Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

╨╧рб▒с>■   ■    
  
                                                                                                                                                                                                                                                                                                                                                                                                        ье┴g Ё┐0>А bjbj┌к┌к .ж ╕└ob╕└obxЇ      ╖ZZ╓╓╓╓╓    ъъъъ ЎМъb:lВВВВВ]]]н+п+п+п+п+п+п+$╬;╢Д>l╙+I╓]]]]]╙+╓╓ВВ█:y+y+y+]М╓В╓Вн+y+]н+y+y+y+В    а\й┴гц┘    щ(by+Щ+2:0b:y+Ё>K+.Ё>y+Ё>╓y+ ]]y+]]]]]╙+╙+y+]]]b:]]]]                                                                    Ё>]]]]]]]]]ZB Ь:  An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT


This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels
_DANGINMU NE SILAR KOMAI_*


Na

JAMEEYc'■

*MANAZARTA WRITER'S ASSOC.*

*_BISSIMILLAHIR-RAHAMANIRRAHIM._*
_________________
Supreme Court Kaduna shiru ne ya gauraye illahirin wajen baka jin motsin komai sai shashsheЩar kukan wata baiwar Allah,ga dukan alamu tasha kuka ta koshi dan ajiyar zuciyar ta kawai ke tashi a cikin Kotun,inda take shiWe numfashi a rarrabe gami da sauke wata irij nauyayyar ajiyar zuciya ta ┤an sakanni kafin ta kalli Alqali tace."Ranka shidaWe dan girman Allah kasa mijina ya SAKENI."
tunda ta faWi wannan kalma ga Alkali bata sake cewa komai ba saima zubama Alkali rikitartun idanuwanta da tayi wa'anda basu da mararraba da garwa shi,Jira kawai take ya ba mijinta order ya saketa kamar yanda ta buЩata, shima Alkalin zuba mata ido yayi yana nazarinta dan baya tunanin tana cikin hankalin ta idan kuwa tana da hankali to ta samu taSin kwalkwalwa na Wan wani lokaci dan ba yanda za'ayi mai hankali ya aikata abunda tayi,furzar da iskan bakin shi AlkaliPls

yi a hankali yace."Baiwar Allah ko zaki iya gayamani dalilin da yasa kike son mijinki ya baki takardar SAKI."? Murmushi tayi mai ciwo tana Wan rausayar da kanta kaWan,dan ta lura Alkali yana mata kallon sakara kuma marar hankali,maida dubanta tayi ga mijin nata wanda yake tsaye kamar gunki yana mamakin abunda take aikatawa yayin da idanun su ke cikin na juna kowa da kallan kallon da yakema Wan uwan sa a hankali ta sauke nata idon tareda wurga mashi kallon tsana."Saboda na tsane shi." Wannan karon kuwa zuface ta keto ma Alkali dan kalaman ta sun girgiza shi sosai,a hankali ya cire tubaron dake makale fuskar shi ya goge zufar dake keto mashi sannan ya maida tubaron,a hankali ya maida duban sa kanta yace."Ko saboda mi yasa kika tsani mijinki."?cikeda kosawa da tambayar da Alkali ke mata saboda ta lura yana son ya wuce gona da iri,akan case dinta ita tazo ne dam.kawao yaba mijin order akan ya saketa bawai ya dimga jefonmata tambayoyi ba kamar wadda tayi wani laifi cikeda takaici tace."Na tsane shi kawai kuma bani ra'ayin ci gaba da rayuwar aure da shi."wannan karan ba Alqali ba hatta mutanen dake zaune a Kotun saida kalamanta ya girgizasu."keko mi zaisa hakanan kice kin tsani mijin ki ko akwai wata cutarwa da yake maki wadda tasa har kika tsane shi."?ajiyar zuciya ta muka saukewa tace."Aa ko kaWan mijina bai taba cutata ba natsane shi ne saboda *DANGINMU*."

Saida Aqali ya gama yimatu kallo a tsanake kadin ya sauke idon shi akan mijin ta wanda duk zufa tagama keto mashi sai gogewa yakeyi baki Waya jikin shi yayi sanyi.tambayar da Alkali ya jefo mashi ce ta dawo dashi cikin hayyacin shi."Bawan Allah kaji abinda matar ka tace tana bukatar takardar SAKI daga gareka zaka iya bata takardar ta."Iskar bakin shi ya fesar mai zafin gaske yace."Ya mai girma mai shari'a gaskia banjin zan iya sakin matata."tunda ya faWi haka bai kuma cewa komai ba,yayin da take watsa mashi wani irin wulakantaccen kallo mai dauke da tsantsar tsanar shi a cikin kwayar idanin ta."Kai ko miyasa zakace bazaka saki matar kaba bayan tace ta tsane ka."? cikin Sacin rai yace."Saboda ina son ta kuma ina kaunar matata."jinjina kai Alqali yayi bayan yayi yan rubuce rubucen da zaiyi ya kuma cewa."Ka tabbatar da abinda kake faWa kuwa."?GyaWa mashi kai yayi sannan yace."Kwarai kuwa ina ma matata so na haЩiЩa kuma banji zan iya rabuwa da ita."Baki Waya kan Alkali ya gama Waurewa duk mamaki ya ishe shi ya rasa ta ina zai fara wannan sarЩarЩiyar shari'ar da zai tunkara ta ma'auratan."Ko minene dalilin da yasa kake sonta bayan ita kuma tace bata son ka,ta tsane ka."? Kalmar da mijin ya tsana yaji Alqali ya ambata wai matar shi ta tsane shi,a hankali ya kuma Waura mata rinannun idanun sa ko keftawa baiyi yace."Ranka shi daWe bakomai bane yasa tace bata sona ba,har take ikirarin ra tsane ni,saidan DANGINMU."Duk wanda ke cikin Kotun saida kanshi ya kulle kowa da kalar tunanin da yakeyi yana mamakin me yasa zatace a sake ta duk saboda Dangin su,da wannan tunanin ne Alqali ya kuma cewa."Baiwar Allah kinji abinda mijin ki yace bazai iya sakin kiba saboda yana sonki,ko zaki iya janye wannan kudurin naki."?wannan karan hawaye masu zafi sukai nasarar ziraro mata tace."Aa ya mai girma mai shari'a dan Allah kataimaka kasa ya sakeni."sosai take kuka marar sauti duk ta rikice."har ta gama magana Alqali na kallan ta kafin ya zare glass din idon sa yace."yau Talata Biyar ga watan July Shekara da dubu biyu da Ashirin da biyu (5/6/2022) Kotu zata Wage wannan zaman zuwa watan gobe iwar haka biyar ga watan takwas shekara ta dubu biyu da Ashirin da biyu (5/8/2022) insha Allahu. Dan gaka kafin lokacin Kotu ta umurci ma'auratan da suje su sasanta kansu kafin zuwan lokacin da zamu sake zama."Alqali ya buga Court stick yana tashi kowa ya mike tsaye bayan Alqali ya fita daga Kotu kowa ya fita.banda kananun maganganu ba abinda sukeyi wasu na ganin rashin kyautawar wannan matar ta tace mijinta ya sake ta bayan kuma yana sonta yayin da wasu kuma ke ganin cewa tana da nata dalilin na neman saki a wajen mijin ta,wanda wasu tawaga suka tafi wajen ta wasu kuma sukayi wajen mijin nata.banda kallon hadarin kaji ba abinda sukema junan su da tsantsar Щiyayya dake fita a cikin idanun su,da haka kowa ya kama gaban shi.
Tafiya sukeyi baki Wayan su,saidai wuri Waya motocin su suka nufa daga dangin nata har nashi suna isa bakin wani katafaren gate da sauri mai gadi ya buWe masu gate take suka kutsa hancin motocin su cikin wata katafariyar katuwar Estate da gani ta kwashi naira saboda ta gaji da haWuwa ga titina da suka bi ta kowa ce santa dake cikin Estate Win.wanda akaima inkiya da Maikaba Family Housing Estate Kaduna.suna shiga kowa yakama hanyar tafiya gida,gani nayi wannan matashiyar matar tayi parking motar ta cikin wani katafaren gida ita da wasu yan uwan ta,shima mijin nata wani katafaren katon gida naga yayi parking motar shi kusa da ta matar shi saidai da alama kowa gidan iyayen shi ya shiga tareda tawagar su.da alama baki Waya Estate din ba bare a cikin ta dagani duk dangi ne na jini.Koda ta shiga gidan su iske mahaifiyar ta tayi a falo zaune ita kaWai gaida ta sukayi saidai ko kallon inda suke batayi ba jiki sanyaye suka zauna ita da kannen ta.sai magana sukeyi a kan taurin kai irin na mijin ta daya yaЩi sakin ta.takaici duk ya cika mahaifiyar su inda take masu kallan ta yaro kyau take bata ЩarЩo,faWa tafara yi masu akan sun dameta da surutan banza da wofi ba shiri sukayi shiru,sallamar da mahaifin su yayi cikin falorn yasa kowa naba'a inda yake aikama ya'yan nasa wani irin kallon dayasa jikin su yakara sanyi ba Wayan su,bayan ya zauna ya aikama ┤ar tashi wani irin matsiyacin kallo har saida cikin ta ya katsa tsabar ruWewa ba shiri ta mike tsaye tanansadda kanta Щasa bata kuma yarda ta sake haWa ido da mahaifin nata.Hanyar fita ya nuna mata ba alamun wasa a cikin kwayar idon shi,take hawaye suka fara tsere a saman fuskar ta batasan lokacin da zube guiwar taba tace."Abba dan Allah kayi hakuri kada ka koreni kabarni in zauna gida."cikeda da rauni ta ida maganar.wata muguwar tsawa ya daka mata wadda ta kara ruWar da ita yace"nan ba gidan ku bane muddin baki koma Wakin mijin ki ba,saina saSa maki!."tsoro da razana suka dirar mata tasan kwanan zance kuma tasan halin mahaifin ta ba shiri ta juya zata fita daga falorn sai kuka takeyi daidai kofar fita falorn sukayi karo da mijin nata.hakan yai sanadiyar nugawar zuciyoyin su atare,da kyal ya matsa daga bakin kofar yabata hanya banda kallan tsana data wurga mashi,murmushi yayi mata wanda ke dauke da tsantsar so kaunar da yakeyi mata.Maganar Abban su tadawo da shi duniyar shagala da ya lula."maza ku koma gida bansan kara ganin ku gidan nan."To Abba."yace batareda ya karaso wajen surukan nashi ba,juyawa yayi ya fita cikin katon compound din gidan kowa ya nufi lot din suka aje motocin su kusa da juna tana bude kofa zata shiga baisan lokacin daya riko hannun ta ba yace."Ummin Sadiq meyasa kika tsaneni miyasa kika daina sona dan Allah kada ki janye wannan kudurin naki kinji matata."bawan Allah kana ganin shi kasan yana cikin matsananciyar damuwa.Fizge hannun ta tayi daga rikon da yayi mata a zafafe tace."Kada ka kuma tabani kuma kasa a zuciyar ka bazan sake zaman aure dakai ba dole saika sakeni Abban Sadiq."tana gama faWar haka ta shige mota tayi mata key ta tafi.
Tsaye yayi kamar an dasa shi duk jikin shi ya mutu shima motar tashi ya shiga mai gadi ya bude mashi gate ya fita motar ta,na gaba shima yana biye da ita,tana isowa bakin gidan su ta danna horn da karfi,da gudu gate man ya buWe masu gate yana mata sannu da zuwa ko kallan shi batayi ba ta saka hancin motar ta cikin kamilin gidan nasu daya gaji da haWuwa har zai rufe gate din kenan yaga dannowar motar mai gidan nashi ta danno kai,da sauri ya ida bude gate jikin shi na rawa ya duЩa ya gaida shi cikeda girmamawa sannan ya rufe gate din,tana fita daga mota da gudu ta shige cikin gidan Upstairs ta haye ta faWa Waki ta rufo kofar daidai ya shigo cikin falorn saida yaji rufe Wakin har cikin zuciyar shi.hakan yasa ya rufe idanun shi da suka sauya kala cikin kankanin lokaci.A hankali yake haurawa sama har ya isa bakin Wakin ta yafara knocking duk yanda yaso ta buWe dakin amman taki budewa."Heart beat come and open the door."cikin sanyayyar muryar shi mai dadin sauraro yake maganar.Kunnen shaggu tayi da shi kamar bada ita yake ba dan dole ya nufi dakin shi yanajin zuciyar shi na mashi masifaffan zafi.
Kwace take saman Щawataccen gadon ta,ta rufe idanun ta kamar mai bacci ba abinda ke mata yawo akai sai maganar mahaifin ta.A hankali ta ware manyan lulu eyes dinta da suka rine tsabar kukan da ta sha.A hankali ta sauko daga gadon ta nufi Bathroom ta sakarma kanta shower tun daga kanta ruwa ke sauka tana shide ajiyar zuciya Wai Wai tana gama wankan ta daura towel sannan ta tayi alwalla duk kamshi shower gel ya gauraye illahirin bathroom din da tsadaddan soap din da tayi wanka dashi,koda ta fita toilet a hankali ta isa bamin Press dinta ta fiddo gownt din material tasa sannan ta kabbara sallah tana gamawa tahau addu'a tana kai kukan ta wajen Allah. Shima a nashi Sangaren ya rasa yanda zaiyi da lamarin matar tashi ba Allah yasani yana matukar kaunar ta kuma baiji zai iya rasata saboda itace bugun zuciyar shi,idanun sa sun koma kamar rushi tsabar rikidewa da sukayi kamar zautacce ya fara magana." miyasa zakiyi manj haka? Meyasa zaki tsane ni Ummin Sadiq kawai saboda dangin mu shine zaki ce in sakeki bayan kinsan bazan iya rayuwa idan baki tare dani ba why Heart beat kiji tausayina mana.!"ya ida maganar cikeda damuwa yana kaima iska duka,zama yayi gefen gado yana jin kamar kanshi zai rave gida biyu Wayar shi keta faman ringing yana kallo har tayi miss call.Khalid ya baiyana sakan screen din yana kallo harta kuma tsinkewa dan baiji zai iya picking Call a situation din da yake ciki daga karshe kashe wayar yayi gaba Wayan ta yai wurgi da ita saman bed din...
____________
*_Is not for free it's 500 via 0777512438 Jamila Abubakar Bello Access Bank and show ur evidence via_* *08160508316/07034464517 thank you.*

Share
Dan lillah
c'■

_*DANGINMU NE SILAR KOMAI*_

Na

JAMEEYc'■

*MANAZARTA WRITER'S ASSOC.*

_*BISSIMILLAHIR-RAHAMANIRRAHIM.*_
____________________
*It's 500 via Acct no 0777512438 show ur evidence via 08160508316 Thanks>╪p▌*
_Free Page 2_
Washe gari da safe zaune suke a falo,tareda kanwar mijin ta inda kowa ya maida hankalin su akan tv dake aiki,kana ganin su kasan hankalin su,na akan tvn a zahiri amman saidai kowa da abinda yake saЩawa a cikin zuciyoyin su.Ni'imtaccen kamshin turaren daya gauraye illahirin haWaWWan falorn ne ya sanar da ita fitowar mijin ta,saidai ko kallan inda yake batai ba bare har ya samu arzikin gaisuwar ta,cikeda kamala irin tashi ya zauna gefen ta yana maida duban sa akan tv da suke kallo."Abban Sadiq good morning."cewar kanwar shi Salma,ta gaishe da yayan nata cikeda girmamawa.Amsa yana sakin Щayataccen murmushin da ya sake baiyana tsantsar kyawun sa da tarin kwarjinin sa."Heart beat ina kwana."ya gaishe da matar tashi yana binta da wani irin narkakken kallo mai kashe jikin wanda ake kallo,ita kanta saida taji kirjin ta ya Wan bada sauti ga wani irin kyau da haiba da yai mata,a hankali ta kaudar da kanta gefe dn bata iyaji zata cigaba da kallan sa hakan na kashe mata duk wani hope nata."Heart beat ba magana."?Still bata kula shi ba.murmushi kawai ya kuma yimata wanda ita kadai yake yiwa kwatankwancin sa.Salma dake zaune tana kallo amman sam bata ji dadin wulakancin da Antyn ta,kema Wan uwan nata ba,da haka ta tashi koma karamin falo ta zauna cikeda takaici.A hankali ya kuma motsawa kusa da matar tasa ya riko hannayen ta masu tsananin taushi da laushi yafara murzaqa a hankali yana aika mata kallan dake fita da tsantsar son ta a kowace daЩiЩa da yake fita da bugun numfashin sa zuwa zuciya saidai baikosa ba ko jin haushin share shi da matar tashi tayi ba yace."Ranki shi daWe yau ba magana ne kitaimaki marainiyar zuciiya kimin koda murmushi ne."zame hannayen ta tayo daga rikon da yaimata ta mike tsaye zata tafi cikeda gafin naman da baisan yazo masa ya fusgota ta faWa saman Щirjin shi,lokaci guWa bugun da zuciyoyin su keyi ya kara nunkuwa kowa na jin bugawar zuciyar Wan uwansa keyi,yayin da takeji kamar zuciyar ta zata faso kirjinta ta fito tsabar racing da takeyi mata,cikin kankanin lokaci muryar shi ta dakushe wani irin feeling ya taso mashi kasan tuwar jikin su daya hadu dana juna musamman yanda dukiyar fulanin ta ke gugan kirjin nashi."Help me with ur sweet voice pls!bazan iya daukan wannan punishment din ba,i beg of you heart beat!"da kyal ya ida maganar numfashin shi na fisga,yayin da
jikin shi ke kyarma a hankali duk kasala ta dirar mashi.ita kanta saida jikinta ya mutu da kyal ta tattaro dan sauran kuzarin jikin ta ta shiga turesa da Wan sairan karfi daya rage mata tace."matukar baka sakeni ba zaka taba jin samun farin cikin da kake nema ba agareni."saida yaji kalaman ta har cikin dodon kunnuwan sa suka bugar mashi Щahon zuciya,a hankali ya rufe idanunsa da suka sauya kala zuwa jaja,ga Wacij kiyayyar da heart beat dunsa ke masa yanajin tsananin ciwon abun.a hankali ya budesu ya saukesu akan ta yana sakin sweet smile dinta tareda kusanto da fuskar ta gab da tata har saida numfashin su ya gauraya dana juna hakan yasa zuciyar ta ta tsinke duk tsoro ya dirar mata ganin yanda yanayin shi ya sauya cikin kankanin lokaci yunkurin mikewa tafara ya sake riketa gam duk yanda taso ta tashi ta gaza kasancewa ba rikon wasa yayi mata ba,a hankali ya lalubo tausassun lips dinta ya hade da nashi yafara akai masu wani irin kiss a nutse yake tsotsar kyawawan lips din nata kamar ya samu loli pop.
Banda kyakkyarwa ba abinda da jikinta keyi a hankali ya zame bakin sa cikin nata ya daura lip dinshi bisa dogon wuyan ta yasa tongue dinshi ya lasa a slow yafara yi mata tafiya tsutsa wani irin mikewa tsikar jikinta tayi tafara zubawa yammm haka takeji kamar batasan ta kara kadaddabe shi gam ta rufe idanun ta ko magana ta kasa sai saukar kwalla daya fara ziraro mata,shiko aika mata sakonnin shi ya dinga yi salo salo abinka ga wanda yake a matse gently haka yake sarrafata a hankali yafara dage rigar dake jikinta yana shafa kyakkyawar farar fatar bayan ta up and down,batasan sanda ta ware idanun ta jin hannun shi cikin ramin cibiyar ta yanayin sama dashi wajen dukiyar fulanin ta."Abban Sadiq.."tace cikin muryan ta da bata fita tsabar rudewa kuka ta saki marar sauti tafara cikiniyar kwatar kanta."Shhhht."ya furta cikeda kasala yana kara yimata waje a saman faffadan kirjin shi dake kwance da lallausan gashi,yanda taji yafara zage zip din rigar ta,batasan sanda ta tattaro duk wani kuzarin ta ba,ta ingije shi da sauka saman kushin zuwa capet din dake malale tsakiyar falorn banda ajiyar zuciya ba abinda takeyi,tunda ta sauka kasa ya gaza koda kwakkwaran motsi ga magana yana son yi ya kasa gani yake kamar ranshi zai mashi barazana a hankali ya maida kanshi jikin kushin ya rufe idanunsa kamar mai bacci yanajan dogon numfashi da karfin gaske.
Almost three mint kafin taja kafar ta zuwa Wakin ta kamar wadda kwai ya fashemawa a ciki haka take foot step tana tafiya a hankali harta fada dakin ta tarufo kofar tasa key jikin door din ta sulale tana sakin wani sabon kukan wanda ta rasa dalilin yinsa.
Yafi minti sha biyar kagin ya bude idanun sa duk da sun saki saidai har yanzun jikin sa yaki komawa normal condition musamman kanshin jikin su daya gauraye dana juna ajiyar zuciya ya fesar inda ya maida kallan ga Salma data fito daga room dinta hannun ta dauke da try zata nufi kitchen ita kanta tayi mamakin ganin yayan nata zaune a tunanin ta ya tafi office."Yaya baka fita ba."gyada mata kai yayi batareda yace komai ba kitchen din ta nufa dankai kayan dake hannun ta.tana fitowa yai mata sign akan tazo,dukawa tayi tace."Gani yaya."dan shiru yayi kamar bazai yi magana sai kuma yace"Ga amana zan baki ki kulaman da Antyn ki zanje wajen aiki."a sanyaye take kallan yayan nata tana mamakin irin son da yakema matar sa tace."toh,Allah ya tsare sai ka dawo."jinjna kai yayi batareda ya kuma cewa komai ba.Tashi tayi ta shiga Waki cikeda jin haushin Wan uwan nata,a ganin ta ya susuce akan kankanuwar.Bayan few second har yayi kamar yaje dakin ta sai kuma ya fasa ya fita zuwa lot ya shiga motar shi yatafi.
Wajen karfe sha biyu na rana Salma tace."Ummin Sadiq zanje gida Momy na nemana."Sai kindawo."tafiya tayi,mikewa tayi ta dauko remote ta kashe tv dake aiki sannan ta kwanta tana lalubo hanyar da zata samu mijin ta ya sake ta,tana cikin wannan tunanin mai gadin gidan ya shigo falorn ya duЩa ya gaida ta,sai da ya maimaita har sau ukku sannan taji,firgigi ta bude idanun ta nata,ta amsa.yace mata tayi bako a waje yana neman izinin shigowa zai gana da ita.Wan shiru tayi tana nazari sannan tai mashi izinin shigowa dashi dan a tunaninta ta tasan bai wuce cikin Dangin sune wani yazo cin zarafin ta, tashi tayi ta sanyo hijab koda ya shigo dashi zama yayi a falorn yana karema tsaruwar shi kallo komai ya hadu kuma ya dace da samfarin falorn.sakkowar ta daga bene,ne yasa ya maida hankalin shi kanta har ta zauna gaisawa sukayi.Wani irin daWi taji ya mamaye ta ganin Lauyen ta,tasan koba komai ya samar mata mafitar da take nema."Dafatan na same ki lafiya."? cikeda sakin fuska ta amsa da."lafiya lau."Shiru yayi yana nazarin yayin ta kafin yace."Inasan zan maki wasu yan tambayoyi kafin mu koma Kotu ina fatan zaki bani haWin kai."Murmushi ya Щawata fuskarta tace."Ina jinka Barrister."Yauwa nagode kwarai da hadin kanki ta haka ne zan taimakeki har Alkali ya sanya mijin ki ya sakeki."cikeda zumuWi ta gyara zaman ta tace."a shirye nike da in baka haWin kai matukar zaka taimake ni barister."cikin jin daWi yace."Hajia Nazima ina so ki bani takaitaccen tarihin ki."?kallan barister ta sakeyi tace."Kamar yanda na faWama sunana Nazima Abdulhamid Maikaba ni haifaffiyar garin Yola ce ta uwa da uba,zama ne ya kawo iyaye na Kaduna da DANGINMU baki Waya,Koda bangaya maka ba,nasan idanun ka sun gane maka kaf Estate din nan baki dayan ta bamu da bare dukan mu dangi ne.
tunda na tasoa A Gudan mu,nike samun kulawa a wajen iyayena,mahaifina Alhaji Abdulhamid Maikaba baban Wan kasuwa ne shida yan uwan shi suna safarar saida motoci wasu daga cikin dangin mahaifina suma kasuwan ci sukeyi suna saida kayan atamfofi da shadda,haka danginmu suke wanda sukayi shura ako ina cikin birnin Kaduna, wajen Kasuwanci basu da tsara.Nakasan ce yar dangi gaba da baya da yake family din mu basu auren bare hakan yasa akeyin auren zumunci."Ajiyar zuciya ta sauke sannan taci gaba dacewa."wannan shine taЩaitaccen tarihina barister."Sake kallan ta yayi bayan ya gama rubutun da yakeyi tun bayan fara tattaunawar su yace."Kince ana auren zumunci a dangin ku ko."?gyaWa kai tayi tace."Eh Barrister."Wace dangan taka ke tsakanin ki da mijin ki."? A hankali ta Rlrufe idanun ta,sannan ta bude su ta kalli barister cikin kamkamin lokaci idanun ta sun sauya launi tace."Mijina Wan uwana ne najini sunan shi Nizamuddeen Abubakar Maikaba.mahaifin sa da mahaifina uwar su Waya uban su Waya,sannan da mahaifiyar Ya Nizam da mahaifiya ta uban su Waya kamar yanda na faWa maka baki daya zuriyar mu ba mai auren bare,duk daga tsatso Waya muke kaji dangan taka ta da mijina."
Mamaki ya kama barister yana kara kallan ta cikeda tuhuma da kallan mai taSin kwalkwalwa yake mata yace."Kuma duk yanda kike da mijin ki zaki ce kina so ya sakeki!Ke ko Hajia Nazima me yasa kika tsani mijin ki har kioe ikirarin neman
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment