Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[20/09, 02:28] Maman Yasmi Zamani Wrt Group: *AMFANIN SOYAYYYA*
(Makirci yaudara cin amana fansa )
_________________________________

*NA*
________________________________

*BATUL ADAM JATTKO*
_______________________________
🌈Kainuwa asso🤝🏻

*Sadnaf Mela Adele*
*Ban manta da kaunan ku ba tun a damatah*

*Khulud Hadim*
*Yanzu ma nabaki Ayyyaram*



*Taurarin ciki*
*(1) RUWAIDA MAI KWANO*

*(2) HAMRA SANKIYA*

*(3) AYYARAM KANGIRAM DUNORAM*

*(4) Sahal M WAL WALA*

*(5) GREMA BUNIMA*

*(6) ISMAIL M WAL WALA*


*1.....*


Yan matane su ukku kyu da gayu a wajen su zai yanasu b'ata lokacine fararene dukkan su dukda kowa da kaman sa yanayin shigan sure yafi kama da naturawa aturawan ma marasa kunyan cikin su dan tufafin jikin yafi babu ne kawai falon da suke ciki abin kallon ne Wanda zaman zaiyana shi bata lokacine shima

da gani
Musu suke sosai a tsakanin su "Ruwaida ai takan ya Nura zamu fara daukan fansan mu sannan sai Mama Arima da mijinta tsohon najadun

Ai Malama da Abban ki basawane sai a fad'an k'arshe.
Hamra tace "gaskiya ne dan Idan muka tabo mai kwano to munsan tamu tazo karshe gwara mufara da wanda zamu ci riba akansu."

Dayan da take kwance saman kujera idon ta alumshe sai asannan ta bude ido ta sauke akan wanda da gama maganan
tace
"Ayyaram naso afara tagan Malama da Kamal da Abbana
Amma tunda ya Nura shine k'aramin alhaki ba lefi mufara ta kansa amma gaskiya Hamra yiwa yar shekara 2 Ripping yayiwa fansan mu k'adan kamar yanda ya lalata miki raruwa zamu shiga cikin rayuwan sada iyalinsa mu lalata aikin da yake takama musa akoreshi musa a lalata tukan wani takarda da yake takama daga na primary har na degree dinshi bayan munje fashi cikin wannnan halin sannan musa ayiwa yarsa da matar sa rapping agaban sa bayan munyi secing din komai nasa kinga dole ayi firing din shi awajen aiki tunda muna da TANIMU awaken,

Sai mu kama hanyan meduguri wajen Mama Arima
Abban da Mamata ai idan muka Gama dasu to tamu tazo karshi dan haka su Sai a karshe.

Tafawa sukayi dukansu ukku suna ihuuu murna..

Amma me jin sunan su da babban malamin nan shek Idris falala yafara ambata yasa suka tsaya cak tare da zubawa, TV din ido suna sauraron duk da ba sabon abu bane awajen sujin zaginsu abakin malamin amma na yau ya kuresu ga abinda yake fad'a

_mata kunsaki DAMANKU dame wadannan kodaddun suka fikune suka samu daman tsaye zukatan wasu saga cikin mazaje ku da kyalyelin banza bayan kunfisu daraja da kima ko awajen mazaje amma rashen *AMFANI* DA DAMANKU yasa suke AMFANI dashi sun mata kukuka b'ata kanku ku duba yanda wadan nan fustsararun suke daukan wanka abin haushima wai yaran kune idan sungan su suke musu kirari wai ABASU KALA Y'AN UKU BALAI_

_sukuma suna daukan kudi suna watsawa yaran ahaka kwanaki aka taka wani yaro amota akan yana bin bayan motan yan uku bala i to yara basuyi karya ba yan uku bala i ne nima na fad'a dan wllh jiya naga abinda ya firgitani muna cikin siyayya a shopprise kawai naji samari suna ta ihu suna AAYYYYA wllh nazaci wani abin gudune sai da dan agajin Nada muke tare dashi yace min wai wanine yagoyo mace dan iskanci agabana namiji ya direta wato na dauki matakin da naga zan dauka ko to nide ban isa ba dan munsa yan shisba sun bincika gidan da suke acikin nasarawa sunje amma abin mamaki yan sanda ne suke gadin su wanda muka matsa sai anshiga amma dayake da daurin gindin manya lefin kanmu ya dawo wanda haryanzu awai yaran mu biyu yan shisba da suke hannun yansanda_

_dan haka ba mu dawani matakin dauka wanda yawuce mumusu addua idan masu shirriwane idan kuma basu da rabon shiriya Allah yanisa tamu dasu_


_saide ina son bawa mata shawara kamar yanda nasa ba baku dagamu har yaran mu ragaman mu yana hannun ku sai macce taga dama zata bar mijin ta ya kasance mane min mata_

Daga nan yashiga bawa mata shawara kamar yanda yasabo da kuma jan kunnen iyayen yara samari da yan mata wanda dayawa sunkai munzalin aure amma suce sai sungama karatu sun kama aiki koda iyayen suna da kudin da zasu musu auren amma su zuba musu ido amma basu hanasu yan canzuna ajikin su wanda zasu fita sunemi matan manza ba

Ajiyan zuciya suka sauke sanda malam yarufe da adua suka Kashe TV

Hamra "tace wannan mutumin bayajin Bari kojiya na tura masa pic din mu facebook din sa amma baya tsorata."

Ruwaida ta meke zaune tace "Yayyaram da gaske jiyan kun hadu a super market din ne?
Ayyya "tace wllh ni banwani Ganshi ba amma dan dauka Khashim ya dauke ni tundaga mota harciki Yadireni bangan Saba nikam.

Hamra tace "awanan Karon sai munnunawa wanna mutumin kurensa.

Ayyaram tace "kina nufin musiyi file a mujalla ko gidan TV zamu je?.

Hamra tace "eh Hakan zamuyi.

Ruwaida tace" nikuma ina so muje gidan sa mu sameshi idan kuka gaya masa dalilin mu na fadawa bariki idan bai fasa ba yaci gaba balefi muyi fito nafito dashi.

duk sun gamsu da shawaran Ruwaida dan dama da shawaranta suke aiki Dan haka tafawa sukayi suka fara shewa

Shigowan wasu kyawawan babbar mace zata Kai kimanin shikara 6 namijin 5 da kuka macen tana reke da hannun kanin nata suna karasawa tsakiyan falon suka Yi fatali da jakan hanun su da flask da suka kame awajen suna kuka
Hamra ce ta meke a gije ta riko hannun su suka karasa suka zauna arikice take ke tambayan su
"Barrat Abdallah meya same ku? waya tabaku?

Cikin sheshekan kuka Barrat tace "mu ina baban mu kullum su salma suna mana gorin Baba shine yau yayar su salma Hamida ta shigo class dimu taga Anur da Abdullah suna fada shine tacewa Abdullah wai dan gidan karuwari Shege shine yan ajinmu suke mana dariya wai mu shegune bamuda Baba har tacewa sauran yan class wai su dena zama akusan mu zamu Shafa musu cuta shine aketa tsan tsanin mu.

Abdullah yace nide ummy Allah bazan Kara zuwa ba har su musy abokaina fa sunce basa sona da muka fito break har tofa min yawu suke.
shima ya fashe da kuka

Da gudu Ayyaram tazo ta rungume Barrat ita ma tafashe da kuka cikin kuka tafara cewa
"Barrat yayi wuri da kifara fuskan tan wannan rayuwan nima yanda kike shegiya haka nake amma ni nawa da sauki akan naki Barrat tabo d'aya ne akaina na rashi uba amma ke naki tabon ukku ne masu zafi kuma wanda gwara ni Barrat shiyasa nake rokon Allah kar ya barki araye ya dauki ranki kafin ki fara fuskan tan wannan rayuwan Barrat rayuwanki bashida *AMFANI* idan akace miki bakida uba garki damu idan aka ji tsantsanin ki karki ji haushi kigodewa Allah yaci gaba da rufe miki tsirin ki Barrat dan idan sukaji wacece ke kinfi shege sh.....

Itama Ruwaida tasowa tayi tunowa da nasu rayuwan hannu tasa ta raba jikin Abdullah da Hamra ta jawoshi jikin ta ta rungume ta fashi da Kuka "Abdullah nima ban sani ba kokai shegene ko kanada uba amma nasan Kai jini nane umma ta agabana ta haife ka acikinta kafito a gaban idona amma tacewa duniya ni na haife ka wannan yasa babana ya koreni dan wai nayi cikin shege kuma na lakawa uwata sherrin Wanda inaji ajikina kaima uban kane Kai ma uban kane dan sak kaman ku dashi baka da ban banci da Abba amma ba muda mafita dan umma da tamin wannan sherrin tabar duniya na mata uzuri ba acikin haiyacen ta take ba amma Abba zan dauka mana fansa kwanan nan Shida.....

Da sauri Hamrat ta katse su ta kwace yaran tana masifa
"hama Ayya haba Ruwa wannan Maganan yayiwa yaran nan girma basu San ma me kuke cewa ba yazaku cusa musu babban Abu azuciyar su tun suna yara Kama hannun yaran tayi da suma kukan suke tace "baby kuzo muje na cire muku uniform na muku wanka caballiya zata kaiku gidan zoo kusha Ace cream aiko yaran nan danan suka fara tsalle suka bi Hamra sama

Sukuma Ayyaram da Ruwaida suka cigaba da kukan su dan idan suka tuno rayuwan su Hamra bata isa ta basu hakuri ba shiyasa ba tabi ta kan suba har Caballiya dake kitchen ta kejin kukan azuciyar ta tace yau kuka an tabo larabawa kenan
har Hamra ta fito da yaran cikin shiri sunyi kyau sosai macen farace tas da gani tanada surki da larabawa shi namijin yana da duhu amma ba baki bane
Hamra bata bi takan masu kuka ba ta fara kwallawa Caballiya Kira da sauri wata da Kana ganinta kaga tsohuwar bariki ta fito
"gani uwar dakina me masauki na."

"Cabali zaki dan fita da yaran nan amma dan Allah kar kice zaki tuka mota da kanki ku samu salis ko zakkar ya kai ku
San nan idan kuka zo bama nan Idan lokacin islamiya yayi akaisu dawuri."
"angama uwar d'akina
Takalli su Ayya tace yau kuma larabawa antuno da jiya Kennan banda abin ku kudubi yanda kuke har kuke tsoron bariki ai ni da nashigo Bariki kamata nayi sosai nida bankai ku cin ribar ta bama yanzu kukam mezaku ce da bariki data muku uwa ta muku uwar d'aki idan ba abinda ya jefaku bariki kuke tunani ninawa nasan ya linka naku amma har yanzu bana nadaman fitowa bariki......
tsowa Rawaida ta daga mata tace "keyanzu Caballi harwani fariya kike da barikin ki Marar *amfani* ko kin manta yanda muka tsintoki kina bani haushi idan kina wani kod"a bariki".

Caballiya Tana mugun shayin Ruwaida baki na rawa tace
"Allah ya huci zukiyar hajiyata ta Kama hannun yaran zata fita dasu Ruwaida tace "barsu dasu zamu fita."
"tom tace ta saki hannun yaran ta fita dan tasan idan Ruwaida tana wanann halin su Hamra ma shayinta suke

Barrat tace "Auntyna tare zamu fita serious . Ta gyada musu Kai tsalle suka Fara dan basu saba musu da fita tareba
Suka tashi suka haura sama dan suyi shirin zuwa wajen Shek Idris falala
2
[7/21, 3:26 PM] ZAINAB GONI SANDA KANAMMA: Bude baki nayi ganin duk kansu ukkun cikin wasu zirma zirman shijabai ko kafan su ba ahankowa duk kansu da nikaf ahannun su suna shirin daurawa suka fito babban falon suka fito anan suka dadda Caballiya da JUMMAI da sadiya ma aikatan su
Baki bude suke bin iyayen gidan nasu da kallo dan basu taba tunanin ta irin wannan shijaben agidan ba Caballiya tafara yiwa Hamra kirari dan itace dai dai ita
"yayi uwar d"akina Hamratu shindatu diyan makera Masu hora wuta dan shikansa karfen tsoron ku yake....
"yayi Chabal karki sa tsohon tsumi yatashi na fara aman wuta karfunan gidan su narke."
Ayyaram dariya tayi ita ko Ruwa daure fuska tayi tayi gaba parking spot tanufa Sai yanzu ta tuna dukka motocin flat number su inkiyan sune ajiki wato *Abasu kala* Wanda duk inda aka gansu ansan sune yara matasa suna musu kirari
Kuma bai kamata suje gidan mlm dashi ba

Tana d'aga kanta ta hango MUSA driver Wanda shi aikinsa kawai shidiman GIda "MUSA ta kirashi da sauri mutumin yakaraso yakusa haifanta amma tsabar masifan Ruwaida jikinsa narawa yazube HAJIYA gani". Ina key din motan ka?
Atsorace MUSA ya d'ago HAJIYA Dan Allah ki temakeni wllh ni me yarane kuma ansa Ranan auren yarinya ta wllh da wanann aiki na dogara idan nayi wani lefine zan nemi tuba Yayi maganan cikin in ina
Ruwa dariya abin so bata Saide dayake ta tsani yan aiki araruwanta bayan abaya ba abida take so irin yan aiki da talaka amma yanzu ba abinda ta tsana irin Su da kuma kuntatasu dan haka ta sake tamke suka tace "idan ba agidan uban ka kakayo ba nace bani key ko."
Ba alamun mamaki a fuskan MUSA dan yasha jin Wanda yafi haka awaken ta jikin sa narawa ya meka mata
adai dai lokacin su Ayyara suka karaso wajen ajiyan zuciya MUSA ya sauke ganin su dan yasan zasu temaka masa
Itako Ruwaida tayi inda ma aikatan suke parking
Shiko Musa gani su
su Hamra basu kula da halinda yake ciki bane suka bi bayan Ruwaida Musa yayi saurin taransu ya gaya musu Ayyyaram tayi murmushi tace " bawani Abu Baba musa dama aro mukayi bamason fita da namu ne."
Ajiyan zuciya Musa yasauke yana musu godiya yana cewa "ikon Allah yau su HAJIYA a motana

duk ma aikatan da sojojin da suke tsaron su abin yabasu makaki Ganin su HAJIYA a cikin garamin mota suna fita Ruwaida ta kad'a kan mota Sai gandun albasa gidan Malam

Basu samu wani matsala ba wajen shiga gidan Malam dan falala yana karban korefe korefen mata da maza yana sa Santo na aure rigiman rabon g'ado da de sauransu Kai tsaye suka ce mlm suka zo gani Sai da aka dan duba jikin su aka tabbatar bada wani makami ko wani illla suka zoba aka musu jagora har inda malam yake ganawa da mata mace daya suka tadda acikin babban palon da alama ita ma jiran mlm take

Ba ajima ba sai ga mlm tareda wani dan agaji yana take masa baya yasha rawani irin ma malamai take wani irin kwarjini yayiwa su Ruwaida Wanda atake jikinsu yafara rawa cikar haiba da kamala irin na malamain ya zarce yanda su ka tsammana ko bakin su kasa budewa sukayi Zama mlm yayi a kan kujera su dama suna kan kujjeran amma dayake yan duniya kin sauka sukayi duk da matar da suka tadda akasa take dan agajin yayi mamaki dan bai taba cin Karo da matan da mlm Yana sama suma suna sama ba amma bayi magana ba yawuce bayan malam ya tsaya dan agajin ya bude wajen da Adua San nan yace " ta farko tayiwa mlm bayanin abunda yake tafe da ita matar ta
Fara tsara Mijin ta yasaketa amma taje daukan kayanta yayi aure yasa adakin bata ga nata kayan ba ta masa magana yace ta kaishi kotu akarba mata ita kuma bazata iya kaishi Kotu ba suna da yara atsakanin su

Malam yace ta bada number waliyan ta dana Mijin aji ya akayi ta bada ya sallameta

Dan agaji ya Kalli su Ayyara yace "sai ta gaba ko."
yana mamakin rashi kunya irin nasu sunwani kane akan kujera suda yaransu dan Barrat Sai tsalle tsallen take
Da kyar Ruwaida ta cire nikaf din ta cikin dakiya ta d'aga idon ta ta zuba acikin na mlm da gani so take tacire tsoro suyi abinda ya kawosu
Tace " d'azu kayi magana akan wadan nan watsasun yan matan malam to a matsayin na muma yan mata ne bama jin dadin abinda sukeyi gashi ance ciwon ya mace na dukkan matane mlm mezai hana akirasu aji meya fito dasu bariki ina iyayen su."

Mlm yace " yarinya adua shi ya kamace mu da muyiwa irinsu amma wadan nan sunwuce duk tunanin mu abin yafi karfin mu amma bamu kyaleba munanan muna yaki da abin sai inda karfin mu yakare dan manzon mu yace duk inda kaga barna kayi nasiha idan nasiha bai karbu ba ka tsawatar Idan bakada daman tsawatar wa to ka kyamaci abin aranka

Dan haka muna nan muna yaki da abin yanzu haka akwai yan agajin mu 2 a hannun Hukuma saboda munason tsawatarwa dan haka kuje kuyita adua Allah ya muku albarka kuna yan mata da wannan shigan kamar A kasar saudia irin ku idan zasuyi yawa barna da zinace zinace zai ragu haka fa jiya yarinyar nan aka direta agabana daga ita Sai wani guntun siket da baifi Rabin cinyanta ba."

Ruwaida tace "hakane mlm amma mlm yanzu idan kamanta zaka ganeta.?

"Sosai ma agaba fa namiji ya direta kuma kullum suna cikin turamin hotonan su ta Facebook suna cewa mlm idan kayaba kar kar kwari zuciyarka mu arahane damu wannan abin nasu yanamun ciwo amma ina nan ina kaiwa k'aran su wajen Allah shiyasa bana fad'an wanan
Dan lefin yafi karfin nafito na fad'a,
kawai Dan ina musu nasiha.

Ahankali Ruwaida tasa hannun ta bude nikak din Ayyaram.
Dan agaji yagane amma mlm da bawani kallon su yake ba bai gane ba

Hamra ma bude nikaf din tayi Ruwaida murmushi tayi tace"inaga mlm bai gane ba Sai kin fito a AYYYYAA dinki zai gane."

Subbahanallah ba kunya tacire zurmemen shijab din wani shegen shiga ne yafi babu ta tashi Ta meka cak tana juyi agaban mlm wani gumine ya sirtoyo wa mlm yarasa ma abinyi jikinsa Sai rawan bacin rai yake dan agajin bai taba ganin mlm cikin wannan yanayin ba shima jikin sane yafara rawa da cikin zafi yayi kan Ayyyara

*Yakukaga amfanin*
*Acigaba*

*Team Ruwaida* 👍🏻

*B Jattko*
[20/09, 02:29] Maman Yasmi Zamani Wrt Group: *AMFANIN SOYAYYA*
______________________________________


*NA*

_____________________________________

*BATUL ADAM JATTKO*
_____________________________________

*3*........



Shiru Nura Yayi yana tunanin idan fa yayi sake hamrah zata gane manufan sa tunkafin cikan burinsa
Kuma shi akaran kansa da yayi tunani haduwan Hamrah Da Sahal ba alkairi bane tunda dan zamani ne kuma wata kila ai son gaskiya zai mata bawai yayi amfani da ita ya Bari bane idan ko son gaskiya zai mata daidai yake da tonan asirin shi dan Sahal bazai taba k'ele shiba gaban sa ne ya fad'e da yatuna da shirmen Hamrah jiya mafa daga haduwa da MA aji tas ta gaya masa waye shi hamdalah yayi da bata tsayaba

"ya Nura ka gaya min Ka dena sona NE?
Kake cewa naje acinyeni."
Jawota yayi jikinsa
Hamratu ina sonki shikenan tunda bak'eso nima banaso."
Da sauri ta d'ago kai tace "da gaske.?
Dan batayi tsammanin zai hakura ba."
"Da gaske mana MA aji ya kirani muyin magana dashi zai nema min makaranta a Abuja na kai masa takadduna gidansa anjima amma yace muje tare bayan Sun tashi a aiki."
zamewa tayi jin kukan dan autansu Habibullah
Dan shekara 5 fita tayi,
A kan cinyan Innan taganshi yana kukan

Tace"kai Habib kukan me kakeyi.?
"Koko zansha."
"Zoka karba." tace
Ta tsowa yayi Itako Inna saida ya taso yayi inda Hamrah take tukun ta juya taga inda Hamrah take tabe baki tayi ta na mata yatsina irin na kurame idan suka tsani mutum
hannun Habib tari ke suka shiga
Nura yace kekuma me zaki shiko minda wannan kod'ed'en fuska duk majina."
Yayi maganan yana jefawa Habibullah wani mugun kallo
Hamra tace "Allah yaya tausayin sa naji yana zaune akan cinyanta yana ta kuka amma da yake ba kukan nasa take jiba bai dameta ba."

Yace"lalle Hamrah kina daukan al amarin kurma da wasa dashi dafa haukaci d"aya suke shifa idan zai samu yaci ba ruwan sa ko yayi kud'i ko karyayi bai san nema ba yayi dariya yace koda yake ai idan zai yi cini kaiya ma akwai matsala ki duba kiga yanda Baba Kabiru baya cini ki duk yan uwansa Sun fishi cini ki ita ma Innar taki ai duk matan gidan nan suna da Sana a amma ita ko tayi wazai siya kawai ana ta d'awaniya da sune kawai da barin su akayi suna fita bara kamar sauran na kasassu yan uwan su ."
B'ata fuska tayi tace
"amma ya Nura ai Babana yafi kowa iya k'ira acikin su dan de shi baya iya siyarwa ne su baba Habu su sara da araha su saida Wllh da suna saya yanda ya kamata da Sai yafi kowa kud'i amma yanzu sun maidashi ma haukacin dole....
Da sauri Nura ya Kalli Hamrah har tana da wayon haka dafa tare ake haduwa da ita a zagesu lalle dole ya iya takunsa,
Amma afili
yace" kina nufin ba amasa adalci hakan ma kenan ya ka sa mana ya saida."
Itako zuciyar ta daya bata san gatse yayi ba
tace "eh Wllh ai waslem yana da wayo sai yana saida masa."
Ajiyan zuciya Nura ya sauk'e
Yace"yanzu me zaki bashi da kika shigo mana dashi."

"Wai abincin zan d'an raga masa nasan yunwa yake
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment