Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[3/19, 10:27] ‪+234 814 620 5819‬: [8:10pm, 2017]




*®💦💦💦TALENTED WRITTERS FORUM*💦💦💦


*💦T F*💦





*ZAMAN AURE*
💦 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♂💦



*Bisimillahir rahamanir rahim*
*Allahumma la sahala illa ma jaaltahu sahala waanta tajjialil hazina iza shi itu sahala*👏🏻👏🏻👏🏻




💦
*TALENTED WRITTERS hadin kanmmu shine alfaharin mu*💦



*Godiya ta tabbata ga Allah subahanahu wataala da yabani ikon kawo muku sabon novel dina me suna ZAMAN AURE ina rokon allah yabani ikon rubuta dai dai ya kubutar da hannu na daga rubuta kuskure*



*shimfida*


*littafin ZAMAN AURE kirkirar labari ne wanda nai duba ga irin yadda wasu maauratan Kan tsinci kansu gidan aure*

*mawakin nan yayi gsky da yake cewa zaman aure yana da dadi yana daci wani gidan zasuyi walwala wadan su ko nayin sakaci wadansu kuwa tona sirrikan su keyi haka wasu na cin amanar junan su ne gsky ne soyayya da dadi haka nan tana da daci ko de biyoni danjin labarin *ZAMAN AURE*🤦🏻‍♀






*sakon gaisuwa gareku TALENTED WRITTERS*


*Rafeeat yahaya*
*fayeex usman*
*Umyma danjani*
*jidda tijjani*
*Aeshab roshni*
*islah tasiu*
*sadeey smart*
*pherteenjay*
*Rukayya*
*Anib*
*Husnah*
*Husnah umar*
*Halieymarh ameen*
*Hawee*
*pretty*
*umma I uba*
*maryam lawan*
*Sadiya ibrahim*
*indian fidy*
*zahra*
*Qamshin talented*
*suhylat*

*Hakika kunayi inajin dadi naseeba na biye da ku guys*💦







*Dedicated 2 alhj ismail uba GAWO family*😍





*1*




~~~Bakajin komai sai haushin karnukan da suka karade unguwar sai kuma karar injina daaka kunna a gida jan unguwar, ko wane ma gidanci ya dawo cikin gidansa ya kulle banda gidan kamal domin har wannan lokacin be dawo ba

*sakna* ce zaune ta rafka uban tagumi lokaci zuwa lokaci tana duba agogon da yake manne a jikin bangon bedroom dinta ta takure acan karshan gado lokaci zuwa lokaci take goge hawaye, wani mahaukacin horn taji a zabure ta tashi tadaga labulan tagar isa tagani ya fito daga dakinsa da gudu yazo ya budewa kamal gate ya shigo da motar sa a guje sakin labulan tayi ta fito katon parlorn su mai adon blue da silver tasami guri ta zauna dan jiran shigowar kamal


Sai da yadade a mota kafin yafito yana rangaji da kyar yake iya bude idonsa saboda nauyin da sukai masa da mugun karfi ya bugo kofar parlorn wanda haka yasa sakna razana ta mike Cikin sauri ta nufoshi ta fara yimasa sannu da zuwa
tare da fadin innalillahi wainna ilehirrajuun

*kamal* sannu da zuwa"

Tureta yayi ta tafi kamar zata fadi Mass cikin murya irin ta yan meye yafara maana

*sakna* kar ki kuma kirana da kamal *bobson* zakice me kike jira baki kwanta ba eye, kin tsaya gulma ko "


Yana gama fadar haka ya sheko mata amai ajikinta wani mugun wari taji ya bigi hancinta nan take tasaki kuka mai ban tausayi lokacin agogon parlorn yabuga 1:00 na dare.




Labiba ce zaune a katafaren parlorn ta tacaba kwalliya sai taunar cingam take tana kas kas wani kyakyawan matashi ne ya murda wata kofa ya fito daga wani daki kusa da ita yazo ya zauna ya sakar mata kiss a wuyanta dauke kanta tayi cikin kidima yafara yimata maana



"me kuma ya faru Labiba,ko dai abincin dana dafa miki ne bakya so kinsan fa fushin ki fitina ne a rayuwar *jameel*


Cikin shagwaba da yanga tafara magana


*jameel*gaskiya bana son ka fita ka barni ina jin tsoro ne fa kuma baka bani abinci ba zaka fita "



" pls labiba kiyi hakuri kici da kanki kinga fa nayi late zuwa gurin aiki ga shi natara aiki a office "

" shikenan jameel katafi amma wlh bazanci amincin ba "


Kansa yadafe breafcase dinsa yaajiye ya tashi ya dakko kulolin abincin daga Kan dining yazo yaajiye su gaban labiba zubawa yayi ya shiga bata a baki sai da ta koshi sannan ya kwashe ya kai kitchen sai wajen 9:30am yafita zuwa office itakam kwanciya tayi abinta


Abangaran abdul malik kuwa yana zaune gefansa kuma ruhaima ce take tafaman zuba masa shagwaba shagwaba dubanta yayi hade da kashe mata ido yace


"Ruhaima kidena bata ranki akan kirana da yarinyar nan take a waya kisa a ranki malik nakine ke kadai "


" kullum abinda kake cewa kenan amma ka kasa tsawatar mata "


" karki damu kinji matar *B malik*"


Sallamar hajiyar abdul malik ce ta dakatar da furcin da ruhaima zatayi take gaban ta ya hau dukan uku uku ido tazubawa malik shi dinmma ita yake kallo



Abangaran gidan hafeez kuwa tun safe yake ta shirin komawa garin kaduna kasancewar acan yake aiki mai da dubansa yayi ga matar sa *areefa* wacce take ta faman cika tana batsewa murmushi yayi kana ya karasa gabanta ya tallafo fuskar ta yace


"haba areefa fushin na meye haka kinfi so in zauna a gida kar infita neman abincin da zan kawo miki "

Shiru tayi kamar bazata amsaba can tanisa tace


" ni banhanka neman abinci ba amma kasan abinda kake min ba kya kyautawa ko, ko kamanta nima mutum ce mai bukatar abokin rayuwa kamar ko wacece matar da take da miji, gaskiya

hafeez nafara gjy wlh kana fa jefa rayuwa ta cikin hatsari, yanzu ace inka shuda ka tafi sai na ganka wane irin *zaman aure* kenan mukeyi, ni de wlh katafi dani "


" Hmmm areefa kenan to yanzu innatafi da ke makarantar ki fa, kiyi hakuri wannan karan bazan dade ba kinji "

Nan ya lallaba ta ta hakura yai mata sallama yatafi bayan yaajiye mata rafar yan 200 guda 3, yana fita wayarsa tafara ringing dagawa yayi hade da sakin murmushi


Nataho yanzu haka nakusa karasowa garin kaduna"


Yanagama fada ya kashe wayar tare da sauke ajiyar zuciya.








[9:54Pm,2018]





*®💦💦NASEEBA GAWO*💦💦💦



*💦N I G*💦



*Junuary 2018*





*_SANADIN ABOKI_*....!

(🙆🏻)



*_NA_*


*_NASEEBA I UBA_*💐





*Rabbana atina fidduniya hasanatan wafil akhairati hasanatan wakinna azabar nar*👏🏻




*_2_*




~~Gyaran murya Mardiya ,tayi cikin sauri matashin saurayin ya sauke idonsa daga kanta ,da salon muryar ta mai dadi tace,


"sannu da zuwa,dafatan kazo lafiya"


"yauwa sannu yanmata ,lafiya kalau, suna na Nuraddeen Kasim "


"Mashaallah,
bisimilla ga ruwa,momy tana kitchen yanzu zata fito"


"ok,badamuwa sai dai banji sunan kanwar tawa ba"...


"Mardiya"

kawai tace,
tana gama fada tai gaba,atake yaji yarinyar ta burgeshi,ahankali ya maimaita sunan nata,Nabil ne yakatse shi daga duniyar tunanin da ya lula, da fadin,


"Bakonmmu barka da zuwa ,sai dai kazo Dady ya dan fita amma bazai jimaba zai dawo ni suna na,Nabil"


murmushi yayi kasancewar sa mutum mara son hayaniya ,ya dora da,


"yauwa Nabil nagode ,dafatan zaka daukeni yaya ,kuma aboki,tare da zama lafiya"


"A why not,kar ka damu kaji Yayana"


fitowar momy ne yasa shi yin shiru ahankali yazamo daga kan jujerar ya shiga gaisheta,da sakin fuska taamsa,take taji yaron ya burgeta,ya kuma kwanta mata a rai,duban Nabil tayi tace,


"Nabil,karaka yayan naka,daki yayi wanka ya huta,sai kazo ka karbar masa abincinsa "


"angama Momy na, Bross,taso muje"


cikin nutsuwa Nuradden yatashi tare da yiwa Momy godiya yafita,kitchen takoma nan ta iske,Mardiya da Yasmeen na karasa mata aikin duban Yasmeen tayi tace,


"Yasmeen amma bakiji zuwan bakon nan ba ko?,shiyasa kika kasa zuwa ku gaisa,har kinmanta maganar Dadyn ku ,yayi miki kyau,kiyi kina sane"


turo baki tayi tare da shagwabe fuska tace,


"Momy bansan fa yazo ba"


tsaki kawai Momy tayi takarbi aikinta takarasa, Mardiya ido kawai ta zubawa Yasmeen domin lamarin yarinyar yana daure mata kai,Alhj Habib bedawo gida ba,sai wajen 2:30 kai tsaye bangaransa yawuce,sai da ya canja kaya daga shadda zuwa farar jallabiya,sannan yafito,a parlor yasami iyalin nasa amma banda Nabil,wanda yatare gurin Nuradden ,guri yasamu ya zauna,nan suka shiga jera masa sannu da zuwa,da sakin fuska yaamsa,tare da duban matar tasa yace,


"Maijidda,d'ana yakaraso ko"?


"Eh yallabai yazo,yana dakin da aka gyara masa,ai mutumin ka ma tunda yazo ya daukar musu abinci besake dawo wa ba"


"Nabil ko ,ai zaifi kowa jin dadin zuwan Nura,ke Yasmeen maza ki kirawo min su"


"tohm Dady"


Tashi tayi tanufi dakin da Nabil da Nura suke,ahankali tafara kwankwasa kofar,daga ciki aka amsa,


"waye"?


"Yasmeen ce,Ya Nabil bude min mana sauri nake fa"


cikin nutsuwa Nuraddeen yataso ya bude mata,har zata fara masa rashin kunya sai kuma taga bashi bane,ahankali ta furta,


"sannu,ko kaine bakon da dady yace zaizo"


"eh nine,Nabil yashiga wanka,inyafito zanfada masa,wazance masa tazo kiran sa"


"Bani ke kiranku,ba Dady ne,suna na Yasmeen"


"ok"


tanagama fada ta juya takoma ciki,daki yakoma ,nan yaci karo da Nabil yafito,dubansa yayi yace,


"Nabil maza ka shirya Dady yadawo yana kira"


"Angama Bross"


murmushi kawai Nuradden yayi,yadan jira shi yakintsa ,sannan suka fito zuwa parlorn da Dady yake,Nabil ne agaba sai Nuradden na biye dashi ko wanne dauke da sallama abakinsa suka shiga,kusa da dady Nabil yakarasa ya zauna yayin da Nuraddeen ya zauna daga dan nesa dasu,cikin hanzari dady yadubeshi yace,


"Haba dana,matso kusa,kar ji dar,nan ma ai gidanku ne"


ahankali yakarasa kusa da shi tare da sunkuyar da kai ya gaisheshi ,cikin girmamawa,hannu dady yabashi su gaisa ya noke,tare da fadin,


"Nuraddeen ya hanya,dafatan kazo lafiya,ya Abban naku,da kowa da kowa"?...


"lafiya kalau,dady,duk suna lafiya,suna gaosheku"


"To,madalla muna amsawa,abinda nake so dakai shine kasaki jikinka kaji,muma iyayanka ne,ga kannan ka nan nabaka wuka da nama duk wanda yayi ba dede ba ka hukunta shi abin nagaba ka maida hankali kan abinda yakawo ka kar biyewa masiriritan abokai kaji ko"...


" inshaallah Dady zankiyaye ,Nagode Allah yakara girma"...


"Ameen ya Allah Dana"

cewar momy,
sundanjima A parlorn suna dan taba hira ,hankalinsa gaba daya yana kan mardiya wacce bata kuma kallon inda yake ba tun bayan data kuma yimasa sannu da zuwa,yasmeen ce ta dubeshi tace,


"Yaya N,karka dinga kula yaya Nabil,tsokana gareshi"


Dariya yayi kawai yatashi yafita,Momy ce tadubeta tace,


"Allah yashiryeki Yasmeen daga zuwansa zakifara nuna masa kalar ki ko"?


cikin shagwaba tace,

"Momy nifa gaskiya kawai nafada masa"


"yaisa kutashi kuma kuje kuyi shirin salla laasar ta kusa,"


cewar Dady yafada yana kokarin fara cin abincinsa,


washegari takama Monday tun safe suka shirya domin zuwa makaranta ,dukkansu zaune suke kan dining suna shan tea,cikin nutsuwa,Nuradden yai sallama yashigo,tsugunawa yayi yagaida su Dady,suka amsa da sakin fuska,da hannu dady yaimasa nuni da gurin zama,ahankali yaja kujera ya zauna,cikin nutsuwa Mardiya tadago da kanta ta kalleshi,cikin siririyar muryarta tace,


"ina kwana"...

"lafiya kalau,kanwata ,Yasmeen kintashi lafiya"


"Lafiya lau,yaya N,ya bakunta"


murmushin da yazame masa jiki yakuma yi,Momy ce tadubeshi tace,


"yi sauri ka karya karabu dasu kaji dana ke Mardiya zuba masa tea kisa masa dankalin da kwan"


"Haba Momy tare fa zamu tafi,ko Bross"


cewar Nabil,cup da plate Mardiya ta dauka ta cika masa shi da ruwan tea kamar yace yai yawa sai kuma yai shiru zata sa masa madara kenan ya dakatar da ita da fadin,




No,kar ki sa min madara nafison lipton,Nabil hanyar mu daya kenan "?


"eh wajen B U K school din su take,dan haka,in zaka fita da wuri sai ka dinga sauke su,ga karamar mota ta nan,ka dinga amfani da ita,wajen zirga zirga"


"Nagode Dady,Allah yakara girma,Momy atayani godiya"


"Haba Dana,ai ba godiya atsakanin mu"


cikin kankanin lokaci suka kammala break fast dinsu,suka fita, Nabil ne agaba,sai su Mardiya abaya,dada gyara mudubin motar Nuraddeen yayi dan yadinga hango fuskar Mrdiya,cikin kankanin lokaci suka isa makarantar su Nabil dake kan titin kabuga,godiya sukai masa suka wuce,yaja motar ya nufi B U K,

Mardiya mamakin kyawun Nuraddeen take,aranta take yaba irin haduwar sa,ahaka takarasa
class dinsu sai dai takasa sakin jiki dashi kasancewar ta yarinya mara saurin sabo,shiyasa wasu suke mata kallon mai girman kai,


Abangaran Nuradden kuwa tun da ya sauke su Nabil yake tuna fuskar Mrdiya domin yarinyar ta burgeshi bata da hayaniya,a haka yakarasa cikin makarantar tunda yashiga wasu yanmata suka zuba masa ido,bema san suna yi ba,kai tsaye tiyata ya wuce,domin daukar lecture,anan yahadu da wasu abokai ,take yaji hankalinsa ya kwanta dasu,Muktar da Nazifi,nan sukai sabo kamar dama sunjima da sanin juna,duk macen datayi tozali da Nuraddeen sai ta kuma kallonsa,

*wai waye wannan Nuraddeen din*???







*_NASEEBA GAWO_*✍🏻




*NASEEBA GAWO*
✍🏻
[3/19, 10:27] ‪+234 814 620 5819‬: [9:58Pm,2017]


*®💦💦💦TALENTED WRITTERS FORUM*💦💦💦


*💦T F*💦






*ZAMAN AURE*
👩‍👩‍👧



*NA*

NASEEBA I UBA 💐





*Allahumma la sahala illa ma jaaltahu sahala waanta tajjialil hazina iza shi itu sahala*😰👏🏻



💦

*TALENTED WRITTERS hadin kanmmu shine alfaharin mu*💦






*Ina dada jaddada godiya ta gareku masoyana bisa kwarin gwirar da nake samu daga gareku gsky kunayi ina jin ONGA, ANA TARE*🤣🤝



💙
*Dedicated 2 my dear friend DAHARA NURA*💙





*3*




~~~Kamal be tashi daga bacci ba sai misalin 8:30am lokacin har sakna ta tashi ta Kammala komai na gidan ta hada musu break tayi wanka hade da doro alwalar ta bakin gadon tazo tafara tashin kamal cikin magagin bacci ya fizgota tafada jikin sa ture shi tafara yi ya rike ta gam hade da kaiwa wuyan ta kiss cikin raunin murya tafara magana



"honey bee, baki salla ba fa pls katashi kaje kayi alwala yanzu fa almost 9:00 oclock "


" my dear, kina da damuwa da yawa, ai zanyi ko amma bani da nutsuwar yin hakan mutukar ban samin nutsuwa daga gareki ba "


Yana gama fadar hakan ya shiga sarrarfata cikin kwarewa kuka tasa masa sam be kula da hakan ba sai da yasami nutsuwar kamar yadda yace tashi yayi yanufi toilet dan yin wanka da salla ita kam kwanciya tayi taci gaba da aikin kuka a haka yafito ya sameta dauke kansa yayi kamar be ganta yasa jallabiya ya tayar da salla tashi tayi ta shiga toilet ta kuma yin wani wankan ta fito yana gaban mirror yana taje kai aranta tace

_ahaka kamar mutum amma ni kadai nasan matsalolin sa_


Jiyowa yayi ya zuba mata ido da manyan idanunsa masu mutukar kyau yace


"my dear nacanja miki ne kike satar kallo na "

A hankali ta taka zuwa gaban sa ta lumshe idonta tace


" kwarai kuwa honey bee kafini sanin ka canja ko baka canjaba, honey bee yana dakyau kaji tsoron Allah ka tuna zaka mutu, be kamata ace kana sakaci da salla, honey bee marabar musulmi da kafiri fa imani "


Wani kallo ya bita da shi take jikin ta ya hau bari da kyarma tafara Ja da baya


*jameel* kuwa tunda 2 tayi hankalin sa ya koma gida saboda yasan labiba nacan tana jiransa yana cikin tunanin karan wayar ta ya shigo da sauri ya dauka jikin sa har wani bari yake ya kara wayar a kunan sa ya dora da


"sarauniyar mata uwar gida kuma amarya a gidan jameel ko ince *danmarayan zaki*


"Hmmm jameel kenan ai a gurin hajiyar ka kake danmarayan zaki a gurin labiba kuwa abin ba haka yake ba "


" kuma fa hakane everlasting "


Wata shuumar Dariya tasa sannan ta nisa tace


" wlh jameel yunwa nake ji gashi inason zuwa salon gsky ka dawo gida haka "


" haba everlasting kinsan irin aikin da jameel ya tara a office kuwa pls kiyi hakuri atashi sai indawo ko gidan hajiya bazan biya ba

Tana gama jin abinda yafada ta kashe wayar hankalin sa ne yatashi yai ta kiran layin wayar ta ta taki dagawa ba shiri ya tattara aikin da yake ya fita daga office din da abokin sa ya hadu shima ya fito daga nasa office din hannu yabashi suka gaisa nazeer ne ya dube shi yace


"aa namijin duniya yana ga kafito ko zaka office din manaja ne "?



Tasaki yaja sannan yadubi abokin nasa yace


Kabari akwai mutumina wlh yunwa ce ta ke neman illatani tun dazu nasa labiba taimin girki shine zanje indawo"



"aa intaho kenan muje mu kwashi girkin amarya "


Hantar cikin sa ce takada dan shi ba abinda yatsana kamar ace zaazo gidan sa murmushin karfin hali yayi sannan ya ce


" A, badamuwa shiga ka fito ina mota"

"ok badamuwa yanzu zan fito "



Ai jameel yana shiga motar sa yai mata key yabar gurin nazeer na fitowa yaga ba motar abokin nasa dariya yayi ya shiga neman layin wayar sa lokacin har ya isa gida yana gaban labiba wayar nazeer ta shigo hannu ta mika masa ba musu yabata wayar sai wani harare harere take daga wayar tayi tafara magana






Gidan abdul malik kuwa tun bayan tafiyar inna ruhaima take kuka, har cikin ransa yake jin kukan matar tasa a hankali ya shiga dakin tana zaune akan carpet ta hada kai da gwiwa zaman dirshan yayi a gaban ta ya kira sunan ta



"matar B malik dan Allah kukan ya isa haka kiyi hakuri ki taimaka min wajen yiwa inna biyayya kar fa kumanta ina sonki to mezai daga miki hankali kuma ni nasan haihuwa ta Allah ce dan Allah ki share hawayenki "



" B malik meyasa inna bata so na ina bakin kokarina dan ganin na kyauta ta mata amma she cant see why?


"kiyi hakuri wataran zata gani ai yanzu tashi muje ki tai maka min inyi wanka inje inbata hakuri "



Tashi tayi takama hannun sa suka nufi toilet din tare sukai wanka suka fito shiryawa sukayi cikin wata hadaddiyar shadda light purple sunyi kyau dubanta yayi yace



" kai matar B malik kinyi kyau daga nan sai ina?



Dariya tayi hade da shafa sajen fuskar sa tace



"Ummmm gidan ummata zaka kaini kaji "



Rusunawa yayi da kansa yace," angama madam

Dariya tayi Suka jera suka fito sai da yafara sauketa a gidan su sannan ya wuce gidan su sanda yaisa gidan inna tana zaune tana kulla gishiri a leda zama yayi ya gaisheta hade da ban hakuri tasaki taja taci gaba da aikin ta gjy tayi da nacin da yake mata tayi tace



"kaga Abdul malik ba sai naje gidan naka ba zaka sami damar cimin mtunci shiyasa na biya ta gidan rabi tabani jari nasaro gishiri dan na dunga saidawa"



"subahanallah haba inna wani irin siyar da gishiri kuma dan allah kiyi hakuri "



" zan hakura amma
da zaiyu sharadin abu daya "


Gaban sa ne ya yanke ya fadi aransa ya jinjina sharadin inna anyawa kuwa zai amsa






Areefa kuwa take tabiyewa wannan bawan Allah suka shiga charts take soyayya ta kullu tsakanin su har da alkawarin haduwa




Shima hafeez yana garin kaduna ya tare a gidan khady zama su keyi kamar mata da miji yanzu haka kwance yake ya dora kansa a cinyar khady yana ta danna waya video call din areefa ya shigo kallon khady yayi ita dinmma shi take kallo.








*NASEEBA GAWO*
✍🏻
[3/19, 10:27] ‪+234 814 620 5819‬: [3:47Pm,2017]


*®💦💦💦TALENTED WRITTERS FORUM*💦💦💦

*💦T F*💦




*ZAMAN AURE*
💦🤦🏻‍♀🤦🏻‍♂💦





*NA*

NASEEBA I UBA 💐





*Rabbi yasir wala taasir Allahumma yasir alaina*👏🏻👏🏻


💦
*TALENTED WRITTERS hadin kanmmu shine alfaharin*💦





*Dedicated 2 fiddausi sodangi MUGUN MAKOCI kinyi munji ONGA naseeba tace ana tare*🤝






*4*




~~~cikin fushi da masifa ya dubi sakna yafara surfa mata ruwan masifa da balai



"sakeena ni kike fadawa haka me kike so kice? kina son kice kamal ya kafurta ko jahili zaki mai dani to bari kiji, wlh daga rana irin ta yau kar ki sake yimin irin wannan stupid zancan naki, kinji dai na fada miki "



Yanagama fada ya figi rigar sa yasa ya shiriya tsaf tana tsaye tana kallonsa a hankali ta karasa gaban sa ta dau turare zata fesa masa kamar yadda ta saba hannu ya daga mata alamar ta dakata karba yayi ya fesa ya mayar ya ajiye ya kafa hular sa yayi kyau sosai duk inda ake son namiji yakai kamal yakai mukulin motar sa ya dauka yai hanyar parlor cikin sauri sakna tasha gabansa tai nare nare tace


"honey bee, pls kayi hakuri bazan kuma ba kazo muje kayi break fast kar ka fita baka ci komai ba kaji "


" meye damuwar ki da rashin yin break fast dina,malama matsa ki bani hanya in wuce "

Matsawa tayi ya wuce ko kallon ta be kuma yi ba guri tasami ta zauna take taji kanta ya sara hawaye ne ya shiga ambaliya a fuskar ta sai da tayi mai isar ta sannan ta tashi tayi alwala tayi sallar walaha ta dau alkuranin ta tafara karantawa take tasami nutsuwa taji zuciya tayi wasai parlor ta fito zuba ruwan tea tasha hugun daakewa kofar parlorn ne yasa ta tashi dan ganin me hugun tana budewa tasaki faraa dan ganin bakuwar tata





labiba kuwa tana karbar wayar jameel ta kashe bata ma duba waye ba duban sa tayi tace


"jameel yazaai ne yunwa nake ji wlh "


" to mezakici everlasting ko in karbo mana abinci gurin hajiya ta "


" a wane lokacin kenan kawai ka shiga kitchen dan sauri nake nafada ma saloon nake son zuwa "


Kin tsefe Kan naki ne"?



" kafiya jan magana wlh jameel taya zan iya tsefe kai na kai zaka tsafan to, kagama girkin sai muyi tsifar "


" yes, ma"

Yanagama fada ya nufi hanyar dakin sa sai gashi ya fito daga shi sai vest da gajeran wando tana kwance murmushi ya sakar mata ya shiga kitchen indomie ya dora cikin kankanin lokaci ya kammala ya zubo musu a plate ya kawo da kyar ta sakko ta fara ci sai shagwaba take wai tagaji kwantar da murya yafara yi yace


"haba everlasting ki daure kici sai ayi tsifar sai muyi wanka in gasa miki jikinki da ruwan dumi "


" jameel, dawa zakai wankan kar kace dani cab Allah ya sawake to wa zai min wankin undies dina ko salon
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment