An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels 👰🏼👰🏼AMARYAR ZAMANI👰🏼👰🏼 SHORT AND BRIEF STORY LABARI/TSARAWA DA RUBUTAWA _SALMEERT (AUTAR MAMA ƳAR LELEN ROYAL) SADAUKARWA GA DUKKAN MUSULMAN DUNIYA BAKI DAYA BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM INA ROƳON ALLAH YARDA NA FARA RUBUTA LITTAFIN NAN ALLAH LAFIYA YASA NA GAMA LAFIYA PAID BOOK. FREE PAGE 1 """""""""""""""""""✍️✍️Wata Ƙyaƙyawar Yarinya da baza wuce shekara goma sha biyar ba zuwa sha shidda na gani a wani shagon saloon sai yanga take ,tana iyayi da yauƙi,shiga nayi don inga iya gudun ruwanta,wata naji tana cewa,"kaiiii ƙawata amma fa gaskiya kinyi kyau sosai ,jifa yanda kike ƙyalli tun kafin auren wannan in aka ɗaura killan touching light xaki zama killan saboda ƙyalli",wani farrr naga tayi da idon tana jujuyawa saman kujerar ,tana wani munafiƙin murnushi ,"kedai bari ƙawata Wallahi na ƙagara wannan sati dayan ya yi ya ƴaraso a ɗaura a kaini gidan my Abudul",ta fada taba wanni lumshe ido,ai sororo nayi ina kallon ikon allah ,cikin raina na furta ya Illahi yanzu wannan yar Yarinyar take fadin wannan maganganu,wata daga cikin Yaran tace "ke Miemie ba kunya bare tsoron Allah har kike cewa haka",kallon ta tayi tana ɓata rai tace "ke A .A mai kike nufi ne ko ban isa auren bane" , ta faɗa tana jujuya wani fikikin jikinta ,wanda da alama ma ko ƙwari kashi bata gama yi ba,cikin rana nace wannan a tatsi mage ko a kashe,wadda aka kira da A .A tace,"hmmmmmmm zakici Uban ki Yarinya bake kince aure kike so ba ƴar ficiciya dake". wata daga chen baya tace ,"mudai namu mu taimako da ruwan zafi ",ta faɗa tana ƙyarƴyacewa da dariya duma dariyar sukayi,amma banda Uwar gayyar,Miemie ce tace "nidai yanzu tunda an gama ku tashi muje kusan na kira sweetheart dina nace yazo ya kaimu mu gama wannan rabon i.v dinnan yau daga chen Hajiya tace ma wai na wuce gidan ,Umma Maryam wai kuma na zaina a chen",ta fada tana kwabe fuska,tashi sukayi duka ,ta biya kuɗin saloon din da akayi musu suka fito ,fitowar su ya yi dai_dai da fakawar wata haɗaɗiyar mota ƙirar BMW ,da sauri Miemie yace "kuyi sauri ga sweetheart chen fa yazo",daya daga cikin su ce tace "wake Miemie wannan rawar kan da kike yi na mai nene ?",kallon ta Miemien tayi tace ,"ke ƙyele ni kinsan irin son da na keyiwa,Yaya Abdurrahman kuwa,tuk kamin ace za"a hadamu aure nake jin soyayyar shi cikin zuciyata dan haka ƙyele ni nayi rawar kan nawa",kallom ta nayi da mugun tausayi domin bata san aure ba shi yasa take yi masa irin wannan rawar kan,fitowa daga mota ya yi yana jiran karasowar su ,wow gaskiya guy din ko ni sai da na ƙyasa domin ya haɗu sosai ,suna ƙarasawa gurin shi ta fada jikin shi tana mishi kukan shagwaɓa ,da kallo su A.A suka biya domin abin nata yafi karfin su,da sauri yadan janye ta daga jikin shi yana cewa ,"mai nene kuma ya faru baby", shagwaɓa ta shiga yi mishi tana diddara kafafuwa da sauri ya buɗe mota yasa ta ciki yacewa sh A.A suma su shiga ,suna shiga yaja motar,a kasalance domin duk ta saukar mishi da kasala da kuma wani mugun feelings muje zuwa. more comment ,more free pages KU KASAN CE DANI A CIKIN WANNAN LITTAFI NAWA MAI SUNA ,AMARYAR ZAMANI KAR KU MANTA WANNAN LITTAFIN NA KUƊI NE KU BIYA KU KARANTA CIKIN SALAMA DA KWANYAR HANKALI. STORY AND WRITTING BY SALMEERT (AUYAR MAMA ƳAR LELEN ROYAL)👰🏼👰🏼AMARYAR ZAMANI👰🏼👰🏼 SHORT AND BRIEF STORY LABARI/TSARAWA DA RUBUTAWA _SALMEERT(AUTAR MAMA,ƳAR LELEN ROYAL)_ SADAUKARWA GA MAHAIFIYATA ABIN ALFAHARINA INA KAUNARKI MAMANA HAƘIƘA KECE KOMAI NAWA. *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP``` _🍂"ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU"🍂_ BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM PAID BOOK. FREE PAGE 2. ✍️✍️Hannun shi ta kama tana dan wasa dashi a hankali a hankali,kallon ta ya yi da rinnanu idanunshi,hada ido sukayi,alama ya yi mata da taɗai na,murmushi tayi, a haka har suka gama rabon,i.v d'in . "Sweetheart a fara kai su A.A gida, ni gidan Umma Maryam zaka kaini",ta fad'a tana kallon fuskarshi,bayan sun sauke su A.A ya juya da motar dan kaita gidan Umma Maryam ɗin, ƴar ya tsarshi babba tasa cikin bakin ta fara tsotsa,wani irin taka birki kake ji,ƙuuuuuuuuuu,wani irin fisgota ya yi kan cinyar shi ya fara kissing d'inta,a zafafe,martani tashiga mai da masa,oooooh ni wannan lamari Allah ƙyauta ,AMAREN ZAMANI sai a hankali zalamar su tayi yawa,wai fa tunkafin auren kenan wannan in akayi auren sai dai su haɗiye juna,sai da suka gaji dan kansu sannan suka saki juna,kan kujera tana mai da numfashi,shima numfashin yake mai dawa a hankali,kallonta ya yi ya ga yarda ta rufe idon ta tana mai da numfashi,dariya ce ta ƙwace mishi yace,"yadai AMARYAR ZAMANI,wai har kin gaji ne kike mai da wannan Uban numfashin kamar warda tayi gudun fanfalaƙi",cewar Abdul yana maida kansa ga tuƙin da ya fara. "hmmmmm a ba gajiya nayi ba kawai dai na barka ne ka sarara,ko a ci gaba ne",ta fad'a tana kashe mishi idon daya,sai kace wata tsohuwar kilaki na fada cikin raina,kallon ta ya yi ciƙe da mamakin maganar da ta faɗa,kwata_kwata bai yi tsammanin wannan maganar zata fito daga bakin Miemien ba. "aaaaaa lalle Yarinyar nan wuyan ki iya isa yanka,duk ranar da na kama ki zaki gane baki da wayau",dariya kawai tayi tana ayyana wani abu ayya na wani abu a ranta,haka suka cigaba da firar event din da za'ayi a bikin,bayan su isane bai ɓata wani lokaci sosai ba ya tafi,cikin gidan ta nufa tana cewa. "Ummana kina ina gani na karaso",da sauri Meerlas Ƴar Umma wadda ba za ta wuce sa'ar Miemien ba ta fito taba cewa. "Amarya kinsha mai sai yanzu kike zuwa?",kallonta Miemie tayi da murmushi tace. "eh Wallahi sai yanzu ,rabon i.v muka je duk na gaji,yawwa jiya ba nace kizo muje ba mai yasa bakizo ba",ta faɗa taba ƙwaɓe fuska zatayi kuka.dariya Meerlas tayi tace,"oooh yau ni na haɗu da AMARYAR ZAMANI,ke yanzu wannan ƴar maganar ce zata sa ki kuka,lalle Yaya Abdoul ya bani da shagwaɓa",ta faɗa tana kara ƙyalƙyalewa da dariya,binta Miemie tayi da gudu ,zagaya parlorn suka ringayi,Meerlas nayi mata dariya,Umma ce ta jiyo hayaniyar su ta fito,da sauri ta riƙo hannun Miemie tana cewa. "ƙyeleta ki zo muje na yi miki farfesun kaza mai daɗi kuma karki sake ki b.... muje zuwa. more comment,more free pages. ku kasan ce dani a cikin wannan littafin nawa mai suna,AMARYAR ZAMANI kar ku manta wannan littafin na kuɗi ne ɗari biyu 200 ne kuɗin shi biya ki karanta cikin salama da kwanciyar hankali. story and writting by Salmeert (autar mama,ƴar lelen royal)👰🏼👰🏼AMARYAR ZAMANI👰🏼👰🏼 SHORT AND BRIEF STORY LABARI/TSARAWA DA RUBUTAWA SALMEERT (AUTAR MAMA,ƳAR LELEN ROYAL)MARUBUCIYAR 1-RAYUWARMU AYAU 2-RAYUWAR FAROUQ 3-BARA GURBI LOADING ANF2-RAYUWAR FAROUQ 3-BARA GURBI LOADING AND NOW ,AMARYAR ZAMANI GA MAI SON WANI DAGA CIKIN WANNAN LITTAFIN ZSI IYA TUNTUƁA TA TA WANNAN NUMBER 07033371851.. SADAUKARWA GA MASOYI NA ABIN ALFAHARI NA INA KAUNAR KA SOSAI ALKAH YA BARMU TARE.. *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP``` _🍂"ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU"🍂_ BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM FREE BOOK. FREE PAGE 3. ✍️✍️"Kai Ameer ban taɓa sani dama haka Miemie take ba sai yau",kallonshi ya yi da alamar mamaki yace,"mai tayi maka". "hmmmm kai dai bari ai AMAREN ZAMANIN nan sai a hankali ba sa da kunya ko kadan". "mtswwwwww kaji wata maganar banza to ita Miemie ma sani mai nene aure tayi ballantana har ta zama wata AMARYAR ZAMANI",niko cewa nayi dan ba ka san wacece Miemie ba shiya. "Kai Wallahi Yarinyar nan in ka sake sai tayi yima fyeɗa jarababbiyace ta ajin karshe". "wai Miemien?",ya faɗa yana zare ido waje cike da alamar mamaki a fuskar shi,haka suka cigaba da tattauna yarda bikin zai kasan saboda yau saura kwana bakwai bikin kuwa tunda ga ranar litinin za'a fara event. *********** ɗakin Umma Maryam suka shiga direct kan gado ta faɗa tana cewa,"washhhhh Allah na Wallahi Umma nayi muguwar gajiya duk jikina ciwo ya ke", ta fala tana ya mutsa fuska,wani ɗan abu Umma ta bata a cup tace "maza shanye wannan",bayan ta gama sha ne ta tashi ta je ta ɗauko mata ferfesun kaza da yaji hadi har na tashin boom da zafin shi,haka ta shiga ci babu ƙaƙautawa domin wata irin azabbar yunwa take ji,duk da taji kazar kamar ba normally kaza ba,haka taci gaba dacin abin,bayan ta gama ne Umma ta shiga toilet ta hala mata ruwa masu zafi tana fito wa ta shiga wanka,bayan ta gama ne ta sanya kayan Meerlars dan yana yin jikinsu kusan d'aya dan da kaɗan Miemie tafi Meerlars jiki, amma kayan Meerlars suna yi mata lafiya lau,tana gamawa lokacin an kira Sallar Magarib alwala tayi tayi sallah bata tashi daga inda take ba sai da akayi Sallar Isha bayan ta gama ne harda shafa'i da wutiri,ɗakin Meerlars ta yi bayan tasa kayan baccin Meerlars din kan bed d'in Meerlars din ta hau ta jawa wayar ta,data ta kunna ta hau online tana hawa Abdul ya kira ya video calle,firar su suka sha ta masoya ,sai da dare ya yi nisa tukunnan sukayi sallama kowa ya kwanta ,nima sallama nayi musu na tattara ƴan komatsaina na tafi makwanci na,washe gari ban samu damar zuwa da wuri ba saboda wata ƴar prob da ta faru,lokacin da na zo har sun fara halawa,Umma Maryam ce da kanta take mata halawa,sai kukan shagwaɓa take wai ita zafi,bayan an gama ne aka haɗa dulka aka sa mata duka jikinta,bayan kamar awa d'aya da rabi aka cire mata,wow yau kaɗai ma karkuso kuga yarda ta koma wata baturiya,dama abu ga fari,fatar su na saurin kar'bar sako 😜 loxl...... muje zuwa .. more comment, more free page ku kasance da ni a cikin wannan sabon littafi nawa mai suna AMARYAR ZAMANI. karku manta wannan kittafin na kuɗi ne ɗari biyu 200 ne kuɗinshi ki biya ki karanta cikin salama da kwanciyar hankali. Story and Writting by Salmeert(Autar Mama,Ƴar Lelen Royal)👰🏼👰🏼AMARYAR ZAMANI👰🏼👰🏼 SHORT AND BRIEF STORY LABARI/TSARAWA DA RUBUTAWA SALMEERT (AUTAR MAMA,ƳAR LELEN ROYAL) WANNAN LITTAFIN SADAUKARWA NE GAREKI MY SISTER UBANGIJI ALLAH YA YI MIKI RAHAMA YA KUMA KAI HASKE IZUWA KABARIN KI,AMEEN🙏🙏😭 *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP``` _🍂"ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU"🍂_ BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM FREE BOOK PAGE 5. ''''''''''''''''''''''''''''''''''✍️✍️bayan sun gama wayar ne ta tashi ta shiga toilet, pant ta chanja ta fito kwanciya tayi ba'aɗau lokaci sosai ba bacci ya yi awon gaba da ita,sai da Meernal ta dawo tukunna ta tashe ta lokacin shidda ta wuce,bayi ta shiga tayi wanka,ta fito parlor tana fitowa ta tarar da Umma har ta gama hada ɗilkar da zata mata. "ke Khadija (Miemie)zo ki zauna nasa miki wannan dilkar kinga kina chen kina shegen baccin nan har lokaci ya kure",zuwa tayi ta zauna akan wani cushin dake gaban Umma ta zauna,ɗilkar ta fara samata,mai haɗe da turare,sai da aka gama tukunnan,ta bata wani hadin madarar shanu da kuma haɗin ci-ciɓi da zafin shi,saida ta gama ci tsaf,ta tashi bayan awa biyu,Umma ta shigo dauke da wani dan bokiti,da yake cike taf da madarar shanu,mai dan zafi-zafi,tana shigowa suka nufi toilet ,da madarar aka wanke ɗilkar ai tuni ta ɗauki walali da ƙye-ƙyeli,cikinta ya yi wani irin smooth ga santsi kamar jikin tarwaɗa,sosai take daukar ido. "wowwwww,Amaryar Yaya kinga kyau da kika kara",walaiiii ta karayi da jiki tana juyawa,sannan tace. "dama ai chen ni mai kyau ce",ta fada tana hawa kan daddumar da ke shinfiɗe gefe,Sallar magarib da isha tayi tana gamawa,ta shirya cikin kayan baccin ta masu daukar ido,kan bed din ta haye ta ja blanket,Umma ce ta shigo hannun ta dauƙe da sauran,ci-ciɓin da ta rage da tsumi a hannunta,sai kuma haɗin ƴan shila sai turiri suke da alama yanzu ta sauke su daga kan wuta,Miemie najin shigowar ta kara shigewa cikin bargon,domin bata sha'awar kara cin komai. "ai nasan ba bacci kike ba dan haka tashi,dan a iya fitata bai isa ace kinyi bacci ba",munshari ta farayi irin na wanda yaji dadin baccin nan. "Meernal dauko min bulalar nan ta daddyn ku",da sauri ta tashi ta zauna tana fik-fik da idanu,dariya ce ta kufcewa Umma ganin yanda take zazzare idanu,mika mata kayan hannunta tayi tace. "plat da cup kawai nakeson gani kuma kiyi sauri kar ya huce",tsumin ta fara kurɓe jin zaki kamar amsa zuwa ne yasa ta ƙafa kai bata sauke cup dinba sai da ta shanye tas,sai da tagama cinye komai tukunna Umma ta dawo hannun ta ɗauke da wata ƴar karamar roba,mai dauke da haɗin zuma da kwakwa da riɗi da wasu magunguna aciki,sosai haɗin ya yi kyau a ido,da sauri Miemie ta karasa guri Umma ganin kamar kayan kwadayi ne,mika mata Umma tayi,bata jira mai zata ce ba,ta buɗe ta na murmushi,lakata tayi tasa a baki,da sauri ta furzo dashi daga bakinta,jin wani ɗaci daya gwaraye bakinta gaba daya,Umma kauda fuskar ta tayi sannan ta saki murmushi mai dan haɗe da dariya,tana cewa cikin ranta,bake uwar kwadayi ba aiko zaki ci gidan ku kuma sai kin shanye shi duka. "a'a ya kika furzar kuɗi fa nasa na siya ya kikemin asara ,maza cigaba da lasa,har sai kin shanye shi",ido ta zazzaro tana cewa. "Wallahi Umma ɗaci,kuma yana da yawa",ta karasa faɗa da hawaye a idonta. "sai fa kinshanye shi kima bar ɓata hawayenki,dan bazanyi asarar kuɗina ba". muje zuwa.. taku har kullum maison gani farin cikinku,Umma Salmeert Sani Salman (Autar Mama, Ƴar lelen Royal) ke muku fatan alkhairi🥰🥰👰🏼👰🏼AMARYAR ZAMANI👰🏼👰🏼 SHORT AND BRIEF STORY LABARI/TSARAWA DA RUBUTAWA SALMEERT (AUTAR MAMA,ƳAR LELEN ROYAL) SADAUKARWA GARE KI,MY LOVELY SISTER ALLAH YA JIƘANKI,YA GAFARTA MIKI YASA KIN HUTA,ALLAH YA HASKAKA MIKI KABARIN KI.👏👏👏👏😭😭😭 DAGA MARUBUCIYAR. RAYUWARMU A YAU RAYUWAR FAROUQ BARA GURBI NOW AMARYAR ZAMANI *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP``` _🍂"ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU"🍂_ BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM FREE BOOK PAGE 7. ''''''''''''''''''''''''''''''''''✍️✍️Meernal na shiga wanka sai gasu AA,sun shigo,fira ce ta ɓalle tsakanin su,bayan Meernal ta fito ne itama Miemie tashiga wanka,bayan sun gama shirya wane,suka tafi haɗaɗen shagon makeup din da Mom tayi musu booking,din kwalliyar. **************** sosai suma su Yaya Abdul,suma sukeyin nasu shirin na fulani day din,suma sun gama shirya duk wani abu nasu ,jiran lokaci kawai sukeyi. ************** "Masha Allah,amma gaskiya,ƴata kinyi kyau sosai kamar ki zauna haka",cewar Umma da tazo ta saimai su a shagon makeup din. "Umma mu bamuyi kyau din ba",cewar Meernal tana kwaɓe fuska kamar wata Yarinyar goye,murmushi Umman tayi tana cewa. "dukkanku kunyi kyau ku gyara nayi muku photo",ta faɗa tana zaro wayar ta daga jikin handbag,dinta pics ta cigaba da ɗaukarsu,suna styles kala-kala,sai da ta gaji tukunnan ta bari. "yawwa Miemie,zo ki karasa shanye wannan abun,yawwa dazun ma da nace kishanye miyasa baki sha ba",ta faɗa tana murtuƙe fuska,da matsowa kamar zata duketa. "sorry Umma,na mantane",ta faɗa idonta yana tara hawaye,matsowa tayi kusa da ita tana murmushi tace. "to menene nayin kukan,uhmmmm Ƴar Mom Umma,AMARYAR Abdul,kuma AMARYAR ZAMANI",ta faɗa da sigar zaulaya,dariya su Meernal sukeyi musu,kallon Umma Miemien tayi tace. "to Umma su daina yimin dariya mana",ta faɗa tana kara kwabe fuska,alamun tana gab da yin kuka,hararar su Umma tayi tana cewa. "dallachen dubaiku,ko kyau bakuyi ba amma kuke yi mata dariya,kyalesu,in sukaje gidanki kar ki sake kiyi musu girki,ki kyalesu da yunwa",ta faɗa da tsantsar tausayin ta cikin idanunta,domin kallo daya zakayima Abdul kasan a matse take,shiyasa take gyara Ƴarta ta sosai,kuma take kara gyarawa Ɗanta hanya. "eh mana Umma in suka je ko alkaki bazan basu ba ta fada tana yi musu gwalo da dariya". "woww Masha Allah cewa mai makeuo ganinin da tayi Miemie tayi dariya,sai tayi wani irin mashahurin kyau kamar ƴar tsanar zinari,sai tayi kamar an ɗauraye ta da ruwan gold. "tab ai sai mu shiga kitchen mu dafa da kanmu ko ya kukace,besties",Meernal tayi maganar tana kallon su AA. "kedai bari besty ai mu bama sai an dafa mana ba mu da kan mu zamu dafa",cewar AA tana yima,Miemie gwalo. "lallen kuyimin jagwalgwalo ma kennan, aiko baza ku shigarmin kitchen ba",ta faɗa da alamar yan rashin mutumcin suna kusa. "kai ni banson shirmain gardama,ku tashi mu tafi tunda an gama,lokaci na..",bata karasa maganar ba kiran Mom ya shigo wayarta,da sauri,ta ɗauka tana cewa,"gamunan zuwa Yaya,nama samu har an gama musu yanzu zamu taho". "please Maryam kuyi sauri, mutane sun taru sosai har an fara kai wasu,kuma kinga in kuka zo za ɗanyi pics kafin su tafi". "to Yaya gamunan"ta faɗa tana yin haryar waje,kuma tana yi musu alama da su taso. bayan sunje gida kowa ya gansu sai dai yace Masha Allah domin sunyi kyau har sun gaji da kyau,bayan angama komai Ango ne suka zo domin su tafi gurin da za'ayi fulani day din,fitowa sukayi domim tafiya,yana hango ya......... muje zuwa.. ku kasance dani a cikin wannan littafin mai suna AMARYAR ZAMANI👰🏼👰🏼👰🏻👰AMARYAR ZAMANI*👰🏻👰🏻 *SHORT AND BRIEF story* *STORY AND WRITTING BY (AUTAR MAMA, ƳAR LELEN ROYAL STAR*🧚‍♂️🧚‍♂️) DAGA MARUBUCIYAR 1)RAYUWARMU AYAU 2)BARA gur gurbi 3)RAYUWAR far farouq 4)AMARYAR ZAMANI 5)ƳAR GAN GAN *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) / 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ``` *ALƘALAMINMU ƳANCINMU* FREE BOOK. PAGE 11. BISSIMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM """"""""""""""Ansa ya yi ya kurɓa ya tallafo kanta ya hade bakinsu ya zuba mata a haka har ta shanyen tas, tukunna . sunanan zaune suna fira said ga Umma ta dawo haka suka tattara suka tafi domin goma ta wuce. ɗakin su ita da Meernal ta shiga wanka tayi ta sa kayan baccin ta, ta haye gado, Umma ce ta shigo ɗakin da plat, tana ma ganin ta ,ta tashi zaune tana dan kwaɓe fuska, haɗe fuska Umma tayi Alamar ba wasa, plat din ta miƙa mata ganin ba fuskar wasa sai ta ansa babu musu ta fara cin farfesun kifin da akayi da ruwan magani , jin babu wani bauri balle ɗaci sai ta zage taci abinta harda suɗe kwano , Umma na kallonta ta kasan ido . "Umma a karamin inda saura", ta faɗa tana tanɗar baki. wani munafiƙin murmushi Umma tayi,ansar plat dintayi tana cewa "kwaɗayayya, to ba saura karɓi wannan ki karasa shanyewa", kwabe fuska tayi ganin haɗin zuman nan marar da di. "ni gaskiya Walla...", bata karasaba Umma ta daka mata tsawa. "in kikayi min kula sai na miki tsinanan duka, ƴar kutumar, karɓa ki shanye karna karasa", Umma ta faɗa a fusace. ganin Umma ta hasala yasa ta karɓa dan tasan tsaf zata iya mammaketa. karba tayi ta shanye hawaye nabin fuskarta kamar an bude fam-fo. karɓar kofin Umma tayi ta fita tana cewa ki tabbatar kinyi Addu'a kafin ki kwanta, ita dai batace komai ba har Umma ta fita. WASHE GARI. Yau ake Family and friends evening. tunda dugu-dugu suka nufi gidan su Miemien, yau ma kamar jiya karfe hudu an gama shirin tafiya sosai suka haɗu har sunfi jiya haɗuwa. yau kuma a Munaj event center akeyin abin. sosai aka kawata gurin da light blue and dark blue din kayan dacoretion, suma yan matan Amaryar sun haɗe cikin les dinsu light blue na straight gawn da dark blue din head sosai suka haɗu. inda ita kuma Amarya ta haɗe cikin dark blue din fitted gawn da Golding din head mai touching din light blue abinka da farar mace sosai kayan suka anshe ta suma fannin Angwaye haka din ne kowa ya chakare cikin shiga mai ban sha'awa. An ci Ansha anyi rawa abin ba magana har aka tashi lafiya, ba wani hayaniya.har aka tashi. Yau madin gidan Umma suka nufa amma harda su A.A domin daga yau suma sun koma gidan Umma da zama har sai ana gobe biki inda an ananne zasu koma gidan Mommy dukan su. yau dai ko Abdul ko taba baiyiba ,sai a gurin event din da ya riƙe hannunta. ita kuwa sai lilliƙe mishi takeyi ta hanashi sakat da rayuwarshi. shareta ya dunga yi duk faffaɗawar da take jikinshi yanaji har cikin ranshi ,amma ya ƙyaleta. domin ya daukar wa kanshi Alkhawarin bazai kara taɓataba har sai an kai mishi ita a matsayin matarshi😱.. *niko nace anya kuwa zai iya amma dai muje zuwa danjin yarda zata kaya* *muje zuwa*... *ƴar-lelen-royal-star-ce*🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️ *WATO SALMEERT SANI SALMAN* *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP``` _🍂"ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU"🍂_ FREE BOOK PAGE 9. BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM. '''''''''''''''''''''''''''''''''''''''A gudu,Abdul ne ya fara bude murfin motar ya fita sanye da bakin gilashi da yasa domin kar a gane ainahin abinda ke damunshi,sai kuma ya yi mishi bala"in kyau,dariya naga Ameer nayi kasa-kasa,Kallon shi nayi dakyau ina matsawa kusa dashi domin naji abinda yake faruwa,nuna min Abdul ya yi,ni sai ma yanzu na lura da inda yake kallo,dariya ce nima ta kamani. ban iya boye taba,sakin abuna nayi saboda ni dama bana iya rike ta,kallon mu ya yi yana dan karamin tsoki. "kai wai lafiya kuke kallon mutane kuke dariya",ya fada da dan alamar fusata. nuna mishi Ameer ya yi tuni yasha jinin jikin shi duk ya tsargu ganin abinda sukeyi wa dariya. mota ya koma da sauri,wani sabon boxer da ko budeshi,ba'ayi ba sabo fil a leda,lock yasa ma motar,saurin cire wandon jikinshi,ya yi ya kara boxer din a sama amma duk da haka sai dai a hankali,dan dai ta rage tudu sosai sai in kayi mishi,kallon kurinla ne,zaka ga alamar a kwai wani abu. ajiyar zuciya ya sauke yaba bude motar,fitowa ya yi yana yima su,Ameer kallon uku sau ra kwata. matsawa kusa dashi Ameer ya yi sosai gurin kunnan shi yana cewa. "Mutumina irin wannan jaraba haka,kodai wzni abu kake sha,ko da yake ai dama nasan kai maye ne",ya faɗa yana dariyar shaƙiyanci. wani munafikin murmushi Abdul ya yi,yaba mishi kallon,har yanzu kai Yaro be ai. "mudai ka bi mana ƴar kanwar mu a hankali,kar kaje ka sauke haushin gwauranta ka,a kanta"cewar Ameer yana bani hannu muka taɓa. ko kallon mu baiyi ba ya ja hannun Miemie dake tsaye,tana magana da AA da ta matso kusa da ita. gurin suka karasa,wasu kujerun alfarma naga sun nufa,sun zauna Abdul a darare ya zauna,gani yakeyi kowa ma kallonshi yakeyi kuma yasan abinda ke faruwa dashi. sosai akayi komai irin na al-adar fulani,ansha fura ansha kindirmo,kai komai na al-adar fulani sai da sukayi,anyi kide-kide ,da raye -raye. anyi komai lafiya,aka tashi kuma kowa zai wuce,gida Miemie ma gidan Ummu za'a mayarda ita,hakan yasa ta shiga motar AMARYA da ANGO,tafiya sukiyi a hankali. labulen ya saki daya raba motar biyu,ɓangaren driver daban ɓangaren su daban. yanzu ma bidirinsu sukayi suka gama,kafin sukai gida,gurin wani mai saida gashashen kaji,masu mugun dadi suka tsaya,Ameer ne ya fita ya suyo musu gasassun kaji da lemuka masu sanyi. leda daya ya mika,musu baya, suma ya taho musu da tasu ledar,ajiye musu ya yi suna ci suna hira. abaki ya ringa bata shima yana ci har suka gama. bayan sun zo gidan ne,Meernal da Abdul suka fi........ muje zuwa... taku har kullum mai son ganin farin cikinku Umma Salma Sani Salman (Autar Mama, Ƴar lelen Royal) 👰👰AMARYAR ZAMANI👰👰. *SHORT AND BRIEF story* *STORY AND WRITTING BY SALMEERT (AUTAR MAMA, ƳARLELEN-ROYAL-STAR*🧚‍♀️🧚‍♀️🧚‍♀️) DAGA MARUBUCIYAR 1)*RAYUWARMU AYAU* 2)*BARA GURBI* 3)*RAYUWAR FAROUQ* 4)*AMARYAR ZAMANI* 5)*ƳAR GAN GAN* *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) / 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ``` *ALƘALAMINMU ƳANCINMU* *BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE BOOK. PAGE 12&13. """""""""""""sukuku ta fita daga motar yana daga mata hannu har suka shige ciki, suna zuwa dakin Meernal kawai ta wuce ita dan ta gaji ga kuma zullumin dake cikin ranta. tana shiga toilet ta shiga wanka tayi da ruwa mai dan ɗumi ta zabga turaren wanka da Umma ta bata tace inzatayi wanka ta dunga zubawa cikin ruwan, sosai ruwan yake mayattacen kanshi , bayan ta gama wankan ne ta ɗauko miskin da Mommy ta bata jiya, tace ta dunga sawa tsakiyar pant dinta inzata sa, sannan ta tabbatar ta mutsukashi sosai ya shiga jikin pant din domin, indai bai shigaba to intasa zai dunga yi mata zafi a jiki, (ƙalubale gareku yan mata masu cewa, ai muski matan aure ne kawai zasuyi amfani dashi, to ba haka bane duka ya halasta kuyi amfani dashi, har yara zaku iya yi musu , amfani dashi domin yanada matukar amfani, masu cewa ya ake amfani dashi, ma'ana dawa ne lokaci da wane ake amfani dashi, most of them sunfi amfani dashi ne bayan angama period, sabo da yana dauke wari da karnin da kuma hamamin, jinin al-ada ,sannan yana maganin infection, in kuma kinada iko duk bayan kwana bi-biyu kiyi amfani dashi, yarda dai duk zaka iya) bayan ta fitone tagama shirinta tsaf, ta hau gadon ta zauna, sukuwa su A.A har yanzu basu shigo ɗakin ba, dealing din number Abdul din tayi tana kwanciya tare dashilumshe idonta. shima idonshi lumshe yake da alama ma tunani yake ring din wayar ne ya dawo dashi cikin tunanin shi. fira ce ta barke tsakanin su, sosai suke firar har su A.A suka shigo har sukayi nasu shirin baccin suka kwanta amma su suna waya har saida karfe 12pm tukuna sukayi sallama ba dan suna son rabuwa ta cikin wayar ba saidan baccin da ya fara daukar ta. WASHE GARI. yau ne ake Arabian night,sosai matan suka haɗe cikin dogayen riguna da gyale irin na Larabawa , mazan kuma jallabiyoyi da hiramai sosai suka haɗe kamar wasu Larabawa . Amarya kuwa da Ango harda Alkabba sunyi kyau har sun gaji da kyau. shayi aka haɗa da gurasa irin na Larabawa , komai dai irin na Larabawa akayi, anyi an tashi lafiya. yau bama mota daya suka shiga ita da Abdul ba, kowa motar shi daban. yauma sai da dare ya tsala yukon tukunna suka gama firar .. ******************* YAU NE KUMA AKE WUSHE-WUSHE.. Kasancewar Mommyn Miemie da Daddyn Abdul fulani ne kuma wa da kanwa ne. shima Abban Miemie da Momma Abdul su kunuri ne, kuma wa da kanwa ne shiyasa kowa sai da akayi al-adar bik... *muje zuwa* *ƳAR LELEN-ROYAL-STAR-CE*🧚‍♀️🧚‍♀️🧚‍♀️ *WATO SALMEERT SANI SALMAN*👰‍♀👰‍♀AMARYAR ZAMANI👰‍♀👰‍♀ *SHORT AND BRIEF STORY* *STORY AND WRITTING BY SALMEERT (AUTAR MAMA,ƳAR LELEN ROYAL STAR CE*🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️) DAGA MARUBUCIYAR 1)RAYUWARMU AYAU 2)BARA GURBI 3)RAYUWAR FAROUQ 4)AMARYAR ZAMANI 5)ƳAR GAN GAN *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) / 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ``` *ALƘALAMINMU ƳANCINMU* *BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE BOOK. PAGE 14&15. """"""''''''''''''''''''"""bikin su, sosai sukayi shiri irin na kanuri sunsha lifaya sosai sukayi kyau har ma ba'a magana. yau ma a munaj akayi event din sosai yauma aka kawata gurin. sosai gurin yake kanshi na turaren wuta irin na kanuri. gaskiya komai sai masha Allah domin babu yabon kai amma komai nasu ya haɗu🥰 shima haka akayi aka tashi lafiya yaudai Abdul kasa hakuri ya yi (ni dama nasan babu inda hakurin zaije adai juri zuwa rafi),sai da ya gaji dan kansa tukunna ya sarara mata itama da yake mayyar shice sai kara ninniƙe mishi take . idanun nan kuwa sunyi ja sai kace wadda akayuwa hayaƙin tsidahu🤣🤣, dan tsabar maita irin tata. yauma saida aka kwankwasa musu mota tukunna suka fito. WASHE GARI ,JAJIBARIN AURE,KUMA YAUNE KAMU . tunda dugu-dugu Abdul ya kira ta tana dauka yace "Amarya gobe ne abin"ya faɗa da sigar zaulaya, itama tace "kai ma Ango gobe ne fa abin",dukan su kyakyecewa da dariya sukayi duka. "hmmmmmm, Yarinya zakici ƙaniyar ki",ya faɗa yana dariya mai cike da sauƙi. itama dariyar tayi tana cewa,"tofah sabon salo Yaya mai kake nufi da wannan maganar yoo wane dare ne jemage bai gani ba",ta faɗa tana sheƙewa da dariya itama. "hmmmm,zaki bayani bake mara kunyar karya ba, wai ke maison kureni, ai dai gobe ne,kuma tun yau ma kisani goben nan babu ɗaga kafa dan haka kifara haramar tarbar sandar gir....(ai kundai gane ko🤪). "yo wane sandar girma Allah ya kaimu goben zamuga yarda za'a kaya"(kutiri hhhhhhhhh,zakici kaniyar ki ). mamaki ne yasa Abdul kasa magana saidai ya girgiza kai yana wata kafirar dariya wadda daga gani ta mugunta ce. (ko mai yake kullawa ooohoo,daga gani dai ba alkhairi bane ga Miemie). "Miemieta, Allah ya kaimu gobe zan gurji bakin rashin kunya",ya faɗa yana kerkecewa da dariya. "Yaya kennan,Allah dai ya kaimu goben"ta faɗa tanayi kwata saikace wadda suke faɗa. suna tsokanar juna haka dai suka gama wayar,akan sai sun haɗu kurin kamu. gidan wata kanwar Mommy akayi kamu akayi decoretion din gidan sosai ya yi kyau. Amarya yau tafi kullum yin kyau domin ya wani yan ubansun less tasa mai masifar kyau ga gwala-gwalai tashi hannu da wuya da kune sosai tayi kyau kamar ƴar tsanar zinari haka ta koma zahra aciki taurari, sai haske da walwali take,ta ko ina sai kace wadda akayiwa wanka da ruwan gold. kowa ruɗewa ya yi da yaga Miemie domin yau ita kadai aka kai gurin make up ,sauran duk gida Mommy ta dauko musu mai kwalliya,sunyi kyau har sun gaji da kyau. haka akayi aka gama lafiya, yau gidan Mommy suka wuce bayan an tashi,dan acen zusuyi kwana domin gobe ake daurin aure. "Amarya". "ta Ango"ta faɗa tana saki murmushi mai kayatarwa kusan zaucewa Abdul ya yi, yasa ki baki yana kallonta ganin wani madarar kyau da take zubar wa. "to rufe bakin mana ",ta faɗa tana sakar mishi wani Arnen kiss a wuya, ai karasa mutuwa ya yi da shauki, rungumeta ya yi kam a jikinshi yana shinshina ta,sosai ya dauku da shaƙar kamshin jikin ta kwankwasa glass din akayi ,janye jikinta tayi tana kai duba satin glass din kusa da iya da ake kwankwasawa. A.A,ta gani tsaye tana kwankwasawa, juyowa tayi tana kallonshi shima din ita yake kallo dan marairaice fuska tayi shikuma murmushi ya yi mata yana dan daga mata gira daya. kiss ya yi mata yana cemata,"good night"yace yana yi mata wani sihirttacen murmushi wanda zamu iya kiranshi da kill smiles. fita tayi tana daga mishi hannu,har suka shige cikin parlon, ɗakin Mommy ta wuce direct tana kwala mata kira. "wai ke yaushe zakiyi hankali ne Miemie"Mommy tana tsareya da ido,turo baki tayi tana daddoka kafa tace. "ni Wallahi ina da hankali",yanayin yarda tayi maganar ne yabawa Umma da Aunty Kausar(wadda akayi kamu a gidanta)dariya ,itama Mommyn murmushi tayi tana kamo hannun ta kan gado ta zaunar da ita . kula naga Aunty kausar ta miko mata,karɓa tayi tana cewa "a,a'a'a'a,Aunty Kausar mai muka samu haka",ta faɗa tana buɗe kular. ganin dabun nama ne a ciki yasa ta saki wani kasaittacen murmushi tana cewa ,"aaah lalle yau dawa tasamu nama",ta fada tana hambuda danbun naman dake cike kular. firace ta dau zafi anayi tana hambudawa har saida ta cinyeshi tsaf,tukunna Ummu ta bata wani tsumi mai masifar dadi,wanda ita da ta fara sha ta dauka lemu ne. sai da ta cika cikinta dam tukunna ta fita daga dakin. kai tsaye dakin ta ta nufa dan tasan gaba daya friends dinta na ɗakin ilai kuwa dan zaune suke saman carpet din tsakar ɗakin suna cin Abinci. "sauko muci abinci",cewar A.A, tana kallonta, ya mutsa fuska tayi tana wanni feleƙe. "yoo ina ita ina neman Abinci bayan Ango ya gama cika mata ciki da Abinci",cewar Nasmat . "bakuyi karya ba sai da ya gama cikamin ciki da love , to abincin mai zan nema",cewar ta tana dan kwanciya sama bed dinta. "iyeeee wayaga Mrs Abdurrahman",cewar A.A . "gani nan" ta faɗa tana lumshe idanun ta. "to bari nazo ki bani labarin love din", cewar Nasmat tana zama kusa da ita. wayar tace ta fara ring cikin wakar nan da ake cewa,(Allah sarki mai sona na kadaɗe kana min rana, aaaaah ga kujerar mulkinan sai ka matso kazauna inama inamaaa,inama inama ace gani a ɗakin ka naza matarka, zana kare hakkinka zan kula da ƴaƴankaaaaah in basu kulawa). ring din baikai karshe ba tayi sauri ta dauka tana cewa,"kumin shiru ga mijina nan ya kira",ta faɗa da alamar zaul...... *muje zuwa* *ƳAR LELEN ROYAL STAR CE*🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️ *WATO SALMEERT SANI SALMAN*👰👰AMARYAR ZAMANI👰👰 SHORT AND BRIEF STORY STORY AND WRITTING BY SALMEERT (AUTAR MAMA ,ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️) HAPPY SALLAH ,INAYIMA DUKKAN DAUKAKIN MUSULMAN DUNIYA BARKA DA SALLAH FATAN AN SHA RUWA LAFIYA , ALLAH YA MAIMAITA MANA. *BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE BOOK . PAGE 16&17. """"""""""""""""""Cikin alamun zaulaya, tana gyara zamanta kan gadonta. sukuwa ai tafi suka fara suna hayani, kowa na faɗin albarkacin bakinsa . "Aaaaaah lalle su miji manya "cewar Meerlas tana daka mata duka a bayanta domin ta juya baya ma daga kallonsu. dauka tayi tana kara kashe murya. A,A ce ta kalle ta tana kyarkyacewa da dariya sai chan kuma ta kara juyowa tana cewa, "Angona kana lafiya ya gida ya kewata, komai nawa yanan normal ko a kara adanamin su dakyau soon na kusa karɓar ajiya ta ", ta fada tana wani kashe murya da fari da ido. kwashewa duka sukayi da dariya Meerlas ce tace "sai kace wata kilaki" , ta fada suna taɓawa ita da A,A. Miemie ce ta juyo tana cewa "dallah kuyiwa mutane shiru kunsan ma ko akan mai muke magana ne , kuma inma kilakince ai mijina nayi mawa", ta fada tana harararsu. su kuwa ai sun samu abin yi, sai kwatanta yarda Miemie takeyiwa Abdul shagwaɓa , suke. ba su wani dade suna fira ba sukayi sallama saka makon su AA da suka ishesu da hayaniya. kwanciya tayi tana tuna kalmar da Abdul ya gayamata,wani kasaittacen murmushi ta saki, mai zasuyi banda dariya sosai suke tsokanarta tun tana yin shiru har suka kureta ta fara basu ansa . "to wai ke Miemie ya zaki da Yaya Abdul, dan da alama ba karamin mabukaci bane," "yarda ko wace mace take daukar mijinta nima haka zan dauke nawa daf". ta fada da alamar yan rashin kunyar suna kusa. "wai ai nasan, tundaga wannan gidan naki sai munjiyo ihun ki har nan", suka fada da alamar shakiyanci. "lalle Yara kunma rainamin wayau kawai sai na saki baki ba kana ihu sai kace wata sakara ai saidai shi ya yi ihu badai niba", ta fada taba wani ya tsina fuska. "hhhhhhhhhh, mudai ai yan gashi ne, tunda dugu-dugu, zamuzo muyi gashi", Ummi ta fada tana wani irin juyi da rawa. "lalle Ummi baki da hankali kawai sai in saki cinyoyi inbari har sai kinzo kin gasani, kijima wani iskanci wai a gasani sai kace wata kaza",ta fada tana hayayyakowa Ummi . ita dai Meernal batace komai ba sai dariya da takeyi musu, suna ta cacar baki, su suna cewa sai sunzo gashi ita kuma tana cewa basu isa ba. "hmmmmmm, lokacin da Yaya ya cika aiki ya yi miki raga-raga ragas raga fata - fata ai zakiyi bayani". "nifa bana ma gayyarku gidana duk mai kewata ya kirani waya kuma kar wadda tasake ta kirani da daddare ko da safe don ko kun kirama ba dauka zanyi ba domin lokacin na my love ❤ ne". ta fada tana yi musu fari da ido. "aiko sai kin nemaimu ruwa ajallo kin rasa tunda kika ce haka", cewar AA tana gyara kwanciyar kan makeken gadon. har sunyi shiru sun fara addu'o'i sai Miemie tace "waiiiiii waya ganni da ciki talli-balli", ta fada tana wata irin mahaukaciyar dariya ,suma maganar tata dariya ta basu hakan yasa suma suka dara, fira suka cigaba dayi sai karfe kusan daya tukunna suka kwanta. *WASHE GARI*... *YAU CE KUMA RANAR DAURIN AURE* tunda sasafe suka shirya cikin atamfa hollod mai masifar kyau mai ratsin navy blue da light blue, sosai ta karɓi, jikinsu tayi musu bala'in kyau dama abu ga fararen fata, sosai atamfar tayi musu kyau. gidan wata makobciyarsu suka shiga da yake itace wadda zatayi lallen Miemien hakan yasa ita da kawayenta duka suka tare gidan , sai bayan an daura aure zasu koma gidan su. "Amarya ananan cikin fargaba da tsinkewar zuciya ko" AA ta fada da dariyar shakiyyanci. ita kuwa ko a jikinta dan kamar ma ba ita bace Amaryar domin babu wani alamar fargaba a tare da ita, sai harkokin gabanta take, hakan yasa duk wanda ya shigo sai ya fita da mamakinta , dan iyayinta take zubawa da kadifirinta son ranta . karfe daya dai -dai ,dubannin Al-Ummar dake gurin suka shaida daurin auren Khadija Abba Tanimu da Angonta Abdurrahman Ma'aoruf, akan sadaki naira dubu dari , zo kuga baki gurin Ango da Amarya domin kwata-kwata bakinsu ya kasa rufuwa, bayan an gama komai, Angwaye suka nufo cikin gida domin gaishe da iyaye da kuma yi pics din biki. bayan sun gama gagaisawa ne, suka nufi gidan mai lalle wato Mamashu🤣 (Alherin Allh ya kaimi ki har cikin garin kaduna kuma a gwamna road my dear Aunty mamashu ya dan dagata sama dan yafita tsaw 👰👰AMARYAR ZAMANI👰👰 SHORT AND BRIEF STORY STORY AND WRITTING BY SALMEERT (AUTAR MAMA ,ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️) HAPPY SALLAH ,INAYIMA DUKKAN DAUKAKIN MUSULMAN DUNIYA BARKA DA SALLAH FATAN AN SHA RUWA LAFIYA , ALLAH YA MAIMAITA MANA. *BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE BOOK . PAGE 16&17. """"""""""""""""""Cikin alamun zaulaya, tana gyara zamanta kan gadonta. sukuwa ai tafi suka fara suna hayani, kowa na faɗin albarkacin bakinsa . "Aaaaaah lalle su miji manya "cewar Meerlas tana daka mata duka a bayanta domin ta juya baya ma daga kallonsu. dauka tayi tana kara kashe murya. A,A ce ta kalle ta tana kyarkyacewa da dariya sai chan kuma ta kara juyowa tana cewa, "Angona kana lafiya ya gida ya kewata, komai nawa yanan normal ko a kara adanamin su dakyau soon na kusa karɓar ajiya ta ", ta fada tana wani kashe murya da fari da ido. kwashewa duka sukayi da dariya Meerlas ce tace "sai kace wata kilaki" , ta fada suna taɓawa ita da A,A. Miemie ce ta juyo tana cewa "dallah kuyiwa mutane shiru kunsan ma ko akan mai muke magana ne , kuma inma kilakince ai mijina nayi mawa", ta fada tana harararsu. su kuwa ai sun samu abin yi, sai kwatanta yarda Miemie takeyiwa Abdul shagwaɓa , suke. ba su wani dade suna fira ba sukayi sallama saka makon su AA da suka ishesu da hayaniya. kwanciya tayi tana tuna kalmar da Abdul ya gayamata,wani kasaittacen murmushi ta saki, mai zasuyi banda dariya sosai suke tsokanarta tun tana yin shiru har suka kureta ta fara basu ansa . "to wai ke Miemie ya zaki da Yaya Abdul, dan da alama ba karamin mabukaci bane," "yarda ko wace mace take daukar mijinta nima haka zan dauke nawa daf". ta fada da alamar yan rashin kunyar suna kusa. "wai ai nasan, tundaga wannan gidan naki sai munjiyo ihun ki har nan", suka fada da alamar shakiyanci. "lalle Yara kunma rainamin wayau kawai sai na saki baki ba kana ihu sai kace wata sakara ai saidai shi ya yi ihu badai niba", ta fada taba wani ya tsina fuska. "hhhhhhhhhh, mudai ai yan gashi ne, tunda dugu-dugu, zamuzo muyi gashi", Ummi ta fada tana wani irin juyi da rawa. "lalle Ummi baki da hankali kawai sai in saki cinyoyi inbari har sai kinzo kin gasani, kijima wani iskanci wai a gasani sai kace wata kaza",ta fada tana hayayyakowa Ummi . ita dai Meernal batace komai ba sai dariya da takeyi musu, suna ta cacar baki, su suna cewa sai sunzo gashi ita kuma tana cewa basu isa ba. "hmmmmmm, lokacin da Yaya ya cika aiki ya yi miki raga-raga ragas raga fata - fata ai zakiyi bayani". "nifa bana ma gayyarku gidana duk mai kewata ya kirani waya kuma kar wadda tasake ta kirani da daddare ko da safe don ko kun kirama ba dauka zanyi ba domin lokacin na my love ❤ ne". ta fada tana yi musu fari da ido. "aiko sai kin nemaimu ruwa ajallo kin rasa tunda kika ce haka", cewar AA tana gyara kwanciyar kan makeken gadon. har sunyi shiru sun fara addu'o'i sai Miemie tace "waiiiiii waya ganni da ciki talli-balli", ta fada tana wata irin mahaukaciyar dariya ,suma maganar tata dariya ta basu hakan yasa suma suka dara, fira suka cigaba dayi sai karfe kusan daya tukunna suka kwanta. *WASHE GARI*... *YAU CE KUMA RANAR DAURIN AURE* tunda sasafe suka shirya cikin atamfa hollod mai masifar kyau mai ratsin navy blue da light blue, sosai ta karɓi, jikinsu tayi musu bala'in kyau dama abu ga fararen fata, sosai atamfar tayi musu kyau. gidan wata makobciyarsu suka shiga da yake itace wadda zatayi lallen Miemien hakan yasa ita da kawayenta duka suka tare gidan , sai bayan an daura aure zasu koma gidan su. "Amarya ananan cikin fargaba da tsinkewar zuciya ko" AA ta fada da dariyar shakiyyanci. ita kuwa ko a jikinta dan kamar ma ba ita bace Amaryar domin babu wani alamar fargaba a tare da ita, sai harkokin gabanta take, hakan yasa duk wanda ya shigo sai ya fita da mamakinta , dan iyayinta take zubawa da kadifirinta son ranta . karfe daya dai -dai ,dubannin Al-Ummar dake gurin suka shaida daurin auren Khadija Abba Tanimu da Angonta Abdurrahman Ma'aoruf, akan sadaki naira dubu dari , zo kuga baki gurin Ango da Amarya domin kwata-kwata bakinsu ya kasa rufuwa, bayan an gama komai, Angwaye suka nufo cikin gida domin gaishe da iyaye da kuma yi pics din biki. bayan sun gama gagaisawa ne, suka nufi gidan mai lalle wato Mamashu🤣 (Alherin Allh ya kaimi ki har cikin garin kaduna kuma a gwamna road my dear Aunty mamashu). suna shiga naga Miemie ta daka wani uban tsalle bata dira ko inaba sai gaban Abdul rungumaishi tayi, tana wata irin dariya mai tafiyar da wanda yaje kallo. cikin kissa irin tamu ta mata tadan sakar mishi kiss, mai ratsa jiki da bargo. rada tadan sunkuyo tana yi mishi, ƙerasss ƙerarassss, suka ji an daukesu photos , aikuwa abin sai ya yi kamar wani style sukayi. tafi da hargowar yan mata da samari sukaji dai dai lokacin da Abdul ya dan dagata sama dan yafita tsawo sosai👰🏿‍♀👰🏿‍♀ *AMARYAR ZAMANI*👰🏿‍♀👰🏿‍♀ SHORT AND BRIEF STORY *STORY AND WRITTING BY SALMEERT (AUTAR MAMA,ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚‍♂️🧚‍♂️)* *HAPPY SALLAH INAYIMA DUKKAN DAUKAKIN MUSULMAN DUNIYA BARKA DA SALLAH , FATAN ANSHA RUWA LAFIYA* *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) / 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ``` *ALƘALAMINMU ƳANCINMU* *BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE BOOK. PAGE 17&18. """"""""""""""✍️✍️ kiss din kumatunta shima ya yi yana sakin wani shu'umin murmushi,sosai suka burge yan gurin. aikuwa ahaka a ringa daukar su photunan, abin saidai ace masha Allah, domin ba karya sun yaƙu. dukan su suka shiga aka ringa dauka , da cameras da wayoyi , sai lillike mishi take saikace chewgum. shima sai tattalin abinshi yake yana kara rungumota. a haka har aka gama pics din, gidan su Miemien suka koma ai kuwa, nanma pics din aka dunga yi ,kamar ba gobe. anyi shagali sosai anyi badago, da abinci da kayayyaki. abin fa ya haɗe biyu, bikin farko ta kowane bangare hakan yasa suke ta fachaka da abu-buwa , kamar ba'asan zafin nema ba. (hmmmmmmm wani abun sai masu kudi😋) bayan an gama pics din dakin ta suka koma , aka dasa sabuwar fira , sosai suke tsokanata wai sai wani kadandaneshi take ,karfa taje tayi mishi fyade. ita kuma dariya ta kyarkyace ita tana cewa ,"aaaah kakan fyade zanyi masa, kodaya yake inma nayi mishi fyaden ai mallaki nane, dan haka koma mai nayi masa yanzu lada zan samu", ta fada tana wani karkaɗa hips da breast . ai kuwa wani irin ihu da hargowa suka dauka suna taɓawa. zagewa sukayi suka suna tsokanar ta, itama ta cigaba da ramawa domin batajin zata iya kyelesu. a haka har karfe hudu ya yi suna fira , itama tana zaune cikin su sai dai lokaci bayan lokaci tana dan chachanja kaya. yanzu ma fitowar ta kennan daga toilet , ta dan watsa ruwa, Umma ce ta shigo tana chewa, "yi sauri ki shirya ina dakin Aunty ina jiranki kiyi sauri, na sanki da shiririta", ta faɗa tana dungurar mata kai, kwabe fuska tayi tana cewa. "aiko sai na gayawa Sweet Abdul , ai yace kar wanda ya kara dakar mishi mata, ke kuma Umma sai dukana kike". ta fada tana turo baki gaba kamar wadda aka yiwa dukan kirki. rike haɓa Umma tayi tana kallon ikon Allah , sai kuma ta kaɗa kai ta fita taba cewa "kiyi sauri nidai yanzu, mai sweet Abdul, kajimin ƴar banzar Yarinya , tab Allah ya shirya Amaren Zamanin nan namu". ta faɗa tana jinjina rashin kunya irinta Miemie. sai kuma naga tayi murmushi tana cewa,"zakici uwaki karyar rashin kunya kike ji, ai zai kashe bakin rashin kunyar ne". ita kuwa ko a jikinta shirinta ta farayi cikin shadda ta galila wadda aka zuba mata dinkin su irin na kanuri. sosai tayi kyau, su kuwa su AA zuba mata ido kawai sukayi suna jadadda rashin kunya irin ta Miemie. dai dai tana chanja dan kunnan kunnenta ta juyo tana ce misu, "bari muje mu saurari nasiha ,hhhhhhh", sai kuma ta kyarkyace da dariya. suma dariyar suka tayata AA na cewa, "harda kwalliya Miemie, ai da bakiyi ba dan mata fuskarki zakiyi a banza". kallonta tayi tana cewa "mai zaisa na batata kuwa??", ta fada tare da alamar tambaya akan fuskarta. "yoooh naga idan akayiwa Amare nasiha sunayi kuka, lokacin bikin Aunty Mamy ma Momy tace kar ayi mata, saboda kuka". galallaaah tayi tana kallon AA sai kuma tace ,"to nikuwa mai zai sani kuka , bayan wanda nakeso shi aka auramin". ta fada tana juyawa masskara ta fara shafawa . AA ce tace "yanzu bazakiyi kukan rabuwa dasu Mommy ba??" , ta fada tana dan zaro ido waje. hakan ne ya yi bala'in bawa Miemie dariya . "lalle ma ke to ai ba natafi ba kennan zan duga zuwa, kuma ai ga Sweet Abdul, kinga bazanyi wani kula ba", ta fada tana fita a ɗakin. sukuwa girgiza kai kawai sukayi dan sunsan dole ne tayi kuka intaga za'a tafi da ita. dakin Daddyn ta aka nufa da ita, suna shiga ta zame ta zauna kusa dashi tana daura kanta kan damtsen hannunshi. hawayen dake idonshi ya yi saurin maidawa domin karya karyar da zuciyarta. a haka ya fara yimata nasiha mai shiga jiki, bayan ya gama ne Mommy itama tayi mata tata. duk da tana kokari gurin karta zubar da hawaye abin yaci tura kawai sai ta rushe da kuka. ita kuwa Miemie kallon Mommy tayi da alamar mamaki. ita kuwa tashi tayi ta tafi daki dan batason karta zuciyar ƴar tata. Umma ce ta kama hannun ta tana cewa "taso mu tafi ga motocin daukar Amarya chen sunzo har an fara tafiya". rike hannun da Umma ta miko mata tayi tana cewa. "to Dad....... *muje zuwa* *ƳAR LELEN ROYAL STAR CE*🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️ *WATO SALMEERT SANI SALMAN*👰👰AMARYAR ZAMANI👰👰 SHORT AND BRIEF STORY STORY AND WRITTING BY SALMEERT (AUTAR MAMA ,ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️) *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) / 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ``` *ALƘALAMINMU ƳANCINMU* HAPPY SALLAH ,INAYIMA DUKKAN DAUKAKIN MUSULMAN DUNIYA BARKA DA SALLAH FATAN AN SHA RUWA LAFIYA , ALLAH YA MAIMAITA MANA. Assalamu alaikum,ma Abota bibiyar litattafan Salmeert Sani Salman(Autar Mama, Ƴar Lelen Royal Star🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️)to yanzu ma ina farin cikin sanar daku littafin na , na YAR GAN-GAN. littafin na kuɗine idan kina bukata zaki iya fara biya tunkafin free page yaƙare,gamai son littafin Yar gan-gan zai turo da kuɗinsa ta wannan account din👇 Umma Salma Sani access bank 1499884120 idan kuma kati ne zaku turo katin MTN ta wannan number 07033371851 Bamu son VTU ba zamu kar ɓaba. idan kin turo kuɗin zaki turo mana da shaidan kin biya ta wannan number 08089106532 Normal group 200 only zakuna samun page daya (1) a rana Special group 300 zakuna samun page (2) a rana duk wanda ki kaga ya miki sai ki shiga. bashi kaɗaiba zaku ringa samun litattafai na irin su. 1)Rayuwarmu Ayau. 2)Bara gurbi. 3)Amaryar Zamani. 4)Rayuwar Farouq. BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM FREE BOOK . PAGE 19&20. """""""""""""""""To Daddy mun muntafi Allah ya sadamu da alkhairi"ta fada tana barin parlorn da sauri. tana cewa "Umma bari nayi sauri na shirya dan gaskiya bazan tafi da wannan kayan ba", ta fada tana karasa fita a dakin. baki bude suke kallonta su duka,Umma ce ta juyo ta kalli Daddy tana cewa ,"kai Yarinyar nan ta cika rawar kai to allah dai ya fidda A'i a rogo". Ta fada tana fita daga dakin, direct cikin gidan ta koma dakin Miemie , tana shiga ta tarar da Miemien har ta gama shiri, ta na kokarin gyara gyalen kanta. "koma ki ɗako Hijabi "ta fada cikin bata Umarni. ɗakowa tayi ta saka, amma fuska a bude , Umma ce ta jawo Hijabin ta rufe mata fuska, jawowa tayi ta bude fuskar tana cewa. "bafa na gani an wani rufemin fuska"ta fada tana turo baki gaba. dallalar bakin Umma tayi ,tana hararar ta , ita kuwa wucewa tayi tayi gaba, bayanta Umma tabi , don ta fuskanci yan rashin kunyar ne bisa kanta. ɗakin Mommy ta nufa , tana kwala mata kira, "Mommy! Mommy!! Mommy!!! kina ina zafa mu tafi". ta fada tana tura kofar ɗakin Mommy , sallama tayi ma Mommyn tana yi mata bye bye👋👋. suka fito , harabar gidan, babu wani dan rike hannun nan da akeyi na Amare, fuska a bude, nan suka tarar da su A,A. kowa shiga mota ya yi suka fara tafiya leko da kanta tayi tana cewa,"Aunty Merry, Aunty Mamashu ,Aunty Naana Sha'aban,Matar Malam, mun tafiiiiiiiii" . ta fada tana musu gwalo tare da bye bye👋👋. "Oooooh wannan Amarya ko yar duniya", cewar Aunty Mamashu , tana budewa su Aunty Merry bayan Motar Daddyn Mahboob , ita ma ta shiga gaba, a haka aka rankaya gidan Amarya . Wowwww Masha Allah ,gida ya yi kyau sai sam barka, haka aka taho aka bar Amarya da kawayenta suna ta sha wagi cikin gida, dan ba kara duk Yaron da taga yana taba wani abu abu ba kunya zata ja hannunshi ta kaishi gaban Uwar shi tana yi masa sababi. aikuwa ana watsewa ta nufi swimming pull din dake cikin gidan, direct ta shige ciki ta cigaba da ninkay..... *MUJE ZUWA* *KASANTUWAR BANDAN JIN DADI YASA NA DAKA MUKU ANAN* *TAKU HAR KULLUM* *ƳAR LELEN ROYAL STAR CE*🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️ ke *muku fatan alkhairi*👰👰AMARYAR ZAMANI👰👰 SHORT AND BRIEF STORY STORY AND WRITTING BY SALMEERT (AUTAR MAMA ,ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️) *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) / 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ``` *ALƘALAMINMU ƳANCINMU* HAPPY SALLAH ,INAYIMA DUKKAN DAUKAKIN MUSULMAN DUNIYA BARKA DA SALLAH FATAN AN SHA RUWA LAFIYA , ALLAH YA MAIMAITA MANA. Assalamu alaikum,ma Abota bibiyar litattafan Salmeert Sani Salman(Autar Mama, Ƴar Lelen Royal Star🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️)to yanzu ma ina farin cikin sanar daku littafin na , na YAR GAN-GAN. littafin na kuɗine idan kina bukata zaki iya fara biya tunkafin free page yaƙare,gamai son littafin Yar gan-gan zai turo da kuɗinsa ta wannan account din👇 Umma Salma Sani access bank 1499884120 idan kuma kati ne zaku turo katin MTN ta wannan number 07033371851 Bamu son VTU ba zamu kar ɓaba. idan kin turo kuɗin zaki turo mana da shaidan kin biya ta wannan number 08089106532 Normal group 200 only zakuna samun page daya (1) a rana Special group 300 zakuna samun page (2) a rana duk wanda ki kaga ya miki sai ki shiga. bashi kaɗaiba zaku ringa samun litattafai na irin su. 1)Rayuwarmu Ayau. 2)Bara gurbi. 3)Amaryar Zamani. 4)Rayuwar Farouq. BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM FREE BOOK . PAGE 19&20. """""""""""""""""To Daddy mun muntafi Allah ya sadamu da alkhairi"ta fada tana barin parlorn da sauri. tana cewa "Umma bari nayi sauri na shirya dan gaskiya bazan tafi da wannan kayan ba", ta fada tana karasa fita a dakin. baki bude suke kallonta su duka,Umma ce ta juyo ta kalli Daddy tana cewa ,"kai Yarinyar nan ta cika rawar kai to allah dai ya fidda A'i a rogo". Ta fada tana fita daga dakin, direct cikin gidan ta koma dakin Miemie , tana shiga ta tarar da Miemien har ta gama shiri, ta na kokarin gyara gyalen kanta. "koma ki ɗako Hijabi "ta fada cikin bata Umarni. ɗakowa tayi ta saka, amma fuska a bude , Umma ce ta jawo Hijabin ta rufe mata fuska, jawowa tayi ta bude fuskar tana cewa. "bafa na gani an wani rufemin fuska"ta fada tana turo baki gaba. dallalar bakin Umma tayi ,tana hararar ta , ita kuwa wucewa tayi tayi gaba, bayanta Umma tabi , don ta fuskanci yan rashin kunyar ne bisa kanta. ɗakin Mommy ta nufa , tana kwala mata kira, "Mommy! Mommy!! Mommy!!! kina ina zafa mu tafi". ta fada tana tura kofar ɗakin Mommy , sallama tayi ma Mommyn tana yi mata bye bye👋👋. suka fito , harabar gidan, babu wani dan rike hannun nan da akeyi na Amare, fuska a bude, nan suka tarar da su A,A. kowa shiga mota ya yi suka fara tafiya leko da kanta tayi tana cewa,"Aunty Merry, Aunty Mamashu ,Aunty Naana Sha'aban,Matar Malam, mun tafiiiiiiiii" . ta fada tana musu gwalo tare da bye bye👋👋. "Oooooh wannan Amarya ko yar duniya", cewar Aunty Mamashu , tana budewa su Aunty Merry bayan Motar Daddyn Mahboob , ita ma ta shiga gaba, a haka aka rankaya gidan Amarya . Wowwww Masha Allah ,gida ya yi kyau sai sam barka, haka aka taho aka bar Amarya da kawayenta suna ta sha wagi cikin gida, dan ba kara duk Yaron da taga yana taba wani abu abu ba kunya zata ja hannunshi ta kaishi gaban Uwar shi tana yi masa sababi. aikuwa ana watsewa ta nufi swimming pull din dake cikin gidan, direct ta shige ciki ta cigaba da ninkay..... *MUJE ZUWA* *KASANTUWAR BANDAN JIN DADI YASA NA DAKATA MUKU ANAN* *TAKU HAR KULLUM* *ƳAR LELEN ROYAL STAR CE*🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️ ke *muku fatan alkhairi* 👰👰AMARYAR ZAMANI👰👰 SHORT AND BRIEF STORY *STORY AND WRITTING BY SALMEERT (AUTAR MAMA, ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️*) *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) / 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ``` *ALƘALAMINMU ƳANCINMU* HAPPY SALLAH ,INAYIMA DUKKAN DAUKAKIN MUSULMAN DUNIYA BARKA DA SALLAH FATAN ANSHA RUWA LAFIYA, ALLAH YA MAIMAITA MANA. Assalamu alaikum,ma Abota bibiyar litattafan Salmeert Sani Salman(Autar Mama, Ƴar Lelen Royal Star🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️)to yanzu ma ina farin cikin sanar daku littafin na , na YAR GAN-GAN. littafin na kuɗine idan kina bukata zaki iya fara biya tunkafin free page yaƙare,gamai son littafin Yar gan-gan zai turo da kuɗinsa ta wannan account din👇 Umma Salma Sani access bank 1499884120 idan kuma kati ne zaku turo katin MTN ta wannan number 07033371851 Bamu son VTU ba zamu kar ɓaba. idan kin turo kuɗin zaki turo mana da shaidan kin biya ta wannan number 08089106532 Normal group 200 only zakuna samun page daya (1) a rana Special group 300 zakuna samun page (2) a rana duk wanda ki kaga ya miki sai ki shiga. bashi kaɗaiba zaku ringa samun litattafai na irin su. 1)Rayuwarmu Ayau. 2)Bara gurbi. 3)Amaryar Zamani. 4)Rayuwar Farouq. *BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* FREE BOOK. PAGE 21&22 """""""""""""""""""""Suma su AA mara mata baya sukayi, gasar gudu a ruwa suka dungayi daga bisani koma suka wuce Lambun gidan har rige-rigen karasawa ake kusa da bishishirya mangwaro suna zuwa gurin ba wata wata, Miemie ta kama reshe ta ɗane kuma ta hana kowa hawa, saidai ta miƙo musu bibiyu, magrib ce ta fara kawo kai hakan yasa suka koma cikin gida domin fara shirin zuwa dinner , wanka duk suka shiga bayan sun gama suka dauro alawala, kafin su gama Sallah mai makeup tazo sai da aka gamayi musu tukunna aka tsantsarawa Miemie ta ta,hmmmmmmm abin ba'a cewa komai saidai ace Masha Allah ,domin duk Yau sunfiyin kyau. kafin a gama makeup din Anguna sukazo daukar yan mata domin kaisu gurin dinner din ,kasantuwar duk an gama ma yan matan, makeup din nasu hakan yasa suka fita domin tafiya. Miemie kawai aka bari da mai makeup, itama kafin a gama mata sai ga Ango yazo, saida ya yi dan jira kadan kafin a gama mata. bayan an gama mata ,a tare suka fito shida ita liƙe da juna, sai kace wasu mayen karfe, mota daya suka shiga aka jasu sai gurin, dinner wow gurin ma ya tsaru iya tsaruwa sosai yake kyeli. bayan zuwansu MC ya yi sanarwar zuwansu kusan 3 minutes sai ga Yan mata sun fito daga cikin holl din , da Samari ,direct bakin motar su Miemie sukayiwa tsinke, fitowa sukayi a motar mortar layi Yan matan da Samarin ,sukayi Mace da Namiji, Mace da Namiji ,akasa su Miemie tsakiya . tafi suke a hankali,a hankali romantic music aka sakar musu, sai yanayin yarda suke takun ya bada wani yanayi na daban. cike da shauƙi da farin ciki suka fara rawa, mai ban sha'awa , a haka har suka shiga cikin holl din sosai suka birge mutane ganin yarda sukeyin rawar a natse sannan cikin iya sarrafa jiki, takunsu dai-dai sukeyi, abubu alamar rashin iyawa , hakan ne zai tabbatar ma dacewa sunyi practicing din abin. ahaka har suka kai Amarya da Ango gurin zamansu. suma suka koma suka zauna, barka da zuwa akayi kowa sannan akayi addu'o'i aka bada biography din Ango da kuma na Amarya daganan kuma aka kira, kawayen Amarya suyi rawa,aikuwa sun zuba show domin yarda sukeyin rawar kamar ba Yan Nigeria ba kai ka dauka bakin Indiyawa akayi ,sosai suka iya sarrafa jikinsu gurin rawar ,ai kuwa sunsha liƙi sosai. bayan sun gama ne, suma Abokan Ango sukayi nasu daga nan kuma sai Amarya da Ango sukayi. woooohuhoo,tab karkuso kuga yarda Miemie take rawa , tana jujuya hips abin sai ya baka mamaki yarda take rawar kamar ba ita ba, sai wani karye - karye take. bayan sun koma gurin zamansu ne, aka fara gabatawa mutane da abin taɓawa dangin su, cake drinks da dai sauran su. Miemie naga ta ware dadu AA tana fada musu magana sai kuma naga sun kwashe da dariya, komawa dukayi mazaunin su. chen kuma sai naga AA ta nufi gurin MC sako ta bashi ta koma gurin ta. "tooo dan Allah muna bukatar ganin Amarya da kawayenta cikin wannan filin", cewar MC ai bai kara rufe baki bama Miemie aka tashi ana gyara yar wedding gown din dake jikinta. suma su AA sai gashi sun fito cikin tasu dogayen rigunan masu kama da weeding gown din. wata wakar turanci aka sakar musu mai shegen zafi, sosai suka fara taku da rawa a jere kamar wasu tarwaɗaye, sosai suke rawar step by step har akazo karshen rawar ,chanja tsarin rawar sukayi ya zamana sunsa Miemie tsakiya, sosai aka fara yimu ɓarin naira, hakan ne kuma ya kara musu kaimin yin rawar. sosai suka gwangwaje ,sai da suka gaji dan kansu tukuna suk.............. *MUJE ZUWA*...... masu share da masu comment ina godiya allah ya bar zuminci. *ga mai neman wani novel nawa zai iya tuntubata ta number kamar haka 07033371851* *nagode* *taku har kullum* *ƳAR LELEN ROYAL STAR CE*🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️👰👰AMARYAR ZAMANI👰👰 SHORT AND BRIEF STORY STORY AND WRITTING BY SALMEERT (AUTAR MAMA ,ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️) *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) / 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ``` *ALƘALAMINMU ƳANCINMU* HAPPY SALLAH ,INAYIMA DUKKAN DAUKAKIN MUSULMAN DUNIYA BARKA DA SALLAH FATAN AN SHA RUWA LAFIYA , ALLAH YA MAIMAITA MANA. Assalamu alaikum,ma Abota bibiyar litattafan Salmeert Sani Salman(Autar Mama, Ƴar Lelen Royal Star🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️)to yanzu ma ina farin cikin sanar daku littafin na , na YAR GAN-GAN. littafin na kuɗine idan kina bukata zaki iya fara biya tunkafin free page yaƙare,gamai son littafin Yar gan-gan zai turo da kuɗinsa ta wannan account din👇 Umma Salma Sani access bank 1499884120 idan kuma kati ne zaku turo katin MTN ta wannan number 07033371851 Bamu son VTU ba zamu kar ɓaba. idan kin turo kuɗin zaki turo mana da shaidan kin biya ta wannan number 08089106532 Normal group 200 only zakuna samun page daya (1) a rana Special group 300 zakuna samun page (2) a rana duk wanda ki kaga ya miki sai ki shiga. bashi kaɗaiba zaku ringa samun litattafai na irin su. 1)Rayuwarmu Ayau. 2)Bara gurbi. 3)Amaryar Zamani. 4)Rayuwar Farouq. BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM FREE BOOK . PAGE 19&20. """""""""""""""""To Daddy mun muntafi Allah ya sadamu da alkhairi"ta fada tana barin parlorn da sauri. tana cewa "Umma bari nayi sauri na shirya dan gaskiya bazan tafi da wannan kayan ba", ta fada tana karasa fita a dakin. baki bude suke kallonta su duka,Umma ce ta juyo ta kalli Daddy tana cewa ,"kai Yarinyar nan ta cika rawar kai to allah dai ya fidda A'i a rogo". Ta fada tana fita daga dakin, direct cikin gidan ta koma dakin Miemie , tana shiga ta tarar da Miemien har ta gama shiri, ta na kokarin gyara gyalen kanta. "koma ki ɗako Hijabi "ta fada cikin bata Umarni. ɗakowa tayi ta saka, amma fuska a bude , Umma ce ta jawo Hijabin ta rufe mata fuska, jawowa tayi ta bude fuskar tana cewa. "bafa na gani an wani rufemin fuska"ta fada tana turo baki gaba. dallalar bakin Umma tayi ,tana hararar ta , ita kuwa wucewa tayi tayi gaba, bayanta Umma tabi , don ta fuskanci yan rashin kunyar ne bisa kanta. ɗakin Mommy ta nufa , tana kwala mata kira, "Mommy! Mommy!! Mommy!!! kina ina zafa mu tafi". ta fada tana tura kofar ɗakin Mommy , sallama tayi ma Mommyn tana yi mata bye bye👋👋. suka fito , harabar gidan, babu wani dan rike hannun nan da akeyi na Amare, fuska a bude, nan suka tarar da su A,A. kowa shiga mota ya yi suka fara tafiya leko da kanta tayi tana cewa,"Aunty Merry, Aunty Mamashu ,Aunty Naana Sha'aban,Matar Malam, mun tafiiiiiiiii" . ta fada tana musu gwalo tare da bye bye👋👋. "Oooooh wannan Amarya ko yar duniya", cewar Aunty Mamashu , tana budewa su Aunty Merry bayan Motar Daddyn Mahboob , ita ma ta shiga gaba, a haka aka rankaya gidan Amarya . Wowwww Masha Allah ,gida ya yi kyau sai sam barka, haka aka taho aka bar Amarya da kawayenta suna ta sha wagi cikin gida, dan ba kara duk Yaron da taga yana taba wani abu abu ba kunya zata ja hannunshi ta kaishi gaban Uwar shi tana yi masa sababi. aikuwa ana watsewa ta nufi swimming pull din dake cikin gidan, direct ta shige ciki ta cigaba da ninkay..... *MUJE ZUWA* *KASANTUWAR BANDAN JIN DADI YASA NA DAKA MUKU ANAN* *TAKU HAR KULLUM* *ƳAR LELEN ROYAL STAR CE*🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️ ke *muku fatan alkhairi* 👰👰AMARYAR ZAMANI👰👰 SHORT AND BRIEF STORY. *STORY AND WRITTING BY SALMEERT (AUTAR MAMA , ƳAR LELEN ROYAL STAR CE*🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️) *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) / 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ``` *ALƘALAMINMU ƳANCINMU* Assalamu alaikum,ma Abota bibiyar litattafan Salmeert Sani Salman(Autar Mama, Ƴar Lelen Royal Star🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️)to yanzu ma ina farin cikin sanar daku littafin na , na YAR GAN-GAN. littafin na kuɗine idan kina bukata zaki iya fara biya tunkafin free page yaƙare,gamai son littafin Yar gan-gan zai turo da kuɗinsa ta wannan account din👇 Umma Salma Sani access bank 1499884120 idan kuma kati ne zaku turo katin MTN ta wannan number 07033371851 Bamu son VTU ba zamu kar ɓaba. idan kin turo kuɗin zaki turo mana da shaidan kin biya ta wannan number 08089106532 Normal group 200 only zakuna samun page daya (1) a rana Special group 300 zakuna samun page (2) a rana duk wanda ki kaga ya miki sai ki shiga. bashi kaɗaiba zaku ringa samun litattafai na irin su. 1)Rayuwarmu Ayau. 2)Bara gurbi. 3)Amaryar Zamani. 4)Rayuwar Farouq. kadan daga cikin labarin. "stupid kawai" ya fada yana murje mata yatsun kafa, ita kuwa kamar ma batasan mai yakeyi ba. flask naga ta dauka, ruwan zafi ta fara hadawa kamar wadda zata hada tea, sai da ta gama hadawa tas tukunna ta dauki cup din zatabar denning din. kara naji yadan saki,wadda daga jinta kasan ta azabace ,juyowa nayi domin ganin maike faruwa. Yar gan-gan nagani ta ajiye cup din hannunta, ta nufo parlour ,tana wani shu'umin murmushi hakan ne ya tabbatar min da cewa ,ba aikin kowa bane face nata. juyawa nayi ina kallon Humaid da bakin ciki yama hanashi magana sai bita yake da wani irin kallon tsana da kyama,ita kuwa gogar ko a jikinta dan dakinta ma tashige. ****************** "Oga Arne yafa kanata mu sanar da ,Oga Ƴar gan-gan wannan maganar bai kamata ace mun barta ba". "eh kuma hakane kuma Jagwal,yanzu kiramin ita da wayar nan",ya fada cikin bada Umarni. ************** ring din wayarta ne ya dauki hankalina ,juyowa nayi ina kallonta,sai da wayar ta kusa tsinkewa tukunna ta dauka,sai kuma tayi shiru da alama saurar mai naganar takeyi. kirari ya fara yi mata daga bisani ya daura da yimata bayani. "mai kake cewa,an kashe Rabe ,shikuma Duru an yake masa kafa, wane mai kwana kusan ne ya aikata wannan aikin,ai kuwa yau sai dai Uwar su ta haifi wasu domin sai na tabbatar basa Numfashi a doron kasa,har ni za'ayi wa zagon kasa",ta fada da tsananin ɓacin rai kan fuskarta. tashi tayi ta chanja kayanta,daga Atamfar dake jikinta izuwa,kayanta na yan daba,wata wuka naga ta dauka ta soke,a cikin wandonta. parlour ta fito da niyyar fita,ba kowa parlourn hakan yasa ta fita salin alin,direct inda suka saba haɗuwa dasu Arne nan ta nufa,aikuwa tana zuwa suka zuɓe sunayi mata kirari ita kuwa sai jinjina take da alamar kirarin yana mata dadi. Umartar su tayi da kowa ya dauko kayan aikinshi,aikuwa ba ɓata lokaci kowa ya dauki nashi makamin, bazama sukayi kan hanya,duk inda aka gansu da gudu ake barin gurin domin yarda suka taho sa makamai tsirara ma kaɗa ya ishe mutane shaida hakan. "kaiii gasu chanaaa"wani daga cikinsu ya yi maganar yana nuna musu wata hanya,aiko da gudu sukayi hanyar. ganin yarda suka biyo hanyar ,ne yasa mutanen rugawa kowa ya yi takanshi domin sunsan fansa sukazo dauka ,kuma tunda aka taho da Oga Yar gan-gan,sunsan abin ya yi musu c.......... BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM. FREE BOOK. PAGE 23&24. """""""""""""""""""""Tukuna suka koma suka zauna , sai sha biyu aka tashi kowa ya kama kanshi. sosai ta ligata ta gaji tubus, ko hannunta bata ita dagawa sosai hakan yasa ta langaɓe jikin sweet Abdul din, tana maida numfarfashin wahala. a haka suka karasa gidan tana jikinshi , kasa fita ta shiga jiki tayi hakan yasa ya dauketa ya yi ciki da ita . direct bedroom dinshi ya nufa da ita, kan bed din ya ajiyeta kayan jikinshi yashiga ragewa , zuba mishi ido tayi ba ko ƙeftawa , shi kuwa baimasan tanayi ba. dan yama mance da ita, tashi tayi ta karasa kusa dashi kiss ta sakar mishi tsakiyar bayanshi. ba shiri yaji wannan bakon Alamarin hakan ne yasashi ya diririce, yama kasa yin komai, saidai ya jawota ta gaba ya rungumai. kayanta itama tashiga cirewa tana cewa "Sweet pls muje kayimin wankan zafi nake ji kuma so nake nayi bacci", ta fada cikin kissa , ai kuwa sandarewa ya yi yana kallonta dan yama rasa mai zaiyi. jin tana jan hannunshi ne yasa yabi bayanta kamar raƙumi da akala. bathroom din suka shiga tana liƙe dashi. shower tasakar musu, aikuwa ruwa ya fara zuba , soap da soso ta dauko ta fara sille mishi jikinshi. da tazo kasane said tasa hannu ta fara yin kasa da boxers din jikinshi, da sauri ya rike hannun nata da take ƙoƙarin zare mishi wandon. dago idonta tayi ta kalleshi , jin ya zame hannun ne yasa , ta yikasa sosai da boxers din, abinda ta ganine yasa numfashinta daukewa na wasu yan seconds , ta tsorata sosai da abinda ta gani. amma sai ta share, ta cigaba da goga mishi soson a jiki , da shi jima yake kamar tanayi mishi susar kadangare. bayan ta gama yi mishi ne itama ta fara, tazo cire pant din jikinta kennan taga kamar jini, ai da sauri ta karasa cire pant din dan ita tama manta da yananan, to kodama yanan din mai yasha ruwanta dashi. aikuwa jinin ne, aikuwa murna ta kamata dan taji ana cewa, sai idan mutum yana period ne kawai zai haihu inba haka ba bazai taba haihuwa ba. hakanne yasa ta juyo da sauri ta rungumaishi tana cewa ,"iyeeeeeeeee ai nima yanzu na fara kuma zan iya haihuwa kennan ", ta fada tana rawa da girgiza hips da yan.....da basu wuce lemun tsamin uku hamsin ba🙈. ai dariya ce ta kamashi ganin yarda take rawar da yan karkaɗe-karkaɗe, rungumaita ya yi , sai kuma ya saketa itama ya fara silleta da soso da sabili. bayan sun gamane suka fito like da juna cikin towel daya, lefe suka sauko nemai-nemai suka ringa yi saida suka bincike duka akwatunan sai a kit tukuna suka ga abinda suke nema , ganin ya fiddo katuwar carton din always , daya suka zara , sai kuma suka dauki sabon pant. shida kanshi ya lika mata always din a jikin pant din ya bata tasa, sannan ya tayata shiryawa cikin wasu pink din kayan bacci masu , azabar laushi kamar jikin mage. harda hular kayan yasa mata, shima shiryawa ya yi cikin nashi kayan baccin masu taushi. gado suka haya like da juna kamar za'a rabasu , bargo suka jawo suka rufa , hakanne yasa nima nayi musu saida safe na fita. *************** wani mugun ciwon cikine ya tasheta a bacci, dakyar ta tashi ta shiga toilet, cire kayanta tashiga yi , pant din ta cire da mamaki babu wani jini sosai dan dis ne jikin pad din , kulketa tayi cikin leda tasa cikin wani abun zuba shara. wanka tayi da ruwan dumi, sannan ta fi....... *muje zuwa*.... domin samun cmplt , to zai iya tuntuɓeta number ta kamar haka 07033371851. *ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️* 👰👰AMARYAR ZAMANI👰👰 SHORT AND BRIEF STORY *STORY AND WRITTING BY SALMEERT (AUTAR MAMA , ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️*) *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) / 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ``` *ALƘALAMINMU ƳANCINMU* BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM. FREE BOOK. PAGE 25&26. """"""""""""""""""""""""✍️✍️Jin cikinta yana mata azababben ciwo ne yasa , tana dafa bango ta karasa gurin bed din ta kwanta. shikuwa Sweet Abdul yana kitchen yana kiciniyar dafa musu abun break ,duk da dai ba wani iyawa ya yiba amma dai ya yi ƙoƙari sosai. ************ jin azabar ta wuce tunaninta ne yasa tun tana daurewa har ta fara kuka, sosai take kukan tana rike ciki, fitowarshi parlour kenan da niyyar yaje ya tasheta yaji kukanta hakan yasa da sauri ya karasa wucewa ciki. gurin bed din ya nufa da sauri , zama ya yi tare da jawota jikinshi, ganin yarda take kukanne harda na shagwaɓa sai wani kara shigewa takeyi jikinshi tana ƙanƙamaishi tana riƙe mara , sai wani jujjuya kai take tana fito da harshe tana karkaɗa shi, sai kace wata kadangaruwa hakan yasa wata dariya ta taso mishi ,da ya kasa riketa. .dariyar ya fara yana kallonta ,ganin kamar ma ya maidata shashasha ne yasa ta ƙara volume din kukan tana murje - murje a jikinshi. saurin da katar da kukan ya yi yana lallashinta amma fir taƙiyin shiru, ganin bashi da wata hanya da zaisa tayi shiru yasa kawai ya hade bakinsu ya fara kissing lips dinta, harshen shi ya jira mata cikin bakinta dan ya fuskanci ta fara enjoy din abun aikuwa , kamawa tayi ta fara yi mishi shan sweet, ganin tana neman cire mishi harshene yasa ya fara yunƙurin , zare harshenshi. da sauri ta kara rarumarshi , tana kara riƙe harshen ganin tanason illata mishi harshe ne yasa ya yunkura da karfi ya zare harshen nayi daga cikin bakin nata,hakan yasa ta dago tana kara sakin......... *muje zuwa*........ *07033371851* *ƳAR LELEN ROYAL STAR CE*🧚‍♂️🧚‍♂️🧚‍♂️AMARYAR ZAMANI *SHORT AND BRIEF STORY.* *STORY AND WRITTING BY SALMEERT (AUTAR MAMA , ƳAR LELEN ROYAL STAR CE* 🧚‍♀️🧚‍♀️🧚‍♀️ ) *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c ```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) / 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ``` *ALƘALAMINMU ƳANCINMU* *BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM.* FREE BOOK . PAGE 27&28. """"""""""""""""""""✍️✍️sakin wani marayan kuka, sai kace jinjirin da aka kwace wa Maama a baki, haikan ta dunga kukan ganin hakan yasa hankalinshi fara tashi. da sauri ya sun kuyo dai-dai kanta , lips dinshi na kasa ya cinna mata , ba ɓata lokaci ta rike harda sakin zajiyar zuciya, kamar dai Yaron da yaci kuka ya gaji ,kafin asa masa Maama. da sauri ya rumtse idonshi jin yarda ta kama lips din har cikin kwanyarshi yaji tsotsar. shafa mata marar ya fara yi a hankali, wata sanyayyar ajiyar zuciya take saukewa akai-akai ,kan ke nuni da cewa ,tana matukar jin dadin shafar, har wani lumshe ido take. ba'ayi 5 minute ba ,bacci ya dauketa ,zare jikinshi ya farayi a hankali, kara ƙanƙameshi ta karayi ta cigaba da tsotsar lips din. dakyar ya samu ta sakar mishi lips din, parlour ya koma,wayarshi ya dauka ,kira naji yana yi, sai da ya kira kusan sau uku tukuna aka dauka. "Assalamu alaiki".ya fada yana zama kan kushin. "Walaikumussalam, Lafiya kuwa Abdul?"matar ta fada da alamar tambaya. "Lafiya qlau Umma ,ina kwana?"ya fada yana dan sosa kai," Alhamdulillah ina Miemien take?", ta fada ta sauke ajiyar zuciya. "Wallahi Umma dama bata dan jin daɗi, kuma inason na dan fita shine nace ko za'a turo su A.A, su zauna da ita kafin na dawo". "Lafiya mai ya sameta, kodai nazo da kaina", ta fada da alamar dan tausayawa, a zuciyarta tana cewa, ƴar nema taji maza. "a,a ba sai kinzo ba ciwon cikine fah kawai" nannauyar ajiyar zuciya ta sauke tana cewa, "To bari na gaya musu sai su taho yanzu", ta fada tana dan mikewa. "to shaken, anjima"ya fada yana kashe wayar. "Lafiya mai ya samu Miemie din?", Daddy ya fada yana kallon Umma dake niyyar fita daga part din, dama magana sukeyi. "wai cikinta keyin ciwo shi kuma fita zaiyi shine yace a tura su A.A su zauna kafin ya dawo",ta fada tana fita. "kai maza-maza kuyi sauri ku tafi ,gidan Miemie yanzu" , ta fada cikin alamar bada Umarni. kallon juna sukayi kafin suka kwashe da dariya.A.A Ce tace "An kashe boss kinan", ta fada da dariyar shaƙiyanci Umma ce ta juyo tana cewa," Lafiyarku ke kuma wane boss din aka kashe?", ta fada tana tsareta da ido. kame-kame ta fara tana cewa ,"ahmmmm uhmmm, bafa komai Umma dama wani indian film ne muke kallo,to shine actor din ya kashe boss, shine fa", ta fada da alamar yar rashin gaskiya. girgiza kai kawai Umma tayi ta fice, wata dariyar suka kara sakawa , kafin su tashi su fara shirin tafiya , basu wani dade suna shirin ba domin dama duk sunyi wankansu kaya kawai sukasa, daman su ba wani wani kwaliya sukeyi ba , iya kacin powder da kwalli da lips tik, suka shshafa. sauri-sauri suka fito, Yayah Isma'il, Yayan Miemie ne ya kaisu har kofar gidan ,da sauri suka shiga ko sallama basuwa Isma'il din ba suka shige da gudu. girgiza kai kawai ya yi yana karanto musu Addu'o'in shiriya cikin ranshi, dan abin nasu ya zarta tunanin mai tunani. da gudu suka shiga direct bedroom dinta suka nufa, ganin bata nan ne yasa suka fito, bedroom din SweetAbdul din suka nufa, basu tarar dashi ba ,sai ita dake kwance tayi day-daya tana bacci cikin kwanciyar hankali. da gudu suka nufi kan bed din, A.A ce ta ɗaka mata duka, a firgice ta tashi da kukan , shagwaɓa tana cewa "wayyo SweetAbdu"maganar ta tace ta tsaya lokacin da tayi ido biyu dasu A.A akan bed din SweetAbdul ɗare-ɗa.......... *muje zuwa*........... *ƳAR LELEN ROYAL STAR CE*🧚‍♀️🧚‍♀️🧚‍♀️ An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels