yashigayi a hnkli byn ya shigo kofar ta mayar ta rufe ya zubawa kasan tiles din ido kai kace yau ya warke makanta shi knsa tiles din side din nasa ban taba Ganin irin saba , butter milk ne me tamburan heart heart kalar red da sky blue, inka tsaya tsaf zakaga knka a kn tiles din domin yafi madubi haske, wani irin kamshi se tashi yakeyi, direct falonsa ya nufa, wow! A nan kyaun yake alaji! falon ya hadu iya hadu ya kayatu harya gaji da kayatuwa sam babu hayaniya a falon, amma fa nan kyau ya tare a falon, kujerune kalar 2color a falon, 3ct da 2ct duk blue ne se 1ct butter milk dayar 1ctr dinma butter milk ce,, se wasu kujeru daga gefe na shan coffe guda biyu su kuma bakake ne masu rodi rodin golden color da dan table dinsu a tsakiyarsu golden neshi yana dauke da flowers a tsakiyarsa, gabaki daya tsarin falon tsarin tuwarawa ne ga rest chair a gefe butter milk ta hadu iya haduwa se wani kyalli takeyi na gold gold gashinan de, kaff fitilun kwan falon abin kallo ne danni ban taba ma ganin irinsu ba. Kallon falon yakeyi kmr yau Allah ya jefoshi cikinsa hk yakeyi wasu lokutan se yadinga ganinsa kmr shidin bakon duniya ne. Komi na falon is so cute and perfect komi fa ya hadu tsakiyar kujerun falon an mamayesa da wani carpet butter milk masu digo digon sky blue, ga wani dan karamin table a tsakiya wanda aka ajiye masa wata dankarereiyar flower milk color me ratsin sky blue da red red a jiki, ko wani gefe na kujerun akwai side table. Sanyin AC kawai ke tashi a falon tasama takasa na'urorin sanyi kawai ke Aiki, tamfatsetsen TV din falon se Magana yakeyi shi kadai ba dan tayi. Kyar ya tsayar da idanuwansa a kan TV na bangon daketa zubo kimtsatstsun bayanai ba kakkautawa ta cikin tashar sunnah TV ita kadai yake kallo Se BBC da tashar Aljazeera. Karasawa yayi ya daura kafarsa ta dama a kn carpet din dake tsakiyar kujerun nan da nan sekou kafarsa ta lotse luf a cikin carpet din laushi da laushi sun hadu, seya bashi wani irin lallausar laushi a tafin kafar tasa me ratsa gangar jiki da jijiyoyi, seda ya dan sauke ajiyar zuciya me fidda sarewar ni'imomi. kara daura kafarsa ta hagu kn carpet din yayi ya fara takawa a hnkli ya karasa kn kujerar 2st ya zauna seta lotsa itama tayi wani kasa dashi ta kuma ta dawo dashi sama luuuuuuuu ni'imar duniya me kwantar da hnklin bayin Allah kenan, bending din bynsa yy a kn kujerar yana me zuqo numfashinsa daddad'an kamshin dake falon ya bugesa ya kuma ya bugesa 100x, seda ya lumshe idanuwa tsawon 30second ya budesu a kan agogon bangon dake falon yaga karfe biyu ake nema zuwa yanzu,, mikewa yayi ya nufa kiching dinsa wanda kofarsa ke manne da falon. Wow! Kiching din ya hadu ya kayatu yayi wani irin luntsumemen kyau me razanarwa, color din kiching din blue ne light da butter milk, hatta da duk tiles din kiching din butter milk ne da sky blue light sosai. Se sanyin AC kawai ke aiki a kiching din kai kace kankarewa zakayi, ka koma kankara, wanda be saba da AC bama tini ze kankare ya koma kankara shikam gogan da sanyi da zafi duk be iya rayuwa seda sanyin AC sbda sabo. Komi na aiki a kiching din na'ura ce hatta da pot din girki na'ura ce,. Ma'ajin Kettle ya nufa ya latsa wasu malatsai nan da nan ruwa ya bulbulo a cikin kettle din ya kunna, ya nufa ma'ajin glasses cups dinsa dayake shan coffee dasu ya gansu jere reres a cikin glass ya danna password, nan da nan glass din ya bude, ya dauko cup din golden color da dan karamin trea din mahalin cup din ya saki famfo ya dauraye cup din da trea din, ya nufa inda kayan coffee din nasa suke ya zuzzubo komi mizanin dayakeso zuwa lokacin tini ruwan kettle din ya tafasa dan 10second yakeyi ya tafasa kara kunnawa yayi ya tafasa again kana ya zuba a cup din mizanin dayakeso ya nufo hayar dawowa falon ya zauna kan kujerar shan coffee dinsa, ya kai glass cup din bakinsa ya fara sha cikin salo a hnkli a hnkli har wani lumshe ido yakeyi dan dadin coffee din, girki ne kawai dabe iya ba da dakansa ze dinga yi shi mutum ne dabe jira a masa kwata kwata beda son jiki dan ko sadda Baba ladidi ke kawo masa abinci side dinsa daya gama ci ze kwashe komi yakai kiching ya gyara inda ya bata intazo kawai kiching take nufa ta kwashe ta fice dasu, shi be sakin jiki yace komi se an masa aah sam beda lalaci. yanashan coffee din yana kallon agogon bangon dake manne a bangon falon, 2:30am dai dai ya gamashan coffee din ya kai cup din kiching ya wanke da knsa ya mayar inda ya daukesa, ya juya ya fice daga kiching din direct matattakala ya nufa ya haye yana danjin dadin jikinsa daman dayaji bejin dadih dayasha coffee se yadanji sanyi sanyi bakomi bane sabo ne da yayi dashan coffee din, yanzu de shine ma abinsa ya manta When last yasawa cikinsa abincin kwarai. Direct bedroom dinsa ya nufa ya bude kofar bedroom din ya shigo bakinsa dauke da sallahma. Wow! So so cute ashe nan bedroom dinsa kyau yayi Aure ya tare.! Komi na bedroom din milk ne and golden light hatta furniture din kaf milk ne da cotton din dakin duk milk and light golden ne, ko ina tsaf tsaf danshi beson kazanta da tarkace shiyasa hatta bedroom din nasama beda wani uban tarkace beson haya-haya , shi sam ma baya bata wuri, bathroom dinsa ya fada, wayyoh kyau! Kyaun bathroom din ya fita yadda yafi tunanin me lissafi, duk na'urorine a toilet din, an killace gefen wanka daban, da toilet seat, duk an wawwaresu daban daban ansa musu wani irin kayataccen labule a tsakiya, komi na bathroom din butter milk ne hatta da tiles din dake bango dako ina duk butter milk ne, se uban kamshi ke tashi a bandakin ko ina tal tal kmr a lashe. Kama ruwa yayi dan already yayi wanka dazu ya dauro alwala ya fito yadawo dakin nasa ya nufa ya nufa gaban mirror dinsa wanda Yake cike taf da turarruka kmr gaban mirro din mace, ya dauki hadadden perfume dinsa wanda ko kwalbarma abin kallo ce ya feshe jikinsa dashi, ya mayar ya ajiye ya nufa inda aka tanada dan ibada a dakin ya tada sallar kmr yadda ya saba duk daren duniya...bashi ya idar ba seda aka fara kiraye kirayen sallar asubahi! Kana ya dakata yayi addu'ur'insa ya mike ya Nufa bathroom dinsa ya cire kayansa ya shiga na'urarsa tayin wanka , yana daga tsaye nan ya danna wani malatsali sega ruwa me dumi yadda yakeso ya zubo batare dayayi komi ba na'ura ta masa wanka tas da nau'ikan sabulai iri iri na kamshi, ya fito hadi da jawo towel ya goge jikinsa ya dawo dakin a gaggauce ya shirya cikin jallabiya butter milk ya feshe jikinsa da turare, ya fice zuwa masallacin dake cikin gidan, bashi ya dawo cikin gidan ba se 6:30am. Ya nufa kiching ya hada mutumin nasa wato coffee yasha 7:am yabi lafiyar gadonsa yana mejin ni'imomi na sakkowa ga jikinsa, dabadan karfin ibada ba shi knsa yasan dabesanma a yaya yake ba. 3:am a bakin get din gidan AASARAKi ta bugawa hajiya kande da wata yarinya fara Sol kmr Aljana wadda a kalla shekarunta bazasu yawai taba, yarinyar sanye take da hijjabi blue black dark sosai dukda hijjabin ya kode iya kodewa musammanma daga saman kai Amma ya amsheta Ainun ya fito da kyakyawar fuskarta zuwaiiitt doguwace fuskar tata me cikar kumatu kubul-kubul lugub-lugub, dukda akwai alamun wahala a jikinta amma hkn be hana kyaunta bayyana ba, tanada dara daran idanuwa kmr zasu fado kasa dan girmansu ta cikin idanuwan nata dan tsakan brown ne sosai ba baki ba, farin kwayar idon nata fari ne soll kar-kar tas-tas, tanada yalwar gashin ido zara-zara, tanada cikar gashin gira harsun hade da juna, tanada dogon hanci gashi siriri har baka, bakinta dan mitsitsi kmr gidan tsutsa duk wani mumini inya kalleta seyaji sanyi kuma seya firgita da kyaun nata, a ido kawai zaka fahimci ita din ba yar nigeria bace gaskiya launin fatarta shi ze kaya tabbatar maka da hakan, hijjabin jikinta ya dan zame ta baya gaban sumar knta ya kwanta luf-luf, takalmin kafarta wani irin lasashen slifas ne wanda ya gaki da duniya launin blue,, a mizanin incin tsawonta zata kai 57 dole ne asata a jerin dogaye duba da yanayin shekarunta, sannan siririya ce sam bata da jiki, dagani hakan baze hana a gane albarkatun jikinta ba , ta rungume jakarta ta cikin hijjabin dake jikinta. hajiya kande kuma sanye take da mayafi green tasha dankareriyar atamfarta me launin koriya wato green,bag dinta ma green ce, black ce ita amma taci bleaching dan haka tayi wani red red da ita kallo daya zaka mata ka tabbatar data taba bariki, to ba karya bane dan seda tayi 20yrs a saudiya tin lokacinma tana 18yrs tanaji da danyen yarintar budulci, sede tin tana 10yrs ta zubar da budulcin a gantalin tsiya,. Aiki tajeyi saudiyar amma ta tubure ta balle bin maza, nan wani balarabe yasamu damar narka mata sperm a mahaifa tasamu ciki, hkn ne yasa dole aka dawo da ita nigerian ba tare datayi Aune ba, gaskiya ta gwabza bariki tin bariki tana bariki ba barikin yanzu ba ta wahalar rayuwa in kayi wasa ma se Abincin dazakaci ya gagareka bariki ba riba koda ita datayi me ribar bata kare lafiya da duniya ba dan har yanzu bin mazan takeyi tsofe tsofe da ita ta ajiye yaro dan 25yrs a gefe ita ke masa komi aikinsa dayane gareta kawai dataji tsuliya na zugi tazo garesa ya luma mata jela, inta masa abu ya kileta kamar jaka, kuma gobe ta dawo ta bashi hkri kai kace asiri ne bawani asiri jelarsace dayake sa mata bata taba samun me dadinta ba, ga dan shege ta ajiye a gefe wanda ze takewa shekaru ashirin da tara, aiko duniya batayi mata dadih ba gindi ya susuce amma ba a kimtsuba,. Duk Securities din dake bakin kofar get din suka zubowa yarinyar ido basu taba ganin kyau irin nataba ba, wasu ma seda suka gaza controlling suka ce wow! Abeg see this beautiful girl alaji! kande tabisu da ido tasan Yarinyar dasuke taren suke kallo setaji ta karaya sbda tasan akwai kasaitacciyar matsala a kasa, dan da wuya Hajiya saude ta dauketa a matsayin me dafawa mijinta abinci. da kyar securities din suka iya controlling knsu suka gaida hajiya kande cikin girmamawa ta amsa cikin dan guntun mutumcin datake dashi a duniya, dayake duksun santa, ba wanda be santa ba, sbda duk wani me aiki na gidan ita ta kawosu amma banda securities din dansu Shugaban yan sandar nigeria ne yabawa AASaraki su saboda su bashi tsaro. Ba wani bata lokaci suka bar hajiya knde ta shige get din farko haka dasuka shigo get na biyu ma basu bata lokaci ba suka wuceshi sede duk inda suka gifta se maza sun gigice da ganin yarinyar, musammanma dasuka isa get na uku seda kaf ma'aikatan dasuke zaune suka tashi tsaye suna bin yarinyar da ido wasuma tin daga kafafuwanta duk seda suka kalleta har zuwa kn zanin kodaddiyar atamfar dake jikinta xuwa sama duk seda suka kalleta, ai su basu samu ma damar gaida kande ba suna gani suka wuce idanuwansu ko kyaftawa bayayi a kn yarinyar, har suka shige hnyar dazata sadasu da babban kiching din gidan. "Kai kunga abinda nagani kuwa?'' Inji ibrahim daya daga cikin securities din daya juyo yana kallon yan uwan nasa byn su hajiya knde sun bace da ganinsu. A tare duk duka amsa da "beautiful!'' Ibrahim yayi saurin amshewa da " wallahi Allah wannan tafi beautiful nifa nasha Aljana ce kai! Abeg kunga hips kuwa? Kai kunga bayanta kuwa duwawuka?" Ibrahim ya karashe maganar yana wani lashe baki kmr maye. Duk suka amsa damun gani suna lasar baki Daya daga cikinsu ya gaza jurewa mesuna Salisu tantiri (lakaninsa kenan) tantiri salisu yayi caraf ya karbe da da '' Kai! bayanta har wani motsi yakeyi akwai duwawuka alaji I swear komi yaji yarinyarnan zatayi ruwan gindi...." '''Dagani Matsifar dadih xatayi...." Khamisu daya daga cikinsu ya amshe da hkn dmnshi mayen mata ne na last alphabet. Duk suka kwashe da dariya Salisu yace "irin wadannan inka sa musu bura seka kwana kana musu gwatso ba tare daka gaji ba..."dai-dai sauran masu gadin gets biyun suka iso inda suke suka iskesu suka shiga tambayarsu kunga wata me kyau? Duk suka amsa damun gani...salisu daya fisu azarbabi yace "ai wannan har uwar uban kyau knta yayi aure ya tare i swear..." Amraham christen ne ya amsheda "Kuma wai me Aiki ce kou?'' Salisu ya riga kowa amsawa da "Eh ai dagani..inde kaga hajiya a gidannan takawo wata tome aiki ce takawo.." Jamilu wani daga cikinsu ya amshe da "Allah yasa a dauketa..." Duk suka amshe da amin salisu yace "Wannan ana daukarta aimun warke wallahi dukse mun mata wayau mun shiga gindinta,..." Duk suka amsa da tinima suna kwashewa da dariya...Amraham yace "Ammafa da wuya a dauketa a gidannan, dan wannan me siffar mazan knta naja tunani zatayi amshe mata miji zatayi..." Duka suka kwashe da dariya Jamilu yace "matar ogan ce me siffar maxa..." Suka kara kwashewa da dariya salisu yace "Aiko Abraham ka cucemu maza dan wallahi koni nafi wannan basamudiyar kyau..ga gida har gida Amma ba mace se Me kama da jinnu wal-insu..." Duk suka kalli salisu wanda ke fama da uban baki kamar kwalta ga hanci kmr kofar nasarawa (kano) ga uban namomin gandar lebe kmr dan aku kuturu, ga Idanuwa maroon color kmr fatalwa, ga uban ruguntsumin tumbi kmr gawurtaccen shahararren barawo irin wadanda wamad-amuhu-haramun wamash-rabuhu-haramun dinnan ta ratsasu ga gajarta sekace zuciyar fasikai, rabin inci za a rage a tsawonsa ya koma Ainifin tantagaryar wada irin wadannan mara lasisi. Duk ma'aikatan suka bushe da wata iriyar dariya hadda masu kwanciya a kasa wato de gaskiya ne ashe da bahaushe yace lefi tudune danne naka kaga nawani, me abu be ganin abunsa mutum mugun icce. Zuwan mustapha ne yasasu dawowa nutsuwarsu dukkaninsu suka koma bakin ayyuknsu ammafa tunanin kyakyawarnan na ransu duksun zuba ido suga fitowar kande ita kadai ba tareda yarinyarnan ba. Vip 1k normal 500 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank shedar biya ta nan 08101626484 ko M.T.N card Pls banda dogon turanci Don Allah. I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *WATA KISHIYA* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *Littafin ma'aurata ne* SAADATU BINTU ABDULLAHIโœ๐Ÿฝ(writer of Kyautar Allah) *Dedicated to* *YAR GATA MAMAN SULTAN* Free page 4 Suna isa bakin kofar dazata sadasu da kiching din hajiya gidan, hjya kande taja ta tsaya tana sauke ajiyar zuciya sbda uwar uban tafiyar dasuka sha kafin su karaso bakin kofar ba karama bace. "Kai Allah ya kyauta tsufa labari!'' Cewar Hajiya kande data fadi tana me dan dukawa Yarinyar dasuke tare ta bita da ido ita batasan komi ba a rayuwarta kawai de tana rayuwa ne a cikin doron duniya itama tamkar sifili. Mikewa hajiya kanden tayi daga dukuwar datayi Ta tashi tsaye ta kalli Yarinyar ta yamutsa fuska tace "Oh kede baki jin komi sede kiyi ta kallon mutane da uban idanuwa uwa na yayan mayu..." Yarinyar ta mata alama da hannu da tana jinta, Hajiya knde tace "Af na mnta ashe kina danni inji in akayi magana da kardi, cede bakya iya magana gakinan sundunsuna dake, ohh Allah me iko ga kyau har kyau, mace har mace meji da yarinta amma sede kash ba bakin mgna ga kuma bakin dan tsuit kai kace a tabata ta hau zuba uhum Allah de ya kyauta..." Hajiya kande Ta karashe mgnr tana tabe baki ta karasa ga kofar kiching din ta danna wani matsali ba jimawa wata tazo ta bude, wadda a kalla baza tafi 30yrs ba tana ganin hajiya knde ta bude baki hadi dacewa ''Lahhh hajiya kece ina wuni..." Ta fadi hadi da tsugunna cikin ladabi, hajiya kande ta amsa da "lafiya lau.. jimmalo kinganki knyi tarr dake amma da a farko kinki zama kina nema ki biyewa zuga ko? dannasan zugaki akayi wallahi ke kuma wawuya..." Wadda aka kira da jummalo dake tsugunne ta jinjina kai alamar ita kadai tasan dalilin dayasa takeso tabar gidan. tace "Aah hajiya bawanda ya zugani kawai de.. '' se kuma jimmalo tayi shiru ta kasa karasawa hajiya kande ta wani kalleta sa keke tace "Kawai de me? munafuka koma meye sekin fadi shegiya da knki kmr karuwar angulu!'' Jimmalo tayi tsuru tsuru hajiya kande ta daka mata tsawa "nace dama de meye tsohuwar bazawarar munafuka? Kede wannan anyi shu'umar gantalalliya shegiya kin aje uban ruguza ruguzan nonowa kmr na tinkiya se bakar fata kmr macen shed'aniya...bude baki ki gayamin uban meye? Shegiya yar iska." Jimmalo ta karayin kasake ganin hajiya na neman tara mata jama'ah yasata saurin cewa "Hajiya dama de kawai So nakeyi in koma kauye zan koma dakin mijinane uban yarana..." Hajiya kande ta dunkula hannu ta dunkulowa jimmalo dakuwa hadi da mulmulo watsatstsiyar ashariya ta watsowa jimmalon "Kinci babbar kan kan kaciyar bura ubarki keda azzakari, wanzamin dake kaciyar mazama yaci babbar bura ubar kaciyar kakan kakan k'anin makwabcin ubansa! Yan kolaye ma na jikin bura sunci qaniyar kwallon ubansu! Shegiyar yar kasan ramin jan gindi kawai! dan ubanki da can da kika kashe Auran naki kikazo bariki aiki ashe kina son mijin naki kika kashe auran, shegiya me idon harijai! kai bakauye de bakauye ne, yanzu ke jimmalo dan babbar qaniyar dangin qanin jikan kakanki na takwas in aka barki seki koma kauye? Kai Allah wadaran jahilci wanda yafi hauka wuyar magani, in banda jahilci kina nan cikin rufin asirin ubangiji ci goma wanke ashirin, amma kikeso ki koma kauye inda abinci sau uku kuke samu a sati inma kun samu ma abincin ba wani na Arziki ba, dan kutmar ubanki kika bar gidannan karki dawomin gida, kuma karki kuskura ki musu sata dan daganinki kina kama da rikakkun mnyan barayi...'' Jimmalo taji kamar ta fashe da kukan wannan zagin kare dangi da hajiya kande tamata, tini ta tara mata jama'ah duk maaikatan matan sukazo sukayi musu cirko cirko aka, ihun zagin da kande keyi ne ya jawo hankalinsu duk sukazo sunfi su ashirin itade yarinyar dasukazo da hajiya kande se bin kowa takeyi da ido shine Aikinta kawai ta kalli wancan ta kalli wannan, suma ma'aikatan se kallonta sukeyi suna masu santin kyaunta a zuciyoyinnsu a kasan zuciyoyinsu kuwa tausanta sukeyi domin halin dasuke ciki a gidan su kadai suka san me suke ciki kuma sunga ita din ba kalar wahala bace amma dagani aiki tazoyi gidan, a farko da aka kawo kowaccensu gidan murna ta dingayi daga waje dataga girman gidan a zatonta ko ta dace ne ashe jahannama ce Allah ya kawosu tin a duniya kafin su mutu basu san akwai jahannama a duniya ba se a gidan hajiya Saude, hatta da tsinken tsifarta inya bace a gidan setasa sojoji sunzo sun kwashe kaf ma'aikatan dake aiki a cikin gidan sun tafi dasu su musu dukan mutuwa dan wasu har kakkaryasu akeyi dukda basu suka dauka ba wani lokacin ma ita take ajiye kayanta ta rasa inda ta ajiye amma tasa azo a kwashesu se sadda taga dama tace a dawo dasu masu rauni kuma a kaisu asibiti. Sannan tace a albashinsu zasu biyata Abinta daya bace se suyi 3months bata biyasu, kuma ba ita ke biya ba AAsaraki ne amma seta rike kudin taki basu tace ai abinda suka satar mata yafi 5m, kwata-kwata babu mahalicci a zuciyar hajiya saude, shedanma kansa tafisa bala'i. "Ku kuma tsinannu shaggu yayan awaki dagajin anama wata fada duk kun firfito yan iska duk kun tsotsi gulma a nonuwan iyayenku!'' Hajiya knde ta dawo knsu ta tsikarosu da ruwan jaraba, tini duk suka zube suna masu koro mata gaisuwa ko amsawa batayi ba ta hankade Jimmalo data tsaya mata a hnya ta nufa kiching din yarinyar ta biyota a baya, su kuma ma'aikatan duk suka watse duka, suka nufa bangarensu na ma'aikata hadda jimmalon se jajanta ma jimmalo sukeyi kn irin zagin da kande ta mata, jimmalo seda tayi kwallah dan bakin cikin cin mutumcin da kande ta mata, koda de bayaune farko ba Amma daciwo. Tsayawa yarinyar tayi a cikin kiching din ganin hajiya kande ta tsaya itama a cikin kiching din tana me binsa da ido tako ina an zuba kayan alatu na ban mamaki rike baki kande tayi hadi dacewa "Ohh wannan aljannarh duniyar haka har ina? Ohh ni kandala kullum de cikin chanza wannan gida ake inkazo ka gansa yau gobe ba zaka ganesa ba,.." Hajiya knde ta dinga sambatun kyaun kiching din kana ta nufa frij danta saba ta danna madanni ya bude cike yake da kayan more rayuwa naci danasha, kama daga kn abinda nasani har zuwa kn abinda bansa niba. Sam gidan ba bakon kande bane datazo direct take shigowa falon hajiya saude ba shamaki. Wani katon kwali kande ta daukko na lemu ta bude ta kafa a gandar bakinta nan da nan seji kake kwat-kwat-kwat tanasha seda tasha rabinsa kana ta tsagaita ta huta duk yarinyar na nan tsaye tana kallonta harta gama shanye lemun kwalin duka ta jefa kwalin a cikin kwandon tara datti, ta nufa hnyar kofar dazata sadata da falon hajiya saude direct. kanden na tafe yarinyar na biye da ita a baya har suka iso tsakiyar falon hajiya sauden, nan suka dinga bin ko ina da ido musammanma yarinyar, hajiya kande ta shafi kujera daya ta falon tana fadin "Ohh laushi lubus...Allah ka gida mana wannan daular muma a Aljannarh!'' (Ko me ta tsinana datake sa ran Aljannarh oho, ita da knta tasan duk inda aka binciko a files dinta se anga lafta laftan zunubai) hajiya kande ta fara zama a kasan carpet sannan itama yarinyar tabi ta zauna can hadi da dan rakubewa irin na rashin yanci. dukkaninsu zaman dasukayi suna facing din matattakala ne. Hajiya kande ta zuge mazugin jakarta ta dauko wayarta kirar techno amma android ce wadda kudinta baze fi 11k ba, amma kande gani takeyi bawani shege a kano a kan wayar nan tata dan a tunaninta ta 50k , domin dubu hamsin din ta bawa danta ya siyo mata waya shine ya siyo mata ta 11k a madadin 50k. Numbers dinta tashiga tanabi daki-daki tana me neman number din hajiya Saude tafi karfin 20mnt tana dubawa kana da kyar ta iya isa ganin number din hajiya saude tayi dealing nan baturiyarnan ta lafto mata warning alamar ba card a wayar. matseefa kande tashigayi ''kai wannan Mutane akwai satar katin tsiya yau dasafennan fa nasa yaronnan na kande yasamin katin dubu uku mutum daya na kira da katin ashe tini ya kare..." Bakin ciki ya turnike kande gashi hajiya kande ko dubu dayanta bataso tayi ciwon kai, tafi ganewa ta zubawasu a gona a mata noma ta adana amfanin gonarta , dukda hk se dannan nata na kande wato de na gaba da fatihan nan ya cuceta, shike sace mata kudade. Sake kiranta tayi a sim 2 dinta se Allah ya temaketa tanada kati a nan har wayar ta shiga tayi ringin ta katse hajiya saude bata daga ba kuma tasan lambar dan tanada dayar lambar tata, sake mata kira na biyu tayi bata daga ba seda ta mata kira na hudu kana ta tsinke kiran tana daga can dakinta tana kwance tana chart da kawarta hajiya abulle, bayan ta tsinken kiran seda tayi 10mnt kana tayi dealing number din hajiya kande bugu daya kande ta daga. "Hajjaju da girman kujerarki gimbiya ina wuni..." Cewar hajiya kande. Saude ta amsa cikin isa da "Lafia, se kuma najiki shiru..." Kande tace "Ai muna ma cikin gidan naki hajiya muna falonki..." Kande tace "Okay ganinan zuwa..." Batare data kara jiran me kande zata ceba ta katse wayar, ta juya taci gaba da chart dinta da aminiyarta Abulle. Hajiya kande da yarinyar suna nan zaune har kusan awanni biyu suka shude, daman ita hajiya saude matsalarta kenan inkazo seka gaji da jira bata fito ba kai kace wata uwar takeyi a saman, duk hajiya kande ta kosa sbda tanada abubuwan yi sunfi ashirin a yau din tazo da masu aiki kusan yara goma kadunan zata rarrabawa masu so. Kalle kalle kawai kande ketayi a falon gashi TV ma ba a kunne yake ba balle ta rage ganin time na tafiya a bnza, itade yarinyar tana zaune idonta kyar a kn hotunan datake gani na Saude da AASaraki se binsu takeyi da kallo , haka kawai takejin gabanta na yawaita faduwa dataa daura idanuwanta a kan NAMIJIN.... Awanni hudu suka shude duk suna daga nan zaune hajiya kande ta muskuta gefen dama duk tabi ta gaji da zama ga wayarta nata ringing tin dazu danma tasata a vibrating ai da tini kararta ta addabi gidan, dan muguwar karace da wayar. Se karfe bakwai da rabi na dare kana hajiya saude ta fara sakkowa daga matattakalar duk suka zubo mata ido musammanma yarinyar wadda kejin gabanta na mata wani irin mummunar faduwa, ta rasa dalilin hakan, tini tashiga ambaton sunayen Allah . Befi saura step uku hajiya sauden ta gama sakkowa daga benen ba taja ta tsaya hadi da juyowa ta daura hannayenta duka biyu a kn karfen matattakalar sanye takeda rigar material lemon color light me adon flowers, knta sanye da hula fara sol kasancewar akwai digo digon fari a jikin material din kafarta sanye da farin slifas irin na yan hutu, batasa bra ba dan haka nonuwanman nata dasuka zubo har ciki suka zauna suma a kn karfen matattakalar data ajiye hannayenta a kai, sukayi wani ruguzaza dasu, se wani yauke takeyi ita ga dole ga isashshiyar mace. Ba wani bata lokaci idanuwan hajiya saude suka sauka a kan Yarinyar, seda ta zaro ido sbda yadda gabanta ya yanke ya fadi da ganin yarinyar! A fari se tasha ko kyaun yarinyar ne yasa gabanta yankewa ya fadi, kyarrr ta tsayar da idanuwanta kan yarinyar ta gaxa daukewa tamkar wata sakarya. Ganin yadda sauden ta zubawa yarinyar ido yasa kande ta karajin kokwanto ta sadakarma saude bazata dauki yarinyar nanba. "Ranka ya dade barka da fitowa..." Muryar Hajiya kande ta ratsa dodon kunnen hajiya saude ta dawo da kwayar idonta kan kanden tana mejin faduwar gaba still har lokacin. "hajiya ina me Aikin?" Itace Kalmar data fito daga bakin saude. Hajiya kande ta dake tace "Gata nan ai hajjaju..." Ta nuna mata inda yarinyar ke zaune wadda ta tsugunna zuwa lokacin alamar tana mikowa hajiya saude gaisuwa, tinda hajiya saude ta zubo mata ido ita yarinyar bata samu damar kallonta ba sede tanajin wani bakon yanayi na kawowa zuciyar ziyara wanda bata tabajin kwatan kwacinsaba. Saude tayima kande kallon mara hankali kana tace "okay Ta tashi in ganta..." Hajiya kande tayima yarinyar alama da hannnu data mike tsaye saude de na nan tana kallon ikon Allah tace "Harse kin kara maimaita mata ta tashi ita kurma ce batajin me nake cewa ne?'' Kande ta langwabe kai tace "Ehhh hajiya bebiya ce ai, bataji sosai, kwata-kwata made dundum ce, se iya girki na fitar hankali ai hajiya wannan yarinyar in tayi miki girki se hannunki ya tsinke gun ci batare dakin sani ba musamman ma abincin gargajiya..." Saude ta tabe baki tana me sauraren klmn kande still idanuwanta na kn yarinyar data mike tsaye still yar jakarta ta ghana most go dinta na hannunta, hajiya saude ta shiga kallonta from up to down abinda ya bata mamaki da akace mata wai wannan kyakyawar yarinyar bebiya ce, a ido sam bazakace tanada nakasa ba, kyaunta ya shahara tinda uwarta ta haifeta bata taba ganin halitta me kyaun yarinyar ba, jinjina kai takeyi tana meci gaba da kallon yarinyar, tini tasamu damar ganin jikinta dukda a cikin hijjabi take. "Hajiya wannan ba nigerian bace kou?'' Saude ta tambaya cikin sanyi tana mejin zuciyarta na yawaitar beating da karfi da karfi ta fara tunanin anya ma yarinyar datake kallon ba aljana bace. "Ehh yan sudan ne su, hajiya amma fa yarinyar a nan nigerian ta rayu gun kakarta kinganta nan bata da uban kowa a duniyarnan kasurgumar talakace kakar tata wadda bata da wani gata a kasar nan, ni bnmasan meya kawota kasar da basu da kowa ba, wlhi sekinga dakinsu ko ruwa bazaki iya hadewa a cikinsa ba dan tsabar kanzon talaushi, in takaice miki hajiya talauci make kyace a nan aka sauke wahayinsa a dakinsu ..." Saude ta wani watsowa kande dake raftago zance wani irin banzan kallo ta kasan kananun idanuwanta, ta juya ta sake kallon yarinyar kana ta dawo da idanuwanta kan kande tana me kara binta da shu'umin kallo ta fara magana a hasale "Ashe ke mahaukaciyace ta cikin riga bansani ba ko ince ban tabbatar ba se yau kande!..." Vip 1k normal 500 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank shedar biya ta nan 08101626484 ko M.T.N card. 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* Hajjaju Sharing fisabilillahi hilis ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *WATA KISHIYA* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *Littafin ma'aurata ne* SAADATU BINTU ABDULLAHIโœ๐Ÿฝ(writer of Kyautar Allah) *DEDICATED TO* *FEENERH MATAR SOJA (mutuniyatace itadin* Free page5 Hajiya kande duk tabi ta tsure tayi wiki-wiki da idanuwa jin hajiya saude na dangantata da mahaukata,cikin kwarewa da tafiyar da mutane ta fara magana idanuwanta na kn hajiya saude. ''Hajjajuna hauka kuma? Haba hajiya ai kinsan nide baxan kawo miki abinda ze cucekiba, kai nifa hajiya ji nakeyi tamkar uwarmu daya ubanmu daya, dande halitta ce Allah yayimu daban daban..." Hajiya kande ta karashe maganarta tana watsa hannu, hadi da lumshe shahararrun idanuwanta na gogaggun yan bariki wadanda daka kallesu zakasan idanuwan nata sun goge da burar maza iri-iri domin kuwa ga iskanci nan karara a cikin kwayoyin idanuwan nata, kai dagani kasan ita din shahararriyar yar bariki ce. Hajiya saude dake sauraren kande amma idanuwanta na kan yarinyar har zuwa yanzu faduwar gaba takeji sosai data kalli yarinyar ji takeyi ma kafafuwanta na neman gagarar daukarta, dan haka tabi ta sakarwa karfen matattakalar da hannayenta ke kai kaf nauyin jikinta. Hajiya saude taja guntun tsukin takaici ita fa ji takeyi kmr ta rufe kande da duka, duk zuciyarta ta cunkushe da wani mood da batasan wanne ne ba, saude ta kara gimtse fuska ta fara magana "Ai kande wallahi inda me hankali ma yabi, ke kam baki bi ba,...yaza ayi ince ki kawomin me aiki ki kama kawomin wannan me kyaun bayan tin a waya seda na gaya miki karki kawomin me kyau again gata kurma, ta ina zata dingajin maganar abinda akeso ta dingayi?" Hajiya kande tayi carab ta amshe da "Ai tanaji hajiya magana cede batayi bebiya ce,..." Hajiya saude da knta ya fara mata ciwo zuwa wannan lokacinnan sbda karadin mgnr kande dan kwata-kwata bata da nutsuwa, hajiya saude ta shafi goshinta da hannunta na dama still idanuwanta na kn yarinyar wadda kanta ke kasa, dukda faduwar gaban datakeji a kn yarinyar amma ta kasa dauke idanuwanta a kn yarinyar ta rasa dalilin hakan. Dagawa kande hannu saude tayi tana mecewa "Ai yanzu ke kande ba maganar matsalar rashin iya maganarta akeyi ba, magana nakeyi na kyaun datake dashi ko na gaya miki ado zanyi da ita ne? Ko ajeta zan inta kallonta? Nifa aiki zata dingamin, aikinma bani zata dinga yimawa ba mijina zata dinga yimawa abinci fa nace miki zata dinga dafa masa shi megidannawa..." Kande ta kara amshewa da "Eh hajiya nagane, ai kinmin bayani tin a waya kuma na fahimta, wallahi hajiya yarinyarnan ta iya girki ki gwadata a girkin ki gani ta kware a iya sanwa kama daga kan sanwar larabawa har zuwa tamu ta gargajiya, karki damu da itadin bebiya ce ko kyaunta karki damu dasu, ai hajiya wannan yarinyar ba iya kyaun jiki ta tsaya ba tanada kyaun hali da kyaun tarbiya uwa uba kuma ta iya sarrafa tukunya bar ganinta kankanuwarnan ai Allah ya dunkule mata baseera a cikin kannan nat..." Saude data gaji da kalaman kanden marasa kan gado ta katse ta ta hanyar dakatarwa. "Da Allah kande dakatamin knji bansan shiririta..." Kande taja bakinta tayi shiru hadi da zuru zuru, a zuciyarta se adduarh takeyi Allah yasa de tasamu yarinyarnan tasamu shiga dan ita kudin agency dinta kadai take tunani, da kuma wani abu de can daban wanda ta barwa kanta ita kadai. Saude taci gaba da magana cikin tsiwa da tsagal-tsagal irin de maganar nan ta marasa kunya wadanda basu san darajar dan adam ba. "Kinajina Kande wannan yarinyar batayimin ba ki sakomin wata kina ganin yarinya kamar mayya ke kyace ita tayi kanta in dauketa inyi me da ita? Ko so kikeyi in dauki wuka inje kasuwa inyi kirari in dabawa kaina? Nan fa gidanane na Aure ba gidan karuwai bane dazaki kawomin wannan me kyaun kmr yar Aljanu, banasanta gaskiya hankalina kwata-kwata be kwanta da wannan yarinyar ba ni ba ruwana da koda kurma ce dade mummunace dana dauka Amma wannan gaskiya bana santa, kuma ni baki taba kawomin me aikin dana tsana bama a lokaci guda kamar yarinyar nan, wallahi na tsaneta!'' Ta karashe maganar tana yatsina fuska idanuwanta na kn yarinyar, jin kalmar da matar ta fadi yasa yarinyar dagowa cikin hanzari ta kalleta nan idanuwansu suka hade dana juna cikin hanzari saude ta dauke nata kwayar idon saboda ji tayi wani abu kmr allura na neman tsokale mata ido!. Kande de jikinta ya mutu muruss ganin ba nasara...hajiya saude Ta bude baki zata ci gaba da magana wayarta tayi ringing daga jikinta dayake akwai aljihu a jikin rigar dazata sakko kasan tasa wayar a aljihun rigar. Hannunta tasa na dama ta ciro wayar a cikin aljihunta na daman, tana dubawa taga hajiya abulle ce ke kiranta video call data dinta a kunne take, ita sam bata kashe data in har wayarta na kunne to data dinta ma a kunne take. Dauka tayi nan take wata baqar mata ta bayyana ta cikin wayar amma sede ita bata bleaching sede fa akwai baki kmr an mata fenti danma Allah yasa akwai hutu ai da bazata ganu ba, tanada uban hanci irin na Saude, tanada mnyan ido sede jajayene marabar muninta da hajiya saude kadanne Hajiya abulle tafi sauden kyaun gani kadan Ammafa itama rugujejiyace komi wargajeje itama akwai tumbula-tumbula din nonuwa. "Kawata yakike ya gogan naki?'' Cewar hajiya Abulle me muryar gardawa itama kmr de muryar hajiya sauden. Saude ta amsa da "Lafiya lau hajjaju kede naki gogan ba labari kou?" Daga cikin wayar Abulle tace "Kede bari be dawo ba yana dubai har yanzu...amma Aini sharr ina nan ina warwasawata da beb dina a gefe..." Saude ta tabe baki kana tace "Uhum aike kinason harkar nan..." Hajiya abulle tayi murmushi tace "Inaso Ai rami da da rami dadinsu in suka hadu dabanne..." Hajiya saudeta kara tabe baki batare data karajan mgnr ba tace "kawata Wannan karan oganki ya jima, bakya tunanin ya hadu da wata su kulle?" Abulle ta sheke da wata uwar dariya irin ta manyan Azzaluman bosawan indian film kana tace "Wai meyasa hajiya kike manta nidake ko suwaye? Ke kinsan mazanmu komin kyaun mace in zasu ganta bata ishesu kallo ba mema zasuyi da wata mace haba hajiya kede kishi na rikid'ar miki da tunani har kikan manta su wayemu.." Hajiya saude tayi wani shu'umin murmushin makirci kumatunan nan nata suka motsa yayin da tayani muninta ya kara bayyana. "Hakane hajiya ni ai kin sanni da shegen kishi musammanma a kan AAsaraki wallahi nifa wani lokaci yadda kikasan na haukace nakeji nafijin dadih inta ganinsa nan kusa dani abujar nan dayake zuwa aiki baso nakeyi ba danma de nasan hannuna ne..." Cewar saude. Abulle ta kara bushewa da dariya a wannan karan seda danyan gold din hakorin makanta ya bayyana tace "Hajjaju kenan! Uwar gidan AAsaraki Aminiyar hajiya Abulle,,,to hajiya ke ba bada ramin gindi kikeyi aci ba se uban kishin tsiya..." Hajiya saude tayi saurin rage volume din wayar jin Abulle zata watsa mata zance, yau kwata-kwata ta manta batasa Bluetooth dinta ba, seda ta dago ta kalli hajiya kande da yarinyar wadda ke tsaye har yanzu idonta na kasa kande ma knta na kasa amma fa taji kome sukace, kawaide ta batsar ne kmr bataji ba, hajiya saude ta dawo da idanuwanta kn wayar ta kashema Abulle ido daya kawai irin de abinnan na rikakkun yan Duniya wadanda bariki ta Auresu, kana ta fara magana cikin kwarewa kai bakace ita ba bahaushiya bace. "ammm kinga hajiya me Aiki aka kawomin wadda zata dinga dafawa my love abinci amma sede yarinyar tayi kyau dayawa gaskiya bazan dauketa ba..." Hajiya Abulle dake cikin wayar wadda ke sauraren saude hadi da kallonta tace "kice a gaban mutane kike muke waya...." Saude tace "Eh..." Abulle tace "to ina ruwanki da kyaun me Aikin?'' Saude ta watsa mata wani kallo tace "Mijina fa zata dinga dafawa abinci, hajjaju kede kin sanni a kan kishi ni ko babbar mace inde zata dinga dafawa mijina abinci sena kafa mata manya-manyan sharudda balle wannan fa karama ce..." Abulle tayi murmushi tace "kede hajiya kina mnta abubuwa dayawa , wallahi kinsan AAsaraki ko macen datafi kowacce mace kyau ze gani a gabansa da wuya ya kalleta shifa mijinki beda wannan kallen kallen , ballema nasan be isa ya kalla ba tinda kinbi kin datse ko ina.." Hajiya saude tayi shiru tana nazarin kalaman hajiya Abulle ta dago ta kalli yarinyar setaji a ranta bazata iya daukar yarinyar ba gaskiya kawai zuciyarta bata kwanta ba tace "Eh dukda haka de hajiya kula da kaya yafi ban cigiya inji bahaushe..." Abulle tace "Okay sede hakan....ita Yarinyar zata kai shekara nawa?" Hajiya saude ta dago ta kalli yarinyar dake tsaye ta dawo da dubanta kn wayar tace "inajin batafi 15yrs ba ko tadanfi hkn zuwa 16yrs de da wuyama takai 16yrs...." Abulle ta kyalkyace da dariya tace "ashe ma karamar yarinya ce yar cikinki kike kokwanto a knta har haka hajiya? Me AAsaraki zeyi da yar cikinsa Allah natuba..." Hajiya saude tayi jim tana nazari tace "Kai hajiya hankalina be kwanta ba wai kuma bebiya ce..." Abulle ta kara kwashewa da dariya tace "Au nakasashshiya ce ashe,,,amma tanajin magana?'' saude tace "Eh..." Hajiya abulle tace "Ki dauketa inde zata miki abinda kikeso kawai...mu A masu aiki ai abinda kakeso inde za a maka kawai kake dubawa" Saude tayi jim hadi da satar kallon yarinyar se taji zuciyarta ta kuma karaya ita kadai tasan me take hangowa tasan bawanda ze fahimci meke kasan zuciyarta tace "No batamin ba hajiya, mtws hnklina be kwanta ba gaskiya, baride kiga yarinyar..." Ta karashe mgnr tana juya camera din wayar zuwa baya ta zuqo yarinyar ta yadda Hajiya abulle zata samu damar ganinta, zaro ido Abulle tayi taganta tsaf ita knta wlhi seda ta girgiza da kyaun yarinyar, dan bata taba ganin me sirrin kyaun da yarinyar kedashi ba..."kinganta?'' Cewar saude. Abulle "tace yeah..." Saude ta dawo da camera din wayar gaba ta zubawa Abulle ido itama Abullen idon ta zubo mata. "Ya kikace ?" Cewar saude. Abulle tace "gaskiya tanada kyau..but Amma innice ke hakan baze hanani daukarta ba saboda Ai tanada nakasa, in Banda Abinki ma koda bata da nakasa me babban mutum kmr AAsaraki zeyi da wannan yarinyar, afa matsayin bayi suke a gunmu masu mana aiki..." Saude ta shiga nazari iya nazari a kan maganar Abulle kawai kuma seta karajin hnklinta be kwanta ba tace "dear hankalina be kwanta ba...." Abulle tace "to ki batta kawai kmr ma ba nigerian bace kou?'' "Eh wai yan sudan ne...bari in sallamesu mayi waya back..." Saude ta fadi hkn hadi da katse wayar. Kande da yarinyar dasuke jinta suka bita da ido Ta nufa saman benen ta isa dakinta ta dauko kudi 10k ta dawo kasan ta mikawa hajiya kande tare dacewa "kawai inkin samu wata kya kawomin, cikin lokaci karki bata lokaci ko zuwa gobe ma ki kawomin in an samu bnda me kyau.." Hajiya kande data amshi kudin jiki na rawa tace "Tou toh hajiya Angode Allah de ya saka da Alkhairi Allah ya kara Sanki a zuciyar yallabai dadin dadawa Allah de ya karo miki lafiya da ni'imar can kasa kasan..." Jin tace ni'imar can kasa-kasan yasa hajiya saude data nufa hanyar komawa saman ta juyo ta kalleta ta girgiza kai dan tasan halin kande se A hankali, idanuwan saude na kan Yarinyar harta gama hayewa daga benen. Hajiya kande ta cusa kudaden da saude ta bata a cikin jakarta se uban murmushi takeyi, koda de taso tasamu abinda yafi hakan, tasa keyar Yarinyar tayi suka fice a gidan ta inda suka biyo ta nan suka fita suka tadda ma'aikatan wasu a cikin kiching wasu a waje, nanma kande ta kara musu tass-tass kana ta wuce yarinyar na biye da ita a baya, ma'aikatan gidan suka shiga yima yarinyar murnar ganin sun tafi ita da kanden, hkn na nuna musu ba dauketaba. Dai-dai hajjaju saude ta zauna gefen bed dinta kenan tunanin yarinyar ya kasa barin ranta, tana shirin kwanciya bisa gadon ringing din wayarta dake side bed dinta ta dakatar da ita daga kwanciyar, dubawa tayi taga gogan nata ne, tasan duk a kan mgnr me dafa masa abinci ne. matsawa tayi da hannunta side bed din ta dauki wayar hadi dayin picking call din ganin yana neman tsinkewa ta kara wayar a kunnenta na hagu. "Kince yau za a kawo maid din na duba dining room dina kusan 2tyms banga an ajiye komi ba...." Shine abinda ya fito daga bakinsa cikin dadd'ar muryarsa ya daki dodon kunnuwanta. Dajin yadda yayi maganar ta fahimci ya gaji da zama da yunwa , se taji tausansa ya ratsata saboda ai akwai dumbin sansa a zuciyarta. "Daman nasan abinda zaka tambaya kenan...Uhm An kawo maid din ni kuma naga batamin ba kawai an koma da ita...." Itace mgnr data fito daga bakinta zuwa kyawawan kunnuwan gogan. A dan hasale ya fara magana "duk wannan yunwar da nakeji har kinada choice a kn zabar me dafamin abinci? saboda ba cikinki bane kou? So kikeyi in mutu ne pls?'' Saude tayi shiru sbda yadda takejin muryarsa be taba mata magana da irin muryarba tinda ta kashe kadarinsa cikin sanyi yake mata mgna amma yau tajishi a zafafe hakan ya kara tabbatar mata daya gaji kwarai.... "Kinga inde ta iya girkin abinda nakeso kawai ki kira a dawo da ita yau yau dinnan..." Ya fadi mgnr cikin isa da zallar mulki hadi da bada umarni, be jira kome zatace ba ya katse wayar be tabajin haushin Saude a zahiri ba kmr yau, kwata-kwata ma yau gani yakeyi kamar bata da cikakken lissafi, abinda tayi ya tabbatar masa da bata damu da yunwar cikinsa ba, kanta kadai tasani. Vip 1k normal 500 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank shedar biya ta nan 08101626484 ko M.T.N card. 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* Sharing fisabilillahi. ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *WATA KISHIYA* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *Littafin ma'aurata ne pls* SAADATU BINTU ABDULLAHIโœ๐Ÿฝ(writer of Kyautar Allah) *DEDICATED TO OLIVIE ZAITOUN* Free page6 Hajiya saude ta sauke wayar a kunnenta byn ya katse kiran...rike wayar tayi sakeke a hannunta tana nazarin maganganun gogan nata, gaskiya yau ta tabbatar data kuresa dan Wallahi tana iya rantsewa da Allah be taba mata magana me cike da bada umarni ba tsawon 10yrs suna tare a zaman aurensu se yau...tunani tashigayi na yazata samu mafita, kuma ita gaskiya batason yarinyar nan da kande ta kawo mata,, kwata-kwata ranta be kwanta da ita ba, inta kalleta wasu abubuwa takeji a jikinta me tattare da firgici hadi da rrazana ta rasa dalilin hakan, maganganun hajiya Abulle suka shiga dawowa cikin knta na wayar dasukayi dazu,, idanuwanta na kan wayar dake hannunta amma zuciyarta na can kan tunani-tunani, hadi da nazarurruka, haka kawai ta tsinci kanta da dealing number din hajiya kande wadanda zuwa lokacin tini sun kai get na biyu, zuciyar hajiya kande se nazarirrika takeyi ita sam ba haka taso ba, bata sanma ta ina zata bullowa wani sirri dake kwance nasu ba a kasa yana bacci daga dukkanin alamu dole a tada wannan sirri dan tini an yanka ta tashi. securities din duk bakin ciki ya rufesu ganin an fito da yarinyar wato de ba a dauke ta ba, aiko sunyi bakin ciki ganin ga dadih iya dadih kuma ze wuce ya barsu musammanma salisu tantiri shifa yariga dayasa ran har room and falo din gindin yarinyar nan seya kutsa ya shiga tako ina kmr de yadda ake brushing teeth musammanma in yayi datti, haka yaso yayi da burarsa a cikin gindin yarinyar nan duk yafi kowa sa rai, aiko yafi kowa bakin cikin ganin hajiya kande da yarinyar sun fito,Allah yasani a lokacin dasukazo ficewa a get na farko ji yadingayi kamar ya jawo yarinyar jikinsa dan wallahi seda bindinsa dake cikin wando ya mike zumbur ya fara ambaliyo da ruwan zallar sha'awar yarinyar. Suna shirin isa ga get na uku wayar hajiya kande ta shiga vibrating din neman agaji, tsuki hajiya kande taja ga dare sunyi yanzu tasan ko fita daga anguwar ma aiki ne ja, kafin su isa bakin ti-ti se sunsha tafiya, duk haushi ya rufe kande na kiran da aketa mata a wayar, ba tare data duba ba, suka fice a bakin get na ukun securities din suka bisu da Allah ya tsare kande ta amsa da Amin kai kace abin fada ne, sbda a hasale take zuciyarta dugume take. Cikin sassarfa suka fara tafiya a kn layin yayin da haske ya haska ko ina bakace dare bane sede ba motsin rai ko daya a layin ba jama'ah, kasancewar GRA ne kuma ga dare ya farayi dan 8:50pm ake nema, kusan tafiyar 20mnt sukayi kafin suka fito titi Allah yaso sukayi sa'ah suna tsayuwa a bakin titin sega yar kurkura wato (napep) hajiya kande ta taresa hadi da gaya masa ''hayin rigasa zaka kaimu..." Jin ta ambato anguwa me nisan tsiya yasashi wucewa ba tare dayace komi ba. Hajiya kande tabishi da tsinuwa sbda wucewar da yayi be daukesu ba. Ba jimawa wani me napep din yazo kande tasake gaya masa hayi ze kaisu me napep din yayi jim sannan yace "gaskiya hayi tayi nisa.." kande tashiga hadasa da Allah da manzansa kanya ya temaka mata saboda dare ne ke karayi. Me napep din yaji tausayinsu kunsan namiji da mace, shi saboda ganin kyakyawar yarinyarnan yasashima ya tsaya amma ya tashi a aiki, amma daya ganta se yaji tamkar mashi akasa a baka aka harbo masa a kirjinsa. Dan matashin me napep din wanda a kalla baze wuce 30yrs ba Yace "Toh mama ku shigo..." Kande tace "toh dannan nawa za a baka?" Ta karashe maganar hadi da marairaicewa Me napep din da idanuwansa ke kan yarinyar nan dake tsaye kusa da kande ita ma shidin take kallo a zahiri amma hankalinta na can ga wani tunanin da batasan ma meyeba. "Bakomai ku shigo mama ai baze gagara ba..." Cewar me napep din. Kande ta washe baki danta kula tin tsayuwarsa yaketa kallon yarinyar. "Wallahi yarnan da babu kullalliya a kasa dani na ajeta a gidana na dinga hadata da manyan masu kudi mazannan kawai ana service da ita ana mikomin kudade abina...amma wane mutum wane kayansa!" Hajiya kande ta fadi hakan a ranta yayin da tasa kai cikin napep din kana yarinyar ma tashigo ta zauna still yar jakar ghana most go dinta na jikinta ta kankameta gam kai kace za a kwaceta a hannunta. Me napep yaja suka fara tafiya hajiya kande ta ciro wayarta daga bag dinta taga uban miss calls shiga tayi gun miss calls din tana fadin "yauni kande na shiga uku har miss call 80, ohh ni jikar mas'udu me yalo, uwar dan kande! wannan jarabar kira ya isheni...." Kande ke surukatanta ita kadai, yarinyar de se binta takeyi da ido. Idanuwan hajiya kande suka sauka a kan miss call din hajiya saude wadda ta mata kusan kira uku,, jikin kande har rawa yakeyi tayi dealing number din hajiya saude ttana me tunanin ko meyasa ta kirata kuma oho, a zuciyarta de tana adduarh Allah yasa hakarta ta cimma ruwa. hajiya saude dake zaune har lokacin bakin bed dinta tanata tunani tunani bayan ta kira hajiya kande har kira uku bata dauka ba kawai seta rike wayar a hannunta tanata nazarirrika gabaki daya ganin yarinyar nan ya gama dagula mata guntun lissafinta, ta rasama wani tunani zatayi,, tana cikin nazarirrikan ne kiran Hjya kanden ya shigo wayar ta, hannu takai ta katse kiran seta kirata back, bugu daya kande ta dauka yayinda hajiya saude ta fara magana "Ina kika ajiye wayar ne ana kira baki dagawa..." Kande tace " Wallahi Hajiya bansan kinata kira ba, wayar ce take cikin jaka kuma na cire karar shiyasa banji ba ranki ya dade tuba nake..." Saude tace "Okay kunyi nisa ne?" Kande tace "Aah ranki ya dade, amma de harmun hau abin hawa .." Saude tayi jim harga zuciyarta bataso tace su dawo amma ta yanke hukuncin kawai ta amshi yarinyar ko nan da 1month ne kafin kanden ta kawo mata wata... Jin tayi shiru kuma tana kan wayar yasa kande tunanin ko wani abinne dan haka tace "Ranki ya dade ko wani abinne ya faru?'' Saude ta dawo daga duniyar tunanin data afka hadi da sauke ajiyar zuciya tace "kande kawai ki dawomin da yarinyar..." Jin abinda tace yasa kande farin ciki a tsakiyar zuciyarta har seda ya bayyana a kan fuskarta. "To shikenan ranki ya dade gamunan dawowa..." Saude tace "Okay .." Ta katse wayar. Kande ta cusa wayar a bag dinta hadi dacema me napep din " d'ana dan albarka maidamu inda ka dakkomu dan Allah..." Me napep din daketa aikin tukinsa yace "toh hajiya kin fasa zuwa hayinne?'' Kande tace "aah ba fasawa nayi ba, inka kaini can inda ka dakkomu zanshiga wani gida in fito seka dawo ka kaini hayin, uzurine ze maidani..." Me napep din yace toh hajiya..." Ya juya kn napep din daman basuyi wani nisa ba, yana tuki yana kallon yarinyar ta cikin madubinsa, har suka isa inda ya daukesu hajiya kande tace ya shiga dasu cikin layin..ba musu me napep din ya shiga layin ammafa dabadan yarinyarnanba wallahi da bazeyi wannan tafiyar ba saboda shi a ka'idarsa 8:pm yake tashi a aiki...hajiya kande keta ma me napep din kwatance har suka isa bakin get din gidan yayi packing. Kanden ta sakko yarinyar ma sakkowa tayi duk tanajin me sukacewa ta waya kande da sauden, dan hatta da Maganar saudenma tanaji ta cikin wayar saboda wayar bata da sirri. Hajiya kande tace dame napep din tana zuwa yanzu zata fito insha Allahu me napep din da idonsa ke kan yarinyar yace "Toh bakomai hajiya..." Kande ta masa godiya kana suka nufa get din gidan, Securities din na ganin sun doso ba bata lokaci suka barsu suka shige get na daya, zuwa na biyunma har zuwa get na ukun salisu tantiri na ganinsu ya washe baki ya taso ya iso inda suke idonsa na kn yarinyar se tande harshe yakeyi yace yana fuskantar kande "Hajiya segaku kun dawo kuma..." Hajiya kande data gimtse fuska tace "Ehh wallahi hajiya ce tace mu dawo..." Salisu tantiri ya washe baki, red teeth dinsa suka bayyana, kana yace "Madallah hajjaju kice de nan zaki bar mana wannan kyakyawar..." Kande ta dago ta kallesa taga irin kallon dayakewa yarinyar daman tin sadda sukazo gidan. Hjya kande ta kara hade rai tace "Eh nace ehh a nan za a barta sede wannan ba hurumin dazaka lasa bace,... dan wallahi karkaga kaci yar ficikar me Aikinnan ladiyo dana kawo kwanaki na rufa maka asiri wallahi wannan rufin asirinka karka koyi magana da ita dan ba sa'arka bace, ruwa fa ba sa'an kwando bane, ka kiyayi duniya salisu tantiri.." Salisu tantiri yayi mamakin yadda ta ganeshi yashafa ta mantasa ne, sbda an dade dayinnabin. kwanaki hajiya kanden ta taba kawo me aiki wata yar mitsila wadda bazata fi 14yrs ba, tantirin salisunnan ya dinga lallabata yana cin yar mutane har yayi mata ciki ciki yakai 3month sannan tantiri yagane danya saba harkar cin matan mutane, shine yasamu kande sukayi settling ya bata 10k yace tazo ta dauke yarinyar a gidan da kyar kande ta dauketa bayan sunyi cikini na tsadar tsiya duk wata ya dinga bata 20k a albashinsa harya bata kudade 140k da kyar shima dan tace zata gayawa hajiya saude ne, yasan maganar taje gun saude to tamkar me gida ne yaji maganar kuma yasan in har megida yaji mgnr ze amshi hukunci shiyasa yasamu asirin ya rufu ruf, aka zubda cikin daya dirkawa yar mutanen, sannan suka rabu lafiya shida kanden. "Haba hajiya kande kefa tawa ce kn mance ne..." Cewar salisu tantiri dake mana yana kashe ido se shafar tumbinsa yakeyi da wayau da wayau yana shafo gabansa. kande ta daka masa tsawa cikin matseefa tace "Kai dallah rufemin baki bakin shege kawai gantalalle, maye, kaide damuwarka daya ce kasa bura a gindi, gindinma bana halak malak ba sena zina, dan iska kawai!..." Kande ta masa tass-tass. Ganin hajiya kande tana neman ta tara masa mutane yasa salisu tantiri rufawa knsa asiri ya kyaleta dan inya biye mata se uban kowa yasan sirrinsa dake boye tin tini, dan hk ya koma ya zauna hadi da basarwa danma Allah yasoshi basu san kn zancen ba yan uwan aikin nasa sundeji kande na masa tsawa. Kande tayi kwafa kawai taci gaba da tafiya yarinyar na biye da ita a baya, har suka isa kiching din ma'aikatan na nan inda ta barsu sukayi mamakin ganin dawowarta, ta kara binsu ta wankesu da zagi tass-tass, kana suka nufa cikin falon hajiya saude, a falon suka tadda hajiya sauden zaune ta daura kafa daya kan daya table din gabanta cike da kayan marmari na motsa baki. "Barka da hutawa ranki ya dade..." Hajiya kande ta fadi murya cike da maula. A takaice saude ta amsa da "yawwah...ku karaso..." Ta musu iso zuwa gabanta. Suka karaso suka zazzauna a kasan carpet din, kallo daya yarinyar tama hajiya saude tayi kasa da knta haka kawai taji kiyayyar matar a zuciyarta tin sadda ta daura idanuwanta a kan picture din matar. Hajiya saude ido tabi yarinyar dashi still se take tajin bugun zuciya amma ta dage tunawa datayi da maganganun hajiya Abulle itama da knta tasan ko tsirara mijinta zega mace baze taba ko kallontaba, dan tasan kishi ne kesata jin bugun zuciya a kn yarinyar. "Toh hajjaju gamunan mun dawo..." Cewar kande ganin saude ta tasasu a gaba ba tare datace komi ba. Hajiya saude takai apple bakinta ta gutsira ta jijjiga kafarta dake kan daya cikin isa kana ta fara magana. "Zan dauki yarinyarnan kafin de zuwa ki samar min wata, nan bada jimawa ba..." Kande tace "toh hajjaju..." Hajiya saude taci gaba da magana "Amma sede akwai sharruddan dazan kafa mata ai kince tana jin magana kou?'' Kande tahi wankan tsarki tayi carab ta amshe da "Eh tanajinki hajjaju gimbiyar mata..." Hajiya saude ta kara gyara zama tana fuskantar yarinyar cikin kallon tsana hadi da bakin cikin kyaun da Allah ya tara ma yarinyar. tace "Ke kina jina Kou?'' Yarinyar ta dago ta kalli hajiya Saude hadi da daga mata kai alamar ehh. Hajiya sauden taci gaba da magana "Zaki dinga dafawa mijina abinci ai kn iya girki sosai kin iya farfesun busashen kifi hkou?'' Yarinyar ta daga mata kai alamar eh. Saude tayi jimm idanuwanta na kn yarinyar tunani takeyi ta ina za ayi aiki da bebiya wadda bata magana sekace de duk duniya an rasa masu aiki, ita da gogan ze Amince dame aikin kamfani ma aka daukar masa wadda ta iya girki sosai ba wadannan locals din ba, amma ina shi locals din yakeso. dan guntun tsuki taja kana taci gaba da magana idanuwanta na kan yarinyar "Kin iya karatu da rubutu na hausa?" Yarinyar ta daga mata kai alamar ehh hajiya saude ta dawo da dubanta kan kande tace "Wai haka ta iya karatu da rubutu? Ko karyarsu ce dasuka saba dan masu aikinnan duk makarya tane'' Kande ta amshe da "Kwarai ma kuwa hajiya...ai tayi makaranta fa ta gwabnati irin ta bebaye tayi makaranta sosai nan har rubutu da karatun turancin dana hausa kakarta tace ta sosai, tafa gama sacandari, sannan uwa uba tayi karatun Allo saukarta biyu na alqur'ani ne girma, bakin talauci nefa yasata fitowa aikinnan hajiya,..." Cewar kande data kara da fadi ba a tambayekaba. Hajiya saude tace "okay to abin zezo da sauki tinda ta iya karatu da rubutu,,, za a baki komi na abinda zaki dinga dafawa mijina a rubuce kama daga kan abinda zeci dasafe zuwa kan abinda zeci da rana da daddare da time din da ake ajiye masa komi da komi a kn dinning, ki tabbatar da kinyi komi in time banasan abinda ze batawa mijina rai sannan becin gishiri a abinci duk de za a baki a rubuce ki tabbatar kinyi komi a kn ka'ida kinajina kou?" Yarinyar ta daga mata kai alamar Toh.. Hajiya saude dake kallonta har zuwa lokacin kiyayyar yarinyar nata yawaita a zuciyarta, taci gaba da magana "Ka'idojina sune na farko karki kuskura wata magana ta shiga tsakaninki da mijina bayan gaisuwa, kin ganni nan dago ki kalleni da kyau!'' Yarinyar ta dago ta kalleta hajiya saude ta nuna knta da yatsanta hadi daci gaba da mana "Kin ganni ko banda mutumci inde a kan mijinane babu irin abinda bazan iya aikatawa ba a kan mijina, dan wallahi har kisan kai zan iyayi a kan mijina..." Yarinyar ta kure hajiya saude da ido sosai zuciyarta cike da firgici yayin da idanuwanta suka bayyana abinda ke zuciyarta wato tsoro da firgici. Hajiya saude ta daga mata kai alamar tabbatarwa. Hajiya kande ma seda ta firgita dajin furucin hajiya sauden batasha halin nata ya wice inda take tunani ba se yau. Saude taci gaba da magana cikin isa " banda kirki a kan mijina amma in kika kiyayemin mijina zakiyi aikinki ba ruwana dake saboda bani kikewa aiki ba mijina kike yimawa sede a karkashina kike, amma ko haduwa ba kullum zamu dinga yiba, sede kullum a ka'ida se duk ma'aikata sunzo sun gaisheni dasafe da daddare, kinji ni da kyau kou?'' Yarinyar dake kallonta da saurarenta ta daga mata kai alamar "eh.." Har zuwa lokacin firgici da razana basu barta ba. Hajiya saude ta kara ballar apple din dake hannunta tana masa wata iriyar tauna ta rashin mutumci a cikin bakinta kana taci gaba da magana. "Sannan Kullum ki kasance cikin tsafta, duk sanda zaki shiga kiching yima mijina girki ki tabbatar dakinyi wanka kinga sau uku zaki dinga wanka a rana kenan kou?'' Yarinyar ta daga mata kai alamar eh. Hajiya saude ta mata wani kallon dayasa yarinyar yin kasa da knta ganin zallar rashin mutumci a cikin kwayar idonta. "Banasan kiyi kwalliya ko kadan a wannan fuskar taki, kullum ki kasance cikin hijjabi dare da rana da safiya, ki dinga sa hijjabi har kasa kinadasu ko a tsiyace kikazo kema?'' Yarinyar ta dago ta kalleta zata girgiza kai hajiya kande tayi saurin cewa "Ai a tsiyacen tazo hajjaju sede in a bata hijjaban ade temaka kmr yadda aka saba..." Saude ta taba baki tace "Okay zansa laraba ta bata, sannan za a nuna mata dakinta na kwana,..ki kara ja mata kunne a kan mijina kafin ni na mata babban jan kulle, Dan banda mutumci hanyarma da mutumci yabi ni ban bi ba, karta kuskura ta dinga jimawa a side din mijina, inta kai masa abinci fita zatayi inya gama zuwa kmr 3h se taje ta kwashe komi ta gyara inda ya bata domin besan kazanta haka itama ta tabbatar da tana tsaftace knta, tanasa turare kwalliya ce kadai baza tayi ba, sannan a dinga brush dan bamusan kazanta nida mijinnawa,, in bnda ma kaddara dashi abinda yakeso megidan ai wannan yafi karfin ta dafa masa abinci.. " saude ta karashe maganar tana yatsina fuska. Hajiya kande ta amshe da "Dama mana hajiya yo Allah na tuba Ai mijinki babban mutum ne yau ko yan indian yakeso su dafa masa abinci ai ze samu, Allah na tuba kudi nefa tako ina Allah ya baku.." Saude ta yamutsa fuska tace "kundeji sharuddana kou?" Kande ta amsa "Anji ranki ya dade kuma dole abi ko ince anbi ma tini..." Hajiya saude tace "Yafi de...ynzu ku tashi kuje side din masu aiki kice larai tazo inasan ganinta dan dole wannan dund'um din seda waya sbda ta nan za a dinga mata messages din abinda zata dingama mijin nawa..." Kande ta karbe da "Dundum ma haka take wannan ai tafi dundum..." Saude ta yatsina fuska kana tace " nan zaki kwana ke kande ?'' Hajiya kande tace "Aah hajiya tafiya zanyi me napep ma na can yana jirana..." Saude tace "Okay ba dmwa ku tafi ki turomin laran de inajin yau yarinyar zata fara Aikinta mugani ya nata hannun yake..." Kande da tini suka mike tsaye ita da yarinyar ta kara amshewa da "Dama mana ta fara hajiya to meye amfaninta ai daman aikin tazoyi ba hutu ba, hutu aise ku dakukaci kuka tara..." Hajiya kande ta fadi zuciya cike da rashin imani. Saude ta tabe baki hadi da lalubar Aljihunta ta lalubo kudi yan dubu dubu kusan dubu talatin ta mikawa kande, kande ta tsugunna ta amshe jiki na rawa ta shiga antayo mata godiya ruwa ruwa, hajiya saude bata bi ta kanta ba tace "Sannan kudin aikin yarinyar nawa za a bata?'' Kande da bakinta yaki rufuwa saboda farin cikin kudin da saude ta bata tace "toh hajiya a bata abinda kikaga ya dace..." Hajiya saude tace "Okay...ya sunan yarinyar ne?" Kande tayi jim tace kai na mnta sunanta da wahala gaskiya. Saude ta daga kafada irin ko a jikintannan daman ita ko tasan sunanta ba amfani ze mata ba dan sunan duk ma'aikatanta daya ne a gunta Wato Ke\kai. Hjya Kande ta karama hjya saude godiya kana suka fice a falon, ta kai yarinyar gun sauran masu aikin nan wajen kiching sannan ta gayawa larai hajiya saude nason ganinta cikin hanzari larai ta tafi amsa kiran madam dinta. kande ta tafi cikin murnar abinda take bukata ya tafi dai-dai ko tace abinda aka sata,se hamdala takeyi a zuciyarta tana tafe tana waiwayon yarinyar , haka kawai kuma taji zuciyarta na cike da tausayin yarinyar, bata taba kawo me aiki taji tausayintaba kmr yadda taji tausayin wannan yarinyar har zuwa kasan zuciyarta, a hk ta fice a gidan zuciya cike da murna data fito tasha bazataga me napep din ba se kuma akaci sa'ah taga be tafi ba ashe yana nan yana jiranta hakuri ta bashi na barinsa datayi yanata jiranta, bakomai yace yana me jiran fitowar yarinyar danshi sbda ita ya tsaya jira da baze ma jirataba a wannan uban dadewar datayi, ganin hajiya kande ta shiga bega yarinyar ta fito ba. yasashi tambayar ina dayar dasuke tare. Hajiya kande tace " daman ai aiki na kawo ta tana cikin gidannan..." "Allah sarki..." Cewar me napep din, a zahirin gaskiya Sam me napep din ba haka yaso ba, yaso ya sake ganin yarinyar haka kawai yakejin san yarinyar na ratsashi. Wayarta dake cikin jaka ta dauko tayi dealing wata number wadda bata da suna se J kawai aka rubuta a kn sunan, hajiya kande tayi dealing number din bugu daya aka dauki wayar, hajiya kande tace "wasikarnan a gayawa me aikenta ta isa inda akeso ta isa fa akwai yar matsala ..." Daga cikin wayar akayi murmushi muryar wata dattijuya wadda a kalla zata girmema hajiya kandenta fara magana. "Alhamdulillahi karki damu da matsalar tinda tasamu mazauni kawai shikenan... muna fatan wasikarnan ta isa inda akeso ta isa domin aji dadin karatunta..." Hajiya kande murmushi tayi tace "Insha Allahu damo ze isa ga harawa...ai matsalar dama ba babba bace, tinda mun kaiga ci, a fari kin amsar wasikar akayi..." Daga cikin wayar dattijuwar tace "Alhamdulillahi kice ansha gwagwarmaya?'' Kande ta amsa da "Ai kadan ya rage wasikarnan ta yage ba tare da an karan tata ba....ammafa insha Allahu zama daram, wai me nakuda tasamu katifa..." Dattijuwar dake cikin wayar ta kara sautin murmushinta hadi dacewa "Bi izinillahi...yanzu zan idda sakon zuwa inda akayi aikensa , kema kuma taki wasikar na nan tana jiranki, domin kuwa zakisha tukuicin hidima..." Hajiya kande ta washe baki zuciyarta cike da zallar farin ciki tace "Godiya nake kuma a mikamin godiya bisa godiya...fatanmu de yanzu muji iska ta dauki farar takaddar nan ta isar da ita inda mukeso..." Daga cikin wayar dattijuwar matar tace "Inde kere na yawo zabo na yawo ai dole ne wata rana a hadu mujede zuwa..." Hajiya kande tayi yar dariyar nasara kana sukayi sallama da niyar kome ake ciki in an idda sako ga wadda tayi aiken takaddar kande zataji komi. Nafa gaya muku akwai kulalliya a kasa amma baza ku fahimta ba se nan gaba. *Vip 1k posting kullum normal Group 500 posting bayan kwana daya-daya 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank shedar biya ta nan 08101626484 ko M.T.N card ta nan 08101626484.* *LITATTAFAN MARUBUCIYAR* KYAUTAR ALLAH INSO CUTA NE DA BAN SANTA BA BOYEYYEN AL'AMARI YAR DANDI CEH ABD NOW WATA KISHI I'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *WATA KISHIYA* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *Littafin ma'aurata ne* SAADATU BINTU ABDULLAHIโœ๐Ÿฝ(writer of Kyautar Allah) *DEDICATED TO SAYYADA SIDIYA KANO* Free page7 Larai na isa Falon hajiya Saude byn an mata iso ta shigo ta taddata hajiya sauden inda su Kande suka batta zaune tana karkada kafa cikin izzar mulki, se cin kayan marmarin dake gabanta takeyi, ita daman inkaxo gidanta ko ruwa bata cewa a bata, shiyasa kande tayi dabarar zuqe lemu kwali daya dan tasan ba bata ko ruwa za ayi ba, itama ta lashi arziki. Jiki na rawa Larai ta iso ta zube kasa ta koro ma uwar gijiyar tata gaisuwa... ko amsa gaisuwar hajiya saude batayi ba ta tsaya tana karewa laran kallo baka ce ita tanada kyau dai-dai misali a kalla zata haura 35yrs, yawancin masu aikin gidan du zawwarawa ne, sbda acewar hajiya sauden sunfi juriyar zama da ita, dan kananan yarannan bala"in musu yawa yakeyi, ga uban aiki ga matsalolinta dan hatta da bangon gidan duk se anbishi an gogesa da sinadarai kullum da kullum koda kuwa beyi datti ba Tin 5:30am ma'aimatan gidan ke fara aiki a cikin gidan side dinta kadai sbda girmanda da uban falunan data tara se a kai 12:pm ana gyaransa, dan a kallah falunanta sunkai falo shida uku a kasa uku a sama, bedrooms dinta kuwa sun kai goma bakwai a sama uku a kasa, wasu bedrooms dinma bata Taba shigarsuba, amma dolen dole a gyarasu koda bata shiga ba, ga gida ba karamin gida ba, shiyasa takeda yawaitar ma'aikata, da ace tana sassauci da aikin yazo musu da sauki amma sam bata da sauki a duniyarta ko misqala zarratin, ba rahama a lamarinta. Hade rai hajiya saude tayi still tana karewa laran kallo kai kace yau ta fara ganinta, larai ko tini tayi kasa da knta tasan dalilin dayasa hjya saude take binta da kallon tako ina. "Ke baki da hijjabine kike yawo haka kasake-kasake dake koso kikeyi mijina ya shinshinokine dan yarannan ba haline daku ba shegu kunzo aiki kuna karewa mazan mutane kallo, mayun maza yan iska kawai..." Larai tayi shiru inda sabo ta saba da rashin mutuncin saude wanda yafi haka ma, dan haka ta toshe kunnenta kawai, sam ma batasan ba hijjabi a jikinta ba ta iso falon nata, jin ance tana kiranta yasata gigicewa batasanma ba hijjabi jikinta seda ta fara binta da kallon ta fahimci hakan. "Bari ki sake in kara ganinki haka nan ba hijjabi zaki ci durun uwar uban kakan ubanki!, bake ba duk sauranma ki kara jadda da musu , yan iskan banza kawai shegu yayan karuwai mayun maza mabukatan maza kawai!'' Larai ta kara kasa da knta bata da katafus cikin kasa da murya tace "Ayi hakuri mommy..." Hajiya saude ta watsa wata uwar harara hadi dacewa a hasale "hakurin kanin ubanki ne daza kice inyishi shegiya da ido kmr na agolar nufawa..." Larai taja baki tayi gum hajiya saude tayi kwafa hadi da mikewa da kyar ragadadan cikinnan nata se up and down yakeyi, ga uban nonuwa rigija-rigija dasuka iso ga tumbin nata, sunbi sun kara kwanciya, kwara slifas din zuwa toilet a kansu, duk sun lakume kwata kwata nonuwan nata basu da lasisi. Cikin takunta me firgita muminai ta fara tafiya a falon ta nufa hanyar upstairs tana fadin "ke taso ki biyoni ...." Larai ta tashi jiki na rawa ta biyota a baya har suka haye upstairs din, suka isa bakin bedroom din hajiya sauden ta shige ita kuma larai ta tsaya a wajen ta tsugunna a kasa, domin ba a shigar ma hajiya saude daki mutum daya ke shigar mata daki shine me gyara mata dakin wato Samuel me dafa mata abinci Igalah ne shima daga can garinsu ta taho dashi. Bata fi 10mnt data shiga dakin ba ta fito hannunta rike da waya kirar infinix sabuwa dal hot8, a ka ida duk me aikin daxa a kawo gidan daman akwai saffin wayoyi android duk after 6months se an kawosu dayawa saboda bawa masu aiki amma ita saude bata bayarwa sam, yauma abinda yasa ta bada saboda ganin yarinyar bebiya ce bata san komi ba dole seda waya, kuma a ka'idar gogan duk me dafa masa abinci dole a bata waya. Mikawa larai tayi kwalin wayar, jiki na rawa laran ta amsa, hajiya saude tace "Wayar nan ki kaiwa yarinyar nan da aka kawo yau nasa sim a wayar.." Larai tace toh ranki ya dade..." Hajiya saude taci gaba da magana "Ki dauki key din dakinnan na waje ki dakko hijjabai guda goma zumbula zumbula ki bawa yarinyar sannan ki kara da gaya mata sharud'ana, ki kaita dakin daya zamana mallakinta ne n kwana...'' Larai ta amsa da Toh....saude taci gaba da magana " ki nuna mata kiching din da ake dafawa Saraki abinci itace zata dinga dafa masa abinci ke knyi aiki dame dafa masa abinci tada, ki nuna mata komi da komi sannan ki bata takaddar abubuwan dayakeso dasafe da daddare da rana a jere, ki gaya mata komi de dayake bukata, sannan ki dauko komi komi da ake bawa me aiki na bukatuwa ki bata, ta farayin wanka kafin ki fara nuna mata komi knji ni kou?'' Cikin hanzari larai ta amsa da "Eh naji ranki ya dade..." Hajiya saude taci gaba da magana "Yau nakeso ta fara aikinta ta masa abinci mara nauyi macaroni dinsa da farfesun kifinsa, ai akwai komi nasa a store dinsa kou?'' Cikin ladabi Larai dake durkushe a gaban hajiya saude tace "Akwai naga jiya ma an sauke komi nasa na amfanin abincinsa..." ( Dayake duk ending month se an kawo komi na bukatuwa gidan kama daga kn abincin hajiya saude har abincin masu aiki zuwa kan abincin shi gogan danshi ba komi yakeci ba na nigeria hatta da ashanar kiching din da ake dafa masa abinci duk daga waje ake kawosu saboda ya riga ya saba da abincin can tin scul da yayi a kasar fararen fata) Hajiya saude taci gaba da magana "toh ta fara komi yau a dafa masa macaroni da farfesun busashen kifin dayakeso da Allah ayi sauri, tashi kiyi hanzari ke!...." Ta karashe maganar hadi da daka mata tsawa cikin hanzari larai dake rike da wayar ta tashi a guje ta sauko daga benen. Hajiya saude ta tsaya bakin kofar tata nan tayi tsaye tana wasu tunanunnuka tayi kuri da idanuwanta a guri daya, tafi karfin 20mnt a tsaye a bakin kofar tata kana ta juya ta shige dakin nata zuciyarta duk a dagule ta rasa dalilin dayasa ganin yarinyar nan ya daga mata hankulanta hadi da dagula mata lissafe-lissafenta. Larai ta samu Yarinyar inda ta batta nan cikin sauran masu aikin tajawo mata hannu tana rike da jakarta, yarinyar tabi larai da ido itama laran ita take kallo a zuciyar ta tace "Kai Allah yayi halitta a nan...kwankwatsi!" Direct larai dakin daze zama na kwananta ta fara kaita, yarinyar ta tsaya se bin dakin takeyi da kallo dakine me kyau wanda ke dauke da madaidaicin gado na kwanan mutum daya da bedside dinsa guda biyu, se Waldrop me murfi biyu, akwai dan karamin TV amma dagani ba a kunna sa ko ada can dan hk da wuya ma in yanayi, komi na furniture din dakin dark purple ne haka labukayen dakin ma light purple ne. Larai ta gyara mata dakin shap-shap sbda kurar da yayi. kana laran tasa mata yar ghana most go dinta a cikin Waldrop din, yarinyar ta zauna gefen bed din tana me karema dakin kallo akwai komi na bukatuwa a dakin. Larai ta mika mata wayar da Sauden tace a bata yarinyar ta amsa tana me zubowa larai ido alamar tana neman karin bayani a kn wayar, dukda taji hajiya tace daman za a bata waya . "Hajiya ce tace a baki wayar ai kin iya waya kou?'' Yarinyar ta daga mata kai alamar Eh, larai ta bita da ido tana mamakin ganin har yanzu yarinyar bata mata magana ba, ita kadai ke rawarta da kidinta, mikewa tayi ta fice a dakin hadi dacewa ina zuwa....'' Yarinyar ta daga mata kai alamar toh...hadi da duba wayar da laran ta bata taga wayar a kunne take, contact ta Shiga taga numbers guda biyu daya an rubuta Alhaji AAsaraki dayan an rubuta Hajiya saude, duk sauden ce tasa numbers din a wayar. Daman a ka'idar AAsaraki duk me dafa masa abinci se an bata waya wannan dole ne, kuma seya zamana yanada number dinta, ta yadda ze dinga gaya mata abinda yakeso da abinda bayaso, rayuwar dasukeyi shida saude kmr rayuwar turawa ce ba ruwan miji da mata ammafa ita matar tanada ruwa da mijin dan duk abinda yakeyi zuciya da kwanjinta na knsa itade babban tashin hankalinta taji labarin ya kalli wata wayyo shine babban tashin hankalinta, amma bata taba ko jin labarin ya kalli watan ba itama da kanta tasan shi mata basa gabansa hidimar gabansa kawai yakeyi, ita kuma tana Aikin hidimar kishinsa..... Kyar yarinyar ta tsayar da idanuwanta a kan number din dataga An rubuta AAsaraki, se maimaita sunan takeyi a ranta. A hk larai tazo ta sameta hannunta duka biyu rike da ledoji. Larai ta karaso yarinyar ta ajiye wayar a bedside hadi da zubowa laran ido, duka ledojin larai ta ajiye a kn gadon, ta cicciro hijjaban ledar farko, ta nuna mata manya manyan hijjabai ne masu azabar kyau kuma se laran ta zabo mata colors masu kyau, maron, pink, ash dark, sky blue, golden, pusher pink, black, dark blue, Army green, brown, sune kalolin hijjaban. Yarinyar tabi Army green din da kallo shine best color dinta army green, dark green, blue light, and dark butter milk, sune favorite color dinta. "Wannan naki ne su zaki dinga sawa kullum da kullum ki kasance da hijjabi sede in a kiching in kina aiki tinda baza kiyita fama da hijjabi ba ga aiki ga hijjabi seki cire hijjabin naki in kika gama aiki seki dauko kisa knji?'' Yarinyar ta daga mata kai alamar eh. Larai ta dauki hijjabs din tasa mata a Waldrop din, kana ta bude leda ta biyu wadda ke dauke da soso, da sabulun wanka na Detol dozing biyu mnya, se brush da Colgate, da Man shafawa me gurguwa guda shida manyan kwalbar, se man kitson soulmate rabin dozing, se turaren hammata guda shida, sannan se turaren jiki dozing daya, se panties dozing daya da pad din always itama dozing daya, se takalmi slifas irin na yan hudu guda biyu. A ka'ida abubuwan da AAsaraki yace a bawa ko wacce me aiki yafi haka amma ita Sauden ce ke bada san ranta sauran abubuwan tayita ajiyarasu saboda mugun hali da bakar zuciya kuma babu abinda zatayi dasu, har atamfofi guda ashirin ashirin ya dace a dinga bawa ko wacce me aiki in aka kawota gidan amma ina ita gimbiyar yan wadannan abubuwan kadai take bada izinin a bayar. Bayan larai ta gama nunawa yarinyar komi ta bata sabulu daya a cikin dozing biyun sabulun da aka bata da soson wanka tace taje tayi wanka, sauran kayayyakin ta kwashe tasa mata a Waldrop din. Yarinyar ta isa bakin kofar bathroom din se kuma ta dawo ta bude Waldrop dim da Larai ta ajiye kayayyakin ta dauki brush da Colgate din, ta zuge jakarta ta dauki dan zanin dazata daura in tayi wankan, kana ta nufa bandakin larai na kallonta a zuciyarta tace "Dagani yarinyarnan zatayi tsafta..." Mikewa laran tayi ta isa bakin kofar toilet din tace "Kiyi hanzari ki gama..." Yarinyar ta taba kofar alamar taji, larai ta fice a dakin tana mamakin yadda har zuwa lokacin yarinyar bata mata magana ba. Zama larai tayi a bakin kofar dakin tana me jirn fitowar yarinyar daman ta fito daga dakinne danta bata guri intayi wankan ta samu dmr kimtsawa....seda larai ta farajin motsi alamar yarinyar ta fito harma ze isa ta shirya kana ta shigo dakin, tasameta tsaf tana sanye da doguwar rigar material A-shape material din ya amsheta kwarai da Aniya, kasancewar color dinsa,Army green ne irin dark dinnan sosai me adon flowers light green ba karamin amsarta kalar yayiba, abinka da farin mutum kalarsa komi akasa mata kyau yake mata, se kamshin turarrukan da aka bata takeyi. Larai ta zubo mata ido kyar kirjinnan nata cike luntsum-luntsum da nonuwa tsayayyu wanda hatta da kan nonuwan duk ana gani kasancewar rigar taso ta dan kamata, dukda rigar taji jiki ammafa ta mata tsananin kyau. Kasancewar kanta ba dankwali hakan ya bawa larai damar ganin cukurkudadd'en sumar kanta wadda ta zubo mata har gadon bayanta zuwa duwawuknta mnya-manyannan wadanda suma suka cika rigar dake jikinta. "ya subhanallahi!'' larai ta fadi a bayyane yayin data karaso ta shafo sumar kn yarinyar matsalar gashin ba gyara, a farko larai tasha gashin doki ne seda ta taba ta tabbatar da gashin yarinyar ne, mamaki ya rufeta ta rike baki tana salallami hadi da salatuttuka "La'ilaha ilallahu ni Laraiยฒร—, oh muna ganin indian a TV yau ga Indian har gida Allah ya kawo mana ita..." Jin abinda larai tace yasa Yarinyar yin murmushi hadi da mikewa tsaye ta dukunkune sumar kan nata ta dauresa larai na tsaye tana kallonta se doko salallami takeyi hadi da hailala wasu tayisu completely wasu kuma ina, daman bata iya ba dan bashan inuwan Mkrntar allo tayi ba sbda kauyensu kauyene na karau, burin iyayensu in suka haifa yara mata sukai 10yrs su musu aure sam iyayen yara basa nemawa yaranasu cigaba dukda akwai makarantun gwabnati a garin, da isilamiyoyi amma sam su yan garin basa zuwa da Anga yarinya ma tana zuwa boko shikenan za a hau gulma ace tazama yar iska me bin maza(Allah ya rabamu da jahilci wanda yafi hauka wuyar magani) "ke yarnan ya sunanki ne dan Allah? Amma daga indian kikazo ko?'' Larai dake tsaye ta zubo ma yarinyar wadannan tambayoyin masu cike da sambatu hadi da dimauta, itafa tinda uwarta ta haifota bata taba ganin farar fata bama face to face kamar wannan yarinyar ba se yau shiyasa ta dimauce iya dimauta. Yarinyar data juyo ta kalli Larai ta sakar mata murmushi hadi da kokarin bude baki ta fara magana cikin karyewar harshe hade da bebanta, se a lokacin matar ta fuskanci ashe bebiya ce, wani irin ruwan maliyar tausayin yarinyar ne yayi tsalle ya wanke ma larai zuciyarta nan da nan se taji madarar tausayin yarinyar ya wanke mata makoshi, kawai se taji idanuwanta na cikowa da ruwan hawaye, ta girgiza kai hadi dacewa ''Oh duk wannan halittar da ubangiji ya zuba, ga baya ga tudu biyu luntsum-luntsum, ga madubi me kyau, mace iya mace, kaya iya kaya , Amma Allah ya tauyeta ta hanyar magana Allah sarki!'' Cewar larai murya cikeda tausayi, nan da nan hawayen tausayi hadi da imani suka wankewa laran fuska yarinyar takai hannu ta share mata hawayen sbda duk tanajin me laran ke cewa, hijjabin larai ta dauko ta bata black color cikin sabbin hijjabs din da aka bata, tasaka hijjabin yaxo mata har zuwa kasan kafafuwanta, sosai hijjabin ya amsheta ya mata kyau ainu. ganin time na tafiya yasasu ficewa a dakin, suka nufa kiching, da kiching din da dakin nata ba nisa ita dakinta ba kusa yake da dakunan masu Aiki ba, an wareshi ne daban kuma yafi ko wanni dakunan masu aiki kyau a ciki. Suna isa kiching din nan yarinyar ta saki ido tana kallon ikon Allah da zallar dukiyar da aka zubawa kiching din gashi wani irin fadede dashi danse mutum talatin su tsaya a cikinsa ba tare daya cika ba, an zuba komi na bukatuwa a kiching din, duk kayan furniture din kiching din dark green ne hkn ya kara daukar hankalinta a kyaun kiching din. Larai ta shiga nunna mata komi da komi, kama daga kn kiching har zuwa kan store da dakin da kulolin da ake zubawa gogan abinci suke, dakine guda wanda ke cike da manyan kuloli na Alfarma bawai na kananun alfarma ba guys i mean alfarma wadda ta amsa sunanta alfarma ba muna Alfarma ba Alaji, kyaun kulolin ya ratsa yarinyar tin a nan ta lura komi de na mutumin nan is perfect and nice, hakan ya bata tabbacin shi din special guy ne. A gaggauce larai ta fiddo mata da macaroni da kifinsa busashe da kayayyakin vegetables da komi dazata bukata har tagama fiddo mata da komi yarinyar idanuwanta na kan wasu kwalebaninndake cike da kayayyakin spaces irin wadanda ta saba gani tin a kasar ta, sede tayi mamakin ganin larai bata bata dasu ba. "Yawwa ba asa masa gishi a abinci knji kou?'' Cewar larai yarinyar ta daga mata kai alamar Eh, daman ita de larai ba gane maganar bebaye takeyi ba shiyasa tanaso ta tambayeta abubuwa da dama amma ta hadiye, kasancewar tambayar data mata a dakima data fara mata magana gaza gane me take nufi tayi, dan haka ta hakura ta hadiye tambayoyinta ta barwa cikinta Amma fa jikinta na bata yarinyar nan special ce ba local ba. Larai na gefe tana kallon yarinyar ta fara ayyuknta cikin natsuwa hadi da sassarfa hkn ya bata damar gano yarinyar nada zafin nama, a natse take aiki amma kuma saurin aiki ne da ita. Larai na kallon yarinyar ta hada komi ta daura a kn gass hadi da kunna fan din dake saman gass din wadda ke zuke kamshin tiririn abinci ta yadda kamshin baze taba fita waje ba. Larai tayi mamakin yadda komi da yarinyar ke amfani dashi a kiching din cikin kwarewa take amfani dasu, dagani de komi ba sabo bane a gareta, larai na gani ta isa ta dakko wadannan glasses bottle din robobin spaces din daba me amfani dasu se ita da aka kawo yau-yau, har laraba ta gama ayyukanta a gidan na tsawon shekaru bata taba amfani da wadannan spaces din ba, amma duk bayan wata daya za a zubar dasu asa wasu a nan gurin, se yau rana daya taga yarinyar ta dakko duka kwale banin spaces din ta bude hadi da duba rubutun kasan ko wanne, ta diba ta zuba kala biyar a girkin guda uku kuma a cikin farfesun busashen kifin, larai na kallonta bata dakatar da ita ba, tana gani ta bude frij ta dauko wani abu a cikin ledarda ta kamfani shima duk kayan vegetables ne, amma laran bata taba ganin anyi amfani dashi ba se yau, yarinyar ta wankesa tasa a cikin farfesun kifin, azabar kamshi ya kara rikirkid'a larai, se hadiyar miyau takeyi kwat-kwat. Yarinyar ta gama girkin tsaf cikin kwarewa, larai jiki na rawa tazo ta diba kowanne taci nan ta kara jinjinawa yarinyar domin bata taba cin abinci me dadin wannanba. Larai ta nunnuna ma yarinyar kulolin daza tasa farfesun da dafadukan macaroni. Yarinyar tazuba komi cikin tsari, kana ta hada masa Apple joice ta zuba a cikin hadadden jug dinsa me kama da danyan gold, larai de na tsaye tana kallon ikon Allah yarinyar ta gama komi ta hada a kn kayataccen trea hadi da plates da spon da de komi daza' abukata, ta hada masa, suka nufa side din nasa ta kofar baya, knocking sukayi a falon sukaji shiru dan haka suka shiga falon bakin larai dauke da sallama ba kowa a falon se azabar kamshi da sanyin dake aiki a falon, saboda tsabar sanyin dake falon kai kace inka taka kasa ruwa ne ze bulbulo. Kamshin falon daya daki yarinyar seda ta lumshe idanuwanta tana mejin wata iriyar nutsuwa na ratsata hadi da kwanciyar hnkli seda ta sauke ajiyar zuciya tana me bin falon da ido tsarin kujerun falon da shape dinsu hadi da color dinsu ya bala'in burgeta ga wasu kananun throw pillows milk a kn kujerun tsarin komi na falon is perfect ita nan yafi mata kyau a kn falon hajiya saude. Dinning room suka nufa inda aka killacesa da wani irin glass me duhun golden color, an masa zanen mnyan flowers milk color, suna isa bakin glass din ya bude se gasu a wata duniya me tsananin kyau hadi da tsari! Dinning table dinsa and chair's sun hadu iya haduwa, kalarsu milk ne masu ratsin golden , ga wani hadadden golden din carpet daya mamaye gun dinning din me tsananin kyau hadi da laushi. kujerun zaman dinning din kujeru ne guda biyu, wadanda sukaji laualshi iya laushi. ta cikin nanma akwai wani dining room din shii na zaman mutane dayawa ne sbda in case in yayi baki. tako ina a dining room din cike yake da flowers masu launika iri daban daban se uban kamshi na Alfarma flowers din ke fitarwa, ko ina de acan-acan kmr aljannarh duniya. ajiye trea din yarinyar tayi a kn kayataccen glass dining table din, larai da hannunta ke rike da trea din dake dauke da jug din Apple drink din, itama ta ajiye a kan dining daman ita shi ta riko. Basu jimaba suka fita ta wata hanya ba hanyar dasuka shigo ba wato hanyar kofar dazata kaisu ga kiching direct ba tare dasun shigo falon gidan ba. Dawowa kiching din sukayi suka tsaftace komi na kiching din larai ta bata takaddar abincinan dame gidan keso ta rike ta shiga duddubawa, abubuwa ne dayawa wadansu ma ba a taba dafa ma gogan ba, a cikin abincinan dake jikin takaddar taga harda abincikan larabawa daman a hotonsa data gani a falon hjya saude, taga yana kama da larabawa dan haka ta kara tabbatarwa yanzu shi din balarabe ne. Seda ta gama dubawa kana suka fito zuwa side dinsu na masu aiki kafin zuwa nan da awanni su dawo su kwashe komi dasuka kai falon nasa. yarinyar taja ta tsaya larai ta juyo ta kalleta, ta mata alama da hannu da tanaso tayi sallah kasancewar ana binta la'asar magriba, isha'i tinda tayi wankan ta dauro alwala taso tayi sallarta amma setaga laran tazo ta tsaya mata hkn ya bata tabbacin sauri akeso tayi, bata taba jera salloli a knta ba kmr yau, ita kwata-kwata bata wasa da fannin ibadarta. Larai ta fahimci me take nufi dan hk suka juya zuwa dakin yarinyar ta bata daddumar dake dakin, ta nufa toilet ta kara dauro alwala ta fito ta tada ramakon sallolinta. Kwance yake a dakinsa tinda sukayi wayar nan da hajiya saude zuciyarsa ke cike da kunci, se uban juyi kawai yakeyi a kan kayataccen gadon nasa yana sanye da riga da wando kananu masu tsantsi irin na zaman gidan yan hutu kalolin kayan blue ne sun matukar kara fito da zallar kima da mutumcin kyaunsa , sumar nan ta knsa ta kwanta luf-luf kmr gonar Audiga tayi albarka, se uban silki da shinning kawai sumar kn nasa ketayi tana dibar albarkar idanuwan me kallo, kwance yake sambal ya mikar da tsawon da Ubangiji ya hore masa, a hankali yake ta motsa zara-zaran yatsun kafarsa masu azabar kyau, farcinan kafafuwansa sun dai-daitu da yatsun kafarsa farare karr-karr dasu, kafafuwannan nasa sunyi wani irin luf-lubus-lubus Kai bakace yana taka kasa da kafafuwannasa ba, domin kuwa in akace ka lashe kafafuwan nasa tsaf ma zaka tsugunna ka tandesu tass, macen ko dakeda saurin tashi a sha'awah kafarsa kadai ta isa ta tada sha'awar diya mace, me saurin kawowa ma tana iya kawowa batare datasan ta kawo din ba inta kalli kafafuwan nasa, ga shape dinsu madai-daita shoe size dinsa 40 ne, zakasha mamakin ganinsa sambal amma beda kafa halitta ce ta Allah kawai ya tsarasa yadda yakeso cikin cikar zati...juyawa yayi daga kwanciyar dayake yana kallon saman P.O.P din dakin wanda yasha Design me matukar kyau da daukar hankalin me kallo, ya kwanta a gefensa na dama hadi da daura hannunsa na hagu a gefen hakarkarinsa na hagu, ya tsurawa tamfatsetsen TV din dake manne a bangon dakin ta yammah ido a kashe TV din yake,amma kai kace wata uwar yake kallo a TV din ganin yadda ya tsuresa da ido, lumshe idanuwansa yayi ya bude yana me gyara kwanciyarsa a kn faffadan gadon nasa, wanda ke dauke da lubus din katifa...."Alhamdulillahi..." Ya fadi a bayya ne , zuciya cike da godiya ga ubangijinsa na kaddarar daya jarabcesa dashi, yanada komi na morewa duniya, yanada kudade dabesan adadinsu ba, yanada kamfanoni wasuma ya mance dasu, yanada gidajen mai, a duk seconds din duniya kudaden account dinsa karuwa sukeyi yanada arzikin dako yau ya bar nema ze rayu cikin jin dadih haka duk wani tsatso nasa ma bazeyi talaushi ba, Uwa uba kuma ubangiji ya azurtasa da cikakkiyar lafiya sam shi bame yawan ciwace-ciwace bane sede yakanyi time zuwa time, a yanzu haka abokinsa Mus'ab nada Sugar amma shi ubangiji ya tsaresa sam ko alamar sugar babu a jikinsa, ciwonsa daya ne zuwa biyu, ciwon kai se Uban gayyar wato ciwon ciki, Wanda yake addabarsa lokuta da dama shi ma ciwon cikin yasan matsalar rashin marar daze zazzage abinda ke mararsa ne, gashi Allah yayishi a cikakken d'ana miji meji da ruwan Maniyyi a mararsa, hadi da girman Azzakari, Shi din full option ne tako ina a cike yake taf-taf, hatta da mararsa cike take taf-taf da maniyyi ze iya cewa tinda yake be taba zazzage abinda ke mararsa ba son ransa,... Duk wannan dadin da Allah ya wadacesa na duniya ga lafiya ga kudi! Ga kyau! Ga cikar zati! Ga azzakari! Ga uwa uba wadatar zuci amma sede kash ya rasa abu daya wanda seda shi rayuwa ke tafiya, dashi ne ake iya fahimtar ana cikin ni'ima a duniya, shine dadin duniyar ma baki daya, wannan abin ba komi bane illah FARIN CIKI! ya rasa FARIN CIKI! Wanda yake ganin kamar baze taba samu ba har abadan, shi de Allah ya tsara masa rayuwarsa a cikin kalubalen rashin FARIN CIKI, babu abinda ke kara dagula masa lissafi kamar inya duba dama da hagu yaga beda d'a ko y'a, inyaga yara a hanya koda a mota yake seyasa an dakata da tukin motar ya tsaya yayita kallon wadannan yaran yana mejin daman nasa ne, shi fa da ana siyan d'a da kudi ko da duk kudadensa daya mallaka ze bada kawai danya samu D'A ko Y'A,...be ankare ba yaji wadansu hawaye masu azabar zafi hadi hadi da tiririn dake tasowa daga zuciyarsa suna yawo a gefe da gefen idanuwansa, wani irin tukiki me azabar zafi yazo ya tokare masa zuciya na zallar bakin cikin daya jima yana kunsa a zuciyar tasa, lumshe idanuwansa yayi hadi da kai hannunsa saitin zuciyarsa ya rige gam, yana me ambato sunan ubangiji mafi girma a garesa "YA ZALJALALU WAL-IKRAM!" (Wannan shine sunan ubangiji wanda ubangjin kejin dadih in aka kirasa dashi) yafi karfin 1h a kwancen yana ambaton sunayen ubangijin kana yafarajin sassaucin abinda ya tazo masa a zuciya. Wuraren 11:30am ya iya yunkurawa hadi da mikewa kawai seyaji jiri na neman kwasheshi sbda dalilin musababbin yunwar dake zuqulqular yayan hancin marainan cikinsa, dadin dadawa kuma ga zuciya ba dadih danma da karfin Zuciyar irin ta musulunci, da tini ya jima da kamuwa da heart attacking. Komawa yayi ya zauna hadi da lumshe idanuwansa ya rike hansa da hannayensa duka biyu na kusan mintuna ashirin kana ya iya mikewa a daddafe yake takowa da kafafuwansa harya fice a dakin ya sakko down stairs, yar karamar system din dake saman kofar shiga dinning room dinsace yaga tana haske alamar de an ajiye masa abinci room din. hkn ne alamar dayake ganewa in an ajiye masa abincinsa. Ba bata lokaci ya nufa kofar ta bude ya shiga cikin takunsa na manyan maza masuji da cikakkiyar lafiya da izza, idanuwansa suka sauka a kn dinning table yaga food warmers hadi da jug haka kawai ya tsinci zuciyarsa da nishadin dabe taba shiga irin saba kamar yau, ya mnta when last yayi nishadi ma a rayuwarsa wallahi. Cikin sassarfa ya karasa yaja kujera daya ya zauna daman shi be saba da lalaci ba shike serving knsa da kansa, be saba da mutuwar jiki ba, shi din namijine na gaske beda sassanyar laka a jikinsa. Jug din Apple juice din ya bude kamshinsa ya dokesa ya dauko cup ya tsiyaya yasha wani dadih hadi da sanyi kadan ya rashashi, ya mnta when last yasha juice aka hada a gida sede na kwali kawai yaketasha kuma besansu kawai yana shane bisa larura. hannu ya kai ya Bude warmer ta farko nan da nan wani irin kamshi me bala'in dadih ya dakesa nan take kamshin ya haifar masa da faduwar gaba hadi da tunawa da mahaifiyarsa, sak kamshin abincinnan irin kamshin abincin ummansa ne wanda take dafa masa, da kyar ya iya cin wani abinci a rayuwarsa sbda sabo da yayi da abincin Ummihnsa, koda scul yaje inya dawo hutu burinsa kawai yaci abincin ummihnsa. ''Ummih!'' Ya ambata a fili hadi da zubawa dafadukan macaroni din ido wadda taji kayan lambu masu bada vitamin din kuzari a jiki, ganin launin abincinma seda ya fadar masa da gaba sak kalan abincin kalan na ummihnsa sannan kamshin launikan spaces din duk irin na ummansa ne,.. ajiyar zuciya yaja hadi da saukewa a lokaci guda mamaki da alhini suka rufesa "Wacece me irin abincin ummih na?'' Ya tambayi knsa da knsa fuska fal mamaki, be kara karaya ba seda ya bude warmer ta biyu me dauke da farfesun kifin dayakeso, kamshin kifin ya dukesa, tini wani miyau ya tarun masa kafin yayi aune tsinkakken miyaun bakinsa ya cika masa bakin nasa taf ganin yawun na kokarin zubowa yasashi saurin hadiyesa ya wuce a makogaronsa ji kake kut! Sak farfesunma irin na ummihnsa ne, tafi kowa iya dafa masa abinci a duk duniyarnan ita tasamishi soyayyar busashen kifi saboda itama akwai SO me karfi tsakaninta da farfesun busashen kifin. Zuciya cike da zallar mamaki ya zuba macaroni din a plate wanda har lokacin se kamshi takeyi tana turirin zafi, shi din becin abinci me sanyi shiyasa duk wani abu daza a dafa masa a warmer akesa masa, shi abinci ko fara hucewa yayi be cinsa, inma ya huce seya dumamasa a na'urar dumama abinci to be cika son cin abinda aka dumamasa a na'ura ba. Seda ya cika plate da dafadukan macaroni din wadda rabinta duk hanta ce, jikinsa har yana rawa ya dauki spon ya fara debo abincin ya xubawa dan karamin bakinsa, Ya rasulillahi! Seda ya lumshe idanuwansa saboda dadih da gardi da zunmar ni'imar abincin, nan da nan ya hadiye ba tare daya tsaya taunawa ba kmr wani mayunwaci, wallahi ze iya rantsewa da ubangijin sammai da kassai be taba cin abinci me dadin wannan ba , sena ummihnsa. Kmr mayunwaci haka ya dingacin macaroni din yana korawa da Apple drink din, seda ya cinye plate din macaroni din tass ya kara rabin plate nanma ya cinye ba tare da abincin ya isheshi ba a baki ya hkra don dalilin cikinsa ya cika amma bakinsa na bukata dadin be isheshi ba. Dukda ya koshi amma ya zuba farfesun kifin a plate din da aka tanada dancin farfesun kifi shape din plate din shape din kifi ne, kalanshi golden kai kace gold ne. Tashi yayi ya wanke hannunsa a inda aka tanada dan wanke hannu sbda da hannu zeci farfesun kifin ya dawo ya zauna ya faracin farfesun kifin wanda ya zubasa dayawa a plate burinsa kawai ya cinyesa dan dadinsa ya riga ya gama dashi. yana ci yana lumsar idanuwa farfesun kifin yafi masa macaroni din dadih, ya tabbatar koda cikinsa ze fashe baze koshi ba sbda dadin abincin, nan da nan ya fara fuskantar duniya ni'imomi da albarkatun jikinsa suka fara kokarin dawowa garesa yayinda rabin hayyacinsa ya dawo jikinsa sbda dadihn abincin ya mantar dashi kusan kaso chasa'in na damuwarsa. Yana cikin cin kifin hajiya saude ta shigo dining room din bako sallama ta kiching ta shigo bata cikin falon ba. Dagowa yayi ya kalleta zuciya cike da mamakin ganinta a side dinsa yau, yasan akwai babban dalilin zuwan nata side dinsa, dan ze iya kirga sau nawa ta taba zuwa side dinsa a zamanshi da ita kusan 10yrs. Ganintan da yayi tini yaji duk ni'imomin dasuka zo jikinsa sun gujesa zuciyarsa ta cunkushe da wani irin kunci na bugawa a mujallah,, kallo daya ya mata ya dauke idanuwansa a knta. Tin kafin ta karaso idanuwanta ke kan dining din sbda kamshin daya cikata na abincin itama bata tabajin irin kamshin ba se yau, tini nata yawun ya tsinke amma ta hadiye tunawa datayi da kiyayyar datakewa wadda ta dafa abincin. Karasowa tayi ta zauna a dayar kujerar dining din tana facing dinsa a yadda taga yanacin kifin da kuma yadda taga dayan plate empty ya tabbatar mata da yarinyar ta iya abinci domin in abinci ba dadih be iya ci duk yunwar dayakeji tariga tasan hkn a tattare dashi..... *Vip 1k normal 500 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank shedar biya ta nan 08101626484 ko M.T.N card ko VTU ta waccan lambar.* 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *WATA KISHIYA* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *Littafin ma'aurata ne* SAADATU BINTU ABDULLAHIโœ๐Ÿฝ(writer of Kyautar Allah) *DEDICATED TO MALAMA ALARAMMIYA AUNTY AYSHA (MAMAN RUKAYYA)* Free page8 "Abdoljalal Kaga me Aikin?'' Saude ta jefo masa tambayar ba tare data gaishesa ba. Dagowa yayi ya sake kallonta a karo na biyu yace "Banganta ba nadega abinci a dinning..." Saude ta lumshe idanuwanta ta budesu a Kansa Sbda yadda ya mata maganar ya haifar mata da mutuwar jiki,muryarsa kawai tada mata hankali takeyi."Okay yayi, daman ai banso ka ganta,,abinci kakeso shi zata dafa maka ni de kasanni da kishi kwata-kwata hankalina ya kasa kwanciya a kan yarinyar shiyasa nace bari in sameka nide ba ruwanka da ita, me aiki ce ta maka abinci kawai kaci shikenan, pls nide ka kula da kanka a kan kowacce mace..." Dagowa yayi ya sake kallonta daganin yadda take maganar yasan kishin nata ne na azabar ya motsa, dan ita bata da lissafi a kan kishi. Ba tare dayace komi ba ya mike byn ya gama cin Farfesun kifin ya isa ga inda aka tanada dan wanke hannu ya wanke hannayensa duka biyu da sinadarai. duk tana zaune tana kallonsa ya gama ya kwashe komi na kn dinning din ya kai kiching ya dawo ya kara wanke hannayensa duk tana zaune inda take, ya nufa hanyar dazata sadashi da falo ta taso ta biyoshi tana fadin "Bakaji abinda nace bane?'' A takaice yace "Naji..." A gaggauce ya bar falon ya nufa upstairs ta bishi da ido zuciyarsa na bata tabbacin zafin kansa baze taba bari ma ya kalli yarinyar ba, ita fa duk tunaninta kar yaci gindin wata saboda ita ba bashi gindin takeyi ba, hkn ke kara sata a halarar kishinsa, amma tasan gaskiya da wuya mijinta ya iya kunsantar gindin wata. wani irin murmushi ne ya subuce mata a kan fuskarta, ganin zuciyarta ta bata tabbacin mijinta baze taba neman wata ba da sigar ci ko ta sigar soyayya ma tasan da wuya danshi mutum ne dabesan reni, kuma babban mutum neshi dabazeso mutumcinsa ya bare a idon mutane ba,, juyawa tayi ta fice a side din nasa tana mejin kwanciyar hankali na ziyartarta tako ina, amma fa kishinsa na nan a zuciyarta ta tabbatar duk randa mijinta ya kusanci koda hannun wata ne ranar seta haukace, ko tacema faduwa zatayi ta mutu sbda tsabar azabar kishi. Bayan ta gama sallolin nata suka nufa side din sauran masu aikin larai ta bata abincinsu na masu aiki shinkafa ce da miya da nama yanka daya, yarinyar taci sosai kasancewar tanajin yunwa, bayan ta gama ne suka nufa side din gogan suka tadda warmers din a kiching larai ta bubbude taga yaci dayawa nan take tayima yarinyar jinjina, kana suka kwashe komi suka nufa kiching suka wanke hadi da kara kimtsa komi a kiching din, larai ta rakota har dakinta kana sukayi sallahma ta gaya mata time din tashinta 8:am zata dinga tashi kullum saboda shi gogan 10:am yake breakfast. Yarinyar ta daga ma larai kai alamar toh, Sukayi sallahma tashige dakin ita kuma larai ta nufa nasu side din. Tana shiga dakin amemakon ta kwanta kawai ta fada bathroom ba jimawa ta fito daure da Alwala, ta isa ga Waldrop ta bude hadi da zuge ghana most go dinta a sama sama ta dauko wata yar bag blue ta zugeta ta fito da Alur'ani me girma hadi da askar da carbi, ta nufa daddumar hannunta rike da Alqur'anin da askar din da carbin ta ajiyesu a gefen daddumar ta tada sallar dare dan zuwa lokacin ana neman After 1:am ne, tinda ta tada sallar nafilar bata tsagaita ba se 3:30am kana ta tsaya ta dauko carbi tayi istigfari hadi da hailala da salatin Annabi SAW, ta kara da Ya zaljalalu wal-ikram, bayan ta gama tasbihin ta ajiye carbin ta bude Alqur'ani me girma ta fara karantawa a zuciya, daga Ankabut ta fara bata tsagaitaba seda tayi izu daya, kana ta ajiye alqur'anin ta dauko askar tashiga karanto Addu'ur'in dake cikin askar din, har seda aka fara kiran asubahi kana ta ajiye askar din tayi addu'ur'inta ta shafa, ta mike ta nufa toilet ta kara dauro alwala kasancewar zuwa lokacin anata kiraye kirayen sallar asubahi ne, masallacin dake gidan tabi jam'i suka idar ta zauna tayi lazimi hadi da kara krnta arzkar har alfijir ya fara bayyana, kana ta mike ta ajiye alqu'anin da askar da carbin a kan bedside drower ta isa kn bed din da hijjabi a jikinta ta kwanta, baccin awa daya da rabi tayi, ta tashi 7:30am a gaggauce tayi wanka ta fito ta shirya cikin riga da zanin atamfa, suma duk sun kode yawancin kayayyakinta duk kodaddune, tasa kayan data cire a kwandon da aka tanada dan zuba kayan dattin. Ta zumbula hijjabi maroon ko mai bata tsaya shafawa ba, sede ta fesa perfume, ta fito ta nufa kiching din nasa, ta dauko yar takaddar da larai ta bata jiya, ta dudduba abubuwan dayakeso da safe na bangaren abincin larabawa, duba tayi taga akwai komi tashiga hada masa zallar abincin larabawa har kala hudu, 9;30am ta gama komi ta dauka ta nufa side din nasa dashi ta kofar dazata kaita direct dining room ba tare data shigo falon gidan ba tashigo, tana shigowa taga ko ina tsaf tsaf se azabar kamshi kawai ke tashi tin 6:am aka gama gyaran side din nasa. Ajiye trea din hannunta tayi a kan dinning table din ta fice ta koma ta kwaso sauran kayan ta dawo ta ajiyesu a kn dinning din tana tuna warning din hajiya saude gareta cikin hanzari ta fice a side din ta dawo kiching din wanda beda nisa da side din ta wanke komi data bata, ta gama gyara kiching din kenan larai tazo taga ta gama komi mamaki ya rufeta, ita da tazo nunnuna mata ne se kuma taga ta gama,. "Sannu da aiki..." Cewar larai. Yarinyar ta amsa mata da kai, larai tace "to tinda kin gama komi kije ki kwanta abinki zuwa 12;am seki tazo ki daura masa abincin rana..." Yarinyar ta amsa mata da kai da toh, ta juya ta kulle kiching din ta nufa dakinta larai kuma ta koma bakin aikinta, daman idanuwanta cike suke da bacci tana isa dakin ta kwanta ba jimawa bacci me azabar nauyi ya dauketa. 9:40am ya tashi yau yasamu baccin daya jima beyi irinsa ba, yasan saboda abincin dayacine ya koshi, Allah-Allah yadingayi yayi wanka shap-shap ya fito ya shirya se sauri yakeyi saboda kawai so yakeyi ya isa ga Dinning room yaci wannan daddad'an abincin, wanda da dadinsa ya kwana a ransa har mafarkin dadin abincin yadingayi. Bayan ya gama shiryawa cikin manyan kaya danyan boil dinsa light brown yasaka, se zuba mahaukacin sheki boil din keyi, ya tashi yau dajin kwanciyar hankalin dayakejin ze iya zuwa office. Ya dauko dankareren watch dinsa na zallar diamond ya mannawa tsintsiyar hannunsa, ya feshe jikinsa da turarruknsa danshi din ma'abocin kamshi ne. Ya zira hadadden bakin takalminsa wanda ya amshe lallausar kafarsa, takalmin ba karamin fito da martabar kyaun kafarsa yayiba. Ya fito dass dashi se taku kawai yakeyi cike da izza tamkar rikakken gawurtaccen namijin dawisu, tako ina ya shiga gashi dogo Sambal ba karkace. Down stairs ya sakko hannunsa rike da wayoyinsa yana tafe kamshinsa na bayyana a duk inda ya taka, daga kai yayi ya kalli saman kofar dining room dinsa yaga ta kyallaro farar wuta alamar an ajiye masa breakfast dinsa. Haka kawai ya tsinci kansa dasakin murmushin daya bayyana siririyar wushiryarsa sama da kasa, direct daga zuciyarsa murmushin ya fito, be taba murmushi a kn komi na duniya ba se yau. BA bata lokaci ya isa dinning room din batare daya ko zauna ba yashiga bubbude warmers din, kamshi abincin ya dokesa yayinda mutuwar tsaye ta sameshi, ganin abincin larabawa wanda Ummihnsa ke dafa masa. A bayyane yace "Again irin abincin ummih..." Ya bude dayar Warmer din zuciya fal mamaki nanma yaga duk abincin larabawa ne, duka warmers din seda ya budesu yaga duk irin abincin da ummih ke dafa musu ne, zaunawa yayi hadi dayin serving din kansa ya fara ci dadih ya kara kashesa nan take yaji zuciyarsa na bukatar ganin wacece wannan me irin girkin Ummih kuma har yafi na Ummihn tasama dadih. Seda ya cika tumbinsa taf kana ya tashi ya dauki warmer daya, wadda be taba komi dake ciki ba, ya isa kiching ya hada warmers din a basket da plate ya dawo dasu falon, kana ya koma ya kwashe komi na kan dinning din ya kai kiching ya zauna a falon hadi da kiran driva dinsa a waya ya sanar,dashi a shirya mota zeje office yanzu...." Ba bata lokaci aka shirya motarsa kirar Benz se motar security daya, ya hau suka fice a gidan zuwa office dinsa,...ranar wuni yayi zuciyarsa cike da tunani tunanin dadin abincin daya fara ci daga jiya zuwa yau, har ya canza kumatunansa sun fara ciccikowa, abincin daya tafi dashi office din ya Karaci da rana after azahar ya dawo gidan,,,wanka kawai yayi ya isa dinning din yaga an cikasa da abinci iri daban daban, be bata lokaci ba ya shiga bubbudewa duk abinda yakeso shi yagani kwata-kwata bega akasin abinda beso va, kuma harda kari a kn abinda yakeso dinma. Zaunawa yayi yaci ya koshi yayi nak daga jiyan zuwa yau harya koyi mugun ci saboda dadin abincin. yana cin abincin ne Kuma zuciyarsa na kara kwadaituwa dason ganin wacece ke masa wannan hadadden abincin har haka kawai yanaso ya ganta...yana gama cin abincin yaji wani irin bacci ya lullube kwayoyin idanuwansa, a daddafe ya iya kai kwanukan kn dining din duka kiching ya nufa upstairs dinsa direct ya fada bedroom dinsa ya kwanta a lallausar gadonsa be jima ba bacci me dadih wanda ke tattare da rabin kwanciyar hankalinsa ya rufesa, Alhamdulillahi daga jiya zuwa yau ni'imomi sun fara masa dirar mikiya a duk sassan jikinsa. After 6days,... 6:pm zaune suke a kayataccen falon hajiya Saude wanda ke sama, hajiya Abulle data zubawa hajiya saude ido suna fuskantar juya tin dazu sunfi karfin 10mnt a hkn. "Kawata kin kirani kuma kin tasani a gaba knyi shiru se kallona kkyi kmr kn samu TV?'' Cewar hajiya Abulle wadda hajiya sauden tayi kiranta da yammacinnan. Hajiya saude dake fuskantar hajiya Abulle tace "Wallahi hajiya hankalinane yaki kwanciya a kan yarinyarnan me aikinnan, yau kimanin satinta daya a gidannan, wallahi dana ganta se gabana yayi ta faduwa, kinga nifa hajiya har banso tazo gaidani inna ganta hankalina tashi yakeyi gabaki daya se raina ya chanza wallahi...." Hajiya Abulle tayi wata yar dariya kana tace "Haba hajjaju bansanki da mutuwar zuciya ba a kan abu kankani, abubuwa nawa muka tunkara mukaga bayansu, se wannan abin dabeda tushe balle madafa zaki daga hankalinki a kansa a hofi...'' Hajiya saude da duk jikinta yayi sanyi tace "Hajiya kamar baki fuskanci me nake nufi ba dan Allah ki fahimceni, ni gabaki daya zuciyata bata kwantamin ba da yarinyar nan gaskiya..." Hajiya Abulle dake fuskantarta hadi da nazartarta tace "Na fahimceki mana hajiya..kinsawa ranki yarinyar ne shiyasa zakiga zuciyarki taki kwanciya a knta, ki cireta a ranki kwata-kwata ki tuna duk duniya babu me iya ja da kadarinki kema knsani boka ma ya fadi da kankin kansa, sannan uwa uba mijinki fa ba irin nawa bane, ni knga nawa dabadan ina tsaye ba a knsa da Allah kadai yasan kwashe-kwashen daze dinga min dukda ma burar tasa bata aiki amma a haka se uban kwashe kwashe,,,to kinga akasin shi AASARAKI ko ada can shi ba ruwansa da wata mace hidimar gabansa kadai yakeyi, ko wannan ya isa ace zuciyarki ta nutsu guri daya saude, haba da Allah kawata karki bani kunya mana tsawon 10yrs kina mulkin mijinki ba abinda ke daga miki hankali a gidanki se yanzu a kan abu qalilan wanda ko sauron dakinki yarinyar bata kaishi daraja ba, kuma wai bebiya, karki taba daga hankalinki a kan komi na duniya mufa keda boka na gaba da bakin dutse boka dan sokoto, to aiko knga mu keda komi na duniya, kefa ynzu in kikaso a kashe rai yau dinnan za a kasheshi to meye ne dazaki addabi kanki babu dalili...." Ajiyar zuciya hajiya saude ta sauke zuciyarta na nazarin kalaman hajiya Abulle amma kuma sede zuciyar tata ta kasa nutsuwa. "Hajiya gaskiya ina ganin kawai in kira kande tazo ta dauki yarinyar nan ta kawomin wata kawai ni zuciyata har yanzu bata nutsuba..." Hajiya saude ta fadi hadi da daukar wayarta da niyar ta kira hajiya kande. Abulle ta dakatar da ita ta hanyar cewa "dan Allah hajiya karkiyi gudun gara ki fada gidan zago pls..." Hajiya saude data dakata daga kiran kande ta tsurowa abulle ido cike da rashin fahimtar me take nufi tace "Kamarya hajiya?'' Hajiya abulle ta watsa hannu biyu irin na yan duniya tace "eh mana hajiya, yanzu in aka tafi da wannan knsan wa za a kawo miki? bakincemin a waya wannan bakauyiya bace ? " hajiya saude tace "eh gaskiya kmr bakauyiya take hakanan de bata magana ai na gaya miki gata nan ni se inganta ma kmr bata da wayau..dan tinda nace karta kuskura ta hadu da mijina data kai masa abinci ta bar side dinsa, to wallahi har yanzu basu hadu ba, akwai larai me aikina danasata tasama yarinyar ido sosai a kn ta da mijina nace dataga wata baraka ta gayamin..." Abulle tace "To kngani angaya miki a yaran yanzu yan aikinnan masu budedden ido zaki samu wadda zatayi abinda yarinyarnan tayi ne, wlhi in wata ce kina nuna bakiso taga mijinki duk yadda kika kaiga tsaranki seta gansa sema kiji labari ya sauya, sede kiji har an bude an lulluma bura, amma wannan kince fa bagidajiya ce .." Hajiya saude taji maganganun Abulle sun shigeta sun haifar mata da kwanciyar hankaki tace "Eh bari in kira larai ta kirata ki ganta..." Ta lalubo wayarta ta kira lmbar larai bugu daya ta cafke ta gaidata ba tare data amsa ba ta mata izini dasuzo da yarinyrnan sabuwar me aikin da kande ta kawo falonta na sama... Ba jimawa suka iso falon duk suka zube a kasa tin shiguwarsu falon hajiya abulle ke kallon yarinyar wadda ke sanye da hijjabi brown har kasa amma dukda hijjabin datasa be boye albarkatun jikinta ba, se yanzu Abulle taga dalilin dayasa hankalin qawar tata yaki kwanciya a kan yarinyar ashe fitinannen kyau ne da yarinyar... nan take hajiya Abulle taji zuciyarta ta kwad'aitu da yarinyar. Larai da yarinyar Suka tsugunna suka koro musu gaisuwa amma ita yarinyar da hannu ta nuna musu alamar gaisuwa...hajiya saude datakejin faduwar gaban ganin yarinyar ta kalli Abulle tace "Kinganta sosai? '' abulle ta daga mata kai alamar "Eh, naganta yasunanta ne?" Hajiya saude ta yatsina fuska tace "Ina nasani ke larai ko knsan sunanta?'' Ta karashe mgnr zuwa juya akalar maganarta kan larai. Larai tace "Aah ranki ya dade tade rubuta mana sunanta a waya to mu duk bamu iya karatuba bamu gane ba..." Hajiya abulle da kwayoyin idanuwanta ke kan kirjin yarinyar cikin kallon kissa da kisisina hadi da tsarewa nonuwan nata ido sosai dagani tasan nonuwan yarinyar zasuyi dadin sha, danta fahimci a tsaye duke wato irn masu zaginnan ne tace"yarinya yasunanki?'' Yarinyar ta zaro wayar dake hannunta ta cikin hijjabin jikinta tayi rubuta a gun messages da harafan larabci ta matso ta nunawa hajiya Abulle, hajiya Abulle daketa karema yarinyar kallo tace "ban gane ba kimin rubutu da hausa wannan ai arabic ne ..." Yarinyar ta juya rubutun zuwa na hausa tayi rubutu da manyan haruffa ta nunawa hajiya Abulle ta kalla hadi da karanta sunan data gani a rubuce a bayyane... "AL-MUQRI'AH..." hajiya saude dake zaune ta tabe baki tace "wannan wani irin suna ne anya ma sunan musulamai ne..." Hajiya Abulle tayi yar dariya ta kalli hajiya saude tace "Sunan musulmai ne mana, dukda kaina shirune ai nasan daji de sunan larabawa ne..." Hajiya saude ta kara yamutsa fuska dukse taga kankantar falon da yarinyar ta shigo sbda tsabar kiyayya, kallonma datake mata na kiyayya ne. "Kinganta zasu iya tafiya danni basan ganin yarinyarnan nakeyi ba wallahi.." Cewar hajiya saude, yayinda Al-muqri'ah ta dago ta kalli hajiya sauden jin abinda tace, daman tin tini take hango kiyayyarta a kwayoyin idanuwanta, haka itama tanajin kiyayyarta fin yadda ita hajiya sauden ke jin tata kiyayyar, sede kawai bata da yadda zatayi ne da tata kiyayyar dan bazata bayyanuba. Hajiya Abulle tace "Eh zasu iya tafiya..." A tare suka mike ita da larai suka nufa hnyar fita Abulle tabi bayan yarinyar da kallo dukda a cikin hijjabi bayan bata yake amma ana ganin motsinsa da cikarsa, dagani de tanada cikar zatin jiki, karamar yarinya ce amma kuma macece itadin wadda ta kama kasa ga tsawo ga diri, kai dagani ko a ido dole kasan zatayi dadih. Bayan sun gama ficewa a falon hajiya saude data zubowa abulle ido ganin yadda take kallon yarinyar yasata cewa "hajiya lafiya kike kallon yarinyarnan haka?'' Hajiya Abulle tayi firgigit hadi da dawowa da hnkli da fuskarta kn hajiya saude tace "Wallahi ni gabaki daya hajiya ganin yarinyar sha"awah ya tadamin knji yadda pant dina duk ya jike kuwa yayi sharkaf...." Bakin ciki da takaici ya rufe hajiya saude ta dauki glass cup din dake gabanta a kn table, wanda ke cike da lemun exotic me sanyi ta kafa a bakinta seda ta shanyeshi tass kana ta ajiye cup din duk hajiya Abulle na kallonta. "Yanzu zaki bani shawara ne a kn yarinyar ko in kirata in baku daki ki bude mata gindinki tahau taci?'' Hajiya saude ta fadi cikin zallar kalaman rashin kunya hadi da ban haushi. Abulle ta amshe da "Aah nide bance ba hajiya, kema ai knsan banacin kananan yara inma ina ci in rasa wazanci seme aikinki..." Hajiya saude taja guntun tsuku tace "Abeg ni ki bani shawara kawai yazanyi pls?'' Hajiya Abulle dake kokarin ta shanye kwad'ayin daya taso mata tace "Kawai ina ganin hajiya ki bar yarinyarnan dukda de tanada kyau amna wallahi nasan kyaunta bazeyi tasiri a kn karfin asirin dake dawainiya da AASARAKI ba, tinda ai ta iya komi da komi kou?'' Hajiya saude ta amsa da "Eh dagani yanajin dadin abincinta dan jiya dana ganshima daya dawo daga office naga har yar kiba ya farayi..." Hajiya Abulle tace "To knga ko barintanne alkhairi, dan yanzu kikace zaki dauketa shima goganki bazeji dadih ba, dukda akwai asirinmu a knsu ai ya kamata mu dinga tausaya musu muma, akwai abinda koda asiri seka kure mutum kingane?'' Hajiya saude da har lokacin bata gamsuba tace "Gaskiya sede na batta na wasu lokutan bade din-din-din ba.." Hajiya saude tace "Eh to yadda kika gani dinma yayi qawata...." Ta fadi hkn hadi da mikewa tana gyara mayafinta ta dauki hand bag dinta, hajiya saude ta bita da ido hadi dacewa "Bade har zaki tafi ba?" Hjya abulle tace "Eh tafiya zanyi yadda na jike dinnan nayi sharab dole se an samin gindi a gindina zan dawo hayya cina, dan a hannu-hannu nake sha'awahta ta mike da ganin yarinyar man..." Hajiya saude ta taba baki hadi da mikewa suka fara takawa zuwa sakkowa kasan benen hajiya saude tana cewa " hajiya Yanzu de ku mata duk kun gane cin gindin mata?'' Hajiya Abulle ta amshe da "To yaza muyi a rashin uwa ne ake uwar daki, ko kema dabadan ana didima a kanki ba nasan da tini kin afka harkar nan..." Hajiya saude ta tabe baki tace"Allah ya kyauta,,ni ai ko ba a didima a kaina mijina jarumine wallahi shi ai in ze hau gindi se gindinma yadan ya haushi..." Hajiya Abulle tace "sede hakan, amma wallahi muma dolece tasamu yi, to mazanne na yanzu duk burarsu ba lafiya, kin kwanta kin saki jiki kina jiran namiji yasa miku bura kiji dadih se kiji abu kamar lagwani an hau 2mnt an sauka har an kawo, kinsanshi namiji inde maniyyinsa ya kawo baya tunaninki ke, kansu kadai suka sani, balle mani nawa ogan kema knsan zaman kudi kawai nakeyi dashi ba cina yakeyi ba se mufi 4month burarsa bata ratsani ba to ina akeso musa ranmu gashi aikina da naki ba daya ba balle nima azo a dinga cina tsakar dare..." Hajiya saude tace "Aike naki aikin karamine hajiya dan mijinki beda wuyar aiki, sbda wasa da ibada dayakeyi, niko wannan sarkin ibadar hmm kede bari, ni ai dabadan boka ba dana shiga uku dan aiki a kan mijina ba karamin wahala ne dashi ba, kowa keshan wahalar dagani har bokan dake aikin, Amma Alhamdulillahi..." Hajiya Abulle tayi murmushi tace "Tome kike nema yanzu a duniya mrs AASARAKI?" Hajiya Saude tayi yar dariya tace "Babu duk abinda nake nema nasamu.." Abulle ta amshe da "Kinsamu kuwa har abada..." Duk suka kwashe da dariya, dai-dai suka iso bakin motar hajiya Abulle sukayi sallahma tashiga dreva yajata suka fice a gidan, seda hajiya saude taga ficewarta a gidan kana ta koma side dinta zuciya cike da nishadi. Yau kimanin 1month kenan da kwana daya tana dafa masa abinci yana ci yana koshi, amma basu taba haduwa da juna ba, sbda kullum hajiya saude cikin kara jaddada mata warning takeyi kan Karta shigar mata harkar miji infect ma karta bari ya ganta kwata-kwata dan zata iya kasheta a kn mijinta! Wannan itace kalmar datafi bata tsoro a tattare da hajiya sauden kuma daga ganin yadda take maganar tasan tabbas zata aikata hakan har fin hakanma sbda ta fuskanci ba imani a lamarin matar. Tinda ta fara dafa masa abincin ya tsinci kansa dason ganinta yayi-yayi iya dabarunsa danya ganta be ganinta. Sede ko data ajiye abincin ya fito ko kuma daya wuce tashigo dan gudu gudu takeyi inta shigo side dinsa Ta fice. haka kawai yake tsintar zuciyarsa da mutuwa ason ganinta lokuta da dama ma da tunanin san ganinta yake bacci se yayita mafarke mafarke a kan harya ganta amma bega face dinta ba, sede a mafarkinsa kawai yana ganin farar mace tarr tarr amma be taba ganin fuska ba. Yau tin 9:am ya tashi sbda mafarke mafarke daya dingayi na yarinyar yau mafarki yayi wai tayi serving dinsa da abincinta me dadih amma fuskarta da nikab tana sanye da ash color din hijjabi a mafarkin. Yana tashi yayi wanka ya shirya cikin kayansa na zaman gida na hutu masu launin light golden, ya gyara sumar knsa tsaf ya feshe jikinsa da perfumes dinsa se sauri sauri yakeyi, yau kamata yayi yaje office amma yaki zuwa saboda yanaso yaga ko wacece me dafa masa abincinnan me dadih, tsawon 31days yanacin abinda ta dafa yau yayi alqawarin seyaga ko wacece. Tsayawa yayi gaban madubi yana karewa knsa kallo yayi kiba yayi fresh har wani tumbi ya fara ajewa yasan duk aikin dadin abincin yarinyar ne ke habbaka jikinsa, sajen dake zagaye da kyakyawar fuskarsa ya kara kwanciya luf fuskarta tayi wani azababben kyau. Daga kansa yayi ya kalli agogon bangon dake dakin dai-dai ya buga 9:30am lallai ya tabbatar yau yanaso yaga wacece boyeyyiyar me dafa masa abincin dadinnan a 30mnt yayi wanka ya shirya shida yake daukar awanni in zeyi wanka da shiryawa. Sauri-sauri yayi ya zira lallausar slifas dinsa na zaman gida, ya fice a dakin ya ya sakko Kasan benen Ya kalli kofar dinning room dinsa yaga ya nuna white din light hakan ya bashi tabbacin tini tashigo ta ajiye masa breakfast dinsa ta fita, ji yayi beji dadih ba jiki a sukwane ya karasa yayi breakfast din ya zauna nan yaki tashi dan yau ya ayyanawa ransa seyaga wannan ko wacece, yana nan zaune ya tuna yana tsammanin wani kira, tashi yayi zuwa upstairs dinsa, domin ya dakko wayoyinsa yana shiga dakin ya tadda wayar na ringing ya karasa ya dauka, nan wayar ta dauke masa hnkli har 30mnt suka shude sannan suka gama wayar, sakkowa kasan yayi da wayoyinsa a hannunsa ya isa dinning room din tini an shigo an kwashe komi, haushi ya kamasa ya koma falon ya zauna yana jiran har ta kawo masa abincin rana, yana nan yana jira dadih da iskar sanyin AC ya ratsashi har ta shigo ta fita itama bata gansa ba sbda ta kofar kiching zuwa dinning room din tashogi. Shi kam gogan kiran sallar azahar ne ya tashesa ya mike hadi da salati yana mejin wuyansa ya kage masa sbda kusan a zaune yayi baccin, bawai jin dadin kwanciya yayi ba kawai baccinne ya masa zuwan bazata. Idanuwansa ya sauke a kn saman kofar dinning room din, ya ga ta nuna white light haushi ya kuma kamasa yasan baccinnan ne ya cucesa dabeyi baccin ba tabbas dole ne zeji shigowar mutum. Toilet din dake manne a falon ya shiga ya dauro alwala ya fice a falon zuwa masallacin dake cikin gidan, be dawo ba se after 2:pm. Direct dinning room ya isa ya zauna yayi sarving knsa da dadd'an abincinta, ya cika tumbinsa taf ya zauna ya kasa ya tsare yana jiran zuwanta, kawai se wayarsa dake falon tayi rurin neman agaji mikewa yayi ya nufa falon nasa, ya duba yaga number din abokin aikinsa ne dauka yayi ya kara a kunne nanma wayar ta kuma dauke masa hankali har tazo ta kwashe kyn ta fita dasu be sani ba, seda ya gama wayar ya dawo dinning room din nanma bakin ciki ya kuma rufesa ganin ta kwashe komi ya juya ya koma saman zuciya fal rashin dadih.... Da daddare ya fita zuwa meeting dan haka be samu damar cin abincin data ajiye masa ba, 2tyms tana zuwa tana dubawa danta kwashe kwanukan taga beci ba seta barsu har zuwa 1:am sannan ya dawo gidan direct dining room din ya nufa a gaggauce yana shiga dai-dai ta juya baya zata bar dining room din hannunta rike trea din abincin data kawo a tunaninta bazeci ba shiyasa tazo kawai ta kwashe jin shigowar mutum ya dakatar da ita daga bude handle din dazata kaita kiching din, sbda kamshin jikinsa daya haifar mata da mutuwar jiki hadi dajin bugun zuciyarta very pass, nan take tayi mutuwar tsaye batare data juyo ba, se numfarfashi take saukewa akai akai, kai kace karya tayi aka kamata hannu dumu dumu. *Ni bana gajarta labari komi sena fadeshi dallah-dallah ashata yadda tazo pls...* Vip 1k normal 500 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank shedar biya ta nan 08101626484 ko M.T.N card. 'm selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *WATA KISHIYA* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *Littafin ma'aurata ne* SAADATU BINTU ABDULLAHIโœ๐Ÿฝ(writer of Kyautar Allah) Free page 9 A bangaren gogan kuwa idanuwansa daskarewa sukayi a guri daya wato a Bayanta, haka kawai ya tsinci zuciyarsa da chanza beating se ji yakeyi fat-fat-fat, tamkar zuciyar tasa zata tarwatse ta fashe , sbda azabar bugun datakeji, idanuwansa ya kara gwalesu sosai a bayanta ko kyaftawa bayayi, yayin da bugun zuciyarsa ke yawaita, saurin hanzari yayi ya kai hannu ya dafe saitin gefen zuciyarsa dake barazanar tarwatsewa, sosai ya dafe saitin zuciyar tasa yana mejin kamar zuciyar tasa zata fado kasa, wani irin bakon yanayi ya ziyarcesa wanda be saba jin irin saba kwata-kwata, kawai ji yayi yana da bukatar ganin fuskar wannan wadda tasa mishi wannan bakon yanayin dabe taba jin irinsa ba, idanuwansa ya dinga yawo dasu a bayan yarinyar,, hijjab din jikinta Army green ne, duk da girman hijjabin amma hakan be hanashi ganin fadin hips dinta ba, nan take ya karajin wani yanayi me wuyar misaltuwa ya kara danno masa kai, hatta da Azzakarinsa seda ya amshi bakon yanayin jikin nasa,, be taba tsayawa ya tsurawa jikin mace ido ba se yau, tsawon shekara da shekaru mashi be ganin mace a mace se yau a kan yarinyar. kyar ya tsayar da idanuwansa a kan bayanta daya taso ta saman hijjabin jikinta a cike fam-fam, ga fadi ga tudu, ga duwawuka ga gefe da gefe wato hips, Azzakarinsa ya kara yin wani zirr-zirr na wani yanayi dabesan dame ze misaltasa ba,,,, a bangaren Al-muqri'ah har zuwa wannan lokacin Tsaye take kmr gunki, ko kwakwaran motsi ma ta gaza yi a karshe seta lumshe idanuwanta tana me kara shakar kamshin turarensa Daya cikata , tana shakar kamshin tanajin wata ni'ima na shigarsa....Seda suka kwashi 20mnt a wannan yanayin ko kwakwaran motsi ba wanda ya iyayi musammanma Al-muqri'ah wadda ta kulle idanuwanta Gam-gam tana amsar abinda bata taba jiba a jikinta se yau,. tanajin tsayuwarsa a bayanta kuma tanaji a jikinta kallonta yakeyi amma ta gaza juyowa gani takeyi kmr inta juyo zuciyarta fashewa zatayi sbda dukan datakeyi a ynzu haka dum-dum kamar ana buga ganga me mugun zaqi hk takeji, ta tabbatar inta juyo zuciyar tata tarwatsewa zatayi, dabadan ta hada trea din hannunta da jikin kofar ba da tini ya zube a hannunta sbda duk wata laka ta jikinta ta mata sanyi karai Bata da katabus tako ina jijiyoyinta sun mata sanyi....ganin sun kara kwashe 20mnt bata juyo ba yasashi kokarin bude baki zeyi magana dai-dai wayarsa dake cikin aljihunsa ta katse masa hanzari, fiddota yayi daga aljihunsa ganin sunan wanda yake kula da duk kamfanoninsa hkn ya dauke masa hankali ya juya yayi picking call din jin muryarsa ya kara narkar mata da jiki tanaji ya bar dinning room din yana waya, ita kuma da kyar ta iya daga kafafuwanta ta fice ta nufa kiching ta dawo, zata kwashe sauran kayayyakin ta gansa tsaye ya jingina da bango ya harde hannayensa a kirjinsa ya zubo mata ido, itama idon ta zubo masa zuciya na dukan dari uku-uku, tini kyaunsa ya doki room and falo din zuciyarta dabadan karfin imani ba da dakiya irin na mace, da faduwa zatayi ta dume kilama da Ambulance za a fita da ita a gidan sbda kyaun nasa na iya kashe me rai, in kuma akaci saar sassauci to mutum na iya kamuwa da mutuwar farin jikI,, a bangaren gogan kuwa tana shigowa ya daura idonsa a kanta nan take yayi loosing memory yayin da kyaunta yayi matukar Yin rugu-rugu da lissafansa, nan take razanar fitar hayyaci ya ziyarcesa at one Time, seda ya fiddo kaf idanuwansa waje yana mejin zuciyarsa na tsananta bugu,be tabajin yanaso yaga wata halittaba a duniya kmr ita, ashe itadin special ce shiyasa tin kafin ya ganta yakejin yanayoyi a knta, koda ya nufa falo ya amsa wayar a gaggauce ya dawo yaga ta fice yasan dole zata dawo ganin akwai sauran kaya a kn dining din bata gama kwashewa ba, ya riga yayima knsa Alqawarin yau seya ganta ko wacece, aiko Ya ganta din kuma ganintan ya haifar masa da shiga yanayoyi na bazata kusan 99%. Ganin yadda ya kureta da ido yasata saurin janye idanuwanta a kansa ammafa kyaunsa ya dimautata badan ta gaji da kallonsa bane ta dauke idanuwanta a knsa sedan zallar kwarjininsa daya mamaye mata idanuwa da gangar jikima baki daya. "Tsarkin mulki mara iyaka ya kara tabbata ga ubangijin wannan halittar!' Abdoljalal ya fadi hakan a zuciyarsa, yayin da yaketa kara kare ma yarinyar kallo gabaki dayan yarinyar special ce itadin designer ce,, tanada bayyanannan kyau na fitar hankali, babu kasar dabeje ba a kaf duniyarnan amma wallahi be taba ganin mace me kyau da qualities din yarinyar ba gata doguwa dan baza a kirata da gajeraba sannan baza ace mata doguwa ba can-can, be taba ganin macen data burgesa 100% kmr yarinyarnanba, ga kyau iya kyau, ga kaya iya kaya. Jiki na rawa ta zube kasa ita duk ta daburce ta mancema ana gaida babba se yanzu ta tuna, harga Allah ganinsa ya gigita mata lissafi da hannu ta masa alama da gaisuwa kwayoyin idanuwanta na kasa, Abdoljalal ya kara kureta da ido ba tare daya amsa gaisuwar tataba dan bema jita ba, yayi nisa a duniyar kyaunta sam ma bejin kira,... Ganin be amsa ba yasata mikewa ta kwashe sauran kayan jikinta har yana kyarma ta fice yana kallonta, haka kawai ya saki murmushi ganinma kmr tsoronsa takeyi yarinyar ko kallonsa ta gaza karayi bayn kallon data masa na farko, shi kuma ya fada wata fadama me nisa ta kyaunta, shi da knsa yasan ya zauce. Ganinta da yayi ya gano yadda akayi ta iya ire-ire girkin ummansa sbda dagani base an fadi ba ya fahimci balarabiya ce yarinyar "To me ya kawota aiki a nigeria?'' Ya tambayi knsa da knsa, ya rasa wanda ze basa amsa, murmushin dake kan fuskarsa ya kara fad'ad'a ya kure inda ta tsugunna gaidasa da ido, yaji de ta gaidasa amma ya gaza amsawa saboda ya shagala da kallonta a gaskiya dabeda karfin imani daze iya Narkewa daganin kyaun Yarinyar. "Alhamdulillahi..." Ya fadi a bayyabe yayinda wani sanyi me tattare da AC din ni'ima suka mamaye zuciyarsa sbda ganin yarinyar da yayi yasashi yin hamdalar dabesanma yayi ba, ko ince besan dalilin daya sashi yin hamdalar ba, kawai yaji a jikinsa akwai wani sirri a tattare da yarinyar nan daya gani, wani irin murmushi ya karayi me fidda sound fuskarsa ta kara fadada murmushin Annashuwar dake tattare da ita, ya mance when last yayi nishadi da farin ciki kamar na yau, haka kawai kuma ya kara tsintar kansa dasan kara ganin kyakyawar fuskar yarinyar, sbda ganin yarinyar kwantar masa da hankali yayi, yasan inya sake ganinta ma zuciyarsa zata kara nutsuwa, fin da...yafi karfin 1h tsaye nan yana kallon inda ta tsugunna ta gaidasa farin ciki se yawaita yakeyi a zuciyarsa,...juyawa yayi ya bar dinning room din se nishad'i yakeyi, ya nufa upstairs dinsa, yana tunano yadda yarinyar ta kwashe sauran kayan dinning din ta fice a falon dagani de tsoronsa ma takeji, wani murmushi ne ya subuce masa, tuna yadda ta gansa tayi hanzarin ficewa kmr taga dodo.... Bayan ta fice a side din nasa, seda ta samu guri ta zauna a waje ta maida ajiyar zuciya hadi da sauke numfarfashi, gabaki daya ganinsa chanza mata lissafi yayi, seda ta kwashi 30mnt tana maida numfarfashi hadi da tunano kyakyawar fuskarsa a kallon data masa duk tagano kyaunsa kuma tagane shidin dogo ne (wato mijin manyan mata), murmushi ne ya subuce mata a bayyane,, da kyar ta iya daddafawa ta nufa kiching din ta kimtsa komi a kiching din, da tunanin sa a manne da kasan a ranta, ta hada abubuwan datake bukata na breakfast dinsa gobe, kana ta nufa dakinta, ta kwanta da carbi a hannunta tana lazimi tana tunanosa, so takeyi tayi bacci amma ta kasa baccin dan hk mikewa tayi ta nufa toilet ta dauro alwala ta dawo ta hau kn dadduma ta fara nafilfili sallar dare. Sallarh takeyi amma rabin tunaninta na kan mutuminnan data gani yabi ya tsaya mata a rai ta rasa dalilin hakan, kuma yaki fita daga ran nata. A bangaren goganma hakan take koma ince tafi hakan, a dadduma shima ya kwana yana nafilfili amma zuciyarsa na kn yarinyar time to time se kaga kawai yasaki murmushi, be taba ganin halittar databi ta zauna masa a kahon zuciya ba kamar yarinyar nan , ya rasa yazeyi ganinta ya kara sa masa kwad'ayin sake ganinta again, be saba da yanayin da yake ciki ba, dan haka zuciyarsa kmr ta fito fili Allah Allah ya dingayi gari ya waye ya sake ganinta ko ze kara samun sassaucin gobarar dake nemsn tashi a birnin gonar zuciyarsa..bayan yayi sallar asubah ya kasa komawa bacci ya dawo falon ya zauna sanye da kayan bacci riga da wando butter milk masu tsantsi hadi da tafshi, ba karamin amsarshi kayan baccin sukayi ba face dinnan tasa tayi wani fayau da ita tayi haske irin hasken musulunci...Zaunawa yayi a falon yana kallon time 8:30am ya koma dinning room din ya zauna kawai so yakeyi yaga yarinyar daga jiya zuwa yau kansa ya juye gabaki daya ma rayuwarsa neman chanzawa takeyi, shi sam be saba da wannan mood din ba, shiyasa baze iya controlling ba, kwata-kwata yanzu ji yakeyi kawai a duniyar nan yarinyar kadai yakeso yayita gani ma a rayuwarsa yunwar cikinsa ma yadena jinta, yarinyar ce ta hanasa yin baccin yau, yasan wallahi in be ganta bama baccin baze ziyarcesa ba kwata-kwata shi kadai yasan tukikin da ransa keyi. Daura kansa yayi a kan dinning table din ya kwanta yana kallon kofa, se yaga kmr itan yake gani a jiyan, kawai se shape din bayanta ya fado masa rai ji yayi tsigar jikinsa ta tashi yarrr, a kallo daya ya gane yarinyar nada baya da cikar kirji, yana ganin mata dayawa amma be taba ganin mace kamar yarinyar ba ta zauna masa a kahon zuciya gashi dagani karama ce sosai....yana cikin tunani tunanin yarinyar bacci yayi awon gaba dashi me matukar nauyi. 9:43am ta shigo side din cikin sanda kmr munafuka zuciyarta se azabar bugu takeyi, idanuwanta suka sauka a knsa kasancewar fuskarsa na fuskantar bakin kofar shigowa, ido ta zubawa kyakyawar fuskarsa daganin yadda yake sauke numfashi tasan bacci yakeyi uwa uba kuma idanuwansa a kulle suke, karasowa tayi ta iso daf dashi ta tsura masa ido tana mejin zuciyarta na tsananta bugu, haka kawai taga ya mata kyau Ainun fin jiya data gansa...nan take ta tuna da klmn Hajiya saude a gareta a kn mijinta, saurin ajiye trea din hannunta tayi a kn dinning din kasancewar dinning din nada tsawo, ta juya zata fita ya dago yace "Ina zaki..." Daman tana shigowa yaji shigowar tata a kahon zuciyarsa kawai se yayi kamar beji ba yaji gaba da baccin karya. Duk yanajin sadda ta matso ta tsura masa ido , kasancewar ya dan bude idanuwansa kadan yana kallonta ta kasan ido, amma bata fahimta ba. Jin yace mata ina zaki yasata saurin juyowa ta zubo masa ido, itama idon taga ya zubo mata, amma ba fuskarta yake kallo ba, dan haka tabi inda yake kallo da nata narkakkun idanuwan wadanda suka fi nasa narkewa, nan take ta fahimci wato yatsun kafafuwanta yaketa kallo, sosai ya tsurawa yatsun kafafuwan nata ido, duk a harhade suke suna manne da juna yatsun kafafuwan nata sun matukar yi masa kyau, sun dauki hankalinsa, ganin yanata kallon yatsun kafafuwannata yasata dauke kafafuwan nata cikin hanzari tayi baya dasu, ya sauke ajiyar zuciya hadi da dawo da dubansa kn fuskarta suka hada ido, yayinda zuciyarsa tayi wani irin mummunar harbawa, a lokaci guda yaji wani sanyi na ratsashi daga kasa zuwa saman kwakwalwar kansa, be tabajin wannan yanayinba a rayuwarsa se a kn yarinyar nan...Al-muqri'ah kuwa tini ta dauke kwayoyin idanuwanta a kansa, sbda kwayoyin idanuwanta bazasu jure kallonsa eyes to eyes ba, shi kuma fuskarta ya tsurawa ido, dukse tabi ta rirrike jiknta sbda kallon da yake mata wani iri takeji a jikinta ta dinga wasa da hannunta a cikin hijjabin dake jikinta zumbulele sbda kada ya samu damar ganin kirjinta dan kunya takeji a dinga ganin nonuwanta, duk tafi tsanarsu a jikinta sbda mutane da dama nan sukafi kallo a jikinta kama daga jinsin mace danamiji. amma sede shi taga bema kai idanuwansa nan ba, a tunaninta batasan shidin nan din yake kallo, batare daya bari ta fahimci hakan ba, ganin tanata wasa da hannayenta a blue din hijjabin jikinta ya bashi yar dariya amma ya shanye yasan kirjinta ne bataso yagani shiyasa taketa tutture hijjabin daga kwanciya a jikinta, dariya ce taso subce masa amma ya daure, ya komar da idanuwansa kan hips dinta masu azabar kyau, nan take mood dinsa ya kara chanzawa jikinsa ya wani bi ya narke, , dago idanuwanta daza tayi taga yana kallon hips dinta, sauri tayi ta ture hijjabin daga kwanciyar da yakeyi a hips dinta, abinda ke bata haushi komin yaya tayi se anga hips dinnan nata daya zamar mata kaddara, lumshe idanuwansa yayi, ya dago ya kalli fuskarta duk tabi tayi wani tsuru tsuru kmr wadda tayi karya. Wani irin shu'umin murmushi Ya saki ciki ciki ta yadda bame fahimta se shi, ya rasa dalilin dayasa daga jiya zuwa yanzu zuciyarsa ke cike da nishadi. "Yasunanki?'' Tambayar ta fito daga bakinsa ba tare dayasanma yayi taba, wato fitar bazata tambayar tayi masa. Dagowa tayi ta kalleshi yayinda dadin muryarsa ya doki har kasan karkashin bishiyar zuciyarta, da hannu ta shiga nuna masa Alphabet din sunanta. Yabita da ido ta zana masa A da hannun duk yana kallonta kuma yana fahimtar yadda take masa kwatancen sbda kaf hankalinsa ita ya bamawa a lokacin, har takai karshe, kana ya hada farko da karshen a bayyane yace "Almuqri'ah?" Yadda ya kira sunan yasata zuba masa ido fuska cike da mamaki, duk duniya bata taba jin wanda ya iya kiran sunanta ba kmr shi, mamaki ya mamayeta na yadda ya gane me take rubi dukda kwatance ta masa ba a rubuce ta basa ba, sunanta nada tsananin wahala ga mutane ko a rubuce ta badashi ba kowa ke iya fadi dai-dai ba amma shi dai-dai ya fadi bako gargada, abin ya burgeta ainun kuma yasata A halwar nishadin daya mamaye kaf jikinta. "Me karatu sunanki?'' Ya kara fadi idanuwansa na knta, ya rasa dalilin dayasa yakejin dadin kasancewarsa da yarinyar, dadin dabe tabajin irinsa ba a duniya. Daga masa kai tayi alamar Eh "yasan fassarar sunana..." Ta fadi a zuciyarta yayinda mamaki ya kasheta tako ina. A bayyane ya lumshe ido ya bude hadi da maimaita sunan a zuciyarsa nan take zuciyarsa ta haddace sunan nata tsaf bako gargada. "Nice name,..." Ya fadi a bayyane yana me sake kureta da ido, kyaunta na kwantar da hankalin mumini tako ina ita din kyakyawa ce,. Jin yace "nace name..." yasata yin murmushin da batasan tayishi ba. Kara tsureta da ido yayi ganin tana murmushi seta kara kyau sbda dimples dinta uku dasuka lotsa a lokaci daya, na gefe da gefen kumatu dana kuma a kasan gemunta yake,. "Kinada Dimple's har uku?wow! You are very very beautiful...'' Ya fadi a bayyane ba tare daya sanma ya fadi ba cikin zazzakar muryarsa yayinda muryar tasama ta kara dadih a lokacin da yayi maganar sbda nishadin dayake ciki. Mgnr tasa ta doketa kuma taji dadin jinta daga garesa, dukda bashi kadai ya fara cewa tanada kyau ba amma kalmar a bakinsa setayi matukar yi masa dadin saurare a zuciyarta direct taji kalmomin sun afka kokin zuciyarta. "How old are you?''yayi mata tambayar ba control. Da hannu ta kara nuna masa 1 ta dawo ta nuna masa 6, ya fahimci me take nufi yace "16yrs?'' Ta daga mishi kai alamar Eh. A zatonsa ko hajiya saude ce ta hanata magana dashi danyasan zata iya han haka be matsa mata kn seta masa magana ba, ya tsura mata ido yana mamakin ashe karamar yarinya ce amma ta tare kaya haka uwa uba kuma ga iya girki tayi sosai tafi ma wata babbar macen me 60yrs. "Nagode da Abincin da kike dafamin me dadih..." Ya fadi idanuwansa na knta be taba maganganu haka ba, ba control kmr yau da yarinyar ta tsaya a gabansa, ji yakeyi gabaki daya kamar bashi ba. ta dago ta kalleshi Tana mamakin babban mutum kamar wannan yake mata godiya, a lokaci kankani ta fahinci shi mutumin kirki ne, murmushi ta sakar masa hadi da tsugunnawama ta masa godiya itama kana ta juya ta fice yana kallonta se murmushi yakeyi ji yakeyi daman karta fita ta zauna ya dawwama yana kallonta. "Yarinyar nada kyau...." Ya fadi yana ciza gefen lips dinsa na sama, bayan fitarta ta juya masa wadannan manyan mazaunan, be taba ganin kyaun mace ba a duniya kmr yadda yake ganin na yarinyar, be tabajin abubuwa a kan wata mace ba kmr yadda yakeji a kn wannan yarinyar daga jiya zuwa yau, tinda ya Auri saude be kara ganin kyaun wata mace ba se wannan yarinyar..... Breakfast yayi yana ci yana nishadi yana farin ciki yaci ya koshi sosai seya karajin dadin abincin sosai har brain dinsa. Nan ya zauna yaki tashi har ta dawo kwasar kwanukan, ta tsugunna ta masa alamar gaisuwa ya amsa fuskarsa kmr gonar audiga, yana ta kallonta harta kwashe kwanonin ta fice, kana ya tashi ya nufa upstairs da tunanin yarinyar a ransa yayi wanka ya kwanta yabi lafiyar gadonsa , yajima kafin bacci me nauyi yayi awon gaba dashi zuciyarsa cike da tsananin tunanin yarinyar, hadi da sabon yanayi...3tyms dinta na kawo abincin dana zuwa kwashewa warmers duk seda suka hadu dan kasawa yayi ya tsare, yau ji yakeyi kamar Allah ya masa bushara da shiga Aljannarh a jinin jikinsa yakejin wata kaddara na tunkarosa gadan gadan, yasan wallahi be isa ya tsallakewa kaddarar ba, amma fa besan ko wacce kaddara bace haka kawai zuciyarsa ta sanar dashi wata kaddara zata samesa, amma kuma zuciyar tasa na bashi tabbacin kaddarar alkhairi ce garesa sede fa yana yawanjin faduwar gaba wanda besan dalinsa ba. ** ** ** ** ** ** *Adamawa state (Yola)* Misalin karfe goma shaabiyun daren ranar yau Litini. hajiya Ummusalma Zaune take a kayataccen bedroom dinta tana sanye da lallausar doguwar riga ta bacci wadda ta amshi launin fatarta jikinta, knta sanye da huta ta bacci milk color, kyakyawa ce ita ta ajin farko, dukda age dinta sun tafi amma hakan be hana kyaunta bayyana ba, tanada matsifar kyau hadi da azabar kyau, uwa uba kuma tanada dirin jiki, sosai farace sol, fatar nan tata kamar a taba jini ya fito ga kyau ga hutu ga kudi ga ni'imar musulunci. Zaune take a gefen hadadden bed dinta wanda ya hadu harya gaji da haduwa, gabaki daya furnitures din bedroom dinnata peach ne light. gadonta irin Italian bed dinnan ne ya hadu harya gaji da haduwa se azabar kamshi da sanyin AC kawai ke aiki a bedroom din nata, hasken lamp light ne kadai ke working bedroom dinnata. Kwata-kwata ta kasa bacci tsawon 3days kenan bacci ya gagari idanuwanta, wani irin azabar tiriri takeji yana taso mata daga kasan zuciyarta, yayin da hakan ya haifar mata dajin zafi a jikinta dukda sanyin AC dake aiki a dakin amma ita zufa tashiga yi, tin dazu takeso tayi kuka amma ta kasa yi, ita kadai tasan irin damuwar dake dawainiya da ziciyarta tsawon shekara da shekaru... A hankali ya turo kofar bedroom din nata ya shigo sanye da kayan bacci ligt Blue me haske, riga da wando ne masu kyau ba karamin kyau suka masa ba, dogo neshi sosai dukda shekarunsa sunja ga shugabanci amma hakan be hana tsananin kyaunsa bayyana ba. babu yawaitar haske a dakin amma hakan be hanashi hango ta ba can karshen bed ta rakube kmr wata marainiya, ajiyar zuciya ya sauke ya mayar da kofar bedroom din ya rufe harya karaso inda take ya zauna gefenta batasan ya shigo dakin ba, seda ya daura hannunsa a kan kafadarta sannan ta dawo daga rijiyar zurfin tunanin data fada, ta dago ta zuba masa ido shima idon ya zuba mata. "Yaushe ka shigo ranka ya dade?'' Ta fadi cikin muryarta da har yanzu bata rikede zuwa hausa ba, ji takeyi kmr ta fashe da kuka. ''Na shigo a sadda kika fada duniyar tunani.." Ya fadi hkn hadi da sakar mata murmushi me kwantar da hankali, amma sam murmushin nssa beyi tasiri gareta ba saboda bataji kwanciyar hankalin ba kwata-kwata. Jawo knta yayi ya daura a kan kafad'arsa yana me buga mata baya cikin sigar kwantar da hankali ya fara magana. "Bazaki sawa ranki hakuri ba ko uwar gidana?'' Kmr tana jiran yayi maganar kawai ta fashe da kuka tare da shashsheka kmr zuciyarta zata tarwatse haka takeji. Kara rungumeta yayi a jikinsa sosai yasa bakinsa a cikin kunnenta yana furta mata kalamai masu dadih, da kyar yasamu ta tsagaita da kukan amma still tana hawaye sbda batayi kukan daya wadaceta ba, ta dago knta dake jikinsa ta zuba masa ido kana ta fara magana "Zuciyata ta gaji da hkri....dan Allah Yallabainah yaushe saraki zezo gareni kmr yadda ko wacce uwa d'anta ke zuwa gareta? Zuciyata na cike da karaya a kan jalaluna dan Allah ka kirasa a waya kace yazo ya ganni inaso insa kansa a kirjina yaji dumin zuciyar uwa kmr yadda ko wanni d'a keji shima yasan shi d'a ne ba maraya ba..." Yadda take mgnr tini me martaba ya fahimci kmr tana neman fita a hayyacinta ne, Cikin muryar kwantarda hankali me martaba ya fara magana ta yadda knta ze dauka yasan abinda takeji a zuciyarta tanada dauriya a matsayinta na uwa kuma mace me rauni. "Zezo gareki insha Allahu salma, ki kwantardamin da hankalinki dan Allah kinga shekaran jiya dr ya duba jininki yaga ya hau..dan Allah salma kiji tausayina kisawa ranku dauriya kici gaba da Adduarh kmr yadda kk saba karki sabauta min rayuwarki dan Allah zan kirashi ince yazo ya ganki..." Ya fadi mgnr karshe ne dan hankalinta ya kwanta amma yasan koya kira dannasu da wuya ma ya daga, inma ya daga ba lallai yazo ba, gabaki daya tamkar basu suka haifesa ba haka yake rayuwarsa. Ajiyar zuciya ta sauke tasan mgnr daya fadi kawai danya kwantar mata da hankali ne, hawaye keci gaba da zirya a idanuwanta ta fara magana. "Nasan baze zoba me martaba,,," ta fadi hkn tana jinjina kai. Daura hannunsa yayi a kn cinyarta yace "muci gaba da Adduarh insha Allahu komi ze zama labari..." Girgiza masa kai tayi tana fadin "Kullum kullum inatayi Nagaji Wallahi, kasan zuciyata na cike da son yaronnan shi kadai Allah ya bani duk duniya wallahi me martaba ba wanda yasan me nakeji a zuciyata ko yau na fadi na mutu da yaronnan a zuciyata na mutu, San duniya da Allah yasamin duk ya tabbata ne a kan yaronnan, inaji a jikina kamar ba ranar da yaronnan zuciyarsa zata dawo garemu, .." Rufe mata baki me martaba yayi da hannunsa yace "karkiyi sabo knji iyalina, karki mnta da babu abinda yafi karfin ubangiji dan Allah kici gaba da hakurin danasanki dashi pls..." Daura kanta tayi a fuskar gadonta, ita kadai tasan wani hali zuciyarta ke ciki, gani takeyi abinda takeji ma a kan Abdoljalal koshi dayake ubansa bejin rabin abinda takeji, (wani abin se uwa kan uba baze dauka ba?. "Inaji a jikina da kunci zan mutu a zuciyata na Soyayyar Jalaludden...'' Ta fadi hakan yayinda zafafan hawaye ke kara wanke mata kumatuna.. Me martaba ya fuskanci zafin datakeji ne a zuciyarta yake kokarin fitar da ita a hayyacinta maganganun datakeyi ma daji bata hayyacinta. "Dan Allah ki dena irin wadannan kalaman, bansan sake jinsu daga gareki dan Allah ki fawwalawa ubangijin sammai lamarinki, yaronnan Allah ne ya bamushi kuma ya rubuta komi na kaddarorinmu da nashi kaddarorin , dan Allah ki maida lamarin nan inda muka saba maidashi wato ga ubangijinmu banason irin wadannan kalaman na fitowa daga gareki gimbiyata, ki kwantarmin da hankalinki dan Allah na rokeki kiji tausayina hajjajuna...." Ya karashe maganar hadi da jawota jikinsa, still se kwallah takeyi, gani takeyima kmr mijin nata be fahimtarta kwata-kwata itama bata fahimtarsa ko kadan, Son danta tilo kadai ke dawainiya da zuciyarta, a haka ma tayi kwarin zuciya dan babu jinsin balaraben daze iya jure abinda take jurewa, saboda a yarirrika da dama na duniya babu jinsin yaren daya kai balarabe san yara musamman ma ita da kwara daya tall Allah ya mallaka mata a duniya, ita fa bata ki koda yaushe ta dinga sashi a idanuwanta ba, amma yanzu shekara da shekaru be zuwa inda suke ai dole tashiga damuwa iya damuwa....lallashinta me martaba ya dingayi har yasamu ta dan fara nutsuwa ya saka mata karatun alqur'ani ba jimawa taji zuciyarta ta kuma sanyi ta dawo hayyacinta nan take bacci nannauya me cike da mafarkin Jalaludden dinta ya kwasheta. *Akwai wata a kasa fa...* *Vip 1k normal 500 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank. shedar biya ta nan 08101626484 ko M.T.N card duk ta wancan sim din.* selling data to all Nigerian network Thank you for contacting Sdeendtm! BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE I'm selling MTN data with this cheap price MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance Validity 1 month Airtel,9mobile and Glo also available. *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR Call *08066268951* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *WATA KISHIYA* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *Littafin ma'aurata ne* SAADATU BINTU ABDULLAHIโœ๐Ÿฝ(writer of Kyautar Allah) Last free page๐Ÿ˜Š *DEDICATED TO HUBB, MY HAPPINESS* Last Free page 10 Tin daga ranar daya ganta be kuma gangancin rashin ganinta ba a rayuwarsa, wato de yazamana kullum se sun hadu, inta kawo masa abinci, kasawa yakeyi ya tsare dole seya ganta. a hankali a hankali shakuwa me karfi tashiga tsakaninsu musammanma shi gogan, wanda zuwa yanzu wallahi baccin kirki ma be iyawa sena sata. the more yake ganinta the more kwad'ayin ganinta ke kuma taso masa a ransa, idan tazo kawo masa abincin se yaji kmr karta tafi, ji yakeyi kmr ta zauna yayita kallonta har ya kare rayuwarsa yana kallonta, akwai wani sirri a tattare da ita dashi kadai yasanshi, wato ganinta nutsuwar jikinsa yake dawo masa dashi, tinda idanuwansa suka gauraya da yarinyar abincinta ya kara masa dadih a harshen baki, zuwa yanzu ya fahimci yarinyar bebiya ce, ranar daya matsa mata kan dole seta mishi magana ranar ta nuna masa ita bata magana, a fari yasha wasa takeyi daga baya ya fahimci ashe da gaske ne ita din bebiya ce, wani irin tausayinta ne yayi wankan tsarki ya cika masa zuciya, a ranar be rintsa ba, har kwallar tausayinta seda ta zubo daga kwayoyin idanuwansa, ze iya cewa ya mance when last hawayen tausayin wata halitta ta duniya ya fita a idanuwansa, amma se gashi a ranar shike kuka da idanuwansa, kmr wani small baby, yanayoyin dayakeji a kan yarinyar ya yawaita a zuciyarsa, be tabajin tausayin wani a duniya ba kamar yadda yakejin tausayin yarinyar a rayuwarsa. A bangaren al-muqri'ah kuwa a tsorace take dashi, sbda tunawa datakeyi da kalaman hajiya saude a kan mijinta. "Zan iya kisan kai a kan mijina..." Itace kalmar datafi tsawa al-muqri'ah a rai, kuma take tsananin tsoron kalmar ko ince kalmar ke kara sa mata tsoron hajiya saude a zuciyarta..... Yau ya tashi da shirin barin garin zuwa garin abuja saboda yanada wani emergency meeting jiya ya dace ayi meeting din amma saboda rashinsa a gun meeting din ya Hana ayi shi jiya, aka barshi zuwa jibi wato inya iso garin yau se ayi meeting din gobe. 10:am ya shirya tsaf cikin danyar shadda royal blue, se zallar uban sheki da kwalkyali shaddar keyi, ba karamin amsarshi shaddar tayi ba ta amshi launin fatarsa ainun kansa sanye da hular zalla bukhar wadda ta dace da kalar shaddar jikinsa, fuskarnan tasa ta fito tayi fayau da ita har wata yar kiba ya kara na zallar kwanciyar hankali A bayyane amma inside shi kadai yasan gashin dayake karba . Feshe jikinsa yayi da perfume dinsa, ya daura dankareren watch dinsa ya daura a hannunsa, ya zira takalminsa ya fito hannunsa rike da bag dinnan da wayoyinsa, se azabar kamshi yake zubawa hannunsa rike da yar karamar jaka Baka wadda ke dauke da takaddunsa daze bukata a abujar sam ko kaya be dauka inzeje abujar kasancewar canma yanada komi na bukatuwarsa a can. Allah-Allah ya dinga yi ya sakko kasan, sbda so yakeyi yaga yarinyar, da zallar tunaninta ya kwana a ransa ko bacci beyi ba kwana yayi a kan dadduma yana ibada. Yana sakkowa downstairs din ya daga kai ya kalli kofar dinning room dinsa, nan take yaga ta nuna farin wuta, wato harta ajiye masa breakfast dinsa, kallon dankareren watch din hannunsa yayi yaga har goma ma ta wuce, karasawa dinning room din yayi jiki a sanyaye saboda so yakeyi kawai ya ganta, kuma yasan da wuya ya ganta yanzu. Zaunawa yayi ya danyi breakfast din a gaggauce saboda sauri yakeyi, yana gamawa kenan daya daga cikin wayoyinsa tayi ringing dubawa yayi yaga sunan dr mus'ab karara ya bayyana, haushi ne ya kamasa, shi yama manta da mus'ab din zasu tafi abujar, saboda dashi za ayi meeting din, meeting din na siyasa ne, kin dagawa yayi danyasan mus'ab da wutar ciki, shi kuma yayi alkawarin yau seyaga yarinyar dan yasan in be gantaba wallahi dawuya inyaje abujar yaji dadinta. Yana gani mus'ab din yayi masa miss call har uku amma yaki dagawa, sema ya gyara zama a kan kujerar dinning din ya tsurawa kofar dayasan tabbas ta nan zata shigo ido, yanaji kiran dr-mus'ab ya kara shigowa wayarsa, amma yaki dagawa har seda ya kara masa miss call har uku amma yaki dagawa yana nan zaune amma zuciyarsa na knta. Har wuraren 11:20am amma bata shigo ba, zuwa lokacin dr mus'ab ya masa kira yafi goma, dan haka ya gaji ya daka, wayar ya kara a kunne, cikin tsananin bacin rai dr mus'ab ya fara magana. "Amma kasan yau zamuyi tafiya ka kwanta kana bacci bayan fly din daza mubi ma 11:am ze tashi kaga kasamu yin missing din fly din munyi asarar kudi kuma..." "Kai kudin fly ya dama ni abinda ke damuna yafi yawan duniya da abinda ke cikinta..." Abdoljalal ya Fadi hakan a zuciyarsa ba tare dayasan maganar ta fito ba har Dr-mus'ab yaji, murya cike da mamakin daya doke ma Dr-mus'ab bacin ransa ya jefo masa tambaya "Mekace?" Zuciya cike da mamaki ya masa tambayar danshi be tabajin irin wadannan kalaman daga bakin Aminin nasa ba. Firgigit Abdoljalal yayi jin xancen zuciya ya fito fili saurin dakewa yayi yace "Am sorry wani tunani nakeyi daban bansan ma mena ceba..." Dr mus'ab yace "ba haka bane wallahi dole akwai abinda ke damunka, ka fadamin pls...." Abdoljalal yace "Malam ni ba abinda ke damuna...kawai ka kara siya mana wani Private jet din bari in shirya dole se kmr 12:pm zamu tafi gaskiya..." Mamaki ya kuma rufe dr mus'ab jin wai yau abokinsa ne ke African time, mutumin da dawuya a jirasa amma yau shine ke maganar wai se 12:am zasu tafi a memakon 11:am . "tabbas akwai abinda ke damunka...tafiyar daya dace muyita 11:am saboda zamuyi meeting 12:pm yau, gana gobe 10:am za a shigesa, amma shine zakace se 12:pm zamu bar kaduna zuwa Abuja..." Cewar dr mus'ab. "Au ni na mnta ma xamuyi meeting yau , kawai ka kirasu kace a bar meeting din yau a bari se gobe duka ayi biyun a goben insha Allah...." Haushi ya Kara rufe dr mus'ab dan haka yace "Amma de baka da lafiya ne ko jalalu? Yaza ayi ace jiya baka jeba, kace a bari daya ayi yau yanzu kace a bari duka biyun ayi gobe dayake an gaya maka suma basu da uzuri ne, se kai keda uzuri... '' Abdoljalal ya ci gaba da magana cikin isa da zallar mulki yace "toh a hakura da meeting din ni de wallahi se 12;pm zan bar kd kila wa kala ma..." Yana gama fadar hakan ya ajiye wayar, ba tare daya jira me dr mus'ab zece masa ba. Har 12:30pm bata shigo ba, zuwa lokacin dr mus'ab ya kara kiransa harya gaji, amma yaki dauka sede ya tura masa da message din kawai inya siya jet din ya kara siyan wani na 1:pm, haushi daya kama dr-mus'ab be masa reply din sakon ba. 12:35pm ta shigo side din idanuwanta suka sauka a kansa, yayi matukar mata kyau Ainun, shima din itan yake kallo, murmushi ta sakar masa domin itama data kawo masa breakfast din bata gansa ba bata ji dadih ba, dashi ta kwana a ranta knr yadda shima ya kwana da ita a ransa. "Al-muqri'ah...'' Ya ambaci sunanta da dadd'ar muryarsa wadda ke ratsa mata dodon kunnuwa. Wani murmushin ta kara sakar masa wannan karan seda kaf dimples dinta suka lotsa, shima murmushin ya sakar mata yana mejin tausayin yarinyar na ratsashi, ganin tanada komi na duniya amma bata da bakin magana. Tsugunnawa tayi ta masa alama da hannu na gaisuwa, amsawa yayi a bayyane, yana gane kome tace masa da bebanci, yana mamakin yadda akayi yake gane maganarta dukda be taba ganin bebayeba a rayuwarsa se ita, haka itama tana mamakin yadda akayi yake gane kwatancen da duk me take nufi. Sosai ya kureta da ido tana tsugunnan yana mejin wani irin mashi na kwanciyar hankali na sukarshi tako ina, tinda ya tashi a yau din beji natsuwa ba se yanzu daya sata a kwayoyin ruwan idanuwansa, babu abinda yake daga masa hankali kamar tafiyar dazeyi yayi kwanaki be ganta ba yasan duk se ya shiga damuwa da tashin hankali mara misaltuwa. "Karaso mu gaisa sosai..." Ya fadi ba tare ma dayasan ya fadi ba, shi fa a kan yarinyar nan ya fuskanci kamar tongue dinsa beda control. Mikewa tayi ta karaso duk idanuwansa na kanta, se yanzu ya kula da hijjabin jikinta pink ne ya matukar amshi farar kyakyawar fuskarta yadda kasan dan ita aka halicci hijjabin haka hijjabin ya amsheta. "Taso ki zauna kan kujerar nan..." Ya fadi hadi da nuna mata dayar kujerar dinning din. Tsura masa ido tayi da kujerar daya nuna mata, nan take ta daga masa kafada alamar bazata zauna ba, se yaga ta masa kyau a daga masa kafadar datayi, saboda yadda ta saki jikinta har yaga nonuwanta bata taba yarda ta saki jiki yaga nonuwanta ba se yau dayakeda tabbacin shafa'ah tayi, cikin kissa yake kallon nonuwan nata kai bakace nonuwanta yake kallo ba ko ita bata isa ta gane me yake kalloba. "Yarinyar akwai manyan nonuwa masu kyau..." Ya fadi a ransa yana kara kure nonuwanta da ido hatta da kan nonuwan seda suka nuna shadi ta saman hijjabin jikinta, wani irin yanayi jikinsa ke amsa wanda ya kara zamo masa bako sosai. "Meyasa bazaki Zauna ba?" Ya tambayeta still idanuwansa na kn kaciyar nonuwanta, wanda yakeji kmr ya dawwama a kallonsu, domin dadih yakeji a jikinsa. A zahiri al-muqri'ah tasha ko ita yake kallo sam bata fahimci nonuwanta yake karewa kallo ba. Da bebanci tace masa saboda su basa zama a kan kujerar da babba ke zama... Murmushin dake kan fuskarsa ya kara fadad'a, daman ya jima da fahimtar yarinyar ta samu tarbiya daga tushe. "yau zanyi tafiya ne zuwa abuja..." Jin abinda yace yasata jin rashin dadih a zuciyarta nan take fuskarta ta chanza. Adduarh Allah ya tsare ta masa da bebanci dukya fuskanci me take nufi ya amsa da Amin zuciya fal jin dadih ya fahimci chanjin fuskar tata, daya gaya mata zeyi tafiya... Tambayarsa tayi da bebanci waze dinga dafa masa abinci inya tafi... Yar dariya yayi wadda ya mance ma yaushe yayi irinta ya bude baki ze bata amsa, Daya daga wayoyinsa tayi ringing dubawa yayi yaga Sunan Ahamad ya bayyana wato babban guard dinsa wanda in zeyi tafiya dashi yake tafiya. Daukar wayar yayi ya kara a kunnensa, daga cikin wayar Ahamad din ya gaishesa amsawa yayi still idanuwansa na kan Almuqri'ah,. "Yallabai, Sir dr-mus'ab ya iso yace yanata kiranka bakayi picking ba,..." Daga cikin wayar Ahamad yace hkn. Abdoljalal yace "okay ya iso ina?" Ahamad yace "Gashi nan a kofar gidanka..." Abdoljalal yace "Okay ganinan Zuwa an shirya mota zuwa airport din dazamu hau jirgi?'' Cikin ladabi Ahamad yace "A, an shirya tin dazu sir..." Abdoljalal yace "Okay ganinan yanzu insha Allahu..." Ahamad yace "Toh sir a fito lafiya..." Abdoljalal ya amsa da "Allah yasa..." Ya katse wayar, duk al-muqri'ah najinsa duk duniya babu muryar dake mata dadin saurare kmr tasa, ko mace bazata nuna masa zakin murya ba. Mikewa yayi batare daya gaji da ganinta ba, sedan jin dayayi ahamad ya sanar dashi wai Dr mus'ab na kofar gidansa, tinda ya auri Hajiya saude suke gidan dr Mus'ab be Taba zuwa gidan ba se yau yazo ya tsaya a wajen get, Abdoljalal nada tabbacin dr mus'ab besan gidan ba kila ahamad ne ya bashi address din gidan. Al-muqri'ah tabishi da ido ganin ya mike tsaye ya kwashe wayoyinsa, itama ta mike ya kara bin hips dinta da ido seda ya ciza lebensa na kasa saboda wani irin azababben yanayi daya ziyarcesa kaf seda tsigar jikinsa ta tashi. A wannan karan ta fahimci hips dinta yake kallo dan haka tayi hanzarin ture hijjabin daya kwanta mata a hips din da hannunta ta cikin hijjabin. Basarwa yayi hadi da dan dauke kansa gudun kada girma ya fadi kuma alhalin yarinyar na ganin girmansa. "Zan tafi knji..." Ya fadi idanuwansa na kan kyakywan labbanta. Marairaicewa tayi kmr zatayi kuka, ba tare dasanma tayi hakan ba. Hakan datayi ya kara narke masa zuciya, nan take yaji kamar ya fasa tafiyar ya zauna kawai tana dafa masa abinci yana ganinta yanajin dadih, uwa uba kuma kayan jikinta duk zeta ganinsu dan yana bukatar ganinsu. Da kyar ya iya daurewa zuciyarsa ya fara kokarin barin falon cikin dakiya, yakai bakin kofar harta bude ya juyo yaga ta zubo masa ido, ganin ya juyo dinne yasata dauke danuwanta tayi kasa dasu. "Zanyi missing din Abincinki,...'' Ya fadi da golden sexy yum-lum voice dinsa me narkar da zuciyar maza. Dagowa tayi ta sakar masa murmushi kawai tana mejin maganar har kasan zuciyarta. "Kema zanyi missing dinki..." Ya fadi maganar ne direct daga zuciyarsa. A wannan karan ce masa tayi da bebanci itama haka..." Yayi matukar mamakin jin hakan daga gareta, ji yayi zuciyarsa ta kara narkewa da yanayoyi a knta, sosai ya tsaya ya kureta da ido, ita kuma kanta na kasa, ji takeyi kmr tafiyar dazeyi bazata sake ganinsaba. Da kyar Abdoljalal ya iya yaki da zuciyarsa ya fice a dinning room din yana mejin wani irin azaba a cikin zuciyarsa ji yakeyi watannan daya da yayi yana ganinta byn wata dayan datayi tana dafa masa abinci yanaci ba tare daya ganta ba, ji yakeyi kamar sunyi shekaru talatin da juna, sbda yadda yakejin zuciyarsa na amsawa a kn yarinyar Be tabajin kwatankwacin hakan ba a kn wata, se a kanta,. Karasawa yayi kn kujerar 2ct inda ya ajiye yar bag dinsa daya sakko da ita daga upstair dinsa, ya dauka hadi da zuge wani zip a gefe ya zuba wayoyinsa duka guda goma a ciki, tsayawa yayi yana tunanin tabbas akwai abinda ya mance dashi, nan take ya tuna ashe system dinsa ce ya mnta da ita yasan duk dan sanadin tunanin yarinyar ne yasashi rafka wannan mantuwar dabe taba irin taba se yau. Cikin hanzari ya nufa upstairs din ya dauko jakar systems dinsa, ya dawo ya dauki dayar bag din daga kara ajeta a kn kujerar 2ct din,ya rataya daya gefen dama daya gefen hagu, harya nufa kofar ficewa a side din, ya dawo ya koma dinning room din abinda ya basa mamaki ya ganta nan inda ya batta tsaye, ta zubawa kujerar daya tashi daga kai ido. Yana shigowa ta dago ta kalleshi ya sakar mata shu'umin murmushinsa me narkar da zuciyar mata. "Zanyi kewarki!'' Ya kara mai-maita mata kalmar daya fadi dazu, wani irin zazzafar bugu zuciyarta tayi, sbda jin kalmar a wannan karon ta haifar mata da wani irin zazzafan bugun zuciya me wuyar kwatantuwa, yayin da jijiyon jikinta suka amsa....ta zubo masa ido shima idon ya zubo mata,.. seda suka kwashi 10mnt a haka suna kallon juna ido cikin ido, a wannan karan ta gaza janye kwayoyin idanuwanta daga cikin nasa. A daddafe shi gogan ya janye nasa idanuwan daga knta, ya juya ze bar dinning room din ya sake juyowa. "Ki kulamin da kanki knji yarinyata..." Yayi wadannan kalaman ba tare dayasan sun subuce masa a baki ba. "Yarinyata!..." Dukkaninsu suka maimaita kalmar a zuciyarsu a lokaci guda, musammanma al-muqri'ah wadda kalaman suka mata tsananin dadih, fiye da duk kalaman dake bakinsa. "yarinyata..." Ta kuma maimaita sunan a zuciyarta yayinda duk wani lungu da sako dake birnin zuciyar tata ya cika da zallar farin cikin daba kowa bane ya haifar mata dashi bace Gogan. Juyawa yayi ya fice a dinning room din dan zuciyarsa na kokarin raya masa karma yayi tafiyar, kuma ga kira nata shigowa dukkanin wayoyinsa ba kakkautawa, ta bishi da Adduarh dawowa lafiya, yaji dadin adduarhta garesa, ya fice a side din , babu abin yake gani a ruwan fararen kwayoyin idanuwansa bace yarinyar. "Yarinyata..." Shima ya maimaita sunan daya kirata dashi a zuciyarsa, seda yayi wani irin kayataccen murmushi a fili danko boyesa ma ya gazayi. Ma'aikatansa na ganin ya fito a guje suka karaso suka amshi jakunkunan daya rike, suka sa maza a mazaunin bayan motar daze hau, wadda akayi packing dinta a dai-dai side dinsa, kallon side din hajiya saude yayi, yasan yanzu tana can tana bacci bata tashi ba, dan haka kawai aka bude masa gidan bayan motarsa ya shiga ya zauna hadi da zuge gefen bag din dayasa wayoyinsa ya dauko daya daga ciki ya dubo lambarta wadda akayi saving da *Saude* yayi typing message kmr haka. *Ni natafi abuja, Sena dawo,* ya tura mata kana ya ajiye wayar a gefensa. Dreva dinsa lukman, ya tada motar suka fice a gidan, yayinda ma'aikatan bakin get din keta koro masa addu'ur'in dawowa lafiya. suna tafe motarsa a tsakiyar motocin securities har motoci biyu se tashi Ta uku.... A waje get din gidansa yaga motar dr mus'ab a gefe, cikin hanzari yasa akayi packing tasa motar, Abdoljalal ya fito da niyar ze karaso inda motar dr din take, kawai dr-mus'ab din ya umurci dreva dinsa daya tada motar suka bar gurin. Murmushi Abdoljalal yayi, yasan haushi mutumin yaji, kuma dole ma yaji haushi dan dashi akama hakan baze taba jure ko rabi bama, dr dinma baze fara masa hakan ba. Motarsa ya koma , drevansa yaja zuwa airpot din. A can suka hadu da dr mus'ab, tini mashi ya hau jet din, se dreva dinsa dake tsaye yana jiran tafiyarsu kana shima yaja motar ya maidata gidan dr din. Abdoljalal da Ahamad na hannun damansa suka hau kerarren jirgin ma'aikatansa nata binsa da adduarh dawowa lafiya. Yana shiga jirgin ya tadda dr mus'ab kamar ze fashe ya cika ya batse sbda shi a zatonsa wannan matar tasa me kama da mazannan ce ta hanashi fitowa dawuri., Abdoljalal bebi ta kansa ba ya zauna a kusa dashi, yasa belt, Ahamad ya zauna a bayansu, ba afi 10mnt ba aka tada jirgin suka fara yawo a sararin samaniya. Har suka isa de mus-ab be masa magana ba, har zuwa washe gari yaki masa magana kuma gida daya suka kwana, washe gari sukaje gun meeting din suka gama lafiya, tin a gun meeting din Dr ya fukanci Abdoljalal nada wata damuwa amma kuma seyaga yayi kiba, dan be kallesa ba, se yau a gun meeting, yaga mutumin nasa yayi bul-bul har fresh ya kara, amma fa ya fuskanci rayuwarsa ta chanza ba kamar sanin daya masa ba tinda ya Auri hajiya saude wadda ita ce ta chanza masa kaf rayuwarsa, zuwa dagaja dagaja. Kwanansu biyu a garin abuja Amma Abdoljalal shi kadai yasan irin izayar dayake ciki, wallahi kwana biyun da yayi beganta ba ji yakeyi tamkar yayi shekaru dubu uku da hansin ne be ganta ba, ga wani yanayi yana ciki wanda be taba jinsa ba a kan ko wacce mace ba se ita, duk dare yanzu be iya bacci, kawai surar jikinta ke masa yawo a kwa-kwalwarsa, daya kwanta in akaci sa'arh bacci ya kwasheshi se ya hau mafarke mafarke a kan gashi a saman marar yarinyar, to haka ze tashi yaga azzakarinsa a jike sharkaf, abnda be taba yiba, a kwanakin sha'awarsa tafi damunsa akan ko wanni kwanaki, gashi ya tara ayyuka ga meeting zasuyi tayi har kusan 2weeks, ya rasa yazeyi ji yajeyi kmr yayi hauka, be taba wuni da azzakarinsa a mike ba kamar a kwanakinnan. Kusan kwanansu uku a garin amma shi be rintsa ba, haka azzakarinsa ma bata rintsaba kullum cikin yawo yake da manyan kaya kamar wani munafuki, duk dan gudun kada dr ya fahimci tsayuwar katotuwar Azzakarin tasa. A daddafe Abdoljalal yayi 10days a garin duk yabi ya jigata kuma yayi rama kamar wanda yayi ciwo, dan ko abinci beci tunaninsa na kn hips dinta da duwawukanta da manyan nonuwanta, duwawukanta sunfi tsaya masa a rai a kn komi na jikinta, be tabajin wannan yanayin ba seda yazo garin abujar, a zuciyarsa kuwa yayi nadamar zuwansa abujar, domin gashi saura kiris yazama dan iska, to mema ya rage a zamansa dan iska, kullum de se yayi mafarkin yana shafewa yarinyar mutane duwawuka, a bacci da farke duk tunaninsa kenan, duwawu!, ga wani irin azabar tukikin gobarar santa na tashi bal-bal a zuciyarsa ba tare dayasanma wai kogin SO ya afka ba, shide yasan yana cikin wani azababben yanayin dabe taba shigarsa ba se a kn yarinyar, kawai ya fara fuskantar kila ita ce zata zama kaddararsa ta biyu a rayuwarsa, byn SAUDE, Amma yanaji a jikinsa ita tata kaddarar ba ita ta sauden bace. "To ta yaya zata zama kaddarata kuma ni jalal?'' Ya tambayi kansa da kansa, kuma ya gaza bawa knsa amsa misalin Daya na dare kenan yake wadannan tunannikan ga azabar feelings ga azabar SO, San dabesan ma me yakeyi ba, ji yakeyi tamkar ya haukace saboda be saba da mahaukacin yanayi irin wannan ba, shiyasa yasama yanayin mahaukacin yanayi, dan neman zautar dashi yanayin keyi, ko yacema ya zauce, hatta da coffee dinsa basha a 10days dinnan, se fura da nonon rufaida kadai ke shiga cikinsa, saboda coffee dinma inya shashi sha'awar yarinyar yake kara masa, har furar rufaidar ma dayakesha sha'awar yarinyar take kara masa, shifa ko ruwa ne ze shiga cikinsa kara tada masa da madarar mararsa ta sha'awar yarinyar yakeyi...a daddafe yakai safiya yayi sallar asubahi a zaune sbda mararsa data kulle, yana idar da sallar nan ya zube kwance kn daddunar, ya lunshe idanuwansa yayinda yarinyar ke masa gizo yadda ya koma dinning room din ya same ta tsaye ta zubawa kujerar daya tashi a kai ido, ya dawo masa cikin kansa sabo fil. seda ya saki murmushi a fili but idanuwansa na kulle, babu abinda yafi kara tada masa hankalin lissafinsa kamar sexy lummy eyes dinta suna daga masa hankali inya tunasu amma fa ba kamar yadda duwawukanta ke daga masa hankali ba, yafi kaunar duwawunta a kn fadin hips dinta dayake kallo, ko nonuwanta basa daga masa hankali kamar duwawunka(wai danma be gansu a zahiri ba kenan),...ajiyar zuciya ya sauke a tsananin wahalce, yayinda mararsa ta kuma kullewa ta gefe daya, ya dafe gefen mararsa , ya tabbatar da ace suna kusa ne yakejin wannan mahaukacin yanayin a kanta, yasan da Allah kadai ne yasan meze faru tsakaninsa da yarinyar, dan Wallahi baze jure ba. A bangaren Al-muqri'ah ma tana cike da kewarsa akasin shi da zuciyarsa ke cike da kewarta kwarai da gaske hadi da zallar santa ga azabar zafin sha'awarta, tinda uwarsa ummusalma ta kawosa duniya be tabajin sha'awar wata mace a duniya kamar yadda yakejin sha'awar yarinyar ba, haka be taba san wata halittaba a duniyarsa kamar yadda yake santa yarinyar. Bayan barinsa garin da 7days kaf ma'aikatan gidan sunje falon hajiya saude gaidata, tana daura idanuwanta a knta al-muqri'ah taji faduwar gaba fin yadda takeji a farko , nan take taji kanta ya fara ciwo Zazzafi na kokarin rufeta, tunani tashigayi anya yarinyar nan ba mayya bace..."amma kuma in mayya ce ai tasan da yanzu ma'aikatan gidan sun kawo mata complain din sunajin yanayin datakeji a kn yarinyar, gabanta ya tsananta faduwa, nan take cikin tsawa tace "Keeeee!! karki kara zuwa side dina gaidani ki barshi kawai ki tsaya can inda kk bn bukatar ganinki a rayuwata na tsani ganinki!!''' Ta karashe mgnr kmr zata fasa falon yayin da duk ma'aikatan gidan dasukaje gaidata seda suka firgita , daman sun jima da fuskantar hajiya sauden ta tsani yarinyar domin kuwa duk zuwan dasukeyi in kowa ze gaidata ta masa kallon bnza , to ita kallon zallan kiyayya take binta dashi. Al-muqri'ah tayi tsuru tsuru tsawar matar ba krmn firgitata yayi ba nan take ta fara kwallar zallar firgici. "Tashi ki fitarmin a side mayya kawai!! Banaso in sake ganinki a side dina in ba haka ba wallahi nice zan kasheki da hannuna kuma ba abinda aka iya ayimin'' Hjya saude ke fadi cikin rudewa domin ganin yarinyar rudar da ita yakeyi. Jiki na rawa al-muqri'ah ta mike ta bar side din nata ta nufa dakinta ta kwanta a kn gadon dayake mallakinta ne, ta fashe da kuka ma'ishi seda tafi karfin 20mnt tana kuka kana kuma tayi shiru sbda kawai shi din daya fado mata a kogin zuciya, kawai kuma seta fashe da dariya, farin ciki ya maye gurbin firgicin da hajiya sauden tasata a ciki. "Idanuwana nasan sake ganinsa..." Ta fadi hakan a zuciyarta still ga murmushi a kn fuskarta hadi da kwalla duka lokaci daya, kawai mutumin data sawa suna Abbanta yasamu matsugunni a kauye da birnin zuciyarta, ya kasance mutum na farko da zuciyarta ke muradin ganinsa akoda yaushe, ita din batasan komi ba a duniya, har yanzu yarinta ce a knta, amma fa ta fahimci tanajin dadih da nishadi inta sashi a ruwan idanuwanta. Yau kimanin kwanansu sha biyu a garin abuja, amma fa zuciyarsa da kwanjinsa suna garin kaduna, gangar jikinsa ce kadai a garin abujar. A kwana nasha ukunsu a abuja ya gaza daurewa danya gaji da wahala kullum da ciwon mara yake kwana yake tashi ga ciwon SOn yarinyar, ga kaunarta, ga begenta, ga kewarta, uwarsu ubansu kuma ga zallar sha'awarta dake dawainiya da Azzakarinsa. Kwance yake yana kallon sararin silin din dakin, sanye yake da silver golden din jallabiya se uban walwali takeyi, dr mus'ab ya turo kofar dakin ya shigo bakinsa dauke da sallama idanuwansa suka sauka a kn gogan dake kwance, besanma yashigo dakin ba, tin 2days ago suka fara magana byn dogon fushin da dr ya dauka, mafarin maganar tasu dr yazo ya samesa ya tanbayesa meke damunsa goganku ya masa bnza dan a ganinsa koya gaya masa abinda ke damunsa ba maganinsa ze masaba. Karasowa dr yayi ya zauna kn bedside din dakin, ya zubawa Abdoljalal ido, dagani yasan yana cikin wasu yanayoyi masu wuyar misaltuwa,. Dafasa yayi, zabura yayi a razane sbda besan ma yashigo ba. Dr ya zuba masa ido har seda ya nutsu daga zaburar dayayi byn ya tabbatar da dr dinne ya dafasa. "Jalaludden meke damunka?" Dr ya jefo masa tambayar, Abdoljalal ya zubo ma dr ido ji yakeyi kmr ya fashe da kuka, sbda abinda yakeji a zuciyarsa baze misaltuba. "Jalaludden meke damunka pls saraki?'' Dr ya kara jefo masa tambaya ganin ya kuresa da ido amma ya gaza ce masa komi.."nothing..." Abdoljalal ya fadi a takaice shifa yanzu beso ana shigo masa tunani yafijin dadin yayita tunanin yarinyar shine karatun da zuciyarsa tafi fahimta. "Wallahi karya kakeyi A.A, akwai abinda ke damunka dole, ai karya nema kace ba abinda ke damunka, sede ko in baza kayi sharing damuwarka dani ba..." Abdoljalal ya zubawa dr ido ganin ya zage yanata mgna a hasale, ji yakeyi damanshi ze dawo dr din danya tabbatar zuciyarsa zero tension take, shiko ai nan shikadai yasan me yakeji yanzu kaf nazarirrikansa sun koma kan yarinyar, karatun sunanta a kullum yana masa maimaici goma sha ashirin a zuciyar tasa. "Na gaya maka nothing pls ka barni inji da zuciyata..."cewar Abdoljalal wanda da yayi mgnr ya juya fuskarsa gefe daya. Dr mus'ab dake kallonsa yace "kagani ko wato in kyaleka kaji da zuciyarka, dole de kanada damuwa abokina saraki,,in baka gayamin yau ba nasan dole wata rana zaka nemeni ka gayamin wallahi..." Yana gama fadar hkn ya mike ze bar dakin ya tsinkayi muryar Abdoljalal cikin dakiya yana cewa "wani magani ne yake sauke sha'awah..." Dr mus'ab ya juyo ya zubowa Abdoljalal ido wanda yayi tambayar kuma yaki juyowa ya Kalli dr din, tsananin mamaki ne, ya rufe dr jin wai AAsaraki ne ke tambayar maganin rage feelings yau, abinda be taba ba, a tsawon zamansu se yau. "Daman Shaawah ke damunka?'' Dr ya jefo masa tambayar. A hasale Abdoljalal ya juyo yace "Bansaniba malam bi kwa-kwaf...kawai ni in zaka gayamin maganin rage sha'awah ka gayamin naga ai in marasa lafiya sukazo kungu suka gaya muku damuwarsu ba sake bin kwa-kwafin zance kukeyi ba seni daka rainawa wayau ...'' Abdoljalal Ya shiga sak'a jaraba ta inda yake shiga bata nan yake fita ba. Jarabar tasa taso bawa dr drya ga tausayi ga dariya duka suka hadun ma dr a lokaci daya, dole ya danne dariyar dan yasan inya masa dariya bazasu kare lafiya dashi ba yau. "Okay sarakin yan matsifan duniya...bari inje in rubuta in bawa Ahamad ya siyo maka ammafa dole sekaci abinci, dan wannan azabtar da kankan da kakeyi da yunwa yayi yawa ka fadi me kakeso kaci, se ahamad din ya taho maka dashi..." Cewar dr. Kmr Abdoljalal na jira ya tashi zaune yana fadin "bazanci wani abinci, ko na gayawa wani inajin yunwa ne, nide a kawomin maganin kawai in za a kawo min!'' Cikin matsifa yayi maganar kai kace dr ne ya daura masa jarabar jin sha'awar. Dr mus'ab be bi ta knsa ba danya fuskanci mutumin ya koyo matseefa karfi da yaji, juyawa dr yayi ya fice a dakin Abdoljalal ya koma ya kwanta rubda ciki. Ba jimawa ahamad ya kawo masa maganin ya amsa ya ajiye se zuwa can yasha, shifa yanzu haushin ma uwar uban kowa yakeji in ba yarinyar ba ita kadai ce bejin haushinta ita wannan ai halarar jin dadin zuciya take sashi. Da daddare dayasha maganin da dr ya rubuta aka siyo masa seyaji sassauci sosai, amma fa after 2h mgnin na sakinta abubuwan ya dawo, ya kumasha, sannan ya samu sassauci, amma fa sha'awarta ce ta sassautu bawai azabar SO dake manne da zuciyarsa ba, AAsaraki na mulkin jama'ah ammashi anacan ana mulka zuciyarsa da san dabesanma yanayinsaba, sbda shi ba shahararre bane a bannin SO balle ya gane SOn yarinyar tasa yakeyi. Washe garin rnr aka aiko musu da wasikar wai dole wata daya zasu kasance a abuja saboda wata dayan cir meeting zasuyita yi, Abdoljalal na karanta letter din ya yaga tsinanniya ya fara madara da sugar din jaraba da masifa a falon dayake dagashi se dr, shide dr din ido yabishi dashi. "Wallahi ba tsinannan shegen meeting din dazan zauna ayi tayi har tsawon 1month a garin abuja ko an gaya musu dan iska ne ni, takarar nan a gaya musu kawai ni bnsanta a bawa wani!'' Yana gama fadar hkn ya juya ya nufa dakinsa se mita yakeyi kasa kasa. Zallar alhinin mamaki ya rufe dr mus'ab, wai yau Abdoljalal ne ke fada da matsifa a kan bazeyi 1month a garin abuja ba, ah lallai akwai matsala babba, mutumin da ada se yafi 5month yana garin abuja ko marmarin kd beyi amma shine ke zazzaga madara da sugar din matseefa wai bazeyi wata dayaba.."ba shakka!'' Dr ya fadi a bayyane, gabaki daya ma gani yakeyi amininsa neman zarewa yakeyi ya kuma chanza halaye, Yanzu da an cakalosa seyahau yayyafo da ruwan bala'i da madarar matseefa, kai kace jira yakeyi, ada ba hk yake ba ynzu ne ya koma kmr gyambo.. (Haka meso yake , shi kullum ji yakeyi kmr a cangwalosa ya fashe So gaskiya ne, nima Allah ya barni da hubb amin) Washe gari 7:am ya tashi ya shirya shirin barin garin abujar, ya isa bedroom din Dr ya dinga masa knocking, dr ya fito ya gansa tsaye ba tare da dr din yayi mgna ba Abdoljalal yace "Kasemin jet nida Ahamad kd zan koma wallahi yau dinnan insha Allahu..." Dr da mamakin Abdoljalal din keta kara kashesa yace "wai wani abin ne zakayi a kd din? Ko wata uwar ka ajiye a kd din'' Ba tareda Abdoljalal din ya basa amsar tambayarsa ba yace "Kawai ni kasemin jirgi zuwa kaduna yanzu ni zanje airport in jira ..." Yana gama fadin hkn ya fice zuwa side din da ahamad yake dr mamaki ya hanasa rufe baki, nan da nan yase masa jirgin zuwa kd wanda ze daukesa shi kadai, danshi zuwa yanzu wallahi tsoron ma Abdoljalal din yakeji. Masu tsaronsa dake nan abujar tini suka hada masa mota zuwa airport ahamad kuwa ko wanka beyi ba, yasako kaya , suka hau mota zuwa airport din kafin su isa tini, jirgin da aka saya masa ya shirya, sede suka shiga shida Ahamad din, motocin dasuka kawosa suka juya. Abdoljalal be samu nutsuwa ba seda ya gansa a jirgin saman sannan zuciyarsa ta nutsu....wani farin cikin ma seda suka iso kd, akazo daukarsa, ya isa gidansa, direct side dinsa ya nufa, a dinning room dinsa ya tadda komi tsaf-tsaf, but ba food a dinning, sbda batasan da dawowarsaba daman yasan da wuya yasamu Abincin a kn dinning din, daman shima ba abincin yazo dubawa ba, kawai so yakeyi yaga inda ta tsaya sadda zeyi tafiyar zuwa abujar. Tsayawa yayi ya tsurawa guri daya ido, se murmushi yake saki, tinda yayi tafiyar beyi nishadi ba se yanzu wai a haka danma be gantaba kenan.. zaunawa yayi kn daya daga kujerar dinning din, ya zubawa inda ta tsugunna yace ta taso ta dawo kn kujera taki ido, ji yakeyi kmr yana ganin, seya fashe da murmushi me fidda sauti yayin da beautiful point dinsa suka bayyana (wato wushiryarsa). Yana nan zaune seda akayi azahar kana ya iya mikewa ya haye upstairs dinsa komi tsaf tsaf ya gansa dmn ko benan 2tyms ake gyara masa side dinsa. Watsa ruwa yayi a gaggauce ya sauya kaya zuwa jallafiya dark golden , ta amshesa ainun hannunsa rike da carbi ya nufa masallaci be baro masallacinba seda sukayi la'asar, kana ya fito sukayi kicibus da larai wadda tazo gayawa salisu tantiri sako daga hajiya saude. Nan larai ta zube ta kwashi gaisuwa cikin sakewa gogan ya amsa, kana ya wuce , larai ta mike tana fadin "Ohhh shide mijin na Allah Amma matar qasurgumar kahira..." Kasa kasa tayi maganar. Taje ta gayawa tantiri sakon, ta juya zata bar inda suke ya taso ya iso inda take ya dktr da ita daga tafiya kana kasa kasa yace "larai ina yarinyar nan kyakyawarnan ne da hajiya kande ta kawota ni naga banganintane..." Larai ta gallarawa tantiri harara tace, "bansani ba tantirin dan iska, maciyin gindin yara..." (Tasan komi daya aikatawa yarinyar me aikinnan dan kande ta shafa mata labarin) Tantiri beji haushi ba saboda aishi me nema ne yace "aah larai wannan abu fa daza muyi nida ke na sirrine, wal-sirru da sirrantawa kinsan shi sirri halak ne, toni wannan abu daza muyi nidake kema zaki karu, ban gishiri ne za ayi in baki takand'a...." Larai ta kara watsa masa harara kana tace "Allah ya rabani da karuwa da dan iska irinka dankai klmnka ma ba alkhairi bane, ko a gidan ubanwa kasan fadar Allah, ai na tabbatar da dawuya ka dinga aikata tsinantaka dakasan fadar Allah..." Salisu tantiri yayi murmushi hadi da shafo ringimemen tumbinsa kana yace "To larai koda kike cewa ni dan iska ne, ai nasan kema kinasan kaciyar bura dande baki da yadda zakiyi ne,,amma ai nasan wallahi kina mafarkin bura shi ya hanaki maida jikinki , ai da kina samun burar da tini kinfi haka zama bul-bul, to yadda kike bukatar bura ni nafiki bukatar gindin mace ..." Haushinsa ya kuma rufe larai tace "Allah ya kyauta, aini ban rungumi sabo ba kmr kai, koda bnyi karatuba ai nasan abubuwan da in akayi zunubi ne, Zina babban lefi ce a gurin Allah..." Tantiri yayi murmushin shu'uman maza kana yace "To ai shikenan karai naga ai nidake kabarinmu ba daya bane dan haka ki gani ki qi gani..." Larai ta juya zata bar inda yake danta fuskanci maganganunsa bana kamawa bane, salisu tantiri yabita ya dktr da ita, ya zato kudi a aljihunsa yan dubu dubu, dubu biyar, ya mikawa larai, to a duniyar nan inde a kn kudine larai na iya saida d'anta na cikinta sbda tanada azabar san kudi, san kudinnema ya hanata zaman gidan mijinta ta fito bariki neman kudi gashide Neman takeyi Amma bata tsinana komi ba..larai na ganin kudin jiki na rawa ta amshe hadi da washe baki tace "Yawwa tantiri nafi gane zancennan na mutane biyu....to gayamin bukatarka a kn kudinnan daka bani so kakeni in baje maka a gado ka zungura ma gindi bura kaci iya ci?'' Tantiri ya saki wata uwar dariya se lumshe ido yakeyi irin na yan bariki yace "aah larai dakata dakata, ni ai koda nake bariki banacin gindin wadda ta haihu, ke yanzu nan larai ko a mafarki ai knsan bazan iyasa ko fashin kaciyata ba a cikin gindinki, kefa dagani kin haifo yara sunfi goma a kauye..." Larai ta hade rai jin tantiri naci mata fuska tace "Aah ni yarana tara..." Tantiri ya zaro ido hadi da rufe baki yace "Wai-wai-wai yara tara, ,,tabdijan to ai knga daya ne babu a goma, gindi yayi jaga-jaga kenan wannan ai mijjnki na kauye dukya cinye dadin gutsun mezanyi da saura...." Larai ta dakatar dashi sbda cin fuskar ya isheta haka, tace "To ya isa hk salisu tantiri...yanzu me kakeso a game dani a kn kudinnan tinda kace ba ramina kakeso ba..." Tantiri ya kara kasa da murya yace "Yawwah larai, ni ba raminki me zurfi nakeso ba,,,wannan yarinyar da hjya knde ta kawo farar nan me siffar larabawa yawwah ita nakeso ki tsaramin ita har Allah yasa na danne na hau, in kashe kwad'ayi..." Larai ta zaro ido zatayi gardama ya kara narka mata kudi, nan take larai tace aiko ya kwantar da hankalinsa kmr ya samu ne, farin ciki ya cika tantiri ya juya ya koma bakin aikinsa bayan yayima larai alkawarin kudi nera dubu Hamsin in burinsa ya cika a kn yarinyar.. Larai ta isa dakin al-muqri'ah tasameta kwance kan bed aikinde takeyi data saba wato aikin tunaninsa gani takeyi kmr baze dawo gareta ba sbda shirun ya mata yawa gani takeyi kmr an shekara daya bata sashi a ido ba. Ganin larai ta shigo yasata tashi zaune suka gaisa, larai ta sanar da ita ai oga ya dawo yau zata ci gaba da dafa masa abincinsa, farin ciki ya cika al-muqri'ah amma ta boye sbda ta fuskanci wacece larai a yan kwanakinnan, tagano ita larai bakin ganga ce, kasancewar al-muqri'ah nada tsananin wayau , kuma sannan tasha gwagwarmaya a duniya dan haka ko kallonta kayi tana fahimtar ma'anar kallon. A tare suka fito daga dakin al-muqri'ah sanye da hijjabi normal green, tayi kyau sede ta dan rasa kwanciyar hnkli na kwanaki sbda rashin ganinsa dan haka ta dan zurma kadan. Larai nata murna tana tunanin ta yadda zata shigar da yarinyar a kan maganar salisu danta samu taci 50k, da wannan tunani tunanin yadda zatayi ta koma bakin aikinta, ita kuma al-muqri'ah ta nufa kiching cikin nishadi ta fara shirya masa abinci, seda ta shirya masa abinci kala bakwai da abinsha kala uku, se murna takeyi da farin ciki hadi da Allah Allah ta gansa,. 8:30pm ta gama komi, ta hada a kn trea kusab trea uku, ta dauki trea na daya zuwa side din nasa, da sallama dauke da bakinta ta bebaye, ta shigo dinning room din, kamshinsa ya doketa seda ta rintse ido, bataga kowa ba a dinning room din amma taji a jikinta ynzu ya bar gurin sbda kamshinsa ne ya sanar da ita hkn, to tabbas hakanne yanzu ya bar dinning room din zuwa upstairs saboda yanaso ya duba wani sako a system dinsa. Seda tayi 5mnt tsaye byn ta ajiye trea din hannunta a kam dinning kana ta fice zuwa kiching still kamshin turarensa na manne da hancinta, bata taba san kamshi Kmr yadda takesan nashi ba. Trea na biyu ta daukko ta kai dinning room din nasa, ta fice se faman nishadi takeyi wanda batasan dalilinsa ba, ta dawo ta dauko trea na uku ta kai, nanma seda ta tsaya ta kara 4mnt tsaye kana ta fice a side din zuciyata cike da kwad'ayin ganinsa bataji dadih ba da har ta gama kai food warmer din basu hadu ba. Bayan ya gama duba abubuwan daze duba a systems dinsa, ya dan kwanta danyasan da wuya yau yarinyar tazo kasancewar batasan dawowarsa ba. Be jima da kwanciya ba, bacci nannauya ya daukesa.... Data ajiye abincin bata dawo ba, se wuraren 11:pm ta dawo side din, tin kafin ta karaso dinning din, taga alamar ba a taba abinda ta ajiye ba. Karasawa tayi ta bubbude dan tabbatar da ba'acin ba, nan ta tsaya tsaye tana tunanin to meyasa be ci ba,?... Kamar a mafarkin baccinsa yaga ta shigo dinning room din, a gigice ya tashi daga nannauyan baccin dayayi awon gaba dashi. Ya ziro takalminsa na hutu ya sakko down stairs cikin sauri sauri, direct ya isa dinning room din, jijiyoyin jikinsa na gaya masa tana nan tsaye, aiko yana shiga ya ganta tsaye hannunta daya bisa warmer se tunani tunani takeyi kan meyasa beci abincin ba,...idanuwanta ta sauke masa, shima nasa idanuwan ya sauke mata yana mejin wani abu na jansa, tabbas yasan yayi tsananin kewarta ji yakeyi kmr ya karaso ya jawota jikinsa ya rungume ko ze samu yaji sassaucin abinda yakeji a zuciyarsa game da yarinyar. Murmushin farin cikin sake ganinsa ta sakar masa...murmushin datayi masa ba karamin sa zuciyarsa nutsuwa yayi ba. "I miss you..."ya fadi a marairaice kmr wani karami irin yan 20yrs dinnan, ya gama tabbatar da zuciyarsa bata iya controlling magana inde a kan yarinyar ne... Wata iriyar kunyarsa ce tayi aure ta kara tarewa a zuciyarta jin yadda yace mata i miss you, taji dadin kalmar kuma se kunyarsa ta yawaita garesa, daman tana tsananin jin kunyarsa, ba a taba halittar datake jin kunya ba kmr shi. Tsugunnawa tayi ta gaidasa tana kare masa kallo, daman tin a kallon farko ta fahimci ya rame. Amsa gaisuwar tata yayi, hadi da karasawa ya zauna kn daya daga kujerun dinning din, zuciyarsa na cike da nishadin farin cikin, se yanzu yasamu nutsuwa daya sata a ido, daman dan ita ya dawo garin. "Ya akayi kikasan na dawo?'' Ya jefo mata tambayar zuciyarsa cike da nishadin daya jima beyi ba se yau. Da bebanci tace nasa "Larai ce..." Ya fahimci me take nufi, domin kome zatace yana fahimta. "Ta kyautamin...." Ya fadi a zuciyarsa, nishadin gani ta na ratsashi, tsayawa yayi ya zuba mata ido, tana tsugunne daga gaisuwar data masa bata tashi ba, ganin yadda ya tsura mata ido yasata yin kasa da knta, wasu irin hawaye ne suka cika masa idanuwa taf, besan hawayen kona meye ba,, saurin juyawa yayi saboda ganin hawayen na neman zubo masa,yana juyar da knsa kuwa hawayen suka wanke masa fuska, abin mamaki kuma masu zafi, saurin goge hawayen yayi, da hannunsa yayi controlling sauran kada su zubo, dai-dai ta dago taga ya kauda fuskarsa gede. After 2mnt ya juyo da face dinsa yana kokarin danne abinda yakeji a zuciyarsa. "Kiyi serving dina pls'..." Ya fadi hadi da marairaicewa. Ba musu ta tashi tayi serving dinsa, byn ta gama zata juya ta bar dinning room din, ya mata umarni data zauna a kn dayar kujerar dinning din, kuma yace karta masa musu..." Taso ta masa musu amma ganin ya horeta da hkn yasata zaunawa kn kujerar taji wani azabar laushi ya ratsa bom-bom dinta, to dole ga laushin duwawuknta ga laushin kujerar. Tana zaune harya gama cin abincin yana kallonta, ba karamin ci yayima abincin ba, saboda yana ganinta. Ta kwashe kyn ta fice , yana kallonta ji yakeyi kmr ya tashi yaje ya rungumeta. Yana zaune, harta gama kwashe kayayyakin yana zaune ta fice badan yaso ba a ransa.... After dawowarsa da 1week, yanayoyin dayakeji a kn yarinyar ya kara chanzawa, azabar sha'awarta ta kara ninkuwa a garesa, yanzu bacci ma be iyawa, gashi daya ganta se yaji kamar yaje yabita ya matseta ga jikin bango ya taba mata duwawukannan dasuke kasheta. The more yake ganinta the more yake jin bala'i a mararsa ji yakeyi kmr ya haukace a kan yarinyar, zuwa yanzu duk sanda ze daura kwayoyin idanuwansa a kan yarinyar se yayi kwallah amma a boye be bari yarinyar ta gane, kwata-kwata ya gaza fahimtar me yakeji gami da yarinyar. Yau gabaki daya ya kasa bacci, kawai so yakeyi yaga yarinyar kuma ya rungumeta saboda gani yakeyi inya rungumeta ze ragejin azabar dayakeji a zuciyarsa da bargon jikinsa. 1:am ya tashi ya zaune zumbur kamar an tsungulesa, ya mike tsaye sanye da kayan bacci light golden riga da wando, fuskarsa da sumar knsa duk yabi ya hargitse, sbda shi knsa a hargitse yake, ji yakeyi kmr hauka ya kamasa yabi ti-ti sbda abinda yakeji a zuciyarsa yasan kadan ze ragema ya haukace, ga azabar sha'awar yarinyar dake gigita masa Azzakari. Takalminsa yasa na bacci, kawai ya fice a dakin a hnkli yake tafiya kmr Wanda kwai ya fashe masa a ciki, a haka ya sakko down stairs, ya tsaya a falo, kmr wani zautacce, ya nufa dinning room dinsa Ya zauna kn chair, hadi da dafe mararsa wadda ke masa azabar radad'i na zallar sha'awah ya jure harya gaji da jurewa wallahi ya gaji da hakuri. Seda yafi 20mnt a zaunen kana ya mike zumbur kmr an tsungulesa yabi ta kofar kiching ya fice a side din nasa, idanuwansa suka sauka a kn dakin dayakeda tabbacin tana ciki. "Wallahi inaso in ganta ..in ban ganta nayi hugging dinta ba yau haukacewa zanyi..." Ya fadi a fili without control....kmr an zugashi ya nufa dakin datake gadan-gadan, ji yakeyi shi bekima yau komi ze faru ba ya faru, abinda yakeji kawai yakeso ya samu sassaucinsa. *shin meze faru ne yau? Biya kisha labari ,akwai sirrika na ma'aurata a ciki wadanda insha Allahu zaki karu, dadin dad'awa akwai darasi na ban mamaki a ciki, da ilmin rayuwa* *VIP nera duba daya (1000), normal group nera dari biyar (500), VIP posting kullum, normal group posting 1page duk bayan kwana daya-daya, Transfer 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank, ko katin M.T.N, da VTU ta wannan number din 08101626484, haka shedar biya ma duk ta number din danasa a sama ne, dan Allah sis nayi bayanin komi pls karki tambayeni sauran karin bayani...kuma dan Allah kada a tambayeni free books dina, sede in paid books dina irin su KYAUTAR ALLAH, YAR DANDI CEH, INSO CUTA NE...su kadai za a tambayeni pls free books din a tambaya a grp* Manyan mata classic ladies ku garzayo kuse kayayyakin mata, na mallaka hadi da kara dadin duri a kn farashi me sauki, ga sauki kuma ga aiki insha Allahu hajjaju, matsalolinki sunzo karshe, dan wallahi in duri ba ddh baki taba gane kn gadon d'ana miji.. Ku tuntubi lambar nan 08101626484 ngde da soyayya. *Note.... Ina godiya da masu Sona dan Allah, masu zagina kuma ku zage dantsi ku kara kaimi , ina d'iba kuna kwashemin, a lokacin da kikejin kiyayyata kamar ki kasheni a lokacin wasu kejin suna sona, kuma suke son books dina, insha Allahu bazan bawa masoyana kunya ba... Annasi kuyi hkri ita duniya ba dan mutum daya aka yita ba..nagode masu kaunar books dina dan Allah ๐Ÿ˜* Ranakun hutun posting fina...friday Saturday. An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels