Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

ASHE KISHIYA TACE
BY BABY AFREEN
Ebook created by Shuraih Usman 99%
Published at www.hausaebooks.com.ng












Online wepdesgn I'm Lagos
Start earning now click this blue link below
https://www.ads54.com/ads/ad/3174_93b9664f7da258

Ashe kishiyatace ������
‫ح يم ال ر حمن ال ر هللا ب سم‬
A short story
in dedication to
Abba gana

*01*

"Sadeeq karka yarda raina ya baci akan batunan"..
"kiyi hkr mama"

mama na kaiwa nan tayi tsaki ta shige daki abunta..busar da isaka sadeeq yayi ya
miqe yana shafa gashin kansa harya fice...

*Sadiq Ajmad shine asalin sunansa..sadiq likitane kwararre ..mahaifinsa bashida
wani kudi sosai sedai ace masha Allah...Asalinsu 'yan garin katsina ne kuma
sunazama acikinta..sadeeq saurayine kyakyawa..*

Tin tasowar sadeeq mama take adduar taga danta ya samu mace kyakyawa ya
aura acewarta ya da nta yake kyakyawa hk ma matarsa zata zama kuma yar gidan
masudashi ba talaka ba...

��

Zaunevsadeeq yake a office dinsa sanye da labcourt yanata juyi akan kujerarsa da
ka gansa kasan ya zurfafa a tunanin da yakeyi..ahankali abokinsa hydar ya turo
kofar da sallama amma shiru ba a ansa ba...shigowa yayi yana kallonvabokinnasa


ya girgiza kai ahankali ya nufi inda yake ya masa tafi a fuskaa afurgice sadeeq ya
miqe..

"mstwvhaba hydar meye hk"
"yi hkr naga kayi nisane meke faruwa"
"kaidai bari kawai yaushe ka shigo?"

murmushoi hydar yayi
"banjima ba ynxu na shigo...me yasameka ne?"

"wlhi kaima kasan xancen baze wuce mama ba..ita dole dole sena aure 'yar
kawarta"

"�Kardai kace min akan xancen Husna ne?"Must 📘 read online wepdesigne
"mtsw kaidai kabari kawai"
Must 📘 read online wepdesigne
"toh inbanda kai inna laifin husna?"

"mtsw nifa kasanbasanta nake ba bata min babe kai"

"Dallahni kaisheni da tsakikamar wanitsaka"

tsaki sadeeq ya kumayi hydar ma hakan yayi...


"Allah ya shiryeka....kawai ka yarda kaaure husna wlhi ni kan naga yarinyar
nada hankali"

"Hm ai sekuma kayi kanka akehji"

janyo takardun gabansa yayi ya cigaba da dubasu..

3days later�

"sadeeq kaje kun gana da husnar kuwa?"
"a'a mana dama innason innaje nadawo sena je ndw"

shiru mama tayi kamar bazatace komai ba
"shknan bkmnaji Allah ya dawo dakai lafiya"

"ameen insha Allah gobe zanwuce ndw jibi"

"toh Allahya bada sa'a..."

amsawa yayi da ameen ya miqe ya fice ya nufi dakinsa**


*washe gari*

~Dutsin-ma~
*Kauyen bahuna*

Tafe sadeeq yake cikin motarsa da kauyen daqyar motarsa ke wuce wani gun
sbd hanyar ba kyau saukinsama lkcin rani ne da da damina ne baze iya wucewa ba
..

yana shiga ya soma tmbyr gidan me anguwa akamuna masa...yana zuwa ya tarar
da mutane a kofar gidan zaume..sallama ya musu tare da miqamusu hannu suka
gaisa...

"sedai ban shaidaka ba"
cewar me anguwa

murmushisadeeq yayi tare da fadin
"nine likitan daaka turo sunana sadeeq"

"oh masha Allah naganeka sannuda zuwa"

kara gaisawa sukayi da su daidai nan wasu "yan mata guda uku sukazo wucewa
suna hira


'Kai ku kalli wani saurayi can kyakyawa"
acewar alawiyya

dasauri shatu da dije suka jiya suna kallon gutin

"kaiii amma gsky yana da kyau"

turo baki shatu tayi tare da fadin.kanku akeji

alawiyyace ta soma fadin
"dan xakiyi aure shine inkinga abu yamiki baza kice yayiba?"

"toh akan mezance yayi?"aure nafa saura satibiyu"

hira sukacigaba dayi har suka wuce sadeeq kuwa me anguwa yasa aka rakasa
masaukinsa..

*Night*

tsaye shatu take da saurayinta iro suna hira
"shatu ykmt in akwai abinda kike buqata kifadamin dawuri kinsanlkci na ta
tafiya"

"toh shknan innaje gida zanduba insha Allah gobe zanfadama in akwai"


nanfasukai hirarsu kafin daga bisani sukayi sallama tashige gida..
DOMIN KARANTA WASU NOVELS DIN ZIYARCI
www.hausaebooks.com.ng

dikabinda suke sadeeq na tsaye yana kallonsu yana murmushi
shikadai..shikamarayuwarsa rayuwar kauye ns birgesa sosai shiyasa baya gajiya da
zuwa gurate irin wa'anan saboda suna sashi nishadi....

bama kamar yadda saurayi dabudurwa ke hira abin nabasa shawa'a...yana cikin
wannan tinanin husna ta fado masa arai tsali yayi ya koma inda yasauka ransa dik
ba dadi....

��

Da safe safeeq ya tashi yayi wanka ya shirya abinsa fitowa yayi ya dan zagaye
gari yana tafe yana murmushinsa me qayatarwa .. harda pics ya dinga dauka dik
abinda yaga ya birgesa...

Misalin karfe 12pm sadeeq ya musu sallama akan nanda sati biyu ze dawo zrje
yabadavreport din abun da yaxo yi..

godiya sukamasa mutane suka dinga kallonsa kyauta ya musu sosai kafin ya tafi
sunata masa godiya..


*katsina*

yana isa gida ya tadda mamazaune a palo tana waya saurarawa yayi yaji me take
fada...

"eh gaggo suwaiba auren nmranarjuma:ah mezuwa insha Allah"

bejime goggo suwaiba taceba mama ta amsa da
"shknanzeji Allah ya kawoku lfy"

katse wayartayi tana murmushi daidai nan sadeeq ya shigo da sallamarsa
cike da fara:a mana ta ansa

"ahhh sadeequ yaushe kadawo"

"ynxu nashigo mama inna ummi?"

"ummi taje rabon katin biki wa'andaza agayyata"

"mama bikin wa za ayi ne?"


"kajika da shirme naka ne mana ykmt ka huta kaje ku gana daita kaji abindatake
buqata"

kamar amafarki yaji zancen kansa na sarawa ya miqe zefita zeji dakinsa mama
ta kuma fadin

"sadeequ bakaji me nace bane?"

"naji mamazanje insha Allah"

"kokaifa jeka Allah yama albarka"

amsawa yayi da ameen yafice yanufi dakinsa kansa kwai yakeji yana sarawa..


[9:43PM, 12/26/2016] Baby Afreen: ������
~*Ashe kishiyatace*~

*A short story*


_In dedication to_
� *Abba gana�*

*02*

Washe gari da safe sadeeq yashirya ya ma mama sallama ya nufi gurin
aiki...direct office dinsa yawuce yana shiga hydar yabi bayansa...

"yan tafiya shine andawo bako dan kira?"

murmushi sadeeq yayi tare da fadin

"Kabari kawai jiya nadawo a gajiye ne shiyasa"
"ok, tohya kaga kauyen?"

"Zancen kauye kabari zan baka lbr...kajiwani batu inna dawowa wai aurena da
husna saura sati daya"

Xaro ido hydar yayi cike da mamaki...

"kaiii haba wasa kake ko?"


"wlhiinna dawowa naji mama na waya dasu goggo suwaiba ni banmasan
yazanyi ba"

"cab di..hkr zakayi kayi biyayya kawai kaje ku sasanta kanku"

"mtsw wlhi basanxuwa nake ba dandai mama ne kawai zanje

mumushi hydar yayi tare da janyo file din dake gaban sadeeq...

lumshe idanu safeeq yayi ya jingina jikin kujera yana murmushi
tabosa hydar yayi

'ya akayi ne?
cewar sadeeq wanda har ynxu idanunsa na lumshe

"murmushin me kakeyi ne?"

"kawai kauyenan nake tinawa wlhi dadin xama"

"hhh lallai sekakoma can ka tare"

dariya sukayi dikkansu cike da nishadi suka cigaba da hira...


_7:25pm_

Tsaye hydar yake jikin motar sadeeq daidai nan sadeeq dinma ya bude motar
ya fitoh...

yana fitowa husna ma ta fitoh cikin shigar atamfa ta yafa gyalenta...

cike da fara'a ta karaso inda suke tayi sallama suka amsa hade da gaiduwa...

"ya sadeeq sannunku da zuwa"

"yauwa" ya amsa ataqaice

murmushi hydar yayi
"bari nadan baku wuri inkungamanadawo"

murmushi husna tayi tare dafadin toh ...shilo sadeeq bako alamar murmushi
afuskarsa...juyawa hydar yayi ya basu wuri...

shiru ne ya ziyarcesu nadanlkci sadeeq ne ya katse shirun da fafin

"dame damevkike buqata?"


"eh toh inna buqatar kudi sbdvevents din da za ayi"

"event din har nawa xakiyi?"

"ko guda hudu hk dun isa"

murmushin mugunta sadeeq yayi� "dama can kin shirya wa bikin ko?

zaro ido tayi cike da mamaki
"haba ya sadeeq wani irin xance ne wanan inxaka bani kudi ka bani "

:"nawa kike buqata?"

"dubu dar*****?

"cabdi karma ki qarasa danbazan kashe kudi na a auren da banaso ba"
"toh wlhi ni se ka bani "

zaro ido yayi yana kallonta aransa yana fadin

" Lallai yarinyarnan bata da kunya shi zata dinga fadawa hk tinkan ayi auren ma"

afili kuwa tsaki yayi tare da fadin


"bazan bayarba wa anda suka samiki rai su baki ni kinga tafiyata ba"

jiyawa yayi ya shige mota da niyar inya soma tafiya yakira hydar yaji inda
yake..itako husna tsaki tayi tashige tana yan maganganunta...

bintavyayi da kallo daga bisani yavgirgiza kai yana fadin

"Yau naga takaina mama ta hadani da wannan yarinya *jangwan*�"

Shigewa yayi motar yadau wayarsa xe kira hydar jin anna buga dayan glass din
gefen seat din murmushi yayi yasa hannu ya bude masa yashiga..

"ya harkun gamane?"
"mtsw kyaleta kudi takeso kuma ni bazankashe kudi na a auren da banaso ba"

murmushi hydar yayi tarevda fadin

"Wai kai meyasabaxaka hkra ba kawai ka bata tayi abinda ya kmt"

"toh kai inka matsu ka bata mana zaka wani takurani"

shiru sukayi dikkansu har yakai hydar gida ya saukesa shima ya nufi gida...

Dasalama ya shiga palo ummi da mama ya tarar zaune ...

"Inna wuni mama"


"lafiya lau sadeeq harka dawo?"?
"tih masha Allah"

"ya sadeeq sannu da zuwa"

"yauwa ummi ya gidan"

"lafiya lau yaya"
"hk akeso barivna shiga ciki"

"sadeeq kaje kungana da asama'u kuwa"

"eh mama daga can ma nake"

washare baki mama tayi tare da fadin masha Allah kaje babanku na nemanka...

amsawa yayi da toh ya nufi dakinsa aransa yana fadin

"narasa me mana tagani agun husna hm Allah dai ya sa hkn shine mafi alheri"

ansawa yayi da ameen ya cire kayansa..watsa ruwa yaje yayi ya sauya kaya
kafin ya nufi dakin baba...

dasallamarsa yashiga baba yaamsa masa..zaune yasamu baba yana jin radio..


"ahh abubakari harka dawo"?
"eh bababandade dashigowa ba"

"toh madallah dama sonake naji inji dai kagama gidan naka ko?"

"eh baba nagama painti ne ya rage shima gobe insha Allah zansa ayi*

"toh maddallah Allah yama albarka"

amsawa yayi da ameen sunsha hira sosai sewajan karfe 8:45pm kafin sadeeq
yabar dakin baba ya nufi nasa...

� *Husna*

Can kuwa husna nashiga gida umma dake zaune tana kallo hanan na gefenta...
raibace ta samu guri ta zauna

"husna ya akayi ne?"

"umma wai kawai se ace hk xa ayi bikinan ba ko event"

"inji ubanwa?"


"ya sadeeq mana wai baze bani kudi ba"

"be isaba dan ubansa uwar tasa zankira bannidasu"

"wlhi anty husna wannan yaya sadeeq din ya fiye girmankai"
acewar hanan

tsaki husna tayi tare da fadinbanni dashi zan rage masa shi... tana kaiwanan suka
jiyo sallamar yaya haneef...

dasallamarsayashigo suka gaishesa ya ansa shima ya gaida umma xama yayi
alamun ya gaji...yana fuzar da iska

"husna dan Allah dan dafamin gwaten doya shinake marmarinci"
acewar ya haneef

turo baki husna tayi tana maida hankalinta ga tv

"ke husna bakiji me nace bane"

miqewa tayi tana buga qafa tanufi hanyar daki tana qunwunai...

"gsky ni ban iya girki ba...baga inna me girki can ba kaje tana"


fusace hannef ya miqe ze bita umma ta tsayar dashi tare da fadin

"xonankarka takuramin 'ya kaje ga inna canakitchen kace tadafa ma"

"haba umma ya zaayi ace yaranan su zauna basu iya komai ba sedai a musu
ahaka husnanzatayi aure?

"Inna ruwanka innace bakai zata aura ba?toh wuce kaban wuri yarana yanhutu
ne"

afusace haneef ya fice ya bar palon umma tading masif tana fadin
"yarana yanhutu kuma husnar dakake fada dame aikinta zata tafi yauwa"

ahk tayita masifa hartayi shiru dankanta...


[2:17PM, 12/28/2016] Baby Afreen: ������
~*Ashe kishiyatace*~


_In dedication to_
*�Abba gana�*

*03*

Zaune mama take wayarta tasoma ruri dasauri ta daga ganin sunan umman
husna daya bayyana akan screen din

"Assa**

"Maman ummi kinajina ko?

"Eh innaji amma kya tsaya mugaisa ko?"

"bana buqatar hkn dama inna infada miki ne ki jawa sadeeq kunne yazo ya bama
husna kudin dazatayi abubuwan daya kamata ahk za ayi bikin?"

hkr mama tashiga bawa umma kafin tasaukosuka gaisa cike da fara a daga bisani
sukai sallama.


Zaune mama take tsakar gida tana jiran fitiwar sadeeq...ummi ce ta fitoh
dashirinta na mkrnt

"umma na tafi "
"toh sekindawo Allah ya miki albarka "

amsawa tayi da ameen ta fice abinta...ba afi minti biyar ba sadeeq ya fitoh
shima cikin shirinsa...

tsugunnawa yayi kusa da mama

"Inna kwana mama"
"daban kwana ba zaka ganni?"
"mama laifin me nayi kuma?"
"me ya hanaka ba husna abinda take buqata kaje ka bata tinkan raina ya baci"

"mama ba kudi a hannu na ne ga aiki gida annayi ga kuma lefen da ake hadawa
abubuwan sun minyawa"

nunfashi mama taja tare da fadin
"Sadeequ"

"ya amsa mata da ameen"


"kayi hkr kaji kaje ko nawane ka lallabaka bata kaji?"

gyada kaiyayialamun eh yamiqe yanafadin nizan tafi albarka mama ta samasa
kafin ya tafi...



Misalin karfe 8 sadeeq ya gama shirinsa ze tafi gida ransa bace ya shiga mota
beko tsaya ko inna ba se qofar gidansu husna yanaxuwa kuwa yayi sa a hanan ta
fitoh ya turata ta kira masa husna ba musu ta koma tanata wani karairaya
murmushin takaici yayi yarinya qarama da ita...

ya kusan minti goma tsaye agurin bata fitoh ba ransa dikinda yake battace
ne...juyawa yayiya bude marfinmotarsa yajiyo muryarta tana anbatan
sunansa...juyawa yayi ya shaqo wuyatan ta ya hada da jikin motarsa

"ke nikika rainawa wayau zaki shanyani a waje?"

daqyar ta somamgn samasama

"toh bakasangidan akwai mutane bane?kasakeni akwai zafi"


"bazan sakeki ba tin ynxu kinakai qarata gun mahaifiyata ko kinaso ki hadani da
ita ko?"

"nifa ba***

bata qarasaba yasa dayan hanunsa ya bige bakinta daga bisani yasaketa motarsa
yabude ya cito bandir din yandari biyar ya bata karba tayitana murmushi...

wani irin sansane takeji yana shiganta arayuwarta tana mutuwar san sadeeq

kallonsa tayi tana murmush

"kekuma meye hk?"

murmushi ta kumayi
"kawai inna sanka sosai bazan iyajure kamin kishiya ba"

tana kaiwa nan ta shige gida da gudu shiko binta yayida kallon mamaki

"lallai yarinyarnan ta rainani"

dagabisani kumaseya soma dariya shi kadai ahaka yashige motarsa yana driving
yana tinazancen husna


��

Abu kamar wasa akwana atashi ba wuya snyi prgms amma ba ko daya wanda
sadeeq yaje ranar juma'ah bayan anyi sallar juma'ah aka dauraauren *Abubakar
sadeeq* da amaryarsa *Asma'u husna* skan sadakinera dubu dari...masha Allah
bikin yayi jama'ah sabd sadeeq ya kasance meson mutane dan hk bikinsa ma sai
masha Allah....

Bayan anyi sallahr magrib akazo daukan amarya nasiha aka mata sosai hydar
shine kangaba sbd shine abolin ango...

gidan iyayen sadeeq aka fara kaita can suka tarar da sadeeq aka hada hardashi
aka musu nasiha sosai amma abun manakitindaaka taho da amarya ba allamun
kuka ko hawaye sema in anna hira a mota tayi dariya..

goggi suwaibace ta kasa hkr tasoma fadin

"Wai ita wannan amarya bata kuka ne se dariya"

gabadaya sukasa dariya harda ita husnar kawarta ce hafsa dake gefe tasoma
fadin

"goggo karki damuqawar tamu jaruma ce ai"


tabe baki goggotayi ta tsayatana kallon ikon Allah amarya ta yaye gyale anna
hira...

kusan rabin hour ya daukesu kafin suka isa gidan...lullube mata fuska sukayi
aka fita da ita dik da gidan na cike da mutane hkn be hana husna ganin gidan nata
ba gidan yayi kyau sedai masha Allah murmushi kawai husna keyi har aka shiga da
ita....

bayan ankaita da mintina aka rako ango fuskarnan tasa babu alamun fara'a
atattare da ita...hk yazauna kawayen amarya da abokansa suka gama surutu suka
fita bin bayansu yayi dan yimusu rakiya...nanfa suka dinga zaulayarsa har sukasa
sa dariya sosai...

husna kuwasuna barin dakin ta niqe dasaurijakar dake gefenta ta dauka ta ciro
turaruka da wata night gown ta nufi toilet cikin sauri..

Sauya kayanta tayi kafin ta tafitoh sadeeq ya shigo ganin bata dakin yasa ya
juya ze nufi dakinsa domin watsa ruwa...

daidai ya murda handle din qofar ta fitoh

"ya sadeeq"
shine abinda tafada dasauri ya juyo yana kallonta cike da mamakin ganin shigar
dake jikinta bakodan kwali akanta se famanfari takeda ido zancen xuci yasoma yi
yana fadin


"Ance amare nada kunya amma banda tasa itakan bata da ko alamar kunya"

girgiza kaiyayi ya juya yana murmushin takaici dasauri ta nufi inda yake har
tana tuntube da jikin gado ta riqo hanunsa

"Husna lafiyarki kuwa?"

"toh ya sadeeq yinwa nakeji"

"baga kitchen can bakije kidafa abindakikeso"

zaro ido tayitana kallonsa

"Cabdijan"
"meyafaru kuma?"

"nifa kasanba girki na iya ba kuma innace cewa akai kaza ake kawowa amarya"

zaro ido yayi yanakallonta lallai yaqara yarda husna bata da kunya har ynxu
yarinta na damunta...

"husna in bakiiya girki ba waxe dafamin abinci"

"ohhh karka damu bayan mungama cin amarcin mu umma tace zata samomin me
aiki"


"toh a kwananki waze dinga girki?"

"Dagacan gidanmu inna zata girka hannan zata kawo"

dariya ta basa be iya cewa komai ba yafizge hanunsa daga riqon da tamasa ya
fita abinsa.. tanaganin hk tayi tsakitm tasamu gefen gado tazauna...

��
[10:20AM, 12/30/2016] Baby Afreen: ������
~*Ashe kishiyatace*~

*A short story*

_in dedication to_
*�Abba gana�*


*04*

Yana shiga dali toilet ya fada ya watsa ruwa yana fitowa ya shirya cikin kayan
barcin sa kwanciya yayi akan gado zancen husnane ya soma dawo masa

*"nifa kasanba girki na iya ba kumainnace cewa akai jaza ake kawowa
amarya"*

wanga zance na husna na husna na basa dariya sosai nanfa wani tinani ya fado
masa

"Kardai ace dgsk ne husna bataiya girki ba..�.lallai kywa da anga shirme�"

kamar wanda aka mintsila ya miqe ledar dake saman dressing mirror ya dauka
yayi hanyar qofa fita yayi be tsaya ko inna ba se qofar dakin husna ahankali ya
murdahandle din ya shiga xaune bakingado ya sameta tana faman chatting harya
dhiga bama tasani ba kusa da ita yaje ya zauna ya girgiza kai ganin ita kadai se
dariya takeyi..

Fizge wayar hanunta yayi dasauri tadago da niyar yin masifa ganinshi yasa ta
miqe da sauri

"meya dawo dakai dakina?"

Xaro ido yayi yana kallonta da mamaki


"innace innada ikon shiga ko inna a gidana?"

"eh naji ynxu dai ya sadeeq wlhi yinwa nakeji sosai"

bece komai ba ya mika mata ledar karba tayi tare da masa murmushi ta juya
tana tafiya kamar wacce kwai ya fashewa aciki...

dariya yayi ya kwanta abunsa ya dauwayarsa harya kunna data sekuma ya kashe
ya soma game din zuma abinsa

Itako uwa gayya zama tayi taci me isarta ta fadi alhamdulillah kafin ta kwanta...

kwanciya tazoyi taga sadeeq a kwance bata raivtayi tasoma mgn

"ya sadeeq ka tashi kafita barci nakeji"

"ni annan zan kwana gwara ma ki kwanta abinki"

miqewa yayi ya nufi toilet tabisa da kallo...har yayi alwala ya fitoh tana tsaye a
inda ya barta...

"husna kije kiyi alwala kizo muyi sallah"

ba musu ta nufi hanyar toilet dinbata wani jima ba ta fitoh...


hijab tadauka cikin wani qaramin akwati dake gefe tasa ...darduma suka
shinfida ya musu jagora...

Suna idarwa ya musu addu'a , shi ya fara miqewa ya nufi kan gado...cike da
masifa ta nufi inda ya kwanta...

"gsky ya sadeeq kazo kaje dakinka"
"toh ni akusa da matata xan kwanta"

juyawa tayi zata bar wurin dasauri sadeeq ya yanyota ta fada jikinsa...

"Nikasaleni wallahi"
"inna zakije inna sakeki?"

turo baki tayi tana fadin palo

qara riqeta gam sadeeq yayi nanfa salo ya canja... *na tsaya kwaso labari
�Abba gana� ya janyo ni...wai is not my hurimi...kumafa hakane��*

~washe gari~


Tindasafe sadeeq ya tashi ya makara yin sallah ganin husna nata sharar barcinta
ya miqe ya nufi dakinsa....yana zuwa cikin sauri yayi wanka yai alwala yana fitowa
yayi sallah abinsa...

Miqewa yayi ya nufi dakin husna da zumar tashinta yana shiga daidai nan ta
toh daga wanka ....hararsa tayi ta wuce dressing mirror taja kujerarta tazauna...

Murmushi yayi yamatso kusa da ita kusa da kunenta ya tsugunna yana fadin

"Morning husna"

batace komai ba illa dagowar datayi ta kallesa...

rungumota yazoyi dasauri ta kauce
"nikam banaso"

Dariya sosai ya mata itako idanunta dik sun ciko da kwalla

"shknan naji...ynxu ya za ayi da bedsheet din?"

"kai zaka wanke mana kasan ni bawanki nake ba dan banma iya ba"


sadeeq da tinda tafara zancenta ya sake baki yana kallonta ya furta "cabdijan"

bekuma cewa komai ba yaje ya yaye zanin gadon ya nufi toilet yana shiga tayi
tsaki

"Sekace ance baiwa aka kawo ma"

tana gama fadan hk ta miqe ta bude wannan akwatin ...riga da skt english wears
tasa ta yafa gyalenta wayarta ta dauka ta bude akwatinta ta dauko wani india film
na season *king of hearts*

Zama tayi tasoma kallon film din tana chatting...kara door bell taji tada pausa
tamiqe ta bude...ummi ce dauke flaks na abinci.....

"Inna kwana anty husna"

ummi ta fada cike da fara'a... tabebaki husna tayi

"lafiya"
"anty dan Allah kama min da guda daya"

Tsaki husna tayi ta juya abinta

"dakika taho dasu waya kama miki? kuma wallahkika zubarmin sekin kwashe
kin gyaran palona"


tana kaiwa nanta zauna tasa play tacigaba da kallonta.....ummi kuwa tafiya
tasomayi ahankali ahankakai..hartakai wajan dinning din gurin saukewa ta kasa..

"Anty husna dan Allah xolki dan saukemin"

tsaki husnata kumayi
"kikira wacce ta dora miki ta sauke miki"

wangazancena husna ya batawa ummi rai batace komai ba tasoma qoqarin
saukewa dadai nansadeeq ya fitoh riqe da zanin gado a hanunsa alamun
yagamawankewa dasauri ya nufi gurin ummi yasoma saukmata kulolin

gaishesa tayi cike da fara'a ya amsa soma tayiya tayi ta nufi qofa ya mara mata
baya kan su fita husna ta kwashe da dariya tanactafi

"kaiiiisyyr sederth da roshni na burgeni wollah"

tsakiummi tayi suka ficea tare


[12:24AM, 1/1/2017] Baby Afreen: ������


~*Ashe kishiyatace*~

_In dedication to_
*�Abba gana�*

_Special thanks to yuh *abba gana* Allah ya kara basira...king of writters
kukeji��_

*05*

Suna ficewa husnah itama tayi tsaki

"wallahi badin inna san yayanki ba dakin gane kurenki"

murmushin mugunta tayi ta cigaba da kallonta...tana cikin kallo wayarta tasoma
ringing dasauri ta daga sunan kawarta *deeja* daya bayyana a screen din yasa tayi
murmushi ta daga kiran cilin sauri

"hello amarsu ko harynxu anna barcin ne?"


"wace ni?kinga ni kallo ma nakeyi"

"shegiya yar banzar gari inna angon naki yake"

"yana tsakar gida nakega...yaushe zaki zo ne?"

"se jibi zanxo insha Allah..toh ya ban labari insha"

dariya suka kwashe dashi dikkansu...

"hm ai abunba a mgn aini angama daga jiyan nan"

"meyafaru yargari?"

Nan husnah ta kwashe dik abinda yafaru a darenjiya ta bawa deeja labari..Nikam
abba gana ya hanani ji�ballena kwaso muku..

( *wannan nadaya dagacikin kuskurenda mu mata bama ganewabe kmt ace dan ki
nada kawa ba kawai ki kwashe sirrin mijinki ki fadamata ba.bakisan ainna ze tsaya
ba..ykmt mu gyara halayenmu nasan masu karatu da dan bayanin da nay kungane
inda nadosa... se mu kiyaye harshen mu*)


Dariya deeja tasomayi sosai bude baki husnah tayi zatayi magana kawai seji
tayi afizge wayar atsorace tamike ganin sadeeq atsaye yasa ta kuma dibrrbicewa
dan azatonta yaji me take fada awayar...

Murmushi shikam yayi ya kashe wayar ya ajiye mata agun dinning ya nufa ya
zauna yasoma bude flask zesa abinci..husnah kuwa ajiyar zuciya tayi tare dasa
hanunta aqirjinta kasancewar yadda kirjinta kedukan uku2...Sauke ajiyar xuciya
tayi ta zauna kan kujera tare da lumshe ido tana maida nunfashi....

"bazakizo kici abinci bane?"

Dasauri tamiqe tare da qaqalo murmushi tasoma tafiya harta isa inda sadeeq
yake kujerar dake gefensa taja kujera ta zauna tana murmushi...

��

_2days later_

"Husnah ynxu hk zaki zauna ba kya gyaran gidan ba shara ba komai?girkin ma
sedai ayi akawo miki kici ko wanke kwanuka bakya yi?"

"gsky ni kam yaya kana takurani nafadama agidan mu banayi...inkuma baka
yarda ba kaje ka tmby umma mana"�

"Lallai husnah �ke ynxu agidanan sedai kici kiyi kallo ko?"


"toh me kakeso nayi yaya kaga ni fa anata wuceni a film dinan senayi backward
ma"

"shknan bakomai zan kwashe kayan kallon kaf nayi kauta dasu"

"cabdi wallah fade kakeyi"

tsaki ya sadeeq yayi yasoma danna wayarsa..ringing biyu aka dauka...

"hello ya sadeeq"
"naam ummi dan Allah kina gida ne?"
"eh yaya meya faru?"

"Dan Allah kixo gidana zan dan saki abune"

bejira cewarta ba ya kashe wayar ya nufi hanyar daki..husnah dake zaune ta
qara gyara kwanciyarta tana kallonta abinta...

Ummi kuwa can tana ajiye waya ta soma qunqunai mama dake gefe ta kalleta
tana fadin


"Kedawa?ya akayi ne"
"Mama ya sadeeq ne wai senaje gidansa kuma matarnan tasa batada mutunci
wallahi"

tsaki mama tayi tasoma ma ummi fada danme zatace husnah batada mutunci...ba
shiri ummi tazari gyalle ta fita ranan natainyayi dubu bace yace....

Sadeeq nashiga daki yayi wanka ya fitoh ya shirya tsaf cikin kanan kaya
dasuka fit dinsa sosai ...

Fitowa yayi har ynxu inda yabar husna agunta ke se qara gyaran kwanciya data
keyi tana dariya tsabar dadinda film dinyake nata....

dinningya nufada zumar jan kujeravya zauna qarar door bell yaji ya nufi qofa
yana budewa cikin sa'a yaga ummi se turo baki takeyi

Matsa mata yayi tashigo dan yariga yasan matsalarta....

"Kiyi hkr ummi dan Allah gyaran gidanan zakiyi kifara daga dakina plxxx".
.

Zaro ido tayi ta nuna masa husnah da yatsa wacce keta kallonta tana dariya��

daga hannu yayi ya hadesu � ..alamu yamatada ido akan ta je tayi kawai..daga
kafada tayi tare da tabe baki ta nufi hanyar dakin sadeeq ...


"Toh nixan fita sena dawo"

yafada tarecda warasawa inda husnah take....

"Toh seka dawo asiyo min abarba"

tafada tana murmushi bece
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment