Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

аЯрЁБс>ўџ !ўџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџьЅСg №П0ЪVbjbjкЊкЊ .’ИРobИРob№ЯџџџџџџЗZZжжжжжџџџџъъъъ<&$ъ’ulJJJJJ%%%ikkkkkkkkkkkkk$ўvЖДylkН ж%%%%%kжжJJлLu5k5k5k%40жJжJik5k%ik5k5k5kJџџџџ<%ЃцйџџџџYHК"5kUkbu0’u5k zk" z5k zж5k %%5k%%%%%kk5k%%%’u%%%%џџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџ z%%%%%%%%%ZB œ: 
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT


This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels
*œ&ўBUŠARŠIYAR SOYAYYAœ&ў*
```the nicket love```

Jameey
Yar'mutan kankia



_Akwai ingantaccan maganin<и4п<и4п gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._






_ShimfiWar labarin_

_Labarin Jameel da Bintul Hudah da kuma Anisha masoyane wanda suke tare da junansu koda kuwa Waya a cikinsu yayi nisa da juna ma'ana baya garin baki Waya idan yana cikin masifa dan uwashi zaiji saboda zuciyoyinsu a haWe suke....hmmmm *THE NICKET LOVE=и˜м* kenan_


_Bai yarda da so ba kuma masu yin soyayya ma haushi suke bashi,dan gani yake rashin aikin yi ne yajasu har suka tsunduma a cikin soyayya ,yana masu ganin mararsa wayau infact bai cika magana da maiyin soyayya ba saboda haushinsu da yake ji. Maigirma Jameel kenan=ио_


_Gata fara gata kyawkyawa gata da komae Allah ya bata,kowa ya ganta sai yazo yace yana sonta ,amman ta rufe ido tace bata son kowa, duk da kyaun da take dashi da kudin da gidansu suke dashi da class dinta ,amman duk ta ajiyesu gefe tace bata son kowa sai Jameel>ин,ita yar'asalin kasar London ce amman saboda soyayya ta taitaro kayanta ta dawo nigeria da zama dan kawae ta samu soyayyar Jameel >инHajia Anisha kenan maiji da ajinta_


_Ga natsuwa ga hankali ga kuma hakuri ba ruwanta da kowa neman na abinci kawae take ,duk da tana black amman kyaunta bai boye ba ,dan kyawunta har ya wuce yanda za'a faWashi ,duk da kasancewarta yar'aikin gida amman bata yarda aka keta mata mutuncinta tana fama da ™era da tsungama a gidan da take aikin nata,amman hakuri tasa tana mai cigaba da rayuwarta a haka ,saboda tasan bata da inda zataje inda tace zata bar masu gidan nan dai ne rufen asirinta ,rayuwa dai ba dadi=и%о Bintul Hudah kenan wanda suke kira da Hudah_



_wowoho garin dadi na nesa inji angulu da ta faWa masai>и*н,*BUŠARDIYAR SOYAYYA* dai ne keda wannan gwaramar na mutane guda ukku da suke shiga hali da rayuwa mai ban tausayi duk akan soyayya_


_Shin wannan wata irin soyayya ce>ин_
_wata irin wahalar rayuwa suke fuskanta kudai biyoni tsundun a cikin labarin dan jin ya zata kaya=ио_




_Litaffi na kudi ne sau Waya rana #300,sau biyu a rana #500 sau ukku a rana #700 sau Hudu a rana #1000 zaki turo ta wannan Account number din 0777512438 Jamila Abubakar Bello Access Bank, ko kuma katin Mtn ko airtel ta wannan numbers din_ 08160508316 07034464517.

*Note:- please yan special person da masu Vips pls banson vtu=иOо*

*Ba sai ma tsaya yi maku bayani ba, banyishi domin wata ko wani ba, sannan ban yarda a satarman fasaha ba>ин*



(3E 'DDG 'D1-EF 'D1 -JE

<и“н<инў1ўу Ж%ў2ўу


"Hudah wai ubamai kikeyi a cikin kitchen din nan, da har yanzun baki fito ba kika fara shirya dining table din nan ba? Ko sai Jamel ya shigo ya tadda ba'a gama shirya tarbar shi ba."


˜arma wanda aka kira da Hudah ta farayi, dan ita batasan ya zatayi ba, tun asuba bata samu ta rintsa ba cikin gidan nan,duk abincin da aka dafama Jamel itace ta girka su, yanzun ma shirya abincin bisa dining ita zatayi shi dan kawai ta fito a yar'aikin gida yar'wahala, kuma kitchen din take gyarawa, hawaye ta share sannan tace. "Yi hakuri Hajiya ina gyara kitchen ne, amman yanzun zan fito."


Cikin fushi da kulewa Hajiya Jalila ta fara magana. "dan ubanki har yanzun baki gama gyara kitchen din ba? Wai ke wata iri malalaciyar yarinya ce? Amman wallahi mudun na shigo kitchen din nan, kasheki ne kawai ba zanyi ba, yar'iskar yarinya, zaki fito ko sai zo na takaki."


Allah sarki rayuwa, haka Hudah, ta fito ta jera abincin bisa dining, sannan ta kara gyara makeken parlon ta kunna bona, haka kuma taji ana kara kwala mata Kira ana cewa. "Maza kizo ki gogeman wannan takalmin, shin zaki taho ko sai na kwalkwale maki wannan tsananun idanun naki da kika tsareni dasu sai kace idon maiya."?



Batayi mamakin zagin da Anisah tayi mata ba, dan tasan zatayi mata fiye da haka ma, saboda ta tsaneta sosai tunda aka kawo ta aiki gidan , bata taba jindadin zama da kowa ba sai Amal, itace kadai takejin dama dama a wajenta itama ba sosai ba, dan ko ita tunda take bata taSa ganin Jameel ba, sai dai tanajin maganarshi a bakinsu lokacin da tazo ya tafi Paris karatu, ji tayi an wanketa da marika, dafe kuncinta tayi tana kallon Anisah, wurga mata harara Anisah tayi sannan tace. "Matsiyaciya, wato Ina maki magana kinyi banza kin kyaleni kin tsaye kina kallona kamar tsohuwar maiya, to wallahi kurwata kur, sai dai kici kanki dangin mayu dangin tsiya kawae."


Itadai Hudah kasa tayi da kanta, tana matse kwalla, Amal ce ta fito cikin wata dakakiyar shadda wanda tasha aikin stone work, da yake anko sukayi da Anisah, kallon Hudah tayi ta kauda kai, sannan tace. "Anisah kizo muje ki ida shiryawa kafin a daukoshi, karda ki biyema Hudah wannan fadan naku bamai ™arewa bane, kuma kinsan yau dai masoyinki yake dawowa yau ranar farinciki ce a gareki,karki tsaya ki biyema wannan yarinyar."


Harara Anisah ta warga ma Hudah, dan ta tsaneta sosai, tsaki tayi sannan ta kalli Amal tana murmushi tace. "Hakane fa kanwar mijin babu kamarki, oya mu wuce."


Haka suka fita abun gwanin ban shi'awa, itama Hudah wucewa tayi room dinta ta shiga wanka tana mamakin tsanar da Anisah tayi mata ita da Hajiya Jalila.

Sosai Amal ta zauna ta tsarama Anisah kwaliya ta gani ta fade, kallonta tayi tana murmushi sannan tace.


"Kin san Allah duk izzar Yaya Jamel da jiji da kanshi yau dole ya bude baki yace maki kinyi kyau, ke bama cewa kiyin kyau ba wallahi sai yace Anisah ina sonki."


Rumgume Amal Anisah tayi, dan ji take kamar taba Amal kyautar Mota, kallon Amal tayi sannan tace. "Inason Yaya Jamel, kodan halayenshi bai damu da mace ba, sannan bai damu da yace yana son mace ba, shi mata basu gabanshi nima kaina taya ya yarda zai aureni? Dan kawai Mom tace dole, kinga kenan Amal ba Anisah ba kishiya, zan zauna dagani sai mijina."


Ita dai Amal murmushi kawai tayi ta cigaba da gyara ™awar tata, kuma budurwar Yayanta wanda suke shirin yi masu baiko.


&&& &&&


Wadansu mercedes S classes sukaxo filin jirgi na Nnamdi Azikiwe international na Abuja,suna jiran jirgi kafin mutin talatin ya sauka, wa'annan mutanan suna tsayuwar jiran ogan su, lokacin jirgin ya sauka bayan Awa daya kowane passenger suka sauka daga jirgin, sannan passenger suka fara fitowa a jirgin, Bodyguard din nan, har yanzu suna jiran Ogan su, da zasu dauka.


Kowa da kowa a airpot din suna jiran suga wanene wa'annan Bodyguard din suke jira, wajen minti Goma da fara fitowar pessenger's , sai ga wannan Ogan nasu ya fito daga cikin jirgi, tafiya yake kamar baya son taka step din jirgin,kallo Waya zakayi mai kaga zallar kasaita da izza da take dawainiya dashi,handsome guy na hango dogone amman ba sosai ba, gashi yana da faWaWan kirji infact komai nashi yayi.


Yana tafiya cikin takama,class kam akwashi a wajen yanda kasan shugaban kasa, suna ganinshi da sauri bodyguard din suka nufo shi, suka Ruga cikin tsoro da suka ™ame suna cemashi." Boss you are highly welcome Sir." Wani kallo ya tsaya yi masu, sai da yayi second talatin, kana yace." thank uh let's go."


Wadanan Mercedes S classes dama tuni anyi park dinsu, Bodyguard din suka Ruga d gudu suka bude mashi kofa ya shiga don sukai shi gida, suka kama hanyarsu daga Nnamdi Azikiwe international airport, zuwa Maitama Sule Estate central area Abuja.


motocin guda Goma ne Mercedes S classes suka daukoshi, daga filin jirgi zuwa gida, lokacin da suka kusa Isa gida Bodyguard guda Hudu sukayi sauri suka biyo motar boss dinsu kamar yarda akeyima shugaban kasa guda yana Kofar Drive kana guda ukku suna sauran kofufin, suna gudugudu, harzuwa gida kana mai Gadi ya bude masu kofa.


Shiga sukayi ciki, wata yar'sabuwar tafiya suka ™ara yi sannan aka wangwale masu wani makeken gate, nan suka ™ara danna hancin motocinsu wani irin katafaran parking space ne sukayi parking din mota's dinsu, sai da sukayi kusan 20 minute sanann suka bude mashi kofar motar, sai da akayi 8 minute da bude mashi kofar sannna ya ziro kafarshi daya kasa, sannan ya sake fiddo gudar, fitowa yayi sannan ya fara tafiya cikin izzar da gadara, da gudu Amal ta fito ta rungumeshi tana cewa." oyoyo ga Yaya J." murmushi kawai yayi mata sannan ya shafa gefe fuskarta, bataji komai ba dan tasan halin yayan nata, ba komai yake magana akan shi ba, sai abu mai mahimmanci, a tare suka jero shi da Amal har suka shigo cikin gida, Hajiya Jalila ce ta rungume Wan nata, shima rungume ta yayi yana jin wani irin farinciki ganin Momyn tashi, kissing dinshi tayi a goshi sannan tace." Son you highly welcome, nayi kewarka sosai." Rungumeta shima yayi yana jin Kamar anyi mashi bushara da gidan aljana yace." Nima nayi missing dinki sosai Mom."


Tunda ya shigo Anisah take kallonshi tana jin wani irin sonshi yana fisgarta tanajin kaunarshi tana ratsa ko wane lungu da sako na jikinta, ida isa tayi wajenshi tana wani rangwaWa da kisisina, cikin salo mai daukar hankali tace tana juya ido." welcme back Yaya J."


Kallo Waya yayi mata ya kauda kai, dan shi ya manta da rayuwar Anisah sai da ya dawo gida sannan, yasan yanzun zata cigaba da adabar rayuwarshi tana matsa mashi da shirmanta na banza wai so, dan shi bai yarda da soyayya ba, dan duk maiyin soyayya haushi yake bashi, kallon da yayi mata yasa Jikinta yayi sanyi, tana mamakin yanda Yaya J bai damu da ita ba, baya sonta bayan duk tarin masoyan ta amman taki kowa tace shi take so, saboda da son da take mashi ta baro london gidansu ta dawo nigeria da zama amman duk a banza komai tayi bata burgeshi.


HaWa ido yayi da Hajiya Jalila ta wurga mashi harara, kauda kai yayi sanann yace. "Thank you Anisah." murmushi tayi mashi dan taji dadin yanda yau ya kula har ya bata ansa kama hannunshi Amal tayi sannan tace. " Yaya J kaje kayi wanka ka huta sai kazo kaci abinci nasan ka kwaso gajiya gashi mu kuma muna son muyi disturbing dinka."


Kallonta yayi yana jin son ™anwar tashi a zuciyarshi, dan ita Waya kadan tasan halinshi, kallo Waya zatayi mashi ta gane abunda yake nufi koda bai yi magana ba, duk sun cikashi da noise sun samai ciwon kai, kamashi Amal tayi hanyar part dinshi da shi, wani Kallo Mom tayi ma Anisah itama ta bi bayanshi da sauri dan su kaishi apartment dinshi.



*Muje zuwa......=иЄн*


*Yar'mutan kankia cec'ў*


Share
Comment

*œ&ўBUŠARDIYAR SOYAYYAœ&ў*
```the nicket love```

Jameey
Yar'mutan kankia


_Akwai ingantaccan maganin<и4п<и4п gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._


Paid book=икм


_Litaffi na kudi ne sau Waya rana #300,sau biyu a rana #500 sau ukku a rana #700 sau Hudu a rana #1000 zaki turo ta wannan Account number din 0777512438 Jamila Abubakar Bello Access Bank, ko kuma katin Mtn ko airtel ta wannan numbers din_ 08160508316 07034464517.

*Note:- please yan special person da masu Vips pls banson vtu=иOо*.




(3E 'DDG 'D1-EF 'D1 -JE



<и“н<инў 3ўу Ж%ў4ўу


Tunda suka doso apartment dinshi yake jin wani irin farinciki yana ratsashi, dan yayi missing din apartment dinshi sosai, suna shiga ya rufe idonshi ya sake faduwa dan komai na cikin an chanza shi an zuba sabo, kallon Amal yayi, sannan yayi mata murmushi wanda ya kara fito da kyaunshi sosai, itama murmushin tayi mashi, dan tana son abunda zaisa Yaya J dinta farinciki.

Zaunawa yayi bisa royal din parlourn dinshi, yana shirin fidda takalminshi, ji yayi anri™e hannunshi, Wago kanshi yayi ranshi a Sace sukayi four eye da Anisah tana zuba mashi murmushinta wanda yake ™ara fiddo kyaunta dan Anisah ba daga baya ba wajen kyau, wurga mata wata uwar harara yayi, wanda sai da hantar cikinta ta kaWa, amman sai ta dake tace. "Haba Yaya J gani, ai bai dace ka cire takalmi nan da kanka ba, zuwa nayi na tayaka shiry.... "Shut up your darting mouth, yaushe na fara wasa dake harka."? Ya ida maganar cikin zafin rai da Sacin rai, dan yaga alamun idan yayi sake Anisah tana son raina shi dan kawai taga ya amince da aurenta idan batayi wasa ba ya kusa cewa ya fasa sai dai komai za'ayi ayi."


Duk da ta tsorata da tsawar da ya buga mata, amman hakan baisa tayi kasa a gwiwa ba, dan komai yayi mata bata jin haushin shi, saima wani sonshi da yake kara shigarta, kuma ta daukarma kanta alkwarin sai ta koya ma Jameel sonta kamar yanda itama take fama da ciwon sonshi, kota halin yane, marairaice fuska tayi cikin shagwaba tace. "Masoyina abun sona, idan banyi maka ba wakake so naje nayi mawa, ya kam.... "Oyo get out of my apartment Anisah, maza ki fita tun kafin na bata maki rai, kuma daga yau karki sake ki sake yiman maganar soyayya, idan ba haka ni Jameel ni kadan nasan hukuncin da zani yanke a kanki, sannan kuma karki sake zuwa man apartment tunda ke ba muharamma ta bace."


Tashi tayi tsaye cikin kuka tace. "Eh duk dani ba muharammarka bace, amman ai ni masoyiyarka ce, Kuma aurenka zanyi to mai zan nazo na tayaka shiryawa Yaya J? Ya kamata ka tausayaman nima ka soni ko yayane, ammm... Tas! Ya wanke Anisah da mari cikin zafin zuciya yace. "Na lura kin manta waye Jameel Abdurrahman ko? To zan fara tuna maki daga yanzun, kinsan bansan musu da maimata magana Kuma ba zan fara akanki ba, stupid girl like you."


Dagudu Anisah ta baro apartment din Jameel tana kuka mai sosa rai, haka ta shigo ta fada bisa cinyar Hajiya Jalila tana kuka dan taji haushin abunda Yaya J yayi mata, sai dai bata da zabi tunda ba zata iya hana zuciyarta sonshi ba, da zata iya da tuni ta cireshi ta mai gurbi da wani daban.


Cikin ruWewa da tsoro Mom ta fara magana. "Dota gayaman mai Jameel yayi maki kike kuka har haka."!?

Dago kanta tayi tana kallon Mom sannan tace. "Na bani Mom, wallahi mutuwa zanyi mudun Yaya J yayi watsi da soyayyata, yau na wulakantu daga zuwa na tayashi shiryawa."


Cikin FaWa Mom tace. "Yanzun Jameel din ne ya wulakantaki dan kinje taimakamashi?daga dawowarshi yau har ya fara saki kuka."?


Cikin shagwaba tace. "Mom har cewa yayi zai ce ya fasa aurena, tunda ba dole wai nabi na nani™e mashi kamar maiya."

_niko nace Anisah abun harda sheri kuma >и#н_


Tashi Mom tayi cikin sauri ta tunkari apartment din Jameel dan ta lura Jameel yana son ya wargaza mata zumincinta ita da yar'uwarta, tana shiga ta taddashi yana shafa lotion dinshi fitowarshi kenan daga wanka, yanda ta shigo yasashi kallonta kauda kai yayi, dan yasan abunda ya kawota, cikin fada tace . "yaushe na fara baka umirni kana karyawa."?


Girgiza kai yayi yana mamakin yanda Mom take yi mashi haka, daga dawowarshi ko abinci bai kai daci ba, duk sunbi sun sa mashi damuwa, kama hannun Momyn tashi yayi ya zaunar da ita bisa bed dinshi sanan yace. "Sorry Mom insha Allah ba zan sake ba." Harararshi tayi sannan tace. "Daga yau karka sake yi ma yar'uwarka haka, kaga tashi muje kaci abinci sannan ka lailasheta dan kasanta da shiga damuwa tana can tana kuka."


Kallon Mom yayi yana mamaki wai shi Jameel zai ba mace hakuri, ai idan ba Mom ba tom sai Dad sune kawai zai iya ba hakuri daga su baiga wata mace inba Amal ba, murmushi yayi yana ma Mom pick a kumatu yace. "Ai nasan zuwa yanzun tayi shiru, rabu da diyarnan taki Mom wallahi ta cika rigama daga nace mata na hutar da ita shikenan ta kama yi man rigama, gaskiya inada aiki babba a gabana idan mukayi aure."


Sosai Mom taji dadin maganarshi, kama hannunshi tayi suka jero tare tana ta bashi labarin son da Anisah take mashi, murmushin ya™e kawai yake dan labarin shi ba dadi yake mashi ba, dan ji yake wutar tsanarta tana kara huruwa a cikin zuciyar shi, haka suka shigo apartmnt din Mom.



Suna shiga duk suka zauna bisa dining, kallonshi Mom tayi sannan tace. "Son bari naje na kira yaran nan, nasan har yanzun Anisah bata daina wannan kukan nata ba."

Kallon Mom kawai yayi, bai ce komai ba, tashi Mom tayi taje kiran su Amal, tana shiga taga har yanzun Anisah bata daina kuka ba, zaunawa tayi kusa da Anisah sannan tace. "Anisah kibar kukan nan haka mana, nayi mashi fada kuma yace man wasa yake yi maki komai ya wuce."


Murmushi tayi cikin jindadi ta rungume Mom tana cewa. " Mom ya hakura ya daina fushi dani."? Dungurinta Mom tayi sannan tace. "Yar'nema tashi ki gyara fuskarki ku taso muje yana can yana jira, kuma kusan dai Yayanku baya son yawan jira."


Fita Mom tayi, su kuma suka taso bayan Anisah ta gama shafa poder da dai kayan kwaliyar nan na zamani, ita ko Mom direct apartment din masu aiki ta shiga nan, ya taho da Hudah wai tayi serving dinsu, tafiya Anisah take tana yakuna tana karyaya kamar kwai ya fashe mata a ciki, kallo daya yayi ma Anisah ya kauda kai, shi yana mamakin yanda idon Mom ya kulle har take ganin Marching dinshi da Anisah, dan yasan ko daya basu dace da juna ba, kusa da kujerarshi ta zauna, sai Amal ta zauna gefe suka sa shi tsakiya, sannan Mom ta zauna, hada ido tayi dashi ta sakar mashi murmushi, shima Murmushin ya™e yayi mata, ganin idon Mom na kanshi, itama ko Mom Murmushin tayi dan taga yanda ya sakarma Anisah fuska ba kamar dazun ba.



Kallon Hudah Mom tayi da take tsaye kamar gunki tana jiran a bata order ta aiwatar, wurga mata harara Mom tayi sannan tace. "Kallon uban me kika tsaya mana sai kace maiya."?


Šukar da kanta tayi kasa sannan tace. "Hajiya yi hakuri ina jiran umirninki ne."


Tunda Hudah ta fara magana Jameel ta Wago kai yana kallonta dan muryarta tayi mashi dadi, kuma natsuwarta ta burgeshi amman da yake Jameel miskilin mutun ne yana kallonta ya kauda kai ya cigaba da latsa wayarshi yana jiran Amal tayi serving dinshi ya fara cin abinci.


Daka mata tsawa Mom tayi tana cewa. "Hudah dan ubanki ba magana nike maki ba? Ubanme kika tsaya kallo da bakizo kika fara serving dinmu, shegiya mai Sakin halin tsiya."


Dukar da kanta kasa tayi sannan tace. "Yi hakuri." nan ta fara serving dinsu kamar yanda Mom ta bukata sai da ta gama zuba ma kowa, sannan ta je ta fara zuba ma Jamel, wani banzan kallo Jamel ya watsa mata sannan yace....







*Muje zuwa.....=иЄн*


*'Yar mutan kankia cec'ў*


Share pls


*œ&ўBUŠARŠIYAR SOYAYYAœ&ў*
```the nicket love```

Jameey
Yar'mutan kankia




_Akwai ingantaccan maganin<и4п<и4п gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment