An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels *X££l@hs pen*...............................✍️✍️✍️✍️ ****ACP mubeena**** ****Paid book📚 **** رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ Page1 Tsayawar motar keda wuya cikin katafaren gida Wanda ya tsaru ya Kuma gaji da tsaruwa,cikin zafin nama aka mude murfin motar wata mace ce kyakyawar gsk ta fito cikin kakin Yan sanda ajikin tag din rigar an rubuta *Asp Mubeena Muhseen* gaba tayi cikin tafiyar Nan tata ta dakakun mata wacce ta samu horo sosai akan aikinta ta doshi kofar shiga main parlor din gidan cikin sauri daya daga cikin yaran Yan sanda ya Bude mata kofar parlor din tasaka kanta inda sauran Yan sanda suka biyo bayanta. Zaune suke gaba daya family din Sir Muhammad yaseer suna Hira cikin kwanciyar hankali Mubeen ne ya fara dago kanshi idonshi ya sauka akan Asp Mubeena Wanda fuskar Nan tata take a daure kamar wace aka aikowa sakon mutuwa cikin fara a yace welcome dear you are home early" tace yeah wani aiki ne ya kawoni! Cikin dakiya da dacin rai tajuya ta Kalli surukinta Papi tace Sir Muhammad yaseer you are under arrest!!! Cikin wani irin kidima dukan su suka mike uncle Abbass yace are out of your mind Mubeena.... Arrest him for what? Fuska adaure ta Kalli uncle Abbass tace for the death of Alhaji Muhseen tafida my father! Wani irin kallon kallo akafara mutanen parlor din Mubeen ne yace ke Mubeena banson shashanci fa wane irin kisan Kai papi din ne zai kashe daddy? Cikin wata irin murya Mai tattare da bacin rai tace pls Mubeen allow me to do my job,matsawa tayi Kusa ba papi ta Ciro handcuffs din tamika hannu ta kamo hannushi papi kuwa cikin kidima da tashin hankali yake kallonta zufa Tako Ina ta jikeshi sharkaff dakyar ya Bude Baki yace mu muuu muu Beena me kike kokarin aikatawa ne? Bata dago ta kalleshiba ta Saka mishi ankwa din tana fadin "you have the right to remain silent every word you said will be use against you in the court" tana gama samishi ta juya cikin sauri tana ba Yan sanda umarnin tahowa da shi.. innalillahi waina illahi raju'un Mami tafada da karfi ta zube akasa! Ka ka ka Ra ka ka......muje zuwa !!!!!! ‎ Daga Alkalamin✍🏻 *X££l@hs pen*✍️✍️✍️✍️ https://chat.whatsapp.com/KDkpfCh3PTgAMGI4xMc81W *X££l@hs pen....................*✍️✍️✍️✍️ رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ******ACP mubeena******* ******Paid book 📚******** Page2 Ko waiwayen inda ake ihun faduwar mami bataiba hannun data sanya ma papi handcuff kawai ta ja sukai hanyar ficewa daga palon baki daya Fadin irin tashin hankalin da wannan ahalin ke ciki ba abune mai yiwuwa ba most especially mubeen da xuciyarsa ta kusa bugawa Wannan wata irin baqar rana ce agareshi wanda ko a mafarki bai taba hango xuwanta ba Ace matarsa ce tai arresting mahaifinshi a gabanshi ba tareda ya iya aiwatar da komai ba Wannan wata kalar qaddarace hk Ko a duniyar daba tashiba bai taba xato ko tunanin mubeenar shi xataima papin shi kwatan kwacin irin toxarcin hk ba duba da yanda ya daukakata fiye da sauran yaranshi da ya haifa ya kyautata mata fiye da yanda yk kyautatama yaranshi tun ma kafin tasamu kanta har xuwa lokacinda ya hada aurenshi da ita yasa shi kuma dole yasota Sannan bai taba daukarta matsayin Sirika ba saidai ‘ya wacce yk ji da ita sama da komai a duniyar shi Amma yau an wayi gari itace tai masa wannan qasqancin da hankali ya kasa dauka Ihun da easher ta qwalane ya dawo dashi daga duniyar Tina in daya shiga Waigowa yyi yana kallon easher dake qwalla ihu tana kiran sunan mami Xagaye suke da ita ainda suka kwantar da ita saman doguwar kujerar 3seater Sun rufar mata akai ta inda ko iska baya shigarta km a cikinsu bbu Wanda yyi hausar yayyafa mata ruwa tsabar rudun da suke ciki Jiki ba qwari mubeen ya nufi friedge din dakin ya bude yadauko ruwa mai dan sanyi amma ba sosai ba ya nufi inda suka xagaye mamin “”””ku matsa baya”””” Ya fada in his deep voice Matsawan sukai batare da sunce komai ba Ya qaraso inda mamin ke kwance hadi da bude gorar ruwan daya dauko ya fara yayyafa mata a jikin ta da fuska A firgice ta farko hadi da kiran sunan Muhammad a bkn ta, “”””””””””a bangaren mubeena mubeena kuma bayan fitar su daga palourn inda sukai parking motomsu suka mufa ainda papi ya fara shiga daga ciki ita kuma ta xauna kusa dashi Bbu mai magana a cikin su kowa da kalar tunanin da yake yi Ko kadan papi baiji haushin abin da mubeena tai masa ba sam domin shi papi mutum ne dabaida son xuciya samm kuma ya dade da kwana da shirin xuwan irin wannan rana tunda dadewa Dama duk boye boyen mutum dole watan watarana xata bayyana ita gaskia dayace Kuma har wannan lokacin babu abinda ya canxa na son da yakema mubeena patansa da kuma burinsa shine Allah ya dafa mata Daidai nan suka shigo police station din wannan lokacin ita ce ta fara fita daga motar kafin papi ma ya fito har kuma lokacin hannunta na riqe da handcuff din papi Direct cikin cell ta sanya shi hadi da sa key takulle qofar Cikin Dan daga murya ta fara magana “Kaga saka makon aikin da kadade kana binnewa a tunaninka gaskia baxai taba bayyana ba ka muntada duk abinda ka shuka shixaka girba ko ba jima koba dade wannan kadan ka fara gani sauran sakamakon naka na nan tafe Waikai da a tunanin ka jinin mahaifina xai tafi ne a iska,kaida a tunanin ka duk alwashin da nake dauka kawai cika baki ne kawai baxan iya aiwatar wa ba Kayi kuskure alhaji Muhammad yaaseer Kasan menene kuskuren ka???? Kuskuren ka shine na taba jinin *ACP mubeena* the worst part you are the murderer of my beloved father and it was a promise that I won’t spare you Ta kai qarshen maganar da qarfin gaske Yanxu aka fara wasan mutanen mu ku biyo mu danjin yanda xata kaya Written by X££l@hs writersss Domin neman qarin bayani ku tuntubi wannan numbern *XEEl@hs pen....................*✍️✍️✍️✍️ رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ***ACP mubeena**** Page 3 Har wannan lokacin babu alamar bacin rai ko kadan akan fuskar papi wanda hakan ya fara bani mamaki ~ace surukarka na ci maka mutunci haka amma ko ajikin ka wani irin xuciya ne ajikinka ne papi🤔~ “”””””””wel well well you made a good work my dear *ACP mubeena* haka akeson jami in Dan sanda ya kasance duk lokacin da aiki ya biyo ta kan kowa babu dagin qafa’kai dole ma kisamu promotion saboda namijin qoqarin da kikayi na kama hamshaqin Dan ta adda Wanda yai silar rasa adali kuma jajirtaccen Dan sanda Wanda qasa ke alfahari dashi *sir muhseen* saboda son xuciya irin nashi kuma harda aurawa dansa yar wanda ya kashe a tunaninshi watan watarana irin haka baxai zoba”””” A cewa lawal usman wanda shidin ogane ga mubeena Dan waigowa tai tana kallonsa da wani shuumin murmushi kwance akan fuskarta tace “”””thank you sir””” Hadi da qamewa “”Permission to carry on sir”” yace permission Nan take ta juya ta fita daga cikin station din baki daya ••••••••••••Anyi sa’ar farfadowar mami da sunan papi a bakin ta,mubeen ne ya kira family dr dinsu wanda baadauki tsawon lokaci ba ya qaraso ya dubata inda ya gane bawata babbar matsala bane kawai shuck ne da tashiga yasata suma Allurar bacci yai mata saboda ta samu tadan huta sai yan magunguna daya bata Cikin qanqanin lokaci kuwa bacci yai awon gaba da ita a nan babban palourn mubeen ne ya bada umarnin kowa ya fita abarta ta huta nan take kowa ya fice jiki a mace bbu mai walwalah a cikin gidan Yooo Ina su kaga ta wata walwala andauke jigo kuma shugaban gidan an garqame shi a cell ai bbu wata maganar walwala a gunsu Shima ficewa yayi daga dakin ya koma part dinsu dake gefen nasu papi din Bayan wasu yan mintuna mami ta tashi daga baccin daya dauke ta babu alamar wata babban damuwa a kan fuskarta sai ciwo da qunar xuciya wanda dama dolene wannan Ta tashi da mummunar qudirin korar mubeena daga gidan tunda dai gida bana ubanta bane yau dole tabar musu mansion din Tana qoqarin sauke qafarta qasa kenan easha tai sallama ta shigo dakin “”””mami barkanki da tashi ya qarfin jikin naki”” “”””da sauqi alhmdllh,yarinyarnan ta dawo kuwa””” “””aah bata dawo ba tukunna mami”” “””good”” Mami ta fada hadi da yunqurawa ta miqe tai hanyar barin parlourn easha na biye da ita a baya dukda batasan inda suka nufa ba Part dinda mubeen yashiga daxun nan naga suma sun shiga Xaune yake a cikin katafaren parlournsu wanda tsayawa fadin kyau da dukiyar da aka barka abune da baxai yiwuba ga wani qamshi dake tashi a palourn na burner da sanyi Xaune yake akan kujera 2seater ya hade kai da gwiwa abun duniya ya gama isar shi yana rasa wani irin tunani xeyi da xaisa xuciyarshi tadan sassatau daga xafin da tai Haqiqa ranar yau ta kasance ranace wadda aka kafa wani mummunan tarihin da bai taba xaton xai kasance a kanshi ba Ko sallamar dasu mami sukaita qwalawa baisan ma su nayi ba saida mamin taxauna Dan dashi hadi da bubbbuga bayanshi sannan yai firgigit ya dawo hayyacinshi Sassauta murya mamin tai ya fara mgn kamar wata munafuka ni karan kaina banji abinda take cewa ba *ACP mubeena* Bayan fitowarta daga cikin station dinsu inda tai parking motarta ta nufa, cikin wata danqareriyar mota naga tashiga wanda kaidagani kasan ba qananan kudi akasa akasiya ba saboda tsabar haduwarta Bayan ta rufo motar takai more than 30 minutes bata tada motar ba tana xaune sai saqe saqe takeyi sai daga baya ta tayarda ita ta kama hanyar komawa gida *papi mansion* Horn tai a katafaren gate din gidan nan da nan gate man ya wangale mata gate tasa kai cikin gidan a parking space tai parking motar ta ta nufi part dinsu Tsayawa tai cak gab da xata shiga part din nasu su mami ne dasu matar uncle abbas harda matar khilil babban wan mubeen Da sauran yammatan gidan gefe daya kuma mubeen ne yai folding arms dinshi kai da ganinshi kasan ba qaramin bacin rai yake cikiba Dukda a yanda ta gansu taso ta Dan tsorata sai ta hana kanta hakan tare da qarfafama kanta gwiwa ta cigabada tunkararsu “”barkanku da yamma ptan nasameku lpy “” Ta fada tareda cigaba da tafiya xata wucesu , mamice ta hankadota baya tare da fadin “””gidan ubanwa xaki je ne eh, nace gidan ubanwa xaki, for your information bakida wata mafaka ko gurin xama a wannan gidan domin dai bana ubanki bane na wanda kika wulaqantane Dan haka banga amfanin xamanki a gidanba Anty balkisu matar uncle abbas ta daura da “””qyale yar marasa kunya ta qara one step daga inda take taga yanda xamu sauya mata kamanni Wani banzan kallo Mubeena ta watsa masu tare da Sakin wani shu'umin murumshi tace kuyi hakuri fah Amma ai banida gidan zuwa sai Nan gidan mijina Kuma gidan makashin mahaifina idan kunga na bar gidan Nan to an hukunta Mai laifine wato an bimin hakkin kisan mahaifina beside ma Ina kukeso naje da igiyar aure na ai zama darammm..... Mami wacce ta kullu iya kuluwa ta Kai iya wuya sai numfashi take mayarwam kamar mesa tace Mubeen kana Jin abinda wannan yar iskar matar taka take Fadi ko to wallahi sai ka saketa yau din Nan ba sai gobe ba,ynzu ke Dan kin cika butulu ki rasa wazaki lakabawa sharrin kisa sai papi kisan ma na Amininshi kaii kaico Mubeena kaico nayi takaicin kasancewarki matar Dana tirrr da wnn mugun halin naki da kika koya silar wannan bakakaken kayan naki Mai suna kakin yansanda da nasan wannan ranar zatazo da ban goyi bayanki kin shiga wannan aikin ba Ashe da biyu kika shiga kin zame manh mage Mai kwanciyar daukan rai!! Mami takarashe tana Sakin wani kuka Mai cin rai.Mubeen da ke tsaye agefe gaba daya duniyar ma juya mishi take har yanzu ya kasa yarda wai matarshi masoyiyarshi abun kaunarshi itace ta kama hannun mahaifinshi ta buga mishi ankwa tajashi tafita dashi a matsayin waiii me laifin kisa....kaiiii inah!! Duk yanda akayi Mubeena Bata cikin hayacinta kokuma dai shaye shaye ta fara ne ban sani ba,Yana cikin zancen zuci tazo wucewa tagabanshi dama ga kukan Mami da gaba daya yake Ji kamar ana soka mishi mashi azuciya azafaffe ya fizgo ta ajuyata suna facing juna yamata wani irin roko na jaruman Maza gaba daya idonshi ya Bude akan nata ya Bude Baki cikin dacin rai yace "ke Mubeena bari kiji nagaya Miki idan ma shaye shaye kika fara to kinsha tagayamiki karya wlh kinyi kadan da wani karamin matsayinki na yar sanda ki kama papi akan kisan dady Wanda ni dake munsan papi bazai taba iya aikata Hakan ba ko a mafarki balle azahiri don haka ki gayamin meye hujjarki ta kama mahaifina! Hujja Hujjah Hujjah!!! To yanzu dai banida lokacin tsayawar gayamaka ko baka Hujjah tah saidai kasani inada hujja Mai karfin da bazan iya cigaba da zama Ina kallon makashin mahaifina na yawo free ba!!!! Anan X££l@hs pen writers muka aje alqalaminmu.........✍️✍️ Tofa jama’ah mubeena ta taro match fa in Allah ya kaimu gobe xamuga yanda xata kaya Daga Alqalamin✍️ *X££l@hs pen*✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️ https://chat.whatsapp.com/KDkpfCh3PTgAMGI4xMc81Ws *X££l@hs pen....................*✍️✍️✍️✍️ رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ******ACP mubeena******* ******Paid book 📚******** Page2 Ko waiwayen inda ake ihun faduwar mami bataiba hannun data sanya ma papi handcuff kawai ta ja sukai hanyar ficewa daga palon baki daya Fadin irin tashin hankalin da wannan ahalin ke ciki ba abune mai yiwuwa ba most especially mubeen da xuciyarsa ta kusa bugawa Wannan wata irin baqar rana ce agareshi wanda ko a mafarki bai taba hango xuwanta ba Ace matarsa ce tai arresting mahaifinshi a gabanshi ba tareda ya iya aiwatar da komai ba Wannan wata kalar qaddarace hk Ko a duniyar daba tashiba bai taba xato ko tunanin mubeenar shi xataima papin shi kwatan kwacin irin toxarcin hk ba duba da yanda ya daukakata fiye da sauran yaranshi da ya haifa ya kyautata mata fiye da yanda yk kyautatama yaranshi tun ma kafin tasamu kanta har xuwa lokacinda ya hada aurenshi da ita yasa shi kuma dole yasota Sannan bai taba daukarta matsayin Sirika ba saidai ‘ya wacce yk ji da ita sama da komai a duniyar shi Amma yau an wayi gari itace tai masa wannan qasqancin da hankali ya kasa dauka Ihun da easher ta qwalane ya dawo dashi daga duniyar Tina in daya shiga Waigowa yyi yana kallon easher dake qwalla ihu tana kiran sunan mami Xagaye suke da ita ainda suka kwantar da ita saman doguwar kujerar 3seater Sun rufar mata akai ta inda ko iska baya shigarta km a cikinsu bbu Wanda yyi hausar yayyafa mata ruwa tsabar rudun da suke ciki Jiki ba qwari mubeen ya nufi friedge din dakin ya bude yadauko ruwa mai dan sanyi amma ba sosai ba ya nufi inda suka xagaye mamin “”””ku matsa baya”””” Ya fada in his deep voice Matsawan sukai batare da sunce komai ba Ya qaraso inda mamin ke kwance hadi da bude gorar ruwan daya dauko ya fara yayyafa mata a jikin ta da fuska A firgice ta farko hadi da kiran sunan Muhammad a bkn ta, “”””””””””a bangaren mubeena mubeena kuma bayan fitar su daga palourn inda sukai parking motomsu suka mufa ainda papi ya fara shiga daga ciki ita kuma ta xauna kusa dashi Bbu mai magana a cikin su kowa da kalar tunanin da yake yi Ko kadan papi baiji haushin abin da mubeena tai masa ba sam domin shi papi mutum ne dabaida son xuciya samm kuma ya dade da kwana da shirin xuwan irin wannan rana tunda dadewa Dama duk boye boyen mutum dole watan watarana xata bayyana ita gaskia dayace Kuma har wannan lokacin babu abinda ya canxa na son da yakema mubeena patansa da kuma burinsa shine Allah ya dafa mata Daidai nan suka shigo police station din wannan lokacin ita ce ta fara fita daga motar kafin papi ma ya fito har kuma lokacin hannunta na riqe da handcuff din papi Direct cikin cell ta sanya shi hadi da sa key takulle qofar Cikin Dan daga murya ta fara magana “Kaga saka makon aikin da kadade kana binnewa a tunaninka gaskia baxai taba bayyana ba ka muntada duk abinda ka shuka shixaka girba ko ba jima koba dade wannan kadan ka fara gani sauran sakamakon naka na nan tafe Waikai da a tunanin ka jinin mahaifina xai tafi ne a iska,kaida a tunanin ka duk alwashin da nake dauka kawai cika baki ne kawai baxan iya aiwatar wa ba Kayi kuskure alhaji Muhammad yaaseer Kasan menene kuskuren ka???? Kuskuren ka shine na taba jinin *ACP mubeena* the worst part you are the murderer of my beloved father and it was a promise that I won’t spare you Ta kai qarshen maganar da qarfin gaske Yanxu aka fara wasan mutanen mu ku biyo mu danjin yanda xata kaya Written by X££l@hs writersss Domin neman qarin bayani ku tuntubi wannan numbern *XEEl@hs pen....................*✍️✍️✍️✍️ رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ***ACP mubeena**** Page 3 Har wannan lokacin babu alamar bacin rai ko kadan akan fuskar papi wanda hakan ya fara bani mamaki ~ace surukarka na ci maka mutunci haka amma ko ajikin ka wani irin xuciya ne ajikinka ne papi🤔~ “”””””””wel well well you made a good work my dear *ACP mubeena* haka akeson jami in Dan sanda ya kasance duk lokacin da aiki ya biyo ta kan kowa babu dagin qafa’kai dole ma kisamu promotion saboda namijin qoqarin da kikayi na kama hamshaqin Dan ta adda Wanda yai silar rasa adali kuma jajirtaccen Dan sanda Wanda qasa ke alfahari dashi *sir muhseen* saboda son xuciya irin nashi kuma harda aurawa dansa yar wanda ya kashe a tunaninshi watan watarana irin haka baxai zoba”””” A cewa lawal usman wanda shidin ogane ga mubeena Dan waigowa tai tana kallonsa da wani shuumin murmushi kwance akan fuskarta tace “”””thank you sir””” Hadi da qamewa “”Permission to carry on sir”” yace permission Nan take ta juya ta fita daga cikin station din baki daya ••••••••••••Anyi sa’ar farfadowar mami da sunan papi a bakin ta,mubeen ne ya kira family dr dinsu wanda baadauki tsawon lokaci ba ya qaraso ya dubata inda ya gane bawata babbar matsala bane kawai shuck ne da tashiga yasata suma Allurar bacci yai mata saboda ta samu tadan huta sai yan magunguna daya bata Cikin qanqanin lokaci kuwa bacci yai awon gaba da ita a nan babban palourn mubeen ne ya bada umarnin kowa ya fita abarta ta huta nan take kowa ya fice jiki a mace bbu mai walwalah a cikin gidan Yooo Ina su kaga ta wata walwala andauke jigo kuma shugaban gidan an garqame shi a cell ai bbu wata maganar walwala a gunsu Shima ficewa yayi daga dakin ya koma part dinsu dake gefen nasu papi din Bayan wasu yan mintuna mami ta tashi daga baccin daya dauke ta babu alamar wata babban damuwa a kan fuskarta sai ciwo da qunar xuciya wanda dama dolene wannan Ta tashi da mummunar qudirin korar mubeena daga gidan tunda dai gida bana ubanta bane yau dole tabar musu mansion din Tana qoqarin sauke qafarta qasa kenan easha tai sallama ta shigo dakin “”””mami barkanki da tashi ya qarfin jikin naki”” “”””da sauqi alhmdllh,yarinyarnan ta dawo kuwa””” “””aah bata dawo ba tukunna mami”” “””good”” Mami ta fada hadi da yunqurawa ta miqe tai hanyar barin parlourn easha na biye da ita a baya dukda batasan inda suka nufa ba Part dinda mubeen yashiga daxun nan naga suma sun shiga Xaune yake a cikin katafaren parlournsu wanda tsayawa fadin kyau da dukiyar da aka barka abune da baxai yiwuba ga wani qamshi dake tashi a palourn na burner da sanyi Xaune yake akan kujera 2seater ya hade kai da gwiwa abun duniya ya gama isar shi yana rasa wani irin tunani xeyi da xaisa xuciyarshi tadan sassatau daga xafin da tai Haqiqa ranar yau ta kasance ranace wadda aka kafa wani mummunan tarihin da bai taba xaton xai kasance a kanshi ba Ko sallamar dasu mami sukaita qwalawa baisan ma su nayi ba saida mamin taxauna Dan dashi hadi da bubbbuga bayanshi sannan yai firgigit ya dawo hayyacinshi Sassauta murya mamin tai ya fara mgn kamar wata munafuka ni karan kaina banji abinda take cewa ba *ACP mubeena* Bayan fitowarta daga cikin station dinsu inda tai parking motarta ta nufa, cikin wata danqareriyar mota naga tashiga wanda kaidagani kasan ba qananan kudi akasa akasiya ba saboda tsabar haduwarta Bayan ta rufo motar takai more than 30 minutes bata tada motar ba tana xaune sai saqe saqe takeyi sai daga baya ta tayarda ita ta kama hanyar komawa gida *papi mansion* Horn tai a katafaren gate din gidan nan da nan gate man ya wangale mata gate tasa kai cikin gidan a parking space tai parking motar ta ta nufi part dinsu Tsayawa tai cak gab da xata shiga part din nasu su mami ne dasu matar uncle abbas harda matar khilil babban wan mubeen Da sauran yammatan gidan gefe daya kuma mubeen ne yai folding arms dinshi kai da ganinshi kasan ba qaramin bacin rai yake cikiba Dukda a yanda ta gansu taso ta Dan tsorata sai ta hana kanta hakan tare da qarfafama kanta gwiwa ta cigabada tunkararsu “”barkanku da yamma ptan nasameku lpy “” Ta fada tareda cigaba da tafiya xata wucesu , mamice ta hankadota baya tare da fadin “””gidan ubanwa xaki je ne eh, nace gidan ubanwa xaki, for your information bakida wata mafaka ko gurin xama a wannan gidan domin dai bana ubanki bane na wanda kika wulaqantane Dan haka banga amfanin xamanki a gidanba Anty balkisu matar uncle abbas ta daura da “””qyale yar marasa kunya ta qara one step daga inda take taga yanda xamu sauya mata kamanni Wani banzan kallo Mubeena ta watsa masu tare da Sakin wani shu'umin murumshi tace kuyi hakuri fah Amma ai banida gidan zuwa sai Nan gidan mijina Kuma gidan makashin mahaifina idan kunga na bar gidan Nan to an hukunta Mai laifine wato an bimin hakkin kisan mahaifina beside ma Ina kukeso naje da igiyar aure na ai zama darammm..... Mami wacce ta kullu iya kuluwa ta Kai iya wuya sai numfashi take mayarwam kamar mesa tace Mubeen kana Jin abinda wannan yar iskar matar taka take Fadi ko to wallahi sai ka saketa yau din Nan ba sai gobe ba,ynzu ke Dan kin cika butulu ki rasa wazaki lakabawa sharrin kisa sai papi kisan ma na Amininshi kaii kaico Mubeena kaico nayi takaicin kasancewarki matar Dana tirrr da wnn mugun halin naki da kika koya silar wannan bakakaken kayan naki Mai suna kakin yansanda da nasan wannan ranar zatazo da ban goyi bayanki kin shiga wannan aikin ba Ashe da biyu kika shiga kin zame manh mage Mai kwanciyar daukan rai!! Mami takarashe tana Sakin wani kuka Mai cin rai.Mubeen da ke tsaye agefe gaba daya duniyar ma juya mishi take har yanzu ya kasa yarda wai matarshi masoyiyarshi abun kaunarshi itace ta kama hannun mahaifinshi ta buga mishi ankwa tajashi tafita dashi a matsayin waiii me laifin kisa....kaiiii inah!! Duk yanda akayi Mubeena Bata cikin hayacinta kokuma dai shaye shaye ta fara ne ban sani ba,Yana cikin zancen zuci tazo wucewa tagabanshi dama ga kukan Mami da gaba daya yake Ji kamar ana soka mishi mashi azuciya azafaffe ya fizgo ta ajuyata suna facing juna yamata wani irin roko na jaruman Maza gaba daya idonshi ya Bude akan nata ya Bude Baki cikin dacin rai yace "ke Mubeena bari kiji nagaya Miki idan ma shaye shaye kika fara to kinsha tagayamiki karya wlh kinyi kadan da wani karamin matsayinki na yar sanda ki kama papi akan kisan dady Wanda ni dake munsan papi bazai taba iya aikata Hakan ba ko a mafarki balle azahiri don haka ki gayamin meye hujjarki ta kama mahaifina! Hujja Hujjah Hujjah!!! To yanzu dai banida lokacin tsayawar gayamaka ko baka Hujjah tah saidai kasani inada hujja Mai karfin da bazan iya cigaba da zama Ina kallon makashin mahaifina na yawo free ba!!!! Anan X££l@hs pen writers muka aje alqalaminmu.........✍️✍️ Tofa jama’ah mubeena ta taro match fa in Allah ya kaimu gobe xamuga yanda xata kaya Daga Alqalamin✍️ *X££l@hs pen*✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️ https://chat.whatsapp.com/KDkpfCh3PTgAMGI4xMc81W *X££l@hs pen*✍️✍️✍️✍️ رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ****ACP mubeena* Page 5 “@Inkuwar har mubeena is on her sense take aikata wadannan abubuwa I swear to Almighty I won’t spear her she must pay for her bad act”” A cewar mubeen da ya gama harxuqa da lamarin “Mubeen karkai abinda xakaxo daga baya kayi danasani shi komai a hankali ake binsa sai kaga ya xama labari kaidai keep praying insha Allah komai xai daidaita soon” Acewar papi da yasan halin danshi mubeen,mubeen na daya daga cikin mutanannan da Sam basu iya fushi ba ta mahaukata suke yi insuntashi yinsa sai daga baya suxo suna danasanin da bashida amfani, “Maganar papi baqaramin qara qonama mubeen rai yayi ba Dan haryanxu baiga alamar qi ko tsanarsa ga mubeena ba duk irin abinda tai masa kuwa Sundan tattauna da papi sama sama indayake qara kwantar musu da hankali da basushawarar subi komai a hankali komai xai daidaita insha Allahu Sun yi masa mgnr kawo lawyern shi amma yaqi amincewa da batun yace su bari akwai shirin da yakeyi karsu damu kansu Abin yayi matuqar basu mamaki da kuma daure kai taya xaice baya buqatar lawyer kuma yanadashirin da yakeyi mutumin dake garqame acell Babu yanda suka iya dole suka haqura suka qyaleshi amma cikin xuciyoyinsu da qodurin yin magana da lawyern nashi Dan baxasu iya barinshi a wannan halinnba yauma babu yanda suka iya ne yasa xasu barshi ya kwana a station Copur balane yashigo ya isar musu da saqon CP lawal usman nacewa lokacinda aka dibar musu ya wuce Dan haka xaa a maida shi cikin cell Babu yanda suka iya dole suka tafi sukabar papi acikin cell Allah sarki yanxu ace hamshaqin mai kudinna kuma adalin dattijonda duniya ta sanshi dakuma irin tarin alkhairanshi shine xai kwana a cikin cell Wa iyaxubillah su uncle abbas haka suka tafi suka bar papi cikin cell axuciyoyinsu kuwa tsinuwa ce sukaita ma mubeena yafi cikin drom ~~~su uncle abbas a sassauta ma mubeenar mu mana wannan tsinuwa haka😂,dadin abin masoyiyar tamuma batasan kunayi ba🤪~~~ *Papi mansion* Bayan komawarsu gida kowannansu jiki a sabule suka rabu kowa ya nufi part dinshi Dan sunsan in suka je part din papi qara tayar ma kansu da hankali kawai xasuyi Daidai xai shige cikin part dinsu ita kuma tafito sanye da dubai abaya baqa ba qaramin kyau taiba ta yana vail din abayar a kanta dauke take da lunching basket 🧺 a hannunta wanda ke dauke da wasu hadaddun food warmers a ciki Mubeen kallo daya yai mata ya watsar ya cigaba da tafiyarsa “”yallabai barkanka da dawowa”” Ta fada cikin sigar wasa hadi da wannan crazy smile dinnan nata mai qonama su mami rai Ko wai wayen inda take beyi ba ya cigaba da tafiyarshi dan yaga alamar muddin ya tsaya biyema mubeena yanxu xai iya mata illah da duka dan yanxu ya gama kawo wuya Yaga alamar bbu wanigushewar tunani a cikin hayyacinta take kawai tsabar rainin wayau ne dakuma butulci ke damunta Wata shuumar dariya tai maidan sauti tace oho dai Ta cigaba da tafiyar ta Lallai iya quluwa mubeen yakai qarshen linter kai dolema in koyama marar kunyar yarinyar nan hankali insaukar mata da haukan dake kanta kafin abu ya hayaqa ya fada qasa qasa hadi da qyacci “””xaki dawo ki sameni ne””” Ya fada sannan ya qarasa shigewa cikin part dinnasu Ita kuma cikin mota ta sa basket din ta shiga driver Seat 💺 ta bar mansion din Kai kawo yake tayi cikin palourn su kusan 1hr kenan yana jiran yaga dawowarta amma shiru ko gidan ubanwa ta tafi oho Sallar magriba akafara kira ya sashi ficewa daga part din ya nufi masallacin dake a cikin mansion din nasu Bayan idar da sallah bai motsaba yaita laxumi akan Allah ya sassauta mishi abinda yakeji a xuciyar shi kafin ta dawo dan ya tabbata muddin yana mood dinnan ta dawo xai iya mata illah Haqiqa ya dan samu sassaucin xuciya kafin ai sallar isha’i ya baro masallacin ya koma part dinsu Xaune take saman dining tanacin abincin ta cikin kwanciyar hankali hadi da Dan daddanna wayar ta A harxuqe mubeen ya qaraso inda take xaune ya tsaya gab da ita hadi da riqe qugu “””lallai butulu ke watooo har kinsamu dama irin haka ta wulaqanta mutumin da yai mk fiye da abinda wanda kike taqama mahaifin daya haifeki bai miki shiba Ya yantaki ya daukaka ki sannan ya tsaya miki akan komai na rayuwarki fiye da mu da muke ‘ya’yanshi Kin wulaqanta shi Sannan har kinsamu damar xaman cin abinci cikin kwanciyar hankali Wani vanxan kallo mubeena ta dago taima mubeen na sheqeqe ta watsar ta cigaba da cin abincinta kamar ma batasan yanayi ba, Wohoohoooooooo😧 Lallai wannan abunda tai ba qaramin qara harxuqa mubeen taiba dole ya koya mata hankali Gab da ita ya qara matsowa ya tura dining chair dinda take xaune akai jikin bango hadida shaqo wuyanta shaqa bana wasa ba sai da idonunta suka firfito sukai ja ta fara kakarin wuya Tofa team mubeena kuxo mu kawo ma masoyiya dauki kar mubeen ya kashe mana ita🙆‍♀️🙆‍♀️🙆‍♀️🙆‍♀️🙆‍♀️ Daga alqalamin *X£l@hs pen*✍️✍️✍️✍️✍️ https://chat.whatsapp.com/KDkpfCh3PTgAMGI4xMc81W *X££l@hs pen*•••••••••✍️✍️✍️✍️ رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ****ACP mubeena**** Page 6 Duk qoqarin mubeena na ganin ta qwaci kanta amma abu yaci tura dama qarfin mace da namiji ai ba dayaba Idanuwanta sunyi luhu luhu jikinta harya fara saki saboda azaba Anty amaryace ta fado dakin da gudun gaske (amaryam papi)wadda tun Safe bata gidan taje gidansu batasan abinda ke faruwa ba saida ta dawo gabda magriba sannan yaranta ke bata labarin abinda ya faru kamar kuwa tasan abinda mubeen xaiyi takira tala yar aikin part dinsu mubeenar tace intaga wani abunda badaidai ba tai gudu taje tasanar mata Hakan kuwa akai tun lokacin da mubeen ya dawo daga masallaci take labe tana kallonsu lokacinda ya shaqo wuyan mubeenar ita kuma ta fita da gudu taje tasanarma anty anaryan shine ta taho “”Mubeen me kake shirin aikatawa ne ba kada hankaline? Kasheta kakeso kayi? Anty amarya ta jera masa wadannan tambayoyin hankalinta a tashe ganin jikin mubeena harya saki alamar babu numfashi a tare da ita Sai lokacin ya saki wuyan nata ta fadi yarabbb a qasa bata motsi “”Innalillahi wa inna ilaihir rajiun mubeen me ka aikata haka ka kasheta fa🙆‍♀️”” Anty amarya ta fada cikin kuka duk ta gama rikicewa “”Ai gwara ta mutu inyaso a hada nida papina a ratayemu indai tabar duniya banida sauran damuwa”” “””talatu miqomin ruwa yi sauri””” Anty amarya ta fada batare da ta biye maganar shirmen shiba Bottle water mai sanyi talatu ta kawo ta miqa mata ta kwara mata duka ruwan a jikin ta aikuwa ta sauke wani wahalallen numfashi da qarfi Su suka taimaka suka kaita dakinta suka kwantar da ita anty amarya ta kira family dr su Dan yaxo ya dubata har lokacin daqyar take numfashi jikinta Ba qaramin weak yyiba Shima fam dr dayaga condition dinta at first dole ya qara mata drip da allurai tunda yasan bata shiri da magani sammm Bayan tafiyar shi anty amarya batabar dakinba saida drip din ya qare ta cire mata kafin itama ta koma part dinsu Ko a jikinshi babu alamar nadama ko kadan ga mubeen dan yanxu ya gama tsanar ta patan shi kawai ta mutu ace shiya kasheta inyaso a hada shida papin nasa a daure su (Allah ya kyauta🧐) Tunda aka gama treating dinta bata farka ba saida safe dan gaskia ba qaramar wuya taciba Alhmdllh ta tashi da qarfin ta saidai fa wuyanta da haryanxu ke mata ciwo sosai bayan ta idar da sallah asubah wayar ta tajawo ta kira talatu mai aikinta ta fada mata abubuwan da take buqata daganan ta koma baccin gajiya ~~baiwar Allah tasha shaqa dole ai kunyar jiki🥺~~ Sai 8 ta tashi a hanzarce ta fada toilet ya gaggasa jikinta da yai tsami ta fito ta shirya cikin uniform dinta dake matuqar amsar jikinta Kafin ta gama yan kintse kintsen ta tala tagama hada mata komai cikin babban lunching basket 🧺 ta fitar mata a dashi Wurin motarta Driver ne ya taso ya karbi basket din a hannun tala yasa a buth ya tsaya gefe yana jiran fitowar ta dukda yasan halinta bataso ai driving dinta tafiso tai driving da kanta papi yayi padan harya gaji Fitowarta daga dakinta lokacin shima yake fitowa daga nashi dakin sanye da black suit a jikinshi kallo daya yai mata ya dauke Kansa Dan beyi tsammanin xai ganta a hakaba(mugu to ta Allah bataka ba😡) “”Morning “” Ta fada a sanyaye Bai waigoba balle ya amsa gaisuwar nata ya fice abinshi Ci gabada tafiyarta tai aranta tana fadin oho dai ta Allah batakaba **DPC HALL** "Lokacin da Ina nuna muku cewa mutumin Nan be cancanci ku tsayar dashi takarar Dan majalisa ba watsamin kasa kukayi ah Ido kuka nuna ai mutumin kirkine Mai taimakon talakawa,to ynzu gashi nan ankamashi da laifin kisan babban abokainshi dama fuska biyu ne dashi ai" Alhaji kabiru kalankuwa yafada a harzuke, Alh.Aminu ya murmursa irin murumshin takaicin Nan yace aa Alh.KK zarginshi akeyi Dan babu wata hujja datake nuna shiyayi kisan nan! "Mtssww zargi fa kace shine daughter in law dinshi zata kamashi abainar jama'a ta garkameshi ko? Alh.kk yafada Yana Mai watsawa Alh Aminu kallo cike da Jin haushi domin kuwa Alh Aminu abokin papi ne na kut da kut. DPC Democratic people congress jam'iyace datayi fice a arewa,sun jawo Alh.muhammad yaseer (papi)da karfin tuwo suka sashi siyasa suka tsayar dashi takarar Dan majalisa ba irin tarjewan da beyiba Amma suka ki sai da suka shawo kanshi da taimakon Alh. Aminu suka samu ya amince saboda mutum neshi Mai taimakon talakawa ga gsky da rikon amana shiyasa mutane suke sonshi.gefe guda Kuma Alhaji kabiru kalankuwa Wanda Shima yaso jam'eya ta tsayar dashi Amma suka nuna mishi yayi hakuri domin kuwa dayawa Yan jam'eya papi suka zaba dama shi Alh.kk yanajin haushin papi zabanshi da jam'eya tayi yakara samishi tsanarshi ya zuciyarshi,shiyasa kullum cikin sukan papi. Shugaban jam'eya Alhaji Dahiru Wanda tunda suka fara wnn mahawarar be cemusu kanzil ba yayi gyaran murya tare da fadin ynzu dai abinda yasa na taraki a Nan shine don musamo mafita akan wannan abu da ya kuno cikin jam'eya kamin abokanan hamaiyya su farga.... "To shugaba na nawa Kuma gaba daya kasa ta dauka da maganar Kamen da akayiwa Alh.muh'd ai kawai masalaha itace muyi gaggawan canza Dan takara dan kar abun yazo yashafi siyasarmu" Alh. Umar ya Kai karshen maganar Yana kallon Alh.kk shikuma ya murmursa Yana kashe mashi Ido. "To ynzu wa kuke ganin yakamata atsayar ne tunda ynzu gsky lokacin zabe Kara karatowa yakeyi Dade nasu mu tsaya muga yanda shari'a zata kasance domin ni inada yakinin cewa Alh. Muhammad be aikata laifin da ake zarginshi dashi ba" shugaban jam'eya ya karashe zancen jikinshi a sanyaye. Ai shugaba bawani Bata lokaci dazaayi domin sunanshi ya Baci kawai mu canza dan takara tunda ga Alh.kk Nan ai Ina ganin kawai atsayar dashi dama tun farko shine Dan takarar namu kamin wancan Dan shishigin yazo ya mishi shigar sauri......... Daga Alkalamin ✍🏻 X££l@h's pen••••••••••✍️✍️✍️✍️ https://chat.whatsapp.com/KDkpfCh3PTgAMGI4xMc81W *X££l@hs Pen*•••••••✍️✍️✍️✍️ رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ *ACP mubeena* Page 7 Ai shugaba bawani Bata lokaci Da zaayi domin sunanshi ya Baci kawai mu canza Dan takara tunda ga Alh.kk nan ai na ganin kawai atsayar dashi dama tun farko shine Dan takarar namu kamin wancan Dan shishigin yazo ya mishi shigar sauri.....Alh Umar ya dire zancen Yana wani hura hanci "gsky bana tunanin Hakan shine mafita why not mujira muga yanda shari'a zata kaya cewar Alh.Aminu Aa wane irin ajira sai angaama shari'a zabe fa Karatowa yake gsky ynzu yakamata ayanke hukunci atsayar da Wanda ya dace kawai shine daya daga cikin magoya bayan Alh.kk ya furta Nan Danan hall din ya hargitse da hayaniyya kowa na tofa albarkacin bakinshi. Enough!!!! Shugaban jam'eya ya furta da karfi lokaci daya hall din yyi tsit bakajin motsin komai sai Karan Ac. Sai da ya dauki ruwa yasha sannan ya dago Yana dubansu daya bayan daya kamin daga bisani ya Bude Baki yace "tunda abun yazo da sabanin raayi zan daga zaman zuwa sati Mai zuwa sai ayi voting inaga Hakan shine maslaha kar kuzu ku raba mana kan jam eya" Kowa yayi Naam da wannan magana ta shugaban jam eya Dan haka Taron ya watse kowa yakama gabanshi. Achan waje Kuma Alh.kk ne da Alh. Umar suke magana kasa kasa don haka na karasa don najiyo muku mesuke fada. "Kasan Allah Alh. Kk Ina gaya Maka sai ka tashi tsaye idan takama kasiya ya'yan jam eya ne duk ka siyesu don kasamu vote sosai sbd na lura akwai lauje cikin Nadi amaganan shugaban jam'eya da biyu yace ayi voting sbd yasan Alh.muhammad yafika magoya baya ah jam'eya kasan shifa yafi son Alh.muhammad Dan haka dole ne mu Nemi mafita kamin sati Mai zuwa". " Ai ka kwanatar da hankalinka mutumina yanda kace din Nan haka zaayi duk siyesu zamuyi saboda a wannan karon ko ana ha Maza ha mata sai na tsaya takarar Nan Kuma sai naci sai dai duk wacce zaayi ayi ne,don haka ka shirya gobe akwai fita Dan dole inaga sai mun koma gurin malam Mai gobe da nisa Dan na lura sai na Kai sunan Alh. Dahiru Dan yanzu shine Wanda Nike ganin Yana kawo mana tsaiko! "Eh to gobe sai mu leka malam din nasan duk abunda ake ciki ma zai fada manah" Nan sukayi sallama kowa yashiga motarshi suka bar wurin. ***ACP mubeena muhseen*** Zaune take a katafaren Office dinta wanda ya tsaru dakyau wayane a kunnenta da alama call take ansawa gefe daya wata matashiyar yar sanda ce xauna a gaban kujerar ta Bayan ta gama wayar ta dago kanta hadi da furta “”yeah go ahead *Safna* ya ake ciki yanxu”” Yes madam haryanxu suraj bai kammala hada hujjoji ba da xarar ya kammala xaa shigarda case din kotu in Allah ya yarda “”Ok hakamma yayi Allah ya dafa mana”” Safna ta amsa da ameen “CP ya shigo kuwa”” “”Eh be dade da shigowa ba”” “”Ok ki koma office dinki xanje insame shi”” Tashi tai ta fice daga office din ita kuma mubeena saida ta qarashe shan coffeen ta sannan ta fice ita ma gabda xata shiga cikin office din CP ta jiyo hayaniya daga wurin su kopur bala,fasa shiga office din nashi tai ta juya inda take jiyo tashin hayaniyar tasu Turus tai ganin mubeen ne dagashi sai yar tiler sheet ya cire rigar shi ya aje gefe sai tiqar dambe yake dasu kopur bala Tsawa ta daka musu nan take su kopur bala da kopur audu suka shiga taitayinsu ainda mubeen ke mata wani kallo mai cikeda tsana jin itace ta hana kawoma papi abinci,dalilin fadan nasu kuwa shine a Daren jia khaleel dasu mami sunxo kawoma papi abinci amma akace musu ai mubeena tabada dokar kar a sake a karbi wani abinci aba papi saidai yaci na prisoners babu yanda basui dasukopur bala ba akan su daure su karbi abincin saboda papi ba kowani irin abinci yake iya ciba kuma akwai dokokin likitoci akansa ba kowani kalar abinci akeso yaciba amma firr sunqi yarda su karbi abincin dole babu yanda suka iya suka koma da abincin kuma batare da sunqara koda ganin papi din bane Shine da safe bayan mubeen yabar part dinsu yashiga gaida mami take kora masa bayanin yanda sukai dasu kopur bala harda qari saboda ya qara tsanar mubeenar. Nan take yace yanxu ina abincin da aka dafa mish tasa easherta kawo mishi already angama hadawa dama Dauka yyi ya fice dashi ya nufi wurin motar shi yasa abincin sannan ya shiga bayan mota drivern shi musa ya jashi suka nufi police station din still kuma su kopur bala sukace ai dokace daga madam papi baxaici abincin gidaba, Already kunsan yanda mutumin naku yake dama bashida sauqi ga saurin harxuqa ai kuwa shine ya tube riga ya fara tiqar dambe kamar Dan dambe dama kuma gashi da qarfin damben (Mubeen dinnan ya cika jaraba amma xamui maganinkane😏) *Amatullah* Tsaye take da wasu manyan akwatuna guda2 sai fashion bags ta rataye daya a wuya dayan kuma ta riqe a hannu,sanye takeda purple hijab 🧕 dogone harqasa dan haka bangano muku kalan kayanda ke cikiba fuskarta dauke da light makeup black beauty ce Gaskia ba laifi tanada sanyayyen kyau Tsaye take bakin titi tana jiran mai adaidaita Cikin saah kuwa batare da bata lokaci mai tsayiba saiga mai adaidaitan bbu kowa a ciki batare da bata lokaci ba ta tsayarda mai napep din Fitowa yyi ya karbi kayandake hannunta yasa bayan napep din wato booth tai masa kwatancen inda xata,dai dai xata shiga cikin napep din saiga wani saurayi ya fito daga dan wani lungu ya nufo inda take ganin xata shige cikin napep yasa shi qwala mata kiran daya sata waigowa Ganin yaxo gabda su yasa ta shiga ciki ta daura da “”lpy kake qwalamin kiran matalauta haka?”” Dan murmushi yai kafin ya shiga shima ya xauna gefe ya daura da “”Ba wannan ba Ina xakine da sanyin safiyarnan dakuma uban kaya saikace wadda xatabar gari”” Nantake naga fadada fara’ar fuskar ta kamar wadda aka taboma inda yakema qaiqayi kuwa ta fara xuba xance kamar wata soda “”Ai nake gaya mk anty aishar muce ke asibiti tana naquda kasan dama tsohon cikine da ita too shine yaya irfaan ya kirani yace inxo da kaya shinefa kaganni da kayannan inaga ni yakeso inyi mata xaman jego”” Takai qarshe tana qara wage fararen haqoranta Dariya naga ya tuntsure dashi kaman wani wawa sai da yayi mai isarshi sannan ya tsagaita dariyar tashi yakai dubanshi gareta ya daurada “”wai ke dama haryanxu hankalin naki bai cikaba daga jin aisha na naquda ance kijeda kaya aikinsan kayan haihuwa ake nufi bawai kayan kiba amma xaki kwashe duka kayanki kice kecema wadda xatai mata xaman wankan amma gaskia kinci kai dayawa amatu”” Yakai qarshe yana qara tuntsurewa da wani irin mahaukacin dariya Dan jimm kadan tayi tanajinshi saida taga yakai aya itakuma ta daura da “”Wlh da alama musa kana cikin yan black stomach dina inba hakaba kuwa dagajin xankoma gidan madara xaka fara min irin wadannan maganganun kasan tun yaushe take labourn kuwa tunfa shekaran jiya da daddare take,kasani Kota haihune kasan halin mijin nan nata shida kurma banbancinsu kadan ne,shi ganin yake yafi qarfin ya bude baki yayi ma mutum bayani saboda mugun jida kai”” Tafada hadi da tabe baki daidai lokacin kuma suka kawo daidai gurinda taima mai napep kwatance.. Unguwace ta masu hannu da shuni iya tsaruwa qarshene unguwar bakajin hayaniyar komai sai kukan tsuntsaye kala kala daya cika unguwar,musane yataimaka mata fitoda akwatunan nata ya aje gaban tafkeken wani katafaren gate,kaida ganin wannan gate kasan cikin gidan baqaramin haduwa xeyiba ****police station**** Mubeen Muhammad yaaseer Mubeena muhseen Zata bude baki tai magana cikin tsawa ya dakatar da ita,afadace yafara magana da qarfi ta yanda har wadanda ke acikin cell suna iya jiyoshi “””Mubeena who the hell did you think you are??am asking you me kike taqama dashi mubeena,me kike daukar kanki,you are over reacting mubeena abubuwanki sunfara wuce gona da iri wallahi ko ki bama wadannan karnukan naki umarnin su fito min da mahaifina na bashi abinci ko na sauya Miki kamani..... Mubeena data cika iya wuya sbd ganin yanda Mubeen yazo ya zubar mata da mutunci wai dasu kofur bala yake dambe tace "do your worst Amma baza'a bashi abinci ba Wanda kowa yakeci acikin kurkukun Nan shizaici Shima" "To kuwa sai dai ki zaba ko yaci abinci Nan ko Kuma igiyar aurenki!!!! Daga Alqalamin✍🏻 X££l@h's https://chat.whatsapp.com/KDkpfCh3PTgAMGI4xMc81W *X££l@hs Pen*•••••••✍️✍️✍️✍️ رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ *ACP mubeena* Page 8 "To kuwa sai dai ki zaba ko kibashi abincin nan ko Kuma igiyar aurenki!!! "Damm gabanta yayi wani irin faduwa Dan har Saida kanta yasara mata tace saki fa kake Neman furta min da bakinka Mubeen" "Yess to uwata ce ke da zakiyita wulakanta min mahaifi na zuba Ido Ina kallonki wallahi Mubeena ko kece autar mata nagama auranki daga yau indai Baki dauki abincin nan da hannunki kika mikawa papi yaci ba na rantse da girman Allah sai na sakeki" "Mubeeeeennnnn.... Papi ya kwalamishi kira domin duk abinda suke nacikin cell din sunaji tunda da karfi suke magana Kuma bawani nisa atsakaninsu "Itako Mubeena kamewa tayi awurin saboda tsabar kaduwa da magagunun mijin nata Bata taba tunanin zai fushin da yayi da ita ya Kai har haka ba wani irin hawayene Mai dumi ya zubo mata dasauri tasa hannu tashare batare da tabari kowa ya lura ba. "Mubeen kana cikin hankalinka kuwa to wallahi Koda gigin wasa kasake ka furtawa batarka kalman saki sai na saba Maka Kai wai ni uban wa yace kazo station din Nan bana gayamuku kar nakara ganin ku anan ba bance kar Wanda ya Kara zuwa ba eyye"" da sauri Mubeen yakarasa kofar cell din idonshi gaba daya ya rune yayi jajir nace ohh ran Maza fa yabaci "hba papi yazakace kar mu Kara zuwa Kuma sai kake tunanin hakalinmu zai kwanta kana wnn bakin wurin wallahi sai na hukunta duk wani Mai hannu cikin kulla Maka wannan sharrin yafada Yana ballawa ACP harara da itama ta iso wurin ta tsaya tana kallon papi. Papi ya lumshe Ido Yana murmushi yace karka damu Mubeen in Sha Allah gsky zatayi halinta ynzu dai ka dauki abincin nan ka koma gida Kuma Dan Allah ka kula da Maminku ka tabatar tana cin abinci Kuma tana Shan magungunanta Dan Ibrahim yacemin BP dinta ya hau ko? "Papi karka damu muna kula da Mami sosai ynzu dai Kaci abincin nan Dan ba inda zan koma dashi yafada Yana watsawa Mubeena harara"itadai batace komi ba, muryan CP sukaji daga baya Wanda tun dazun Yana tsaye daga bakin office dinshi duk draman da suke Yana kallonsu Yana fadin Alh. Mubeen daga yau pls karka Kara zuwa station din Nan abinci Kuma baza'a bashi ba tunda bamu barshi da yunwa ba ana bashi abinci kamar sauran masu laifi. "Saboda ba uban ka bane abayan kanta ko? Mubeen ya fada Yana tasowa cikin fushi Mubeena tace "pls Mubeen zo katafi Dan Allah! "Ke ki fita harkata Mubeena wlh kika Kara samun Baki Ina magana sai na wanke Miki fuska da Mari ki kama kanki yar sanda taohhh" CP yamurmusa yace ACP din zaka mara lallai Dana daureka har sai igiya tayi rara Kai bakasan darajanta kukeci har muke barinku zuwa ba ko? Laifin mahaifinka ba laifin da ake bari aga mutum bane Amma sbd ita muke barinku zuwa to daga yau na soke zuwan kowa idan ba lawyer dinshi ba sai ku bari sai an hadu a kotu... Mubeen ya Bude Baki zai Yi magana papi ya katseshi "Mubeen indai ba kanason ganin bacin Raina bane zoka fita a gurin Nan dauki abincin katafi dashi na gode" A zuciye Mubeen yajuya yakai hannu zai dauki kwandon abincin Mubeena ta rigashi dauka "kabarshi zaici abinci"wani kallo ya watsa mata tare da fusge kwandon yafice da sauri zuciyarshi na tafarfasa. Yasha alwashin yanda ya fita da kwandon nan ya fita daga rayuwar Mubeena kenan Kuma yanda ta guma mishi bakin ciki sai ya shayar da ita bakin cikin rayuwa sai ta gwamnaci Bata sanshiba arayuwarta sai ya wulakanta ta kamar yanda ta wulakantashi da mahaifinshi alwashi kala kala Mubeen yake ci akan Mubeena da taimakon Allah ya kawo kanshi gida domin har wani dishi dishi yake gani Yana tuki Yana sambatu shi kadaii. Niko nace Mubeena wane wacce irin zuciya gareki ne hka kodayake mahaifinta aka kashe fa mahaifi ko ba wasa ba! *Amatullah* Akwatunanta taja xuwa cikin gidan tai knocking qofar qaramin gate din gidan nan da nan habu mai gadi ya taso ya bude dan qaramin gate din “”Aah qanwar anty daga Ina haka da wadannan lodin kaya kamar mai shirin barin duniya”” Ya fada yana dashare baki kaman daushe 😁 Dan Harara ta watsa mishi sannan tafara mgn “”Maimakon ka xo ka amsammin kaya katsaya kana daushare baki kaman wani soko ni dallah kaxo ka rabani da kayannan”” Ta fada a gajiye Matsowa yai ya amshi sauran akwatunan nata hadi da jefa mata tambayar anty ta sauka kuwa?? Cak ta tsaya danjin tambayar da habu mai gadi yake mata kenan dai dagaske anty aysha bata saukaba to wasu kaya yaya irfaan ke nufin indauko kardai ace maganar musa gaskia ce qilafa yaya irfaan kayan haihuwa yake nufi🤔 Batare da ta iya amsa tambayar habu ba hannunta tasanya cikin Jakarta data rataye a wuya ta ciro wayarta qirar iphone 6 ta lalubo numbern irfaan ta danna mishi kira,saida wayar takusa katsewa sannan aka dauka batare da anyi magana ba Itace tai sallama sanan tafara magana Dan tasan dama xaiyi wuya ya tanka mata muddin baiji dalilin kiran ba,danma taci saah yau kira daya ya dauka’ “”Yaya irfaan gani cikin gidanku da kayan nawa dakace nadauko kuma naxo baku dawo ba...............”” Qitt taji ya yanke wayan Dan tsaki tai tace aikin kenan mutum kullum cikin baqin rai nkm ai bakomawa gida xanyi ba sai nagama xaman jegooo Dan nasan baqaramin kaya xanhauba wlh ta fada tana qarasa shigewa cikin katafaren gidan da inkaji ance Aljannar duniya to canne ***mubeen Muhammad yaaseer*** Ya riga ya gama yankema kanshi hukuncin matakinda xai dauka akan mubeena Dan hk office ya koma direct yacigaba da aikinshi cikeda baqin cikin mubeena . Sai yamma liqis sannan ya koma gida kodaya tambayi securitys din gate ko mubeena ta dawo sukace eh tadawa amma ta qara fita ma,dajin hk ya shige da motarshi direct part dinsu ya nufa bai biya part dinsu mami ba saboda anfara kiran sallahn magrib Bathroom din dakinshi ya nufa ya dauro alwala, Giftawar ta ya gani lokacin da ya fito daga dakinshi bai tsaya ba Dan karya rasa jam’i kawai ya fice ya nufi masallaci’ Yauma kmr jiya bai dawo ba saida aka idar da sallahn ishi’i sannan ya nufi part dinsu mami sun dade suna tattaunawa da ita kafin ya tashi ya koma part dinsu Koda ya shigo a main palour ya tarar da ita tana kallon news Ranshi ne ya qara baci ganin yanda aketa maganar batnci akan papi anata yaga postocinsa da aka mammanna wasu na dage dawani qaton poster hoton papine radau hannunshi sanye da ankwa mubeena na riqeda hannun, Mutane nata ihun bamayi bamayi(xanga xanga sukeyi akan dole a janye Alhaji Muhammad yaaseer daga takarar da aka tsayar dashi saboda ya xama bara gurbi bayansa fari cikin sa baqi qirin) Hmmmmmm Allah sarki papi mutumin kirki☹️ https://chat.whatsapp.com/KDkpfCh3PTgAMGI4xMc81W *X££l@hs Pen*•••••••✍️✍️✍️✍️ رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ *ACP mubeena* Page 9 Ranshi ne ya qara Baci ganin yanda aketa maganar batanci akan papi anata yaga fostocinsa da aka mammana wasu na dage da wani poster hoton papi ne radau hannushi sanye da ankwa Mubeena na riqeda hannun,mutane nata ihu bamayi bamayi! Takowa yyi har tsakiyan parlor ya tsaya a gabanta tana zaune idonta na kan TV bazaka taba tantance awane Hali take ciki ba Mubeena kenan Mai fuskar gizgo baka Gane fushi take ko farin ciki sai taso kasani zaka gane "burinki yacika ko yar sanda kin ci mutuncin mahaifina kin wulakantashi kin tozartashi duk akan abunda ni dake munsan bazai taba aikatawa ba" "Kayi hakuri Mubeen inaso nayi amfani da wannan lokacin na baka hakuri wlh tallahi Mubeen da inada halin canza kaddara ta da na canza Nima kaina har ynzu na kasa yarda papi shi ya kashe daddy na Amma ya zanyi all evidence are pointing towards him banida yanda zanyi me dady ya aikatawa papi da zai kasheshi Mubeen me yayi mishi Amininshi Dan uwanshi surukinshi meyayi mashi Mubeen....ta fashe da wani irin kuka Mai ban tausayi "Hmmm Mubeena idan duka jikina kunnene wallahi bazan taba yarda cewa papi shi yakashe dady ba hba yar sanda nafasan waye mahaifina kudai sake bincike dakyau Amma papi bazai aikata kisa ba Kona Dan kwuikuyo ne balle mutum" Share hawayenta tayi tamike tsaye ta matsa Kusa dashi ta kama hannushi tace "sai dai am sorry to say shi ya aikata da idona naga evidence din bawani ya fada min ba Nina gani da idanuna Mubeen Dan hka kasani da Raina da lafiyataI can't live him to walk free bayan nasan da jinin mahaifina a hannushi wlh sai inda karfina yakare Amma sai an hukunta papi akan abunda ya..........bai bari ta karasa ba ya fusge hannushi daga nata dakarfi yace idan kin fasa Mubeena!! Ni Kuma zan nuna miki ni Dan halak ne daga yau idan ba ki gimtse numfashin da papi yakeyi ba Baki burgeni ba,ki tabatar kinyi proving Dina wrong kitabatar kin kawo prove na cewa papi shiya kashe mahaifinki idan ba haka ba yar sanda sai kinyi danasanin zuwanki duniya yanda kika wulakanta papi bazan kyaleki ba,duk inda wani kwararan lawyer yake afadin kasar Nan zan nemoshi domin a wankemin mahaifina tass kekuma Ina Mai Baki shawaran kiyi duk yanda zakiyi wajen tabatar da shiyayi kisan Dan wallahi idan kika bari muka ci shari'ar Nan Mubeena sai kinyi Dana sanin sanin Mubeen arayuwarki" Wani irin shu'umin murmushi Mubeena ta saki ta Tako har gabanshi ta tsaya tasaka kwayar idonta Mai kaifi acikin nashi wanda Saida gabanshi yafadi idan har yakaranta daidai abunda kwayar idon matar tashi yake fada daban ya hango wani Abu Mai rikitarwa acikin idanun nata,Bata bashi damar Ida nazari ba tace "tabbasss zanso Hakan katsaya iya karfinka wajen proving Dina wrong zanso Hakan matuka Dan Nima ban fara wasan Dan na buga shi ni kadai ba sannan ban fara ba Saida nashirya mu hadu a kuto!!! Tana kaiwa Nan tajuya ta nufi dakinta da gudu ta fada kan gado ta fashe da kuka Why why why papiiiii why! Meyasa kamin haka papi Ina zankai wannan nauyin mutumin danake matukar so da kauna yau Nike fito na fito dashi har ankai gabar dayake furta min kalmomin dasuka Fi komai Daci da radadi acikin zuciyata wayyo Allah rana zafi inuwa Kuna Allah ka kawo min dauki" Idonshi na tsaye kyamm akan kofar dakin Mubeena abunda yagani a idonta ne kemishi yawo akwakwalwa kaiii anyaa Amma fa tace tagani da idonta papi ne yakashe dady Kuma a iya saninshi da Mubeena Bata karya Kuma yanda ta dauki abun Nan da zafi akwai alamun kamshin gsky kaiii Amma yasan waye papi bazai taba aikata kisa ba to meke faruwane haka kanshi ne yaji ya Sara dasauri ya dafe kan ya zauna Yana furta innalillahi" ***** Alhaji kabiru kalankuwa da Alh Umar ne durkushe agaban malam gobe da nisa suna kora mishi bayani malam ya nisa ya kyakyace da dariya yace "tun kamin kuzo nasan meke tafe daku wannan kujera na Yan majalisa ka hau ta kagama indai ka cika sharudanmu" Alh.kk ya washe Baki yace " ai malam babu abinda bazan iya ba indai zan samu kujerar Nan" "Yau irinku mukeso to da farko dai zaayi yanka bakakaken shanaye guda Dari jar akuya guda Dari sai bakaken bunsurai Suma Dari" jiki na rawa Alh. Umar ya jawo wani akwati ya Bude Yan dubu dubu ne cike da akwatin ya mikawa malam "ajeshi Nan gefe angama da na farko na biyu zaka Nemi budurwa yar shekara 14 ka tabatar Bata wuce Sha hudun Nan ba ka kawar mata da budurcinta ya Miko mishi laya yace wannan layan ka goge jinin gabanta dashi sai kaje makabarta kasamu sabuwar gawar mace Wanda aka burneta aranan ka tura agabanta to indai kayi haka ka gama meeting din da Zaku zauna Kai zaa tsayar takarar Dan majalisa Kuma kamar Kaci ka gama" Godiya suka mishi sosai kamin suka taso suka baro wurin suna Kara tattaunawa akan yanda zaa samo yar shila "karka damu kasan mun saba irin wannan Hakan bari akwai wani amintaccen yarona zansa ya kawo Maka kaidai kashirya zuwa gobe ka cika aiki kasan zaman meeting din Nan da kwana uku ne" cewar Alh.umar "Yauwa godiya Nike abokina to sai Kuma gawar fa ya zamuyi" "Haba gawa ai Abu ne Mai sauki abinda kullum sai anbirne gawa sama da hamsin arana wannan ba matsala bane Kai dai kawai ka shirya da zafi zafi akan daki karfe" suka kwashe da dariya suka tafa. Ba imanni ko tausayi azukatansu Allah yasa mu dace. ************** Amatullah wuni tai tana shaqatawarta cikin katafaren palourn gidan da yagama rikirkita ni harna rasa yanda xan fasalta muku tsarinsa Wuni tai tana sharholiyar ta batare da wata matsala ba kayan dadi kuwa saida suka ginsheta sai sambato take tana cewa gaskia naira duniya ce ai ita wannan haihuwar ita keda riba kafinta koma gida sai yan unguwarsu Sun rasa ganeta Sai gabda magrib wayar ta tahau ruri koda taduba mai kiran ummantane nan take ta dauka ta sa a hansfree Muryan umman a disashe ta fara mgn “”Amatu kina inane”” “”Ina gidan anty aysha mana”” “”Ok gamunan xuwa gdn yanxu ” “”To umma ta hai..........batare da takai qarshen tambayar ba qitt umma ta yanke wayar Dan numfasawa amatu tayi saboda bata gamsu da yanayin yanda taji muryan ummanta ba, Kawai ta cigaba sabgogin gabanta ta barin ma ranta maybe ummah wahalar dawainiyar asibiti ne yasa taji muryarta some how tunjiya da safefa ai dole ta gaji. Baa fi 30mins ba saiga qarar motocinsu ciki kuwa harda ta asibiti Ummah ce tafara shigowa hannunta riqe da bby da gudu amatu taje ta karbi babyn ahannun ummah, “”Yeah umma ashe tahaihu to Ina anty ayshar take”” Tafada sai a lokacin ta dago ta kalli ummah da idonta yagama rinewa daja’ “What umma mai yafarune naga idonki yai jajawur kardai kice min wani abun yafaru da anty aisha pls ummah”amatu ta fada a rude Nanda nan hawayenda ummah ke qoqarin hanasu fitowa sukafara xuba cikin disash shiyar muryarta tace ma amatun ta miqo mata babyn ba musu ta miqa ma ummah babyn tatsaya tai sakado da ita ta kasa furta komai ma “”Sai dai muyi haquri amatu wanda ya bamu aisha ya karbi abinshi”innalillahi wa inna ilaihir rajiun amata ta fada tareda xaunawa kan kujerar dake dabda ita ***************** Mubeena tunda ta koma daki kuka kawai take tayi tarasa meke mata dadi a duniyar nan meyasa qaddarar ta taxo mata a haka ga kuma baraxanar mubeen da gab yakeda tarwatsa mata qwaqwalwarta tanason mubeen irin sonda bata taba xato ko tunanin xata iyayima wani ba face firs luv dinta, Rasa mubeen kamar rasa ruhi da rayuwar tace baxata taba iya jurar rasa shiba koda kuwa na kwana 1ne Mubeen wani qinshiqine kuma madogara ne gareta dkm rayuwar ta. On the other hand kuma,alqawari ta daukarma kanta cewan baxata taba bari jinin dadyn ta ya tafi a banxaba, it was a promise since lokacinda taga Gawar dadynta She won’t go off the murderer of her father Tun shigowarta dakin nata gabanta ke faduwa akai akai wanda ke alamarta mata there is something bad that will happen to her or someone very close to her,addu’ar ta Allah yasa kar abinda take tunanine inkuwa hakane tabbass rayuwarta ta gama xuwa qarshe Dan baxata taba iya rayuwa bbu mubeen ba Qarar da wayarta tayi ne yadawo da ita cikin hayyacinta takai dubanta inda ta aje wayar nata,ummahna da tagani a screen din wayar yasata Dan murmusawa tace Allah sarki uwata kwana2 bansamu natsuwar kiranki ba yanke kiran tai ta kirata Bayan ta gama gaida umman tata banji abinda aka fadi a dayar bangaren ba Ganin nai ta miqe a firgice tace meya faru ne ummah,still banjiyo abinda ummahn ke fadi ba saijin mubeena nai tayi ihu hadi da xubewa qasa sume Daga alqalamin X££l@h’s✍️✍️✍️✍️✍️ https://chat.whatsapp.com/KDkpfCh3PTgAMGI4xMc81W *X££l@h’s pen✍️✍️✍️✍️* رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ****ACP mubeena**** Page 10 Mubeen da tun lokacin da ta baro palourn ya kasa motsawa daga wurin da yake domin irin abubuwanda ya gani a idanunta Tabbass akwai wani rikitaccen alamari daya gano a idanunta amma duk irin kaifin naxarinshi ya kasa karanto me hakan ke nufi,ya so ya gasgata maybe akan gaskiarta take amma tunowa akan wah ake magana Yasa yai gaggawar korar shedan yace xaiyi maganin tane soon ihunda ta qwalane ya dawo dashi cikin hayyacinsa ya daga Kai yai ma qofar dakin kallo daya ya watsar a xuciyarshi yana cewa in kinso ki mutuma I don’t care 🤷‍♂️ Dan ni banga amfanin rayuwar wacce ta qasqantamin mahaifiba ya fada hadida ficewa daga part din Baki dayama Ta dade a sume a cikin dakin ga wayarta nata rurin neman agaji sai can lokaci maidan tsayi tala ta shigo cikin dakin ganin uwar dakin nata shiru bata fitoba sannan ta San bata barci dawuri sannan a aladar tama idan xata kwanta dole saitayi mata saida safe a yayyafi juna Dakin ta nufo kai tsaye sai da tafar knocking qofar Dan karta fada musu mubeen na ciki dukda tasan inhar suna tare xaiyi wuya su xauna a dakin madam din saidai dakin mubeen amma gwara daita tabbatarwa kanta bayanan din Jin shiru yasa ta gasgata baya ciki hartaso juyawa ta koma dakinta Dan atunanin ta maybe duka basanan cikin dakin. Tunowa da yar tsamar dake tsakaninsu yasa ta fada dakin da sallama Dan tasan xaiyi wuya su kasance tare saboda rashin jituwar dataga suna yawan samu kwana2 A rude ta qarasa shiga cikin dakin ganin mubeena a yashe a qasa alamun takuma dade da kasancewa a haka Kanta tayo da gudu tana girgixata tana kiran Anty kitashi pls,ganin jikin mubeenar harya Dan fara saki Da gudu ta koma dakinta dake jikin kitchen din part din ta dauko wayarta ta dawo wurin mubeena, Numbern anty amarya tai dialing harta gama ringing baa dagaba qara kira tayi still baa dagaba Jefarda wayar tayi ta koma palourn ta dauko ruwa ta dawo ta yayyafamata ajiki cikin sa’ah kuwa tafarfado da innalilllahi a bakinta. Wayar talace ta dauki rurin agaji(ringing)wurin data yada wayar ta nufa ta duba mai kiran nata, anty amaryace Dan haka ta dauka babu bata lokaci,bayan ta kara a kunne sallama tayi a dayan bangaren kuma aka amsada “”Lafiya dai tala naga kiranki ina sallah Allah dai yasa ba wani abun bane ya qara faruwa”” Tala ta amsada “” wlh anty ce naxo na tararda ita a sume bansan dai abin da ya faru ba amma gatadai na yayyafa mata ruwa ta farfado”” “”Subhanallah Allah dai yasa ba yaron nan bane ya qara mata wani abun”” “”To wlh dai bani labarin abinda ya faru”” “”Ok bari ganinan xuwa”, *** Alh.Kk ne nagani sai zarya yake acikin wani katafaran parlour dake cikin guest house dinshi ya Kai ya kawo yafi sau ashirin, handkerchief dinshi ya sa ya kara goge gumin dake fitowa agushinshi tsaki yaja yakara dailing din no.Alh Umar akaro na hudu cikin sa'a ringing daya biyu ya daga cikin tashin hankali yace hba Alh. Umar inata kiranka baka dagawa to kayi sauri ka zo guest house Dina wlh akwai matsala" "Wace irin matsala Kuma adaidai wnn lokacin hba Alh.kk inafatan dai ba aikin ne ya lalace ba" " Nayi komai yanda yakamata Amma fa yarinyar Nan har yanzu jini me zuba ajikinta kamar an yanka rago Kuma wlh Bata motsi" "Bata motsi fa kace Kai ko garin ya ya haka tafaru" Alh.umar yafada Adan rude "Ni dai Dan Allah kataho yanzu" to ganinan zuwa, Kitt ya kashe wayar Cikin mintunan da Basu wuce ishirin ba Alhaji Umar ya iso guest house din afalo sukaci karo da Alh.kk Wanda yakasa zaune ya kasa tsaye sai zarya yake kamar Mai tsohon basir Yana ganin A.Umar yace yawa shigo kaga direct bedroom suka shiga, yarinyace yar kimanin shekara 14 Shimfide akan gadon dayayi kacaca kacaca da jini sosai Kuma har lokacin jinin bai bar zuba ba.Dasauri Alh. Umar ya matsa Kusa da ita yafara dudubata arakice ya juyo ya Kallishi yace Kai wannan fa ta mutu! Arude Alh.kk ya matso Yana fadin ban Gane ta mutu ba duba dai dakyau "Wlh ta mutu" Alh Umar ya fada Yana mikewa tsaye "bari dai na kira likitana ya dubata Amma bana tunanin tamutu Dan kamar dogon Suma tayi" Cike ta takaici "Alh.umar yaja tsaki yace Ina cemaka ta tamutu kana Kiran wani dogon Suma,Kuma wane likitan zaka kira ka dama mana lissafin ka Tona mana asiri dama Ina yawan gaya Maka karinka bi ahnkli Kai idan kasamu mace kaman tsohon maye kana sane wnn yar shila ce Bata San komi ba Amma ka haike mata Dan Allah ji yanda kamata kaca kaca kamar yar shekara arba'in" "Wlh Nima bansan Hakan zai faru ba wani maganin Maza nasha Ashe yanada karfi jina na rinkayi kamar ingarman Doki nake gayamaka" Alh. Umar ya bala mishi harara yace "ynzu Kai lalacewar taka hartakai haka zalmalulun naka ce bazatayi aiki akan wnn yar mitsitsiyar halitar ba har sai kasha wani maganin karfi kaiii Amma dai Allah ya wadaran naka ya lalace walh mtswwww.... Alh.kk da yakai iya wuya ganin yanda abokin nashi keta gayamishi magana yace " Kai nifa ya ishini haka nakiraka ne Nan Dan musamu mafita ba katasani agaba kana min tijaraba" " Hba ai abun naka ne da ban haushi yanzu ka kira goska da yaranshi su zasu Yi wnn aikin idan Suka zo mu sai muwuce makabartan mukarashe sauran aikin tunda dare yayi ynzu nasan kafa ya dauke" Alh.kk ya sauke ajiyar zuciya sai ynzu yaji sanyi danshi sbd tsabar rudani yama manta da yanda wanda suke yimishi irin wnn aikin amintatun yar wato goska da zazuuu Nan danan yakirasu Aiko Basu Dade ba suka zo. Bayani suka musu sosai akan suje su jefar da gawan yarinya su tabbatar sunyi aiki da kyau kar asamu matsala sannan su gyara wurin,sukuma suka fice daga gidan suka nufi makabarta. Bayan xuwan anty amarya daqyar mubeena ta iya fada musu abinda ya faru Salati anty amarya taitayi jin abinda ya faru itama ba qaramin rudewa tayi ba “Wai wace aishar kike magana ki bude baki ki min bayani yanda xan fahimta pls” Anty amarya ta fada da iya qarshen rudu ta shiga jin rasuwar Aisha da yaxo musu bakatatan kamar a mafarki Wayar mubeenar ta karba ta kira numbern umma dan qara gasgatawa, Harta gama ringing baa daga ba sai ta juyarda akalar kiran ga amatu cikin saah kuwa ta daga wayar, “Hello anty ashe kinji babbar rashin da muka qara samu ko,anty aisha ta tafi ta barmu da kewar ta,ta tafi tabarmu lokacinda mukafi buqatar ta””amatu takai qarshe tana fashewa dawani irin kuka mai tsuma xuciar mai saurare Katse wayar anty amarya tai takai dubanta ga mubeena da tagama fita hayyacinta kukamma ya gagare ta Anty amarya ce ta lallasheta hadi da bata baki daqyar ta samu ta shawo kanta sukai shirin xuwa gdn mutuwan Dan shikadai mubeenar ke buqata dukda dare ya somayi har 9tayi Anty amaryace ta koma part dinsu Dan ta shiryo suje gdn gaisuwar dan bai kamata mubeena ta tafi ita kadai ba A babban palourn papi ta tarar dasu mami harda mubeen dasu ibrahim nan take sanar dasu maganar rasuwar Aisha Qarshen shock sunshiga most especially mubeen da yake da shaquwa sosai da Aisha Hk ma Ibrahim mami ce dai ta nuna ko ajikin ta sai cewan datai Allah ya jiqan musulma Anty amarya wuce wa part dinta ta canxo kaya dan dama sleeping dress 👗 ne ajikin ta,ta kuma sanya hijab A bakin motarta anty amarya ta tarar da ita sanye dogon hijab harxasu shiga cikin motar saiga Ibrahim da mubeen nan suntaho wurin Car key din mubeen ya karba a hannunta ba tare dayace qalaba suka shiga gaban motar ita da anty amarya kuma suka shiga baya Mubeen ke driving dinsu har suka isa gdn rasuwar bbu mai mgn a cikin su Qofar gidan cike take da mutanen dukda kasancewar dare ne kuwa,yanxu aka dawo daga kaita gdnta na gaskia shiyasa qofar ke cikeda mutane Anan qofar gdn sukai parking din motar su matan suka shiga ciki sukuma maxan suka tsaya anan wajen Allah ya jiqan musulma da suka rigamu gidan gaskia ya rahma musu mukuma intamu taxo yasa mucikada imani X££l@h’s pen✍️✍️✍️ *X££l@h’s pan*✍️✍️✍️✍️ رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ****ACP mubeena**** Page 11 (Allah ya jiqan aisha yyi Mata rahma Allah sarki haihuwa yaqin mata,Allah ya sakama iyayenmu mata da Mafificiyar alkhairi 🤲😥) •••••••••su mubeena cikin gida suka nufa itada anty amarya ainda mubeen da Ibrahim suka xauna a waje wurin amsar gaisuwa Kukan bbyn yafi komai daga musu hankaki cikin dakin hankalin kowa a tashe yake,ummah dake jin kukan bbyn har cikin xuciar ta,ta rasa abinyi sai tsantsar tausayin bbyn,amatu keta aikin jijjiga shi tun lokacin da aka fita da gawar mahaifiyar shi yake kukan kamar yasan abinda ke faruwa, Da sauri ta qarasa shigowa cikin palourn jin yanda jaririn keta tsala kuka tundaga main entrain palour,karban bbyn tayi a hannun amatu ta rungume shi kamar xata mayar dashi cikin ta,cikin wani iko na ubangiji sai yy tsit kamar bashi keta tsallara ihu ba, Kuka mubeena ta saki mai qarfin gaske jin yanda bbyn ke sakin ajiyar xuciya,baqaramin tausayi ya bata ba, Shifa yanxu bbyn nan cikin maraici xai tashi yaxo duniya bai tabajin dumin wacce tai sanadin xuwanshi duniyar ba,shi kalar tasa qaddarar kenan,ita da koda mahaifinta yabar duniya ta gama mallakar dukka hankalinta amma haryanxu tana jin maraici mai girma inaga danda ko dumin mahaifiyar shi bai taba jiba kuma baxai taba ba😥 “Innalillahi wa’inna ilaihir rajiun”ta fada hadi da sakin wani kuka mai tsuma xuciar mutanen dake ckn dakin, Dukda kasancewar mutuwar ta dare ce amma aisha tayi mutane na banmamaki,yarinyace mai shiga rai ga nutsuwa uwa uba sanin darajar dan adam batadamu da ta girmeka ko ka girmeta ba tana mutunta kowa gashi batada girman kai ko kadan shiyasa mutuwar ta ba qaramin dukan xukatan mutane dayawa tayiba kowa ya shigo shaidar arxiqi yake bayarwa akanta (Haqiqa shaidar duniya itace abuna farko da ake fara dubawa bayan mutuwar ka/ki,yan uwa mu daure mu gyara mu’amalarmu da wadanda muke xama dasu dan samun shaidar farko bayan kwanciyar mu a qabari,Allah yasa mucika da Imani🙏🥺🙏) “”””why aisha meyasa kika tafi kika barmu a lokacinda mukafi buqatar ki,meyasa baki dubi halinda wannan dan jinjirinda bai wuce yan awanni a wannan duniyar ba,shin kinsan irin halin da xai shiga,kina tunanin akwai wanda zai iya kula dashi sama da yanda xaki kula dashi,pls come back to us,we really need you at the moment🥹, Ta fada tana fashewa da wani matsanancin kuka mai sautin ^^^^^^^^irfaan da ke kwance saman lallausar gadonshi da ke shimfide da wani hadadden dovet,idonsa sun kada sunyi matuqar jaaaa kmr tattasai,dafe yake da kanshi dake matuqar sara mishi kamar xai fado qasa,tun lokacin da suka dawo daga wurin jana’ixa a daddafe ya iya kawo kanshi gida kasantuwar maqabartar bbu nisa daga gidansu yasa tafiyar ta kasance ta qasa, Bayan dawowa bai iya tsayawa xaman makokin ba cikin gd kawai ya nufa dan yanda yake jin kansa na sarawa baxai iya xama ba, Kuka yake amma bana xahiri ba na xuci wanda ke saurin illata mutum, Haqiqa aisha ta kasance matar hadi wanda shi da ita bbu wanda yakeson juna lokacin da sukai aure amma bayan auren nasu yake jinta har cikin ransa,bai taba kawo rabuwar su a kurkusa irin haka ba,addu’oi yaketa jerowa duk wacce taxo bakinsa,ihun kukan tane ya dan dakatar dashi daga bisani yc gaba da abinda yk yi, “””haba,haba mubeena baaima mamaci irin wannan kukan sai kace bakida sani akan hkn yanxu bbu wani gata da aisha ke buqata a wurinmu face addu’ah sai kuma rungumar wannan marayan Dan data bar mn wanda nakeda tabbacin bi’ixnillahi baxai taba maraiciba tunda yanada ke gakuma amatu” Acewar wata mata dake xaune gefen ummansu (Mubeena dasu aisha uwarsu daya ubansu daya,mubeena itace babba sai aisha,amatu ce autarsu), Tun daga lokacin sai mubeena ta natsu bata qara cewa komai ba sai wuri data samu gefe daya ta xauna,rungume da bby har wannan lokacin, Wani ne yyi sallama bakin qofar dakin amatu ce ta miqe taje ta karbo saqon daya kawo jin ta dago muryan mai gadi ne da aka aika siyoma bby ‘NAAN Milk’,bayan ta karbo direct kitchen ta nufa ta hado mishi madarar cikin bby feeda,ta miqama mubeena ,bakin bbyn takai feedar farko yaqi karba sai daga baya ya fara sha (Allah sarki kamar in qwace bbyn,Allah ya rayashi akan sunnah yajiqan mumyn shi🥹) Ranar mubeena a nan gdn ta kwana anty amarya dasu mubeen ne kadai suka koma gida da xummar xasu dawo da safe A ranar mubeen da Jimamin rasuwar ya kwana dkm tausayin matarsa da qanwarta sanin yanda sukeda matuqar shaquwa da junansu gaskia jure rashin aisha xasu dade basu sababa Allah ya jiqanta da rahma A safiyar washe garin ranar kusan kowa ya tashi da niyyar xuwa wurin gaisuwa dan ita anty amarya tun asuba tasa aka dafa abinci masu yawan gaske aka xuxxuba a manyan kuloli aka sassaka cikin moto haka su maryam matar Ibrahim dasu anty bilkisu matar uncle abbas duk sun shirya xuwa gaisuwar A palournta ta tarar da ita xaune tana kallon tv hankalinta kwance da mamaki anty amarya ta dubeta hadi da qarasowa inda take xaune “aah maminsu ya naganki xaune kedaya kamata inxo in tarar dake ashirye”anty amarya tafada tanama mami kallon mamaki,dan yatsina fuska mami tayi tadaura da “xuwa ina kenan”tana kwabe baki,anty amarya batai mamakin jin abinda mamin tafada ba kasantuwar sanin halin mamin tun fil’axal da riqo amma komadai menene yafaru bai kamata taqi xuwa wurin gaisuwar ba kodan albarkacin umma dan umma ba bayaba akan alamarin gidansu,bbu yanda anty amarya batai da mami ba amma ta kafe akan bbu inda xata,xatai mata addu’ar daga nan idan kuma tasamu lokaci xata kira tai mata ta’axiyyar ta waya, Bbu yanda anty amarya ta iya da mami dole suka tafi sukabarta a gida Time dinda anty amarya ta fito daga part din nasu shikuma ya shiga,cikin shirin fita yk shima, bayan sun gaisa yake tambayar ta mami fa nan take gaya mishi yanda sukai da ita,abin bai mishi dadiba samm koma dai me mubeenar tai musu bai kamata su huce akan wadda batajiba bata ganiba,sallama yaimata yace suma yanxu xasu je gdn rasuwar shida su uncle abbas,qarasa shigewa yyi cikin Yanda anty amarya ta fita ta barta haka ya shigo ya sameta amma saidai wannan karon a kishin kide take,bayan ya gaidata yake tambayarta ya yaga bataje gdn gaisuwar ba Taso taqi tanka mishi sai kuma ta nisa tace “sbd bana ra’ayin fita yau shine dalili na,” “Amma gaskia umma hkn ba hujja bace karki manta na daga cikin haqqin musulmi idan ya mutu kai gaisuwar,sannan ba wannan bama aiba mubeenar xa’ai mawa ba,ummansu xamui ma gaisuwar,baiwar Allahnda na tabbata bata sanma abinda ke faruwa ba” “Inji waya gaya maka batasan abinda ke faruwa ba dama akwai abinda mubeenar xatayi bada sanin taba,qyale wannan munafukar da saninta ake komai wlh”mami takai qarshen maganar a qufule, “Haba mami inace shekaran jiya abinnan ya faru kuma tun a lokacin ma suna asibiti da margayiya dan haka gaskia batada masaniya akan komai sannan intaji ma nasan in sha Allah xata tsawatar” “Uhm” kawai mami tace dan bata yarda da ummansu mubeenar batada masaniya akan duk abinda ke faruwa ba saidai tagaji da ja injan datakeyiwda dannata, Saida mubeen yayi da gaske kafin mami ta yarda xataje wurin gaisuwar amma da shardin sai sunfara biyawa ta police station 🚉 wurin papi muddin har lokacin suna riqe da dokar da mubeena tasa na papi baxai ci abincin gd ba to tayi rantsuwar babu inda xasu daga ita har yayan nata •••••••••••••••••••✍️ Basu wani Sha wahala wajen maigadin makabartar ba saboda sun bashi kudi masu yawa ya barsu suka shiga tare da jagorancinshi Dan shi ya nuna musu sabon kabarin wata mata da’aka kawo aranar da yamma,cikin farin ciki suka shiga tone kabarin dama tafe suke da kayan aikinsu har suka ci nasarar fito da gawar suka kwance suka cusa layan kamar ynda boka ya umurcesu "wa'iuazubullah". :::::::Allah ya tuni asirinku masu baqar xucia😓 Goska da zazuuu kuwa sai da sukayi tafiya Mai nisa inda ba mutane sosai kamin goska ya tsayar da mota Yana kokarin fita zazuu yace "kaii yane yanaga ka tsaya anan" "Ehmnh zamu hattama aikin ne mukara gaba"cewar goska yqna maganq irin ta Yan daba Zazuu ya waro Ido yace"kaga mlm karka Bata mana aiki anan zamu yarda ita kasan su Alhaji cewa sukayi musamu qaton rafi mujefata ciki" "Kaii zazuu aiki bayason wasa kadai San wani aikin muka baro muka zo Nan kana gani tun dazu Oga yake rafkamin kira naki dagawa" "Eh kumafa gskynka ne ynzu idan oga dawo bamu gama Mai aikinshi ba akwai kura yaseen" Haka Suka fito a motar suka dauki yarinyar da har ynzu jini be dena zuba ajikinta ba suka gangara da ita suka jefar dsauri suka shiga mota suka bar gurin da mugun gudu. Mubeena na zaune adakin marigayi ya idonta duk ya kumbura yayi jajir saboda kuka da sauri naga ta Mqe tanufi wurin umma tayi mata magana kasa kasa sannan ta juya tafita daga dakin ahanyar fitarta parlor ne suka ci karo da Amatu tanata zuba sauri da tafiyar Nan tata ta rashin natsuwa "Aunty Mubeena Ina Zaki ne haka" "Gida zani Amatu zan dakko kayana da magunguna na kije ki amsa baby agun umma ki goyshi" "To Aunty sai kin dawo Kuma kardai kije ki samu wuri ki zauna kar Azo ayita tambaya Ina kike" cewar Amatu tana cigaba da tafiya kamar ba ita tafada ba. Ko ta kanta Mubeena bata biba saboda saurin da take tunawa tayi tun jiya da safe rabonshi da abinci Dan tasan definitely indai ba ita tajeba baza'a bashi abinci ba, tana zuwa haraban gidan ta hadu da Irfan dake tafiya daqyar sbd damuwar da yake a ciki Ina zata Nan dai ta danyi briefing dinshi hannu yasa a Aljihu ya Ciro makullin mota yace "ai bakya hau adaidaita ba ga key din motar Aysha nan Allah ya tsare tace Ameen ngde dsauri Mai gadi ya Bude mata gate din tafita. Da Dan gudu take Jan motar duk da tana cikin jimami Amma hankalinta na gurin papi sannin cewa kwana biyu jikin nashi ya motsa duk ta Kosa ashiga kotun ma gashi ran Wednesday ne zaman farko gashi Basu samu zama da Irfan ba mijin Aysha Wanda yake babban lauya ne Kuma sananne ne sosai akan fitar da gsky da bincike da tsage gsky da tsayawa tsiyan daka wajen ganin yaci shari'a ba'a taba kadashi a shiri'a Ba Barrister Irfaan Basheer Wanda akafi sani da Barrister IB sun fara magana da Mubeena akan shari'a su papi lokacin Yana Abuja wata shari'a sun tsaya akan idan yadawo zasu karashe magana ranar da ya dawo aranar Aysha ta rasu.sauke ajiyan zuciya Mubeena tayi tare da share hawayenta tana Kara Maida hankalinta akan tukin da take dandazon mutane ta hango agefen titi kare ware idonta tayi ganin kamar kafar mutum take hangowa kwane akasa,dsauri tanemi waje tayi parking tafito ta karasa wurin tana fadin lafiya? Meke faruwa anan? Wani dattijo ba fulatani ne yajiyo Yana fadin "yarnan wlh gawan wata yarinya muka tsinta anan mun fito kiwo kinganta Nan kwance abun dai ba dadin fade kaman anlalata mata rayuwa ne ma akazo ka yasar daita anan......dasauri Mubeena ta kutsa Kai cikin mutane tana cin karo da yarinyar gabanta yayi wani irin mumunar faduwa tsigar jikinta ya tashi dakarfi ta furta "ya subhanallahi, innalillahi waina illahi raju'un" To ana Dara ga dare yayi fah!!!! *Ga Mubeena Nan ta baro gidan zaman makoki zataje duba papi ta hade da yarinyar da su Alhaji kk suka yiwa aika aika* *Chan gefe Kuma gasu Mami chan anufi station aga shin Mubeena na ba papi abinci ko aa to tambaya ma anan shine zaa bari suga Papi din ko Ya ya?* *To su goska dai sun Bata aiki wallahi🤬* ~Kucigaba da biyo mu inda zamu cigaba da kawo muku kullin da har yanzu ba'a gama kullawa ba warwareshi sai Kun biyomu~ Daga alqalamin 👇 X££l@h’s https://chat.whatsapp.com/FSlzFMoMq7hEwo7lVhstQs *X££l@h’s pen* رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ****ACP mubeena**** Page 12 Da sauri Mubeena ta kutsa cikin mutane tana cin karo da yarinyar gabanta yayi wani irin mumunar faduwa tsigar jikinta ya tashi ganin yarinyar daga ita sai yar yaloluwar rigar da dakadan ta rufe mazaunanta gashi gaba daya jini ne duk ya Bata Mata cinyoyi da kafafunta da karfi ta furta "ya subhanallahi innalillahi waina illahi raju'un" wane azalumin ne ya aikata ma wann yar yarinyar haka Kuma ya zo ya yardata anan Kai jama'a"..... Wani ne yace "ai hajiya inaga tun jiya aka yardata anan ko yau da safe Kuma da alama ma batada rai Dan Bata numfashi" Mubeena ta runtse idonta tanajin zuciyarta na wani irin tafarfasa tuni zuciyar Yan sandan ta motsa tace "Dan Allah ku taimaka min nasasa amota muje asibiti Kuma bansan me kukeyi ba da bawanda yayi tunani kaita asibiti kuka tsayakuna kallonta wasu ma naga pictures kawai suke dauka da video Ina amfanin irin haka mutum na Neman taimako bazaku taimaka maiba Amma ko wanne ya dauko waya Yana daukan hoto asamu na watsawa a media" Dattijon Nan yace "wallahi yar Nan tun dazu fadan danake tamusu kenan sunki saurarena ynzu duniya ta lallace mutane babu imani duk Wanda yaga yarinyar Nan sai hankalinshi yatashi Amma wasu ahaka suketa daukan hoto,nikuma banida abin Hawa wani Mai mota Kuma damuka tsayar ya taimaka mana cewa yyi baruwanshi bazaije asibiti akamashi ba ace shi ya aikata beji ba be gani ba" Wani saurayi agurin yace "ai hajiya ke kanki yanzu idan kukaje asibitin cewa zasuyi bazasu tabataba sai kunkawo report na yansanda ni" Mubeena da tagama kaiwa wuya da takaici tace "Dan Allah ynzu duk ba wann ba ku kama min ita nasa amota muje asibiti aduba ko da sauran ranta" haka Suka kama mata har tashiga mota tajuyo ta Kalli dattijon Nan tace baba idan ba damuwa ko zaka bini muje asibitin? "To" yace kamin ya Kalli danshi yamishi mgna da fillanci ya Bude gaban motar ya zauna tajasu da gudu suka wuce Bata tsaya ako'inaba sai general hospital Kano suna zuwa direct emergency aka wuce da ita Basu tsaya dogon turanciba kasan cewar likitoncin sun San wacece Mubeena wuri suka nema suka zauna don takasa tafiya wayarta ta jawo a aljihun doguwa rigarta da tun dazu aketa jero mata kira tabi bayan kira magana tayi dabata wuce ta mintuna biyu ba ta aje wayar tasa hannu biyu ta dafe kanta ta runtse idanunta. Suna zaune tsawan Kusan awanin biyu kamin likitoncin da Akala sun Kai mutum hudu da suka rufa akan yarinyar suka fito duk sauran suka wuce babban likintan ne yatsaya yace was Mubeena su biyoshi office. Ammm wato ACP maganar gsky da bake da kanki kika kawo yarinyar Nan ma da bazamu amshetaba Saida sa hannunku to Amma sai akaci sa'a hukumar da kanta ita ta kawo ta is a very serious case ACP! Mubeena ta lumshe Ido tace "Ina jinka ACP Mai binciken ku yanuna and please is she alive" Doctor sai da yacire gilashin shi yahade hannayenshi guri guda Yana murza yatsunsa yace " is a rape and attempted murder case but fortunately the girl is alive but she is in a critical condition right now" Wani ajiyan zuciya Mubeena tasauke tana furta "Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah!!! "Aiko sai godiya ACP domin kuwa ba karamin arziki ta auna ba don ta zubar da jini dayawa sannan ga kankantan shekaru fyade na mugunta akayi mata an Bata Mata rayuwa sosai Wanda inafatan Allah yasa kar ta kamu da yoyon fitsari" Innalillahi waina illahi raju'un kawai Mubeena ke Fadi tunda yafara wnn magana Yace"yanzu dai munyi mata duk abunda yadace jini ma yanzu haka muke Kara mata don inaga sai ansa mata Leda biyar ko hudu na jini don ta zubar da jini da yawa sannan doguwan Suma tayi shiyasa kuke tunanin ta mutu Amma muna sa ran farfaduwanta zuwa gobe don munyi mata alluran dazaisa kwakwalwanta tasamu hutawa" Mubeena ta numfasa tace "nagode sosai doctor" "Haba ba damuwa ACP nidai fatana Dan Allah ki tsaya ki kwatarwa yarinyar Nan hakkinta duk Wanda ya aikata mata wnn abun karki barshi yasha nasanki da kokari akan aikinki Dan Allah wannan yarinyar is too young ni na tabbatar bazata wuce 15 ko ma 14years ba Amma dubi yanda aka Bata Mata rayuwa wlh muna aiki Nan nurses din kuka kawai suke ganin yanda aka yimata kaca kaca wlh" Mubeena Kara runtse idonunta tayi tabudesu sunkada sunyi jazir tace sai inda karfina ya kare doctor wnn yarinyar ji nake kamar Amatu aka yiwa haka wlh kowaye mazai Sha ba Allah dai yatasheta lpy zanje station na dawo kahada min duk wani report zan karba akula da ita sosai ynzu ma anyiman rasuwane sister Dina ko ban dawo yau ba zan turo Wanda zata zauna da ita akula da ita kamin na dawo please " "Innalillahi Ya Karin hakuri to Allah ya jikan ta yamata rahama karki damu akwai nurses zasu kula da ita Nima Ina Nan" "Tace Ameen nagode" ******* —————————mubena💗 Direct daga asibitin station dinsu ta nufa a daidai wurin shiga sukuma motar mubeen ke fitowa daga cikin station din xuciar ta ce tadan buga ganin motar mubeen din addu’ar ta Allah yasa ba wani abun yaje yyi ba, Ibrahim dake xaune gaban mota yakuma ga my mubeenar ke fadin too itakuma mubeena meya kawota station da safiyar nan itada ya kamata ace tana wurin rasuwa, Mubeen cikin mamaki yace mubeena kuma aina?? Baga tacan a wancan motar ba yanxunnan tashigo,Dan tsayarda motar yyi ya waiga inda mubeena tai parking motar ta,. Dan qwafa yyi ya cigaba da tuqa motar yana cewa Maybe sunkirata sun gaya mata munkai ma papi abinci ne wlh muddin naji lbrn tahanashi cin wannan abincin saina mata rashin motuncin da bata taba tunanin na iya shiba,yakai qarshe yana qara qwafa,a qufule mamin dake xaune a bayan mota itada easher tace mubeen juya kan motar nan ka koma cikin station sbd nasan marar kunyar yarinyar nan tsab xata iya hanashi cin abincin nan kuma wlh ta kuskura ta aikata hkn saina nuna mata kuskurenta mami ya fada dan ranta inyayi dubu to ya baci, Shawarar juyawa sukai suka koma cikin station din, a tsaye suke tarar da ita tana tanbayar su copur bala wayabasu ixnin karban abincin da su mubeen suka kawo, Dan sosa kai copur bala yyi yace madam ayi haquri ganin mukai baki shigoo ba shiyasa••••••• “ will you close your dirty mouth or else••••••• “Or else what? Ki qarasa mana qaramar marar kunya butulu wadda bata gaji mutunci ba yar matsiyata kawai,ke watooo har kinyi qarfin xuciar haka to bari ganin Ina rage mk ba kuma tankama so nike ki gama qananun rashin kunyar ki har kifara wuce iyaka kamar yanda kike qoqarin yi yanxu in nuna miki har gaban abadaba’ayi yar iskar da xata wulaqanta alhaji inbata ta cigaba da walwaala a qarqashinsa yar matsiyata kawai haihuwar asara “ Mami da shigowar su kenan takuma ji abinda ke wakana tsakanin kupur bala dakuma mubeena, “”Mami ki sani ina ganin mutuncin ki amma muddin kika cigaba da yunqurin hanani aikine tabbas baxai mana kyauba nida ke am doing what is right you have to be petience for a while kafin mu shiga kotu duk abinda kikeson sani xaki sanine amma a court dan haka karki gaggawa sannan karki kuskura ki qara xagarmin iyaye if not hmmm I will show you the rudless side of me”mubeena takai qarshen maganarta a fusace hadi da juyawa wurin su kopur bala “And you don’t dare allow those filthy once to come near the station again if not😡 ku kuka dakanku,” Tana kai qarshen maganar ta ta shige ciki tabarsu nan sake da baki (Anty mubeena manya 🤣,yau kuma tsiyar akan mami aka sauke shi,Allah ya kare mana ke assistant commissioner of police 👮) *ACP mubeena*💗 https://chat.whatsapp.com/FSlzFMoMq7hEwo7lVhstQs *X££l@h’s pen* رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ****ACP mubeena**** Page 13 Basu mami bar har su kopur audu dakuma kopur bala maganar mubeena ba qaramin dukar xukatansu yyi ba tun suna daukar lamarin nata a komai lokaci ne mubeena xata sassauta abin da takeyi amma ganin kullum abin baqaramin worse yake qara yiba,abin na matuqar daure musu kai sanin papi shine gatan ta a duniya abinda kowa yasani ne dan mutane dayawa ganin suke itadin yarsace saidaga baya da sukaga ya aura mata dansa sannan suka gane ba yarsa bane amma gatan duniyar nan bbu wanda baya nuna mata a gaban kowa kuwa. CP lawal uthman da tun lokacinda aka fara wannan dambar wan a gabanshi batareda sunsan yana tsaye ba sai jiyo wata shu’umar dariyar sa dayai silar juyawar dukkansu gareshi Dauke da wannan shu’umar dariyar ya fara magana “”Uhmmmm mrs Muhammad yaaseer how did you feel ke a tunaninki irin horon da *ACP mubeena* ta samu xata dauki wulaqancin kune karfa ki manta saboda daukar fansa tasanya kakin jikinta,to kuwa yanxu takama mafaraucin ta da ta iya jurar komai dan ganin ya ci galaba akanshi kike tunanin sassauci a cikin alamarin nata,lallai iska na wahal da mai kayan kara,gwara ma ki koma gida ki cigaba da nemarwa hatsabibin mijinki sauqin wannan al’amarin Dan ba gudu ba jada baya dole xai girbi abinda ya shuka nan bada jimawa ba, “And you mr Ibrahim yakamata kujawa uwarku kunne bana buqatar qara ganinta a station dinnan inkuwa ba haka ba xan dauki qwaqqwarar hujja akanta wlh Dan baxan juri ganin ana wulaqanta ACP ba,haduwar kotu xatafi armashi a lokaci alokacin ne xaku gane abinda ake nufi baa nanba ””” Yakai qarshe hadi da wucewa ciki,uhmmmm mubeen ya sauke wata wahalalliyar ajiyar xucia hannun mami kawai yaja suka fita daga cikin station din Ibrahim dakeda rauni sosai kam hawayene keta fita a idonshi ganin duk wannan cin fuskar akan iyayensu akeyi,ganin yanda mami ke numfashi daqyar yasa suka wuce da ita asibiti kawai,baafi minti biyar da fitarsu ba saiga mubeena itama ta fito ta nufi parking space tabar station din baki daya direct papi mansion ta nufa kayan jikinta ta janxo sannan ta dauko kala biyu wanda xatai amfani dasu da dai sauran kayan amfanin da baxaa rasa ba Dan sai bayan anyi sadakar uku xata dawo,bata koma asibitin ba saidai tayi waya da dr yace mata everything is going fine sannan tasa officers 👮‍♀️ dinsu guda biyu sunje asibitin saboda tsaro, Bayan ta isa gidar rasuwar ta taradda su anty amarya dasuka jima da xuwa gidan har lokacin duk wani abu da takeyi qarfin haline kawai amma lallai mutuwar aisha nanan a xuciyar ta _____________________📌📌📌 Mubeena💗 Xuwan su anty amarya da anty bilkisu dasu maryam harda su yanmatan gidan yasata tadan saki jikinta ,dukda kasancewar basu wani saki jiki da ita most especially su maryam da yan matan gidan Anty amarya ta buqaci ganin bbyn nan mubeena ta sa aka kira mata amatu ta kawo bbyn,haka ta taho buguxum buguxum,mubeena da batajin son magana karban bbyn kawai tayi ya Miqama anty amarya,so masha Allah anyi mishi wanka yasha wasu hadaddun baby set masu shegen kyau,karan kanshi abin daukar nashi abin kallo ne Allah sarki dan marayan Allah sai barcinshi yake sha cikin kwanciyar hankali, Sai yanxu na tsaya naqarema bbyn kallon tsaf kyakkyawar gaskene kamar su har tayi yawa da dadyn shi irfaan,asali irfaan kyakkyawa ne ajin farko,hancinsa har baka sai dai bashida jiki sosai amma a murje yake,dogone gashi fari soll irin maxan nan da ake cema ajebours gayu kuwa baah magana,sai dai miskili ne maqura ma kuwa magana sai taxama dole yake iya yinta balle ma da yarasa abinda yake muradi tun a wancan lokacin ya qara xama so calm,Allah dai yasa kar new babyn mu ya dauko halin uban nashi😌 -BARISTER IRFAAN-the wealthy man, Wannan kenan, “Tabarakallahu ahsanal khalaqin”anty amarya ta fada ganin kyan yaron ba ita ba hatta su anty bilki da maryam duk saida kyan yaron ya tafi da imanin su,aikuwa nan take suka fara rige rigen karban yaron kowa saida ya dauke shi suna ta santin bbyn “Ya sunan bbyn?” Anty amarya ta tambaya tana duban mubeena,”ko haryanxu irfaan din baisamu yi mishi hudubar ba, “ daxu amatu takai masa shi tace yyi mishi huduba,sunanshi ‘zain(beautiful)” “Wow gaskia yaci sunanshi zain saboda dama sunan baki daya maanar shi kyaune sannan kyawawa kawai ake sama shi,Allah ya raya yyi ma rayuwa albarka,yajiqan mumynshi yasa tana a kyakkyawar makoma,aisha halinki nagari ya biki”acewar anty bilkisu,duka suka amsa da ameen ya Allah, Nan take idanun mubeena suka cika taff da qwalla tunowa da last haduwar su da aisha bayan tadawo daga office ta biyo wurin aishar saboda umma tace aishar bata jin dadi kwana2 koda taxo tasameta a kitchen tana girki tare da masu aikinta,hartana xolayarta da “Aah uwar biyu har kin watstsake kinkoma kitchen,” take ce mata to ya xaayi anty mubee ai mu dama yau lpy gobe ciwone sai Allah ya rabamu da shi xamu samu mu koma normal gashi dr yace in dinga motsa jiki shiyasa bana kwantawa kuma abban ZAIN bayason cin girkin kowa sai nawa shiyasa nake lallabawa, “uhmmm lallai su juliet sannu da qoqari Allah ya qara danqon soyayya kuma shi babyn tun kafin xuwan shi duniya harkun rada mishi suna,ikon God sai kallo” Mubeena tafada tana dan dariya kadan “Eh mana anty mubee ai wlh ina matuqar son sunan ne saboda nasan in sha Allah bbyn ba qaramin kyau xeyiba dadynsh ba baya ba wurin kyau shiyasa nacema dadyn shi kobayan raina idan na mutu lokacin haihuwar shi yasa mishi wannan sunan”takai qarshe da yar damuwa a fuskar ta. Su kyau manya Allah dai ya rabaku lpy,zaki fara shirmen naki ko,uhmmm ni bari inxo intafi gida dama akan hanya nike tunda kin murmure abinki ta luv kike, Allah ya qara afuwah”Mubeena tafada tana miqewa daga saman stool dinda taxauna na kitchen din,”anty mubee dakin tsaya kinyi sallah sbd gab ake da kiran magrib sai kici abinci,. “”””ke qyaleni gwara in je inyita a dakina insamu ladaddaki in irfaan din ya dawo ace ina gaidashi””””””” Tafada tana ficewa daga kitchen din,dole aisha ta biyota tai mata rakiya har wurin da ta ajiye motar ta sukaima juna sallama,(ko sati baayi ba da faruwar wannan kuma tun lokacin basu qara haduwa ba saboda mubeena datai busy sosai saboda wannan case din na papi,tun kafin ta kamashi,amma sukanyi waya akai akai), “Allah sarki Aisha Allah ya jaddada rahmar shi a gareki ya karbi baquncin ki,yakuma raya mana ‘zain’,tafada idanunta cike tabda qwalla😥,su anty suka amsa mata da ameen ~**~ Bp dinta ne yyi high sosai dan haka dole suka kwantar da ita da gaggawa,daqyar aka samu numfashin mami ya koma normal Dan haka suka bata bed rest nadan lokaci kafin sui discharge dinta su mubeen suka wuce sukabar easher ta kula da mami danshi yana da muhimmin xama da lawyer dinshi a office yau,bayan sallan Azhar yasamu zama da kwararan lawyer din daya dako tundaga Abuja Dan ya tsayawa papi Barrister Kelvin John sosai suke tattaunawa da Mubeen Yana dada jadadda mashi ko nawane zai biya Dan ya wanke mahaifinshi daga zargin daake mishi Bar.kelvin yace "Don't worry I will do my best to see we win this case" "I trust you! Ynzu muje station din don ku hadu da papi din" Mubeen ya fada tare da mikewa Shima Barrister mikewa yayi suka fita. Direct police station din suka nufa Basu Sha wahala ba aka hadasu da papi Wanda duk ya rame yyi Baki acikin sati daya daganinshi kasan bakaramar wahala yake Sha ba Kallo daya Mubeen yamishi ya sunkuyar da kanshi ya kasa Kara dagowa ya kalleshi gaba daya tausayi mahaifin nashi ne ya rufeshi da Kuma wata irin tsanar Mubeena,tambayoyi Bar.kelvin yashiga yiwa papi Yana bashi amsa shi Kuma Yana rubutu a yar jotter din hannunshi Basu wani Dade ba suka fita sai jibi zaa shiga kotu. *DPP HALL* Acike hall din dauke yake da manya manya Yan jam'iyace chan na hango Alh.kk ansha uwar babbar riga sai kyali shaddan take sai wani hura hanci yake Yana hada giran sama da ta kasa shi adole bayason raini gefensa Alh. Umar ne Shima yasha nashi wankan shaddan sai buga kamshi suke manyan manyan Alhazaii kenan Wanda suke damawa cikin siyasa,shigowar shugaban jam'eya ne yasa suka mike tsaye saida ya zauna sannan kowa yazauna, bayan ya Bude taro da adu'ah ne yace to batare da Bata lokaci ba zamu fara voting Nan aka gabatar da akwatin da suke irin wannan zaben,Bayan kaman mintuna talatin angama zaben ankuma irga kuri'un duk alokacin kasan cewar baa jinkirtawa sbd magudi anan take aka sanar da Wanda ya lashe zaben Alhaji Kabiru kalankuwa Haba Nan da Nan gaba daya wurin ya hargitse da hayaniyya magoya bayanshi nata farin ciki kasancewa fa gaba daya Alh.kk ya siyesu kadan ne daga ciki Basu bishi ba Yan Amanar papi, karkuso Kuga bakin Alh.kk nake gayamuku yaki rufuwa yanda kasan gonar auduga sai zuwa ake anatayashi murna,shida shugaban jam'eya kwata kwata ba haka yaso ba Dan haka ma ana gama sanarwa be tsaya wani Bata lokaci ba yafita shida jama'arshi ko congratulating din Alh.kk beyiba yakara gaba abunshi. ~kalankuwa's residence~ Hajiya bilki ce keta kaiwa tana kawowa tunda maigidan nata yakirata ya mata albishir din shi aka tsayar atakarar Dan majalisa takasa zaune takasa tsaye ita da ma'aikatan gidan suna hada abunda zaaci Adan kwarya kwaryan walimar da Alh.kk din ya shirya fuskar Nan tata itama tacika da farin ciki sun gama cika dinning table din taf da abinci da kayan kwalam da makulashe. Jin dirar motocinsu Alh.kk ne yasa ta sallamar Yan aikin suka koma bangaresu itakuma ta koma sama takara gyara kwaliyarta ta feso turaruka duk da ba abinda kwalliyar tayi hasalima idan ka kalleta zaka dauka gasar kyau zataje,ahankali tasako kasan tana Jin dariyarsu da shewar mijin nata da abokanansa cikin sigar Jan hankali Da kwarkwasa takaraso Kusa da mijin nata da shigowarsu kenan sauran duk sun zauna Shima sama yake shirin Hawa yakirata tace "congratulations my one" Yawani kashe mata Ido kamar zai jawota jikinshi yace "thank you first lady andai gama shirya komai ko? Tace angama ranki shi dade ku karasa dinning din Nan ta matsa suka gaisa da sauran abokan nashi. Sosai suka Bude cikinsu suna ta kullu wash rabu hani'an da abinci da kajin da aka shirya musu kala kala suna ci suna Mai da yanda akayi Alh. Umar ne yace "ai Nike gayamaka Alh. Mun ruga mun gama da lbrn na kejin chan yanzu sai dai wani ba Shiba" Alh.kk ya kwashe da dariya yadan kurbi ruwa yace "aina keji gobe ake shiga kotu koya shari'ar zata kaya daga Nan dai nasan sai daurin rai da rai.....nagaya masa bakin rijiya ba wurin wasan yaro bane be jiba ynzu ai kaga an saitashi ahanya" Daya daga cikin abokan nasu yace "gashi daughter in law din tashi Bata wasa bace ance ba karamin wahala take bashi ba" "Ai Tamin daidai jinin uba ai ba wasa ba Kuma tasan aikinta,wai Niko naga ko murna shugaban jam'eya be Taya kaba adawar har takai haka ne? Alh Umar ya karashe maganar Yana kallon Alh.kk "umm dallah kyaleshi ni batashi nake ba wallahi innuwar rakumi tayi nisa da kasa sai gani sai Hange kasan shi ai na wurin na keji ne Dan haka ni ko ajikina iyaka idan ya shigo gonata zanyi maganin shine kawai !wai ya kunyi waya da wadancan yaran kuwa? Yakarashe maganar kasa kasa Yana sa kanshi Kusa da Alh.umar,murmusawa Alh. Umar yayi yace karka damu komai ya tafi daidai..murmushi yayi Yana jinjina Kai. Daga alqalamin 👇 X££l@h’s pen Littafin ACP mubeena paid book ne amma bashida tsada ankusa a gama free pages naira dari ukune dukanshi a daure a biya don samun cigaban shi 300 only https://chat.whatsapp.com/FSlzFMoMq7hEwo7lVhstQs *X££l@h’s pen* رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ****ACP mubeena**** Page 14 💗*~mubeena muhseen~*💗 Haka aka cigaba da xaman makokin Aisha cikin alhini su uncle abbas dasu Ibrahim harma da mubeen sun qara xuwa gaisuwar, su anty amarya kullum suna kan hanyar xuwa da shatara ta arxiqi bbu qyashi ko baqin ciki ko kadan a xuciar anty amarya,mamice ko leqe itada autarta easher,dantane tadan qirqiri qaryan ciwon da takeyi ne ya hanata xuwa amma tace inta ji sauqi xataxo,bayan addu’ar uku kowa ya watse yan uwa da abokan arxiqi mubeena taso abata bby zaid ta tafi dashi amma irfaan yace bbu wanda xe iya barin ma yaron ,hajiar shi bbu yadda Batai ba amma yace shifa abarshi da danshi,hajiyar shi ta kular mai dashi inma baxata iya ba to xai nema msh nany kawai amma shi sam bai yarda abar gidan da Dan ba,bbu yanda su umma suka iya dole sukai shirin komawa gidan su batare da bby zaid ba., Hajiar irfaan ne xaune a katafaren bedroom din ta dayaji kayan alatu harya gaji da haduwa,bbyzaid na hannun ta,ta xuba mishi ido bbu qaqqautawa tana mutuqar tausaya ma rayuwar danda ya taso amaraici duk gatan da wasu xasu bashi shi dimin jikin mahaifiya na musamman ne,tunowa da irin dawainiyar Aisha gareta yasa idanuwanta cika tab da qwalla haqiqa Aisha yace ta halakk yarinyar kirki bata taba jin lbrn ance ga abokin fadar taba,kyautatawar Aisha agareta tamkar na ya da uwace bawai sirika ba,aisha kan hidimta mata da qarfin ta akwai abubuwan da Sam bama aikin ta bn amma ta daura wa kanta,koda bata buqaci ta taimaka mata ba takanyi balle kuma ta buqata ai sai inda qarfin ta ya qare, a Dan xaman da sukai da aisha bara tace ga rana daya da aishar ta taba saba mata ba koda a kuskure gaskia samun irin sirika kamar ya awannan xamanin abune mai matuqar wahala itadai ptan ta Allah ya jaddada Rahmarshi agareta, Sallamar ummace ta katseta daga duniyar tunanin da ta dulmiya a ciki,da sauri tasa hannu ta dauke qwallar da ke a saman kuncinta ta gyara fuskar ta kafin ta amsa sallamar hadi da bada umarnin shigowa Kallo daya umma taima hajiya laila ta gane tana acikin damuwa amma tasan na lokacine sbd irin sonda takema aisha dole mutuwar baxatai saurin sakar taba,xama tayi Dan gefen gadon da hajiya lailan ke akai Dama sallama taxo yi mata tace har amatu fitar da kayansu irfaan yasa driver ya kaisu, “Wai kina nufin harda amatu xaku tafi ne,aikuwa da sake dan kam dole kiyi haquri ki qara aramin ita idan ta tafi waxai kular mata da dan nata”acewar hajiya laila Dan batai tunanin xaa tafi harda amatun ba, “Toh hajiya ganin nayi xaman me xata tsayatayi tunda anyi uku ai kuwa kinga bata xaunaba gashi suna gab da fara exams ma” “Ai komadai mexasu fara dole kibarma danta ita inace dama takwaso kayanta tace xaman jego taxo yi,kinga kuwa tunda Allah yyi ikonsa akan mai jego ai tabar wanda aka kwaso kayan danshi,tunda duk tsawon xaman da mukai bata taba cewa xata xauna ananba sai a dalilin xuwan danta kinga kuwa abarta ta xauna dashi har yyi qwari gaskia inaso ya shaqu da uwar tashi sosai” Umma ta gamsu da maganar hajiya lailan sosai dukda tana tsoron shirme da shiririta irin na Amatun, “Toh hajiya laila amma bakya gudun shirme irin na amatu kinfa santa hankalin a samar gashinta yake baa qwaqwalwa ba,” Yar dariya hajiya laila ta saki tace nikuwa xan iya da yar autar taki saidai inbakiso ki aramin dinne” “Haba ni na isa ai dole na ara mk ita,Allah yasa yar taki ta yarda kinsan wani lokacin bugun iska ce” Dariya suka sa dukansu hajiya laila tajanyo wayar ta ta danna call, ~~~Amatu da tun daxu ke xaune bakin gate tana jiran umma ta fito su wuce dukda har cikin ranta bata son barin bby zaid dinta,amma bbu yanda ta iya,gefe daya take tsaye fuskar nan daure tamau bbu annuri a kanta,mai gadi dake lura da mutuniyar tashi sai Dan sakin murmushi yk da alama ran mata a bace yake,daga inda yake ya qwalla mata kira ko wai genshi batai ba,ana cikin hakan ne kiran hajiya laila ya shigo wayar ta,kmr mai jira tai wuff ya dauki wayar amma batace komai ba,banji abinda hajiya lailar ta fada mata ba naga anurin fuskar ta tadawo kmr ba itace keta faman kumbure kumbure ba yanxu,ganin nai ta sauke wayar daga kunnenta ta xura a guje bangaren hajiya laila din,bata dakata a ko Ina ba sai bakin qofar bedroom din hajiyar sannan ta tsaya tanata maida numfashi kmar wadda tai gudun fanfalaqi bugum ta fada cikin dakin dukansu saida suka firgita, “Ai kinga abinda nk fada mk amatu batada natsuwa kokadan xatai ya saki surutu ne kawai” Dan murmushi hajiya tai tace bbu komai haka nakeso n kayana,harga Allah hajiya laila na matuqar son haihuwar mace amma sai ta haifi na miji kuma daga kan irfaan bata qara haihuwa ba shiyasa tadauki son duniya ya daura mashi, Bayan tafiyar umma amatu ta cigaba da rainon bbyn ta tana matuqar ji dashi duk rawan kannan nata bata taba yarda tai wasa Dan nata kuma duk bayan kwana2 sukanje gd wurin umma su wuni a can,. ____________ 💗*~mubeen Muhammad yaaseer~*💗 Tun bayan da mubeena tadawo bai qara bi ta kanta ba Dan ya bawa banxa ajiyar ta tuni,baya da lokacin ta ayanxu burinshi Kawai lokacin shiga kotu yyi ya dau damarar yagalgala ta acan shiyasa ma yace ma mami tafita sabgar ta yanada shiri akanta,kuma last xuwan da yayi station wurin papi ganin yanda papin yyi matuqar Rama ga wani baqi dayayi ba qaramin tayar msh da hankali hakan yyi ba,papi ne ya kwantar masa da hankali cewa karya daga hankalin shi komai xai wuce da ikon Allah,da anje kotu dole xaa wanke shi daga xargin da ake mish,sannan papi yaja hankalin shi tare da roqon shi akan mubeena,yace indai bashida alhakin kowa akansa xatai nadamar abinda tai mishi Dan haka dan Allah karya qara kulata kuma ya fadama mamin tashi ma ta daina tada hankalin ta komai ya kusa qarewa in sha Allah,Dan haka ya tattareta ya ajeta agefe guda Kuma shida lawyer dinshi suna kokari wajen ganin sun tare hujoji. ~General hospital~ Washe gari yarinyar tafarka cikin tsanin fargici da tsoro wani gigitacen Kara ta kwala daya jawo hankalin nurses da yar sandan da ke waje harsuna rige rigen shigowa fisge fisge takeyi harta cire Karin ruwan jini ya fara zuba ahannunta dakyar suka samu suka danneta suna lallashinta Wanda har yanzu Bata bar ihun ba duk ta firgice sai zazzare idanu take Mubeena ce takaraso dakin cikin sauri itama sbd tunda tashigo wurin ward din take jiyo ihunta "lafiyaaa me yasa meta haka" ta furta tana karasowa gaban gadon da sauri. "Welcome ma! Muma muna waje mukaji ihunta Dan inaga farkawanta kenan" yar sanda tafada Daya daga cikin nurses din tajuyo tana tace "mah taimaka ki rikemana ita dakyau bari na kira doctor inaga sai an mata alluran bacci Kuma"dasauri Mubeena ta riketa sbd dama Koda ta iso gurin su uku tagani akanta tana riketa dakyau tace musu su Dan matsa suna matsawa tayi sauri ta rungume takarfi yanda bazata iya kwacewa ba tasa bakinta daidai kunnene yarinyar tafara karanto mata adu'oi,tadauki lokaci sosai tana mata adu'ah Dan har likitan yashigo ya samesu ahaka ganin ta dena fusge fusgen sai wani irin kuka da take Mai ban tausayi da tsuma zuciyar Mai saurare yasa yace musu su fita dukansu subasu wuri,duka aka fita aka barsu su biyu adakin. Jin tafara kuka yasa Mubeena dakata da adu'an da take tafara lallashinta cikin sanyi murya da kalamai masu kwantar da hankali ahnkli ta raba jikinsu sai takama hannuwan yarinya ta rike tace kanwata ko zan iya sanin sunanki? Shiru tayi Bata amsataba sai tace to ni bari na fada Miki sunana ni sunana Mubeena Kuma yar sanda ce ni wacce ta shirya hukunta duk Wanda ya aikata Miki wnn muguntar! Dasauri yarinyan dago ta Kalli mubeena Bata daiyi magana ba Amma idanunwanta da alaman tambaya Mubeena tayi murmushi tace dgsk nake duk Wanda ya Miki wnn rashin imanin kowaye shi saina kamoshi na hukuntashi dai dai da laifinshi yanzu dai inaso ki kwantar da hankali ki kinji kanwa tah" Shiru ya Dan ratsa har Mubeena ta fida ran samun amsa sai taji murya Mai sanyi da dadi tace mata "sunana Aisha" zuba mata Ido Mubeena tayi sosai kamin ta sauke ajiyan zuciya ta dafata tace kanwata tatafi kanwata ta dawo lallai zan tsaya Miki sai inda karfina ya kare kodan albarkacin wannan suna naki sai Kuma akaci sa'a an aikata Miki laifin Dana tsana arayuwata "fyade" kedin inajinki kamar kanwata ne so dole na tsaya Miki yanzu dai bari na fara Kiran doctor ya kara dubaki sai na zuba Miki abinci kici inji kanwatah!!! Gyada mata Kai Aysha tayi itakuma ta Miki tafita zuciyar cike taff da tausayi da kaunar Aysha....... Gamai buqatar cigaban ACP mubeena 300 only Free pages sun kusa qarewa adaure a biya Dan jin yaxata kaya Shin papi ne da gaskia ko mubeena ko biyo zainab &laurat( Z££l@h,s) danjin ya xata kaya https://chat.whatsapp.com/IIzvJ7l40854gOZahJJxq2 Daga alqalamin 👇 *X££l@h’s pen✍️✍️✍️ *X££l@h’s pen* رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ****ACP mubeena**** Page 15 Doctor ne ya fara turo kofar ya shigo Mubeena na biye dashi abaya cikin Sakin fuska fara ma Aysha magana "ya jikin naki tace "dsauki" tambayoyi yashiga Yi mata nasu na likitoci itadai iyakarta eh aa wani Kuma tayi shiru sai da yagama dubata tsaf kamin yacire mata Karin ruwan yace wa Mubeena tabatar abinci taci zuwa anjima zai sallameta Dan jikin nata dsauki tace "okay thanks doctor" "My pleasure " yafada yasa Kai tafita Itakuma warmers din abincin ta jawo tazuba fatan Irish Wanda yaji hanta tajawo kujera tazauna tafara ba Aysha abincin da kanta abaki tun Yana nokewa har tasaki jiki tanaci suna Hira sosai Mubeena jata ajiki cikin kankanin lokaci Aysha tasake da ita sunata Hira kamar dama sun saba da juna,wannan Yana daya daga cikin baiwar da Allah yayiwa Mubeena saurin sabo ta iya Jan mutum ajiki ynda zai sake da ita sosai har ya fada mata abunda shi kanshi baiyi niyyah ba. Sai da tabari tagama cin abinci Aysha tasaki jiki sosai Dan ynzu hirar tasu har dasu dariya ayshar keyi kaman ba abunda ke damunta Dan sosaii Mubeena ta zage tana ba Aysha lbrn Amatullah Wanda ashekaru ynzu zatakai Sha bakwai Amma wauta da sobalancin kamar yar fari yar shekara takwas haka Amatu take Aysha tace "Dan Allah anty kikawo min Amatullah din inason ganinta" Mubeena tamurmusa tace "karki damu idan na maidaki gida zan kawo Miki ita sai ku kula kawance" Waro idanu Aysha tayi tace "Kai aunty ai ta girmeni" "Eh Amma ai kin fita hankali Dan ita wannan yanda kikasan yar shekarunki haka take to ke Zaki ringa sata ahanya ai nasan Zaki iya ko" dariya Aysha tayi tana gyada Kai. Gyara zama Mubeena tayi tace yauwa yanzu inaso ki gayamin waye ya aikata maki fyade? Raurau tayi da Ido tace "wallahi aunty ban sanshiba Amma idan naganshi zan iya ganeshi" "Yauwa to bani lbrn yanda abun ya faru" "Ina dawowa daga makarantar islamiyya ne dayake anguwarmu ba mutane sosai,dama ni da kaninah muke zuwa to ranar bashida lpy ni kadai naje Ina hanyar dawowa Dan har nakusa gidan mu sai wata mota tayi parking akusa Dani aka Bude kofar Mayan wani mutumi ne azaune da face mask afuskarshi yatambayani wai nasan gidan Alhaji ma'aruf nace aa har najuya zan wuce naji an fuzgoni da karfi cikin motar sannan aka Jata da gudu na Bude Baki zanyi ihu aka shaka min wani Abu,to daga Nan ban Kara sanin inda nake ba bansan iya dadewar danayi ba nidai abun ya sakeni dai dai lokacin da wannan mutumin yake aikata min wannan mugun Abu tabbass naga fuskarshi sosai Dan na dawo haiyyacina adaidai lokacin danaji wata irin azabar daban taba jiba nidai nasan jikina yamin nauyin da ko yatsana bazan iya dagawa ba Ina jinshi Yana aikata min abunda bazan taba mantawa ba nasan dai tunda na kwala ihu sau daya ban Kara sanin abunda ke faruwa ba sai farkawa nayi naganin a nan gadon asibiti.share hawaye Mubeena tayi wannan wace irin rayuwace Ina mutane zasukai son zuciya da rashin imani yanzu Mai abun dadi ajikin wnn yar tatstitsiyar yarinyar da ko irgan dangi ynzu ta fara Amma Dan rashin imani ya keta mata hadi ai sai inda karfina ya kare kuwa,ajiyan zuciya tasauke tashiga lallashin Aysha da keta razgar kuka sosai anfamo mata ciwon dake cin zuciyarta tace kiyi hakuri Aysha yanzu dai bansan inda zamu gano Wanda yyi Miki wnn mugun aikin ba Amma saukinta kince Zaki gane fuskarshi to in Sha Allah zamu dage da adu'ah Allah ya Toni asirinshi kowayeshi yanzu inaso ki bani address din gidanku anjima da yamma idan an sallameki zanzo namaidake nasan sunachan cinikin tashin hankalin rashin ganinki. Nan ta karanta mata address din ita Kuma ta rubuta awaya tamike tamata sallama tare da Kara kwantar mata da hankali akan tana tare da ita Kuma zata tsananta bincike Akai kamin tasakai tafita, direct office din likita ta wuce ta amsa report din tafita gaba daya daga asibitin hanyar gidan Barrister Irfaan ta cilla motarta Dan yau zasuyi magana sosai akan case din papi. ⭐️💫🌟💫⭐️🌟 *mubeen Muhammad yaaseer💗💫* Bayan tasowa daga gurin aiki ya yanke shawarar xuwa gdn ummah yau ya qara mata gaisuwa tun komawar ta baisamu yaje ba,Sannan yanaso yyi mgn da ita dan ganin yake har lokacin bata san abinda ke wakana ba,daga wajen gidan yai parking motar shie ya qarasa ciki,Dan madaidaicin gidan xaman mutum daya mai gadi ne daya sai mai bama flour ruwa da sharan tsakar gidan, sai mai musu dan aikace aikacen gdn kuma duk aikin papi ne,a gaskia gdn nada matuqar kyau,most especially yanayin tsarin ginin yyi matuqar burgeni duk da kasancewar shi Dan madaidai ci,direct akai masa iso har cikin palourn umma,bayan yan gaishe gaishenda suka gama yi da qara jajanta rashin da sukai nan ya fara mata bayanin case dinsu papi daga farko har inda aka tsaya,atunaninshi xaiga tashin hankali da al’ajabi a fuskar ta amma da mamakin shi sai yaga murmushi kwance akan fuskar ta ta amma baice komai ba, Dan nisawa umma tai ta fara magana cikin natsuwar nan tata, “Uhm mubeen tun kwanaki kafin ma lokacin ta kamashi inada lbrn komai kuma ina sane da duk abinda ke faruwa kayi haquri kamar yadda mubeenar tace idan akaje kotu komai xai warware,Dan hk kuqara haquri “Toh kawai mubeen yace yatashi yabar mata dakin dan muddin ya cigaba dajin wadannan magan ganun nata tabbas xuciar yan maxa xai motsa, Cikin motar shi yashige ya dade yana mamakin matar danshi wlh duk tunanin shi batasan abinda ke faruwa ba lallai ashe dai mubeena a nono tasha butulcin nata,yanxu ace duk irin halaccin papi garesu irin sakamakon da xai samu kenan,baiyi tunanin a irin halaccin da papi yyi musu ba tundaga kan mahaifin dasuke taqama dashi har sudin shine gatansu daga sama har qasa, Koda ace papin ne yayi kisan yaci subar halak Dan kunya,a tunanin shi ummah morning ita ce xata gyara komai ta hana mubeena abinda takeyi amma ashe da hadin bakinta komai ke faruwa,’ To ai shikenan wlh yadau alqawarin sai ya koya musu hankali dukansu xasuji a jikin sune 😡 *💫________________⭐️* Garin yyi baqin qirin kasantuwar dama daidai wannan lokacin dole gari ya kasance baqin qirin domin goma harta gota na dare, Tafiya take sannu a hankali a babban titin birnin kano da alama qarfen nasara na neman bata matsala Dan irin kukan da engine din motar keyi dkm yanayin yanda take tuqin, Addu’ah taketa karantowa Dan a gaskia inhar motar nan ta tsaya mata a wannan gurin bata tunanin xata samu adaidan da xai qarasa gida da ita,yau tayi ayyuka da dama wanda suka riqeta harta kai wanna lokacin awaje,daidai zata shiga titin daxai sadata da papi mansion motarta ta tsaya cak “oh sht ta fada hadi da tsaki dole ba yanda xatayi ta fita daga cikin motar,yan kayayyakin ta ta tattara dake acikin motar ta fito locking motar ta tayi taso takai kusan minti 10 atsaye Dan ganin ko xata samu adaidai ta ya qarasa da ita gd amma Ina bbu wanda ke wulgawa a hanyar,ta miqi dogon titin da xai sadata har gida,shiru bakajin motsin kowa,kasantuwar dama anguwar masu kudi ta gaji hakan da’ace irin unguwar muce ya yayan malam shehu daidai wannan lokacin ne maxa ke hada majalisa amma sukan masu hannu da shuni shiru kakeji kowa na kulle cikin gidanshi da iyalanshi harda masu tsaron lpy da dukiyar shi,. dukda kasancewar darene amma titin dauke yake da manyan light 💡 bobs,tafe take sanye da kakinta na yansanda da akullum yake sa kwarjinin fuskarta yawaita duk lokacin da take sanye dashi. Tafiyar ta take bbu alamun tsoro ko damuwa ko kadan akan fuskar ta Daidai lokacin da takai tsakiyar titin kwatsam wadannan globs din dib kakeji sun dauke baki daya kamar hadin baki,innalillahi nan take ko Ina ya gauraye da duhu baqin qirin kotafin hannunka baxaka iya gani ba, A wanna karan kuwa gaban mubeena yyi mummunar faduwa Dan idan dakwai abin da take tsoro a duniya to duhu ne,tana matuqar tsoron duhu fiyeda komai a duniyar ta,amma bbu yanda xata yi Dan a tsakiyar titin take. Tsayawa tayi cak Dan tama rasa me xatayi adai dai wannan lokacin dan haka tayi tsaye ita batai gababa sannan batai bayaba., Jin tai kmr motsin mutane gab da ita nan take tsoro ya qara kama mubeena gashi ta kasa dauko wayar ta,ta kunna touch light, Ta gama sadaqar wa dole there is something behind the darkness saboda a iya sanin ta bbu yanda xaayi wutar titin ya dauke koda kuwa bbu wuta akwai solarn dake aiki duk qarfe 6 in aka kunna sai sfe sannan ake kashe wa.,tana cikin wannan tunanin kwatsam sai ga wutar ta dawo tarrr amma saime juyawar da mubeena xatayi kwatsam taga tarin maxa wanda aqalla sunkai su biyar,daganin su xaka tabbatar da yan dabane na qarshe fuska bbu imani suke kallon mubeena kowanne da gora a hannun shi,cikin dakiya irin ta mubeena da taurin xuciya ta kallesu tace malamai lpy meke faruwa ne,kunada matsala dani ne,dukda a tsorace take da ganin su bbu shiri, Daya daga cikin sune ya karkata baki irin nasu na yan daba yafara magana “Kedallah fita su waye malamai, to inma kince ne Dan mu fasa abinda ya kawo mu to yasin bbu fashi sai mun aiwatar,”yakai qarahe yana daga goran dake hannun shi sama, “Su waye ku?. Waya aiko ku?. Me kuma kuke shirin yi? Mubeena ta jeru musu wadannan tambayoyin tana kallonsu daya bayan daya. Daya dake gefen wanda ya fara magana yace “dallah oga rabu da yar rainin sense dama na dade ina dakon ta itace kwanaki tasa akai ram damu sai da mukai laushie a bayan kanta sannan aka sake mu tun lokacin nake dakon ta sai gashi cikin saah ankawo mana kwangilar ta” Nan suka dauki dariya baki dayansu, “Bana son shiririta ku bani hanya in wuce inkuwa ba haka ba xan koya muku hankali,mubeena ta fada dukda a tsorace take, “Bbu inda xakije sai mun aiwatar da abinda mukai niyyah akanki,Dan haka kar inqarajin komai daga gareki”batare da shiri ba kawai taji saukar gora a tsakar kanta,nan take ta fadi qasa dafe da kanta basu bari tadawo cikin hayyacinta ba suka fara kaimata duka ta ko ina saida suka tabbatar ta daina motsi sannan suka dakata da dukan nata, Daya daga cikin sune ya dauki waya ya lalubo wata number ya danna kira jimm kadan aka dauki kiran “Hello boss mun qaddamar mata fa kuma aiki yyi kyau bana tunanin ma tana da saurar rayuwa inkuwa akwai shi to bama tunanin xata dawo cikin hankalinta Dan nk gaya mk manu ne ya sakar mata gora tsakar ka”nan take suka sake kwashewa da wata muguwar dariyar bosawa,nan ya cigaba da maganar “Dan haka a shirya mn sauran balance dinmu gobe xamu xo mu karba sauran haqqinmu ”maganganun da mubeena taji kenan kawai tai give up(ta sume) Tofa jama’ah wake neman kashe mana mubeena kuma😩🤔 Daga alqalamin 👇 *X££l@h’s pen✍️✍️✍️✍️* Littafin ACP mubeena paid book ne kudaure ku biya 300 danjin yandaxata kaya har qarshe❤️ https://chat.whatsapp.com/IIzvJ7l40854gOZahJJxq2 *X££l@h’s pen* رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ****ACP mubeena**** Page 16 Anan suka bar mubeena kwance suka kama gabansu sai can guraren shadaya dawasu mintinin sannan saiga wata baqar mota qirar marcedez Benz ta kunno kai cikin unguwar ,har motar ya wuce inda mubeenar ke yashe a qasa sai kuma ya dawo ya tsaya daidai wurin,driver site naga anbude daga nan wani dan matsakai cin mutum y fito da alama drivern mamallakin motar ne dayake gurin da wadataccen haske yasa xaka iya ganin komai tarr dama daxu su manu ne suka kashe ta kuma sun qara maido dashi, Hankalin shi baqaramin tashi yyi ba ganin fuskar wadda ke kwance a wurin dan yasan mubeena farin sani saboda alaqar da ke tsakanin papi da mai gidanshi,da sauri naga ya nufi motar su daga nan naga ansauke glass din motar qasa,shima fitowa yyi da sauri mamallakin motar, Alh.Aminu ne(shuhaban jam iyyar su papi kuma aminin shi ) ya fito a gigice ganin irin halin da mubeena ke cike batare da tsayawa yin wani tunani ba ya ciccibe ta ya sanya a bayan motar shi,. Juya motar su sukai suka koma inda suka fito wata babban p.v hospital 🏥 mafi kusa dasu suka nufa da mubeena suna xuwa batare da bata lokaci ba suka karbeta sanin matsayi irin na Alh.Aminu dkm ganin p.unifoam dinda ke jikin petience din tasu basui wani jinkirin karbar taba kuma Allah yasa hospital din basuda wasa ko kadan kuma akwai wadatattun drs a hospital din 24hrs kuwa Nan take suka shiga emergency room da ita likitoci Sun shafe kusan awa akanta hardai Allah ya basu ikon ganin numfashin ta ya daidai ta kuma har lokacin Alh.Aminu na xaune bai bar asibitin ba,sai da babban likitan ya fito yace su sameshi a office dinshi Nan Alh.aminu ya bishi bayan yan tattaunawar dasukai dr yatambaye shi baasin abinda yafaru iya abinda yasani kawai ya fada ma dr daga bisani drn yake bayyanawa Alh.Aminu abinda ke akwai aiya binciken su na likitoci Sun gane a sanadin dukar da akai mata aka badan Allah ya taqaita wahala ba da tabbas tayi loosing memories dinta saboda sun saba amsar ire iren cases dinnan, cikin ikon ubangiji mai tausayi dakuma jinqai,mai ikon juya fari xuwa baqi ga wanda yaso a duk lokacin da yaso,yasa hakan bai faru ba saidai gaskia ba qaramin buguwa taiba akaan nata,for know gaskia she is unconscious and xai iya daukar Dan lokaci b4 ta dawo daidai,xasu riqeta har sai lokacin da taji sauqi sannan su sallameta, Alh.Aminu ya gamsu da bayanan dr sannan saida yabiya duk wani abu daake buqata kafin barinshi asibiti da xummar gobe in Allah ya tashemu lpy ya sanar da iyalanta abinda ake ciki Dan yanxu kam dare yayi sosai,nan sukai sallama da drn ya fita nan waje yasamu drivernsa sai gyangyadi yake ba qaqqautawa suka wuce gida, 🌟*mubeen Muhammad yaaseer*💗 Tun bayan barinshi gdn su mubeena direct mansion dinsu yanufa rai a jugule Dan gaske baiwar Allahn nan ta shayar dashi mamaki ba yar kadanba,Dan a gaskia sanin da yaima umman mubeena macece mai haquri da tawakkali sau dayawa mami kan mata abubuwa kala kala tashanye sa’annan batada hayaniya samm amma dai tana matuqar qaunar ‘ya’yanta sosai bata yarda sui cuta ba kuma bata taba yarda wani mahaluki ya cutar mata dasu ba amma dukda hakan bai hana ta tarbiyyan tar dasu akan tsari irin na addinin islama., Bayan xuwan shi gida saida yafara sanar da mami duk yanda sukai da umma din nan da nan zuciar ta taqara harxuqa sai bambami take daga qarshe tace wlh sai ta hukunta su fiye da yanda ake tunani daga uwar har yar sai sunsan sun tabo m kansu rina, Bayan komawar shi part dinsu yake tambayar tala ko mubeena ta dawo tace mishi aah,nan ya xauna a palourn ya cigaba d sabgogin shi,ya dade a palourn xuciar shi cunkushe ptan shi kawai a shiga kotu a wanke mahaifinshi daga xargin da ake mishi nan xai bude babin wulaqanta mubeenar da hujja, kusan ma a palourn ya kwana baccin rabi da rabi yyi., Yyi mamakin har wuraren asuba baiji shigowar mubeena ba nan ya tashi ya leqa dakinta wai Kota shigo lokacin yana bacci amma yaga wayau,nashi dakin ya koma nan dinma dai bata ciki,cikin basarwa yace ita ta jiyo maybe ummahn ta tafada mata yanda sukai ne yasa ta yanke shawarar komaw can,dage wuya yyi Aransa yace aikuwa datafi nono fari Dan duk lokacin da yaganta harga Allah jiyake kamar ya shaqure wuyar yar banxa ta mutu kowama ya huta, (Da kayi life in prison kuwa😏) Fitowar shi wanka keda wuya wayar shi tafara ringing nan saida ya gama share ruwanda ke saman kanshi da towel kafin ya nufi inda wayar ke aje by then kiran ya katse,kafin ma yyi unlock din wayar yaduba mai kiran sai ga wani kiran yaqara shigowa,uncle Aminu ke kiranshi baiyi mamakin ganin kiran nashi ba sbd tun lokacin da aka fara case dinnan tare suke fighting’ Dan ganin anyi freeling papi, Bayan ya dauki wayar a ladabce ya gaida Alh.Aminu ckn girmamawa,shiru yyi danjin abinda yake gaya mishi “Son jiya da daddare a hanyata ta komawa gida na tararda wani mummunar al’amari,nan ya kwashe duk yanda akai ya fadama mubeen” Da mamakinshi maimakon yaji hankalin mubeen din atashe jin abinda yafaru da matar shi amma sai yaji akasin hakan Cikin ko inkula da al’amarin yace “And then uncle why did you count me in,I have no more relationship to share with her for know dan haka ka kira ummahn ta kawai ka fada mata xaifi danni bana tunanin akwai wata alaqa atsakanin mu,” Da mamaki Alh.Aminu yace “Aah mubeen yada haka magana fa nike maka ta matarka mubeena bawata ba” “Eh nasani uncle shine nace ka kira ummahnta ka fada mata xaifi nibani da abinda xam mata,yauwah uncle anjima barister xai shigo inya shigo xamu xo tare dashi muji yanda xata kaya Dan am eager to see my dear papi out of gel,saika jini bari in shirya am running late,”ya fada tare da yanke kiran kafin ya aje wayar saida ya turama Alh.Aminu numbern mman mubeena, cikin ransa yana ayyana ai wlh kadan ma tagani tunda ta rasa wanda xata wulaqanta sai that innocent soul papi kuma tayi tunanin xata cigaba da ganin daidai,ina ai wannan farawa ce ma ya ja qaramin tsaki yaci gaba da shirin shi, (Anya mubeen bbu sa hannunka a aikatawa masoyiya wannan aika aikar kuwa🤔,gaskia nasa maka ayar tambaya❓,ace al’amari kmr wannan ya faru ga matar ka amma ka nuna halin ko inkula🤔) Alh.Aminu da tunda ya fara jin bayanan mubeen yakusan sanqare wa wurin dan mamaki harta ishe shi jin magangunun mubeen din,kafin yasamu damar yimashi mgn kuma yaji ya canxa topic hadi da yanke kiran,murmushi yyi irin tasu ta manya yace lallai mubeena ki qular min da son kafin aje wayarshi shima yaji qarar shigowar message daya duba yaga numberce mubeen din yaturo mishi ya tabbata ta mmn mubeena ce nan bada bata lokaci ba ya danna mata kira bayan gaisuwa da sukai ya sanar mata abinda ke faruwa da yarta ykm bata address din asibitin da aka kwantar da ita Wannan kenan 🥰 https://chat.whatsapp.com/IIzvJ7l40854gOZahJJxq2 *X££l@h’s pen* رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ****ACP mubeena**** Page 17 Sosai su Alh.kk suka dage waje kamfen kauyika kauyika suna rabon abinci da sitiru da daukan alqawuran da bazasu iya cikawa ba buri dai ya cika kwaliyya dai ta biya kudin sabulu Alhaji kk ansamu tsayawa takarar Dan majalissar jihar kaduna. Kafar wata jibgegiyar mota masu tsaron lafiyarsu suka Bude musu kofofi biyun atare shida babban abokinshi Alh.umar suka shiga aka rufe sannan aka ja motar tashige tsakiyan jirin motoci guda biyar din dake wurin suka harba titi da mugun gudu masu kasa kenan! Alh. Umar yace Ina muka nufa ne Dan kaya fa sun sauka sun chan suna jiran mu..wata shakiyiyar dariyar Alh.kk ya kwashe da shi yace "mutumina kenan dadina dakai wurin wnn harka bakada wasa to Yan shilan ne ko burolas? Dariya Alh.umar ya kwashe dashi yace "aa burolas din dai ai tunda anci Yan shila kwana biyu sai asirka da masu kwarin Kashi Kuma ya Alhajjj" "Kuma fa haka ne driver guest house zaka kaimu"suna cikaba da zantutukansu na harkalolinsu,shikuwa driver tuni ya juya akalan mota zuwa guest house din Alh.kk cikin abunda be Gaza mintuna 20 ba suka Isa gidan idan suka iske zuka zukan Yan mata masu aji da kyau ko wacce tayi shigarta ta daukan hankali,Kai idan kagani bazakace ya'yan musulmai bane daga Mai mini skirt sai bom shot sunsha uban attachment ga shisha pot Nan agabansu sai zuka suke shigowar su Alhaji kk ne yasa suka mike da ihu suka tarbesu dama Yan matan hudu ne kowane ya rungumi biyu suka jasa kan kujera suka baje anata shakiyanci tun anan suka fara wasaninsu daga baya kowa yaja nashi suka shige dakuna suka rufo kofa ganin haka yasa Nima na juyo Dan bazan iya irin wannan binkwakwafin ba duk gulmata ban iya leko muku wanga harka Nima juyowa nayi nabar gidan gaba dayama da kar ku tambayeni ko naji wani Abu. ***** Barrister Irfaan tun Yana Kiran wayar Mubeena cikin sa tsamanin zata dauka har ya yanke tsamanin sannan Kuma hankalinshi ya fara tashi saboda Mubeena ba irin mutanen Nan bane dazakayi ta kiransu suna kin daga waya sai dai idan akwai matsala ne,tun biyar na yanma sukayi zasu hadu gashi yanzu Kusan karfe takwas na dare Bata dauka Kuma ba ita ba alamunta,yanke shawaran zuwa gidanta dakanshi yayi Dan ganin ko lafiya take Dan Yana ji ajikinshi ba lau ba,Yana fara sakowa daga takalan benan yafara jiyo kukan zain sosai yake kukan Wanda har cikin zuciya Irfan yake Jin rashin dadi kukan Dan nashi wanda Hakan yasa shi karasa sakowa da Dan sauri turuss yaja yatsaya ganin Amatullah zaune Daram akasa ta tasa zain agaba Yana kuka tanayi itama kashirban take kukan tana surutai "tsakani da Allah zain kana kyautawa kenan tun dazu nake baka hakuri Kaki yin shiru ya kakeso nayi nibanason kukan Nan naka kaga Kai maraya ne Amma karka damu bazan taba barinka kayi maraiciba kaji nice uwar ka nice ubanka Dan nasan wancan uban naka bashida lokaci kullum yawo kasa kasa gari gari kamar Wanda yaci kafar kare shi ala dalo ga lawyer hmmm to ni batsayawa jiranshi zanyi ba zan rinka baka kulawa kaji yaro na Dan Allah kayi shiru kaga tun rana bamu ci abinci ba na hada Maka madaranka Kaki Sha shiyasa Nima Banga dalilin cin abinci na ba yanzuma na Kara hada Maka kasha ga shi ita wacen gwaggo sauden itama da shegiyar kafarta kamar sauro daga cewa bari taje tagaida umma ta dawo taje tayi zamanta kamar na aiki bawa garinsu, mtsww bare tazo ta duba min tagani ko meke damunka kaiii Toni kodai asibiti zamu je ne eyyeee tafada tana Jan majina tana Kara rungumo zain data dukunkune ajikinta" Tunda yake da Amatu Bata taba bashi dariya ba irin yau yanda tazauna tanata zubama Dan yaro surutu yaran da bemasan tana yiba sai kuka yake,wato shinema Mai kafar Karen lallai yarinyar Nan Taga gadon baccina karasowa yyi duk bataji tafiyarshiba yasa hannu ya amshi zain din firgigita ta mike atsiyace tana rarumu hannunshi Kai lafiya waaayeee.....Chak ta tsaya ganin shi sai Kuma ta hau ware Ido tana share hawaye "auuuu Yaya I Ashe Kaine" dayake haka take kiranshi Yaya I ko tace yaya lawyer... Yace "meye kika tasashi agaba kina kuka kefa bakida hankali haka ake rainon" Turo Baki tayi tace "to ba kuka yake tayi ba yakiyin shiru tun dazun ko abincima yakici" "To shine akace kita sashi agaba kina kuka dayake ke katuwar bazance ko" Kara sumburo bakin tayi tace "to ai tausayi yake bani bawan Allah ba uwa ba uba sai ni kadai" Wane harara ya watsa mata yace "ke kika kasheni da zakice baida uba? "Yo to Kai zama kake kullum fa kana gun aiki hmmm" "Mtswww dallah matsa kibani guri Kona make ki jeki kiramin gwaggo saude" Tace ai Bata Nan! "To dako hijabinki mukaishi asibiti inaga kaman cikinshi ke ciwo" Waro Ido tayi tace " ya akaiyi ka sani Kai" be tsaya Bata amsa ba yyi gaba Yana Kara jijiga zain din,ita Kuma tashiga ciki da Dan gudu ta ta dako hijabinta dogo har kasa navy blue Wanda ya Kara haska farar fatarta tafito cikin sauri ta Bude motar ta shiga ya mika mata zain kamin ya tada motar suka fice. GH.hospital suka nufa nan aka duba bby zaid bawata babbar damuwa ce ke damunshi ba sai yar xaxxabi ne kawai nan likita ya rubuta musu maganin da xa’a siya mishi bayan fitowarsu daga office din likita irfaan na rungume da bby zaid a qirjinshi amatu kuwa sai dube dube yake kamar wadda ke neman wani abun can garin dube duben ta tahango wata mata a xaune kamar ummahnta a receiption xaune d qarfi tace “Laaa yaya I ji wata kamar umma”tsaki yaja yace “Kishiga hankalinki amatu mexai kawo umma asibiti a wannan lokacin, Amma Ina amatu ko sauraranshi bata tsaya tayi ba Dan tagama tabbatarwa kanta umman tace,da gudu ya kwasa ta nufi inda matar ke xaune aikuwa ummance kuwa, “Ummah me kikeyi a asibiti 😳,ta fada tana Dan xare idonta,umma dake xaune cikin matsanan ciyar damuwa gashi haryanxu mubeena bata farka ba dukda dr yace mata bbu damuwa su suka qara mata da allurar bacci saboda ta qara samun relief kuma in sha Allah xata tashi da qarfin ikon Allah, Damuwar ummah biyu ce na farko wake neman halaka mata ya bata gama jimamin rabuwa da aisha ba ana neman aqara kashe mata wata,wani laifi ta aikata da tacancanci irin wannan mugun hukunci haka,abu na biyu shine halin ko inkula daga wajen su mubeen dukda tasan baxasu rasa sani ba amma ko karansu bbu wanda yaxo, Hargagin amatu ya dawo da ita cikin hayyacin ta,da mamaki take kallon amatu Dan tasan dai bata kira su tafada masu abinda ke faruwa ba, “Daga Ina haka kamar wacce aka jeho”umma ta fada tana kallon amatu,bata bata amsa ba sai tambayar da itama ta jefa mata “Umma lpy me kikeyi anan,wakika kawo,”bata samu bama amatu amsa ba sai ga wata nurse ta nufosu da faraar ta tace “Alhmdllh hajiya petience dinku ta farko yanxunnan” Littafin ACP mubeena paid book ne 300 only gamai buqatar cigaba da karantawa har qarshe yayi payment dinshi sbd free pages na gab da qarewa For more information contact 09161738928 or 09038727860 X££l@h’s pan*✍️✍️✍️✍️ رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ****ACP mubeena**** Page 18 Cikin farin ciki umma tafara ambatan alhmdllh Allah mungode maka ko tsayawa bin na amatu daketa jera mata tambayoyi batai ba,itama amatun ganin umma ta nufi cikin asibitin yasata binta Dan ganin wacece ake mgn akai,irfaan ma daya ga hk shima ya rufa musu baya, Kwance take a saman gadon asibiti kanta sanye da bandage 🤕 hannunta daure da ruwa dake gabda qarewa idonta na kan P.O.Pn dake saman rufin dakin tunani ne kala daban daban a xuciar ta amma bban abinda take fata Allah yasa kar ace xaa riqeta a asibitin nan dan ita kanta ta qagara a gama wannan case din na papi kowa yasan abinda take nufi hkn xaisa kowama ya barta ta huta lokacin da gaskia tai halin ta,agefe guda kuma tunanin yarinyar nan aisha take yi batasan halinda yarinyar ke cikiba yanxu Dan daalama yarinyar batada saurin sabo tana gudun karta qara komawa halinda tafito, tana cikin wannan tunanin ne su umma suka fado cikin dakin suka nufota baki dayansu,sannu umma take mata cikin kwantar da murya hadi da tausasa wa da mamaki amatu ta nufi gadon tana tambayar anty mubee lpy kk meya sameki naganki a haka,Dan murmusawa tai cikin qarfin hali Dan ba qarya mubeena najin jikin bbu dadi tace, “Bbu komai amatu ai nasamu sauqi na” Irfaan daya qaraso ckn dakin ganin mubeena a saman gadon gabanshi baqara min faduwa yyi ba, “Subhanallah umma meya saneta ne lpy naga fuskar ya da bandage 🤕 Allah yasa ba hatsari tayi ba?” “Uhmmm kaidai bari irfaan wlh ba hatsari bane ba jia wasu axxaluman suka aikata mata haka nima Alh.aminu ne yakirani ya sanar dani duka abinda ya faru, “Subhanallah su waye sannan me tai musu da suke neman nakasta ta”irfaan yafada a rikice “Wlh bansan su waye ba brr amma sun tabbatar min da aikosu akai amma basu fadamin wanda ya aikosu ba saidai cikinsu bbu wanda baxan iya gane fuskar shiba kuma wlh sai sun gane wanda suka taba daga su har wanda ya aikosu,hat inda suke xama nasani sbd mun taba kamosu kwananki muka kulle so karku damu xan kamasu kuma xasui bayanin koma waye wannan da ya aikosu din” Suna tsakar mgn sai ga Alh.aminu shida mubeen sun shigo ckn dakin,Alh.aminu ne ya taso mubeen yasashi dole yaxo ganib mayar shi bbu yandaa ya iya sbd irin girma da mutuncin dake ga uncle Aminu din a gunsa,cikin abokan papi xai iya cewa shine shaqiqi kuma babban aminin papi na biyu daya sani,dadyn mubeena shine bbn abokin papi koma kace Dan uwa dan alaqar su da papi alaqa ce marar misali to dagashi kuwa sai Alh.aminu,masoyine na haqiqa ga papi,tun kuma da aka fara case din papi dinnan bai taba gajiya da yin hidima kullum cikin shige da ficen ganin sunyi winning case dinnan, Ganin mubeen a asibitin ba qaramin sanyaya xuciar mubeena yyi ba,saidai bbu faraah ko kadan a kan fuskar shi sannan tun shigowar su bece da kowa qala ba har umma kuwa ko kallon inda suke beyi ba sai faman daddanna wayarshi da yake ba qaqqauta wa ganin hk shima irfaan yai banxa dashi dama uban yan girman kaine sannan bawata cikakkiyar shiri suke ba sbd abubuwan da suka faru tun abaya,sai dai suna gaisawa kam amma yau dayaga mood din mubeen shima sai yai banxa dashi,umma ce ta katse shirun tafara gaida Alh.aminu da masa gdyr irin dawainiyar da yyi da mubeena tun jia,yace hb hajiya ai yima kaine ko albarkacin Alh.muhammad xaisa inmuku fiye da hk, “Indai alfarmar Papi naci kai dawainiya dani to kuwa ban gode ba kuma baxan taba godewa ba,bana buqatar cin alfarmar shi a gunka ko dai dai da minti daya ne,Dan haka kafadi ko nawa ka kashe xan tura mk kudin ka bana buqata”mubeena da tun shigowarsu batai mgn ba sai yanxu tafadi a Dan fadace,bbu Wanda mgnr tata bai daki xuciar shiba, da mamaki kowa ke kallon ta most especially ummah da mubeen dan ita amatu bama ta cikin dakin tun dasu Alh.aminu suka shigo ta Anshi bby zaid ficewar ta waje, shikam irfaan Dan kallon mubeenar yyi kawai yadan murmusa aranshi yana fadin mai hali dai baya fasa hln shi,shikam Alh.aminu bai iya cewa komai ba sai mubeen ne ya taso a harxuqa ya fara balbaleta da bala’i, “Ai saida na fada mk uncle amma kaqi saurarata wadda ta butulcewa wanda yyi mata halaccin rai da rai ma balle kai,kar ka manta irin dawainiyar da papi yyi da yarinyar nan amma ka dubi irin halin da ta sanyashi balle kai dan ka taimake t jia jian nan,saida nafada mk ka fita sabgar ta amma kace dole sai na biyoka to ga abinda biyokan da nayi ya janyo gobe ko kasheta kaga xaayi baxaka qara kusantar gurin ba” Mubeen ya fadi a hau kace,sannan yyi mata kallon xamu hade ni ya fice daga dakin,Shima Alh.aminu fita yyi daga dakin amma maimakon ya wuce inda mubeen yk kawai dr office yanufa yyi mishi complain cewar Anya kan yarinyar nan b samu matsala ba kuwa sbd yanayin yanda take magana Sam kamar ba ita ba,aiya sanin da yyi mubeena yarinya ce mai ladab da biyayya sannan raini bai taba shiga tsakanin suba irin haka shiysa yace dr ya qara bincika mishi qwaqwalwar ta kotadan tabu ne,dr yyi mishi bayanin bbu wani abu daya samu kanta saidai ko buguwar da taine amma koma dai menene ba serious bane akwai magungunan da take sha komai xai daidaita,gdy yaqara yima dr sannan sukai sallama, Umma da gwaggo saude suka yima mubeena fada sosai akan abinda tai haquri taita basu sannan tace sudan basu wuri xasui magana da irfaan,bata musa ba kuwa tafita nan suka fara tattaunawa akan shariar da xasu fara satinnan da xamu shiga,sun tattauna sosai daga qarshe ta buqaci sallama daqyar likita ya yarda ya basu sallaman Dan jikinta da saura amma ya qafe dole ya basu da sharadin xata kula sosai. Asibitin da Aysha take Mubeena tace su fara biyawa su dauketa kamin suka wuce gida Wanda Irfan ne ke tukun bayan ya saukesu agida ne ya wuce gidanshi shida gwaggo saude da Amatu da zain,yaje yafara shirye shiryen shiga kotu ran Monday duk da wasu hojojjin na gurin Mubeena sai ta Kara hutawa zata bashi su kasancewar wnn abun da yafaru da ita ya hanasu karasa sauran binciken nasu.Mubeena na shiga gida wanka ta Dan tsakuri abinci kadan Tasha magungunanta tana Bude laptop dinta zata fara aiki kira ya shigo wayarta CP tagani ajikin wayar dagawa tayi cikin girmamawa ta gaidashi Nan yake tambayanta meyasa Bata shigo aikiba Kuma anata Neman wayanta baya shiga Nan ta mishi narrating abunda ya faru da ita cikin jiman tawa yake cemata gobe xaisa afara bincike tace "karka damu sir nasan yaran farin sani sai dai Wanda yasasu aikin ne bansan waye ba Amma tabbass sasu akayi" Yace "to ki fadamin su waye yaran gobe nasa akamasu ayi musu horon da dole sai sun gaya manh waye da alhakin sasu wnn aika aikar" Murmushi Mubeena tayi ganin yanda commission ya dage yanata kumfar Baki tace " ka kwantar da hankalinka sir ahnkli zan zo kansu ne ni yanzu case din papi dayake Monday zaa shiga court shine agabana sir gashi Kuma baka bani flash drive din Nan ba Wanda zamu gabatar a court din" Dafe Kai yyi yace "ohh nooo! Namanta kinsan dama nace bazan Baki ba kar asamu matsala wani agidanku yagani ya dauka to yanzu ya zaayi gashi kince bakida lpy Kuma hannu da hannu nakeso na Baki banson asamu matsala" "Ba damuwa sir zan shigo gobe na amsa da kaina don Nima banso asamu matsala" "Zaki iya ACP naji kince sunki Miki rauni Akai ga muryarki ma daji baya Jin dadi" "No! Karka damu sir zan zo goben in Sha Allah " Nan sukayi sallama kowa ya aje wayar aiki kadan tayi kasan cewar tanason ta huta da gobe ta samu ta fita da wuri,dama tasa umma ta wuce da Aysha gidanta azuwan gobe ko ita Bata samu zuwa ba umman. Da kanta zataje gidansu Ayshan tagayamusu halin da yartasu take ciki duk da Mubeena din tace dolema tare zasuje Maida Aysha din. ****** Washe gari da safe gurin karfe gonna Mubeena ta shirya tsaf cikin kayanta na yan sanda tafito falo anan tasamu Mubeen kwance Saman 3 sitter murmusawa tayi tace "good morning my man" Juyowa yyi ya watsamata wata uwar harara sannan yace "lallai nayarda bakida kunya Mubeena" batace komai ba ta Kalli Saman dinning din daya tashi tun Asuba tashirya mishi breakfast din dayafiso ta jeresu tsaf a dinning Amma ga dukan alamu ko tabasu baayi ba yace "aa my man baka karya bane naga kamar ko taba abincin ma bakayi ba" Yace "ki dena dafa abinci kina almubazaranci dashi tunda kinsan ko giyar wake nasha bazanci abincinki ba Dan na lura tsaf Zaki samun guba naci na mutu" waro Ido Mubeena tayi tace guba fa kace !!!! Ni Mubeena matarka nice zansa Maka guba hba Mubeen ynzu tsanar dakayimin hartakai karinka furta irin wadannan kalaman" Yace "to meya rage ai kin gama kasheni Mubeena ba abunda ya rage sai ki haka rami ki burneni Amma Ina Mai tabatar Miki wallahi sai kinyi Dana sannin abunda kikayimin nida ahalinah Mubeena bazan taba yafe Miki ba tozarcin dakikayi mana Kuma bazan kyalekiba karkiyi zata kinci buluss" Yana kaiwa Nan ya Mike yafice daga gidan gaba daya,jikin sanyin jiki tasa kafa tafita itama Nan ta tarar da Yan sanda biyu Wanda aka turo don tsaron lafiyarta bayan mota suka Bude mata ta shiga zuciyarta duk ba dadi. Littafin ACP mubeena paid book ne gamasun jin cigaba har qarshe sui payment dinsu Dan jin yadda xata kaya 300 kacal ba tsawwala wa 👌 Yar uwa ki guji cima kanki haram Dan nasan akwai masu jiran na bati kuma bawai Dan sun rasa abin siya ba,aah kawai son xucia ce kawai,naira dari uku dai nasan kinfi qarfinta https://chat.whatsapp.com/IIzvJ7l40854gOZahJJxq2 *X££l@h’s pen* رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ****ACP mubeena**** Page 19 Gidansu ta umarci driver ya fara kaita duk da tanajin ciwon kai kadan kadan Amma dole ta fita saboda Maida Aysha gidanta iyayenta batason saba alkawari tasan iyayen nacen hankalinsu ya tashe, ko da ta isa falon gidan tayi mamakin ganinsu Amatullah da gwaggo abaje a tsakiyar falon sunata breakfast da soyayyan dankalin turawa da feefesun gaji ga kunun gyada,sun baje sosai harda umma da Aysha da ke rike da zain tana mishi wasa da alama ita da umma sun Dade da karyawa Dan lokacin har shadaya ta Kusa "ah lallai Kuna sha'aninku mutanen gidan Nan wannan irin danashar arziki kunyi kulu washrabu kunyi hani'an abunku" Gwaggo ta washe Baki taka Kara yagar kafar kazar dake hannunta tace "ah ah yar sanda kece yau da uwar safiyar nan haka harkin ji sauki kin fito? Mubeena tace "aiki zancewa meye ya fito daku da uwar safiyar nan sai kace daku suka kwana da alama ma Baku karya agidanku ba kukazo ku cinyewa umma nata abun Karin" "Yo Ina dalili zamuyi ta zama a wannan katon gida mukadai sai kace mayu ai da Barrister zai fito ne nace gsky mudai zamu bishi ya saukemu gidan hajiya umma,keni wani zubin gidan Nan ji nake kamar ba mu kadai bane ko Amatu? Gwaggo saude ta karshe tana duban Amatu daketa Shan kunun gyada dama ita da kunun gyada 5&6 suke,Amatu ta dago tace "Kai gwaggo to ni dawaye agidan kedai Allah ya zuba Miki shegen tsoron tsiya kiri kiri tsohuwar Nan bazata kwana dakinta ba haka zata zo ta nanukemin adaki nida zain gashi gadon ba isarmu yake mu uku ba" ta karashe tana ciskune fuska Umma ta Bude Baki tana kallon Amatu da take zacenta tsakani da Allah iya gskyrta take fada tace "Kai Amatu kiji tsoro Allah ynzu wannan katon gadon ne yayi maku kadan? Gwaggo data karashe shanye romon Naman Kazan tadire plate din tace "ke dallah rabu da ita zancen takeso kwana dai dole daki daya zamu ruka kwana Dan bazan barki da jaririn yaro ba kije ki danneshi da wannan mugun baccin naki ahtoh.. Mubeena da tagaji da Jin zancensu tace "Aysha kin kwana lpy? Da sauri Aysha tamika mata zain ganin ta kawo hannu tanaso ta daukeshi tace "lah! yi hakuri Aunty bamu gaisa ba Ina kwana" "Lpylau Aysha Ina fa wayanan sarakan dumin sun cika mana kunne ince tun Asuba suke gidan Nan Hala? Amatu ce tayi charaf tace "aunty Yaya barrister nefa ya saukemu da zai wuce wai wani aiki yakedashi urgent! Shi dai haka yake bazai taba iya zama cikin iyalinshi ba ko Dan zain yada zauna suyi wasa...hmmm ta karashe da alhini afuskarta da alama tanajin haushin rashin zaman barrister agidan. Umma tace " to idan Banda abunki Amatu aiki yataso sai bazai fita ba Kuma ai wane wasa zai zauna yyi da zain yaro Dan jariri kedai Allah ya yaye maki wautar Nan taki" "Ameen dai umma ki tashi ki shirya mukai Aysha gidansu Dan inaso na karasa gurin aikine" Umma ta Kalli yarta ya cikin tausayawa tace "ynzu ke har kinji saukin dazaki fito ni nayi mamakin ganinki ma keda yakamata ki kwanta ki huta" Mubeena tace "dsauki sosai umma kinsan dole zan fito tunda ran Monday ne shiga court " "To Allah ya Baki lpy ya Kara tsarewq bari naje na shirya na fito" Hira suka cigaba dayi har umma ta fito suka dunguma gaba dayamsu Dan Amatu tace zataje Taga gidansu Ayshan Dan hka itama gwaggo tace bazata zauna gadin gida ba haka Suka fita gaba dayansu,suna hanyane CP yakirata tace mishi ta biya wani wuri Amma bazata Dade ba yace to,suna hanya ne dayake agaban mota ta zauna direban Dan sandan na tukasu ta gefen glass ta hango wata bakar mota na binsu Wanda tundazo taga motar abayansu sai yanzu tagane ana binsu to waye wannan? Sergeant Adam dake tuki tayiwa alama tuni ya Gane abunda take nufi Wanda shi yadade da lura da Hakan tunda suka baro gidan umma ake binsu abaya cikin yaransu na Yan sanda tace sergeant me kake jira "battt zaka musu kawai" yace yes ma, cikin dubara ya bace musu har suka iso gidan su Aysha Basu ga motar Wanda Mubeena ta dasa zargin shin ita ake bibiya ko Kuma Aysha da dama tasan dole Hakan zai iya faruwa indai har Wanda suka mata fyade suka Gane Bata mutu ba. *Gidansu Aysha* Da sallama suka shiga da kaninta suka fara cinkaro Yana wasa atsakar gida ganin Aysha yasa ya zuba ihu Yana "yaya Aysha mama mama ki fito ga Yaya ta dawo Abba ga yayaaaaa" dagudu ya rungumeta itama rugumeshi tayi tafashe da kuka, cikin sauri mama ta fito tana ganin Aysha tahau hamdala" Alhamdulillah Allah na gode Maka Aysha ke nake gani Aysha Ina kika shige yau Kusan kwana biyar Baki na lbrnki ba inda ba muje nemanki ba? Suna haka Abba Shima yafito dama Yana toilet ne "Alhamdulillah wanake gani kaman Aysha"mama tace itace Ayshanmu ce" Nan dai aka zauna anata jimantawa bayan agaigaisane Mubeena ta Basu lbri tundaga yanda akayi aka sace Aysha har zuwa yau kuka sosai mama da Aysha har ma Amatu ta tayasu shikuwa Abba innalillahi kawai yake maimaitawa umma da gwaggo ne keta Basu Baki inda Mubeena ta tabbatar musu zata tsaya iya karfin domin ganin ta kwato mata hakkin ta Nan dai suka Basu Baki da shawawari sukayi exchanging number da Mubeena suka rakosu har mota suna godiya,Mubeena sai Kara kwanatarwa da Aysha hankali take tana jadadda mata Zata dawo haka Suka rabu Aysha nata kukan sabon da sukayi na Yan kwanaki itama Mubeena duk ranta ba dadi to ai dole ma ta sa Ido akan Aysha domin batasan su waye ke bibiyarsu ba🙄. *POLICE STATION🚔* Bayan sun sauke su umma station suka nufa ahanya ne take bawa Seg.Adam umarnin ya samata ido sosai akan gidansu Aysha domin Bata yarda da masu binsu din Nan ba tana ganin kamar Aishan ake bibiya,suna Isa da sauri ta shiga ganin yanda lokaci yaja tasan CP nachan na jiranta gashi ya tsani jira tana shiga Yan sanda suk hau Sara mata ana mata sanu da zuwa da gaisuwan yajiki daga musu hannu kawai tayi tana sauri tanufi office din CP kofur Musa ne ke kokarin sanar da ita CP nada bako Amma Bata saurareshi ba tayi ciki har takai hannu zata Bude kofar sai taganta ta abude zata tura kenan ta dakata Jin muryan wani babban mutum na furta " ai nagaya Maka duk yanda zakayi kayi Amma kada kabari tagane gsky nifa da sonayi kawai Shima a gimtse Mai numfashi tunda nagaya Maka yasan komai Kuma Shima akwai wasu sirrikanmu ahannushi barinshi arai hatsarine babba!!! CP yace "na gayamaka ka kwantar da hankalinka everything is under control" ganin CP na kokarin mikewa yasata Bude kofar kawai ta cusa kanta idanunta akan fuskar CP yanda tashigo musu abazata ta shammacesu Dan haka duk suka daburce ita Kuma ganin haka yasa tasaki shu'umin murmushin Nan. Nata tace "sorry sir I kept you waiting" ganin alamun Bata ji Mai suke tattaunawa ba yasa yace "hba badamuwa ACP ya jikin naki "da sauki sir" Good morning" ta juyar dakata tana gaida hamshakin Alhajin dake zaune akujera "Morning ACP ya aiki? "Alhamdulillah" ta furta tana kare mashi kallo ta wutsiyar Ido batare da su dukansu sun fahimta ba mikewa Alhajin yayi ya mikawa CP hannu sukayi sallama,ya juya ya fita. Zama CP yyi itama ta zauna akujera Mai facing dinshi tattaunawa suka karayi akan case din papi tare da sanar dashi hujojin dake hannunsu,mikewa yyi ya nufi yar safe din dake office din ya sa babban yatsanshi yyi scanning tumb print kenan ya Bude ya fito da wani Dan karamin flash drive duk abunda yake tana kallinshi ta gefen Ido, takowa yyi har Kusa da ita ya mika mata ta amsa Yana furta "best of luck" Tace "thank you sir" tare da Sara mishi ta juya tafita,binta yyi da wani irin murmushi....... **** Littafin ACP mubeena paid book ne gamai buqatar karan tashi har qarshe yyi payment dinshi ankusa gama free pages 300 naira only 👌 Wanda ya shrya payment yy min mgn ko yyi ma @⁨Himlat❤️⁩ *X££l@h’s pen* رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ ۖ وَإِلَّا تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُنْ مِنَ الْخَاسِرِينَ ****ACP mubeena**** *Littafin ACP Mubeena na kudine naira 300 kacal ki biya ta wnn account din 9161738928 Zainab Yusuf Alhassan opay. *Last free page* Page 20 *Guest House*🏡 Kaiii bazai yuwu ba wallahi tallahi duk wacce zaayi sai dai ayi ta wane tudu wane gangare aka hau aka sauka har yarinyar nan ta rayu iyee wai ka kira su goskan ne ko ya ya?Alh. Kk ne ke magana hankali a matukar tashe Alh.umar ne ya Kara manna wayar shi kunne Yana Kara Kiran goska har ta tsinke be dauka ba Dan haka ya fara kwada layin zazuuu , shiko Alh. Kk ya kasa zaune ya kasa tsaye sai kaiwa da kawowa duk jikinshi ya jiqe duk sanyin AC dake falon Amma tsiyaya yake. "Hello zazuu Ina kuke ne tundazun nake kiranku Ina goska kuzo ynzu muna guest house muna jiranku"kit ya kashe waya ya Maida dubanshi kan Alh.kk yace " ka kwantar da hankalinka Honourable abinda ga sunan zuwa. Alh.kk yace "na kwantar da hankalina fa kace wane irin, yarinyar Nan Ashe Bata mutu ba,bayan Kai da kanka kacemin ta mutu sai gashi ana nunata a news an tsinceta anyi mata fyade an yarda ita a bakin hanya ynzu haka tana asibiti!!! Dai dai Nan su goska suka shigo falon harda Yar sallamarsu,Aiko dama zuwansu yake jira Nan ya hau sauke musu ruwan masifa " dama aikin Dana Baku cewa nayi ku jefar da yarinyar Nan a rafi inda ruwa zai Yi gaba da gawarta ko cewa nayi kuje ku ajiyeta inda Zaa tsinceta?? Goska yace " ehhhh ya Hajj ai can teku mukaje muka jefar da gawarta chan wajan gari ai inaga ynzu ma mutanen ruwa sun gama party da gawarta" Alh.kk da yagama zuwa iya wuya ganin karyar da goska yake shirga Mai yace "Kai Kaci kutumar ubanka goska yaushe na fara wasa da Kai wallahi idan baka fadamin yanda kukayiba sai nasa anbatar min da Kai" tuni goska ya shiga hankalinshi sai yanzu ma ya lura da yanayin su Alh.kk din. Shi dama zazuuu tunda yaji bayanin da Alhaji yafara Yi yasan zaa Rina saidai yace suje su jefata cikin ruwa goska sarkin gaggawa yace ba haka ba gashi yanzu anyanka ta tashi" tiryan tiryan kuwa ya fara bayanin yanda sukayi Aiko idan ransu Alhaji yayi dubu to ya Baci suka hau musu fada sosai sukuma sunata Basu hakuri Nan da suka sallamesu sukuma suka cigaba da tattaunawa inda Alh.umar ke kwantar Mai da hankali akan ai sun Bata kwaya bata cikin hayacinta so bazata ganeshi ba da wannan magana ne hankalinshi ya Dan kwanta Amma fa baya tunanin zai barta da ranta saboda yanaji ajikinshi kamar yarinyar Taga fuskarshi lokacin inko hakane dole ya kawar da ita din bazai taba wasa da abinda zai zama barazana ga siyasar shi ba. *The hearing* Ranar Monday 11 ga watan February da misalin karfe 10:00am Barrister Irfan ne da ACP Mubeena tafe acikin mota Wanda bar.irfan ne ya biya har gida ya Dakota suka nufi kotu da zaayi zaman karfe 11am saura one hour kenan afara sauraren karar su papi tafe suke suna tattaunawa inda ta hada duk wani bayanai ta damkawa Irfan din tun daren jiya,sosai Irfan din yake mamakin evidence din da Mubeena ta gabatar mishi na karshe jiya da Kuma bayanan da tamishi masu daukan hankali,tun jiya yake jinshi sukuku saboda abun yadake shi lallae wannan shari'a akwai tirka tirka da chakwakiyya acikinta Wanda shikuma zai dage iya iyawarshi Dan ganin anbiya Mubeena hakkin kisan wulakancin da akawa mahaifinta. *Papi's mansion*🏢 Mami ce tafito cikin shigar larabawa dogowar abaya Mai mugun tsada da taji stones tayi rolling kanta da gyalen abaya din sannan ta daura wani gyalen akafadarta tanata kokarin Saka agogon hannu ta dago ta dubi Mai shigowar Anty Amarya ce da Ibrahim suka shigo atare "yauwa Mami kin gama shirin muje ko" cewar Anty Amarya Ibrahim yace Mami "Ina kwana" agaggauce ta amsa tana tahowa direction dinsu tace " Aunty amarya ya Banga Mubeen ba badai be fito ba" ."aa ya fito Yana waje ai shi yaje ya kiramu ma kinsan Mubeen bazakiyi wasa da ranar Nan ba Yana chan yafito da mota ma duksu abbas ma suna waje ke kawai muke jira" Mami tace "to muje kawai naga saura ma 30 mins shiga court din"Haka suka dunguma motoci biyu gaba daya iyalan papi suka nufi kotu. *Federal High Court* *11:02am Monday* Shigowar Alkali ne yasa gaba kidaya mutanen kuton mikewa tsaye bayan da Mai karanto laifuka ta furta kotu!!! Sai da Alkali ya zauna sannan kowa ya zauna bayan anshigo da Mai laifi ne Wanda ya kasance Papi domin da shari arsu zaa fara sannan Mai karanto laifi ya Mike ya Fadi papi ya karanto laifin da ake tuhumarshi dashi kamin ya koma ya zauna, sannan lauyan papi ya Mike yace "ni sunana Barrister kelvin John nine lauyen dake kare Wanda ake Kara tare Dani akwai mataimakina Barrister Anas hamza" yana zama lauyan Mubeena ya Mike yace" sunana Barrister Irfaan Basheer" nine lauyen dake karar Wanda ake tuhuma tare Dani akwai Barrister Hanan Tafeeda Nan shima ya koma ya zauna inda Alkali ya juya ya Kalli papi yace to kaji laifin da ake tuhumarka dashi shin ka amsa laifinka? Papi Wanda tunda aka shigo dashi kanshi na sunkuye sai yanzu ya dago bai sauke idonshi akan kowa ba sai akan Mubeena wacce ita dinma shi ta zubawa Ido sai da suka dau Yan sakanin suna kallon juna kamin ya dauke idonshi ya Kara sunkuyar da Kai inda Alkali ya Kara maimaita maishi tambayan a sannan ne yadago ya dubi alkalin sanann ya girgiza Kai yace "aa ya Mai shari'a ban aikata ba!!! Wani irin ajiyan zuciya Mubeen ya sauke. Nan Alkali yaba wa lauyoyi daman yin tambayoyinsu, Barrister Irfan ne ya fara mikewa cikin tafiyar nantashi ta Isa da izza ya Tako har gaban papi fuskar Nan tashi amurtuke yace "Alhaji Muhammad yaseer kotu zataso sannin meye alakarka da marigayi Alh.muhseen? Papi yace" Amininah kuma dan uwa Kuma surukinane domin yarshi na auran danah" bar.irfan ya jijiga Kai alaamar gamsuwa yace "zanso karka wahalar da kanka ka Kuma wahalar da shari'a ka amsa laifinka,meyasa ka kashe Amininka? Papi ya dago ya Kalli barrister cikin wata irin murya ya furta bani na kashe shiba..... "Kai ka kashe shi mana mutumin da ya amince dakai ya kaunaceka ya soka kamar Dan uwanshi shine ka kasheshi da hannunka.....Objection my Lord!!! Barrister Yana kokarin tursasa client dina ya amsa laifin da bashida hujjanshi ya aikata Bar.kelvin ya furta a fusace.Alkali ya Kalli Irfan ya furta a kiyaye Barrister,sunkuyar da Kai tare da furta to ya Mai girma Mai shari'a zan kiyaye,sannan ya juyo ya Kalli Bar.kelvin tare da Sakin wani shu'umin murmushi yace "Niko nikeda Hujjah nagani da Ido bana fade abaki ba idan kabani dama my Lord zan gabatar da hujjata ta farko" "An baka dama"Alkali ya furta juyawa Barrister Irfan yayi ya fara takawa har zuwa wurin brief case dinshi inda gaba daya hankalin kowa yake kanshi ya dako Dan karamin flash din ya mika sannan aka mikawa Alkali inda shi Kuma ya Bada daman asaka akayi connecting da tangamemiyar TV din dake cikin kotun Nan danan kuwa ya fara playing. Kotu gaba daya tayi tsit kowa hankalinshi nakan screen din Nima chan na Maida hankalina inda fuskan Daddy wato Alh. Muhseen ta bayyana awani daki Wanda yafi kama da hotel zaune yake Yana hada wasu takardu ga dukan alamu sauri yake duba da yanda yake hada takardun kofar dakince tabude da sauri ya daga kanshi ganin Alh.muhammad ne ya shigo yasa ya Mike tsaye Yana tura takardun cikin brief case din dake gabanshi,papi ya karaso gabanshi magana sukeyi Amma cikin fada fada sukeyi kuma baaji abinda suke cewa kasan cewar daukar na Kara wani irin cafka papi ya kaiwa daddy kokowa suka kamayi kamin Allah ya ba papi nasarar yadda dady akasa wata wuka yazaro daga cikin Aljihun rigarshi Mai kaifi bai tsaya wata wata ba ya cakawa dady kirjinshi dai dai saitin zuciyarshi da sauri Kuma ya Mike ya dauke brief case din yafita da sauri batare da ya Kara kallon inda dady yake ba,Kuma adaidainan video din ya tsaya Aiko gaba daya kotu ta hargitse da hayaniyya inda umma,momy da Aunty amarya suka fashe da kuka Mubeen kuwa juyawa yyi ya zubawa Mubeena Ido ko kiftawa bayayi jikinshi gaba daya ko Ina rawa yake "This is impossible! Abinda kawai ya iya furta WA kenan, Mubeena kuwa Bata masan yanayi ba domin hankalinta nakan papi wanda tunda video din ya tsaya ya sadda kanshi kasa ahankali ta furta kunya duniya kenan papi ai da wane Ido zaka Kalli wayanan dubin mutanen da suka baka yarda da aminci!!!! Muma anan zamu diga Alkalaminmu sai zuwa gobe kubiyomu don Jin *me dady yayi wa papi da zafi haka har ya kashe shi,masoyan papi ina tayaku jimami domin dai Mubeena ba hasashe take ba ta tabbata surukinta shi ya kashe mata uba, ko meye dalili?* *Anyaka ta tashi su Alh. Kk ana cikin tashin hankali Aysha na Raye ga zabe Kuma yanata matsowa* *Shin wai me CP ke kullawane? Kuma waye Alhajin da yazo gurinshi* *Da wanne Ido Mami da Mubeen zasu Kalli ACP Mubeena?* *wanene yasa aka aikata na mubeena wannan mummunar dukan?* Duka amsann tambayoyin Nan suna cikin ACP Mubeena Kashi na biyu #300 kachal Zaku karanta abunku cikin kwanciyar hankali. Daga Alqalamin✍🏻 💋*Himlat* da *Dr.zee*💋 Idan anbiya aturo shaidar biya ta wannan numbobin 09038727860 09161738928 *Magic PEN 🖊 * An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels