Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

ο»ΏAn dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT[8/23, 3:12 PM] +234 808 332 3233: πŸ’«AMRAH MACIJIYA πŸπŸπŸπŸ’«

By Rabeauty πŸ₯°πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«

Page 2
Labarin mutuwar malam Abu ya riski kowa dake kauyen, hankalinsu ya matukar tashi dasu kaji cewa macijine ya kashe shi.
A fadar mai gari kuwa kowa ya taru ana jiran iliya mai macixai yaxo, yana isowa a kace ya bude macixai nai a duba bakin su aiko aka duba amman sarar batayi kama da bakin macixanba, haka aka taro akayiwa malam abu wanka da sallah aka kaishi makwancinsa.
Washe gari amrah tana daki tana bacci gwaggo ta shigo ta tayarda ita tana cewa"yar jikalle tashi Dan Allah na aikeki gidansu harira ki karbomin daudawa gurin innah"toh gwaggo ta tashi ta fito bayi ta shiga ta wanke fuskarta ta fito ta dauki mayafinta Green tasaka ta nufi gidansu harira, tana xuwa ta tararda harira na wanke_wanke gaisawa sukayi sannan ta nufi inda innah suka gaisa sannan tagaya mata abunda gwaggo ta aiko ta karba, bata tayi sannan ta fito xata wuce harira tace "amrah bayan la'asar xanxo mutafi rafi, toh kawai tace tafice daga gidan, a hanyarta ta komawa gida taga wasu samari su biyu suna mgn kuma akan mutuwar malam Abu ne, dan tsayawa tayi Dan taji me suke fada, dayanne yace" hmmmmm ni wlh wannan abun yafara bani tsoro ace anrasa gane wane macijine ke wannan kisan har yau"dayanne yadafa kafadarsa yana cewa "nima dai abun yafara bani tsoro, amma ai gobe ne maigari yace maccido maciji xaixo da kuma magani, kowa dake kauyen nan xa'a bashi yasha, duk Wanda a maciji toh yanashan wannan maganin xai fara rikidewa, kuma na rantse muddin wannan macijin ya kasance acikinmu toh wlh saina kashe shi har lahira wlh, gaban amrah ne yafadi saikuma naga tana wani shu'umin murmushi Wanda daka gani kasan bana alkhairi bane, gida ta karasa tana xuwa tabawa gwaggo daudawarta ta shige daki, da kallo gwaggo tabita sbd taga yanxu duk ta canxa kamar ba amrah taba, ynx mugun halin shiga daki tabijiro dashi, girgixa kai kawai gwaggo tayi ta tashi tashiga bayi, tana fitowa ta dauro alwallah ta nufo dakin, ta tayarda sallah, tashi amrah tayi itama tayi alwallah tayi sallah, bayan sun idar amrah ta juyo ta fuskanci gwaggo tace "waini gwaggo meyasa me gari xaice sai wani maccido maciji yaxo yabawa kowa magani, meyasa su baxasu yi bincikeba tukunnah ai...... Wani kallo da gwaggo tayi matane yasata kasa karasa xancen, waike amrah yaushe xaki fara tausayin mu ke kwata kwata bakida tausayi damuwar mutane bata damekiba, waini kam wace irin xuciyace dake, nidai nasan cewa baban ki da mamanki ba haka sukeba kuma nima dai ba halina kika biyoba, dan Allah amrah ki gyara kinji kuma gobe maccido xaixo da karfe biyar dan haka tun karfe 4:30 xamuje fadar mai gari kinajina, kai kawai ta daga.
Bayan sallar la'asar harira tayi sallama tashigo, gaida gwaggo tayi sannan suka fice xuwa rafi, suna tafe suna yar firarsu, can dai harira ta kasa hkr tace "waini amrah na tambayeki? Eh kawai tace, harira tace" wai meyasa naga tafiyarki ba irin tamu bace kina tafiya kina wani lankwasa kamar macijiya, dariya amrah tayi sannan tace "toh ai macijiyar ce" dariya harira tayi tace da baki fadaba wlh, shiru amrah tayi bata kara cewa uffanbah, suna isa bakin rafin suka xauna kafafunsu sukasa a cikin ruwan, wasu samarine su uku sukaxo wucewa dayanne ya hangesu yayi saurin tabo su yana cewa kai kunga wasu yam mata, dayan ne ya juyo yace kai ashe yau xansha dadina da yammatan nan, karasawa suka yi gurin su, da isarsu suka fara yimusu iskanci.
Harira ce tace da ganinku ba'a yankin nan kukeba Dan haka Dan Allah ku koma yankin ku, dariya suka sheke da ita dayan yasa hannu ya fixgo harira ya mannata da jikinsa ya shiga shinshinar wuyanta dayan kuma amrah ya cafko yana kokarin yaye mayafinda ta rufe fuskar ta dashi, amman yakasa wani wawan Mari yabata wadda saida gefen bakinta yafashe, harira kuma har sun kaita kasa suna kokarin daga mata riga, jin suka yi ance "ku kyaleta da wata irin murya" Wanda yamare tane ya juyo yace ke yimana shiru, kuma damun gama da ita kanki xamu dawo Dan haka kishirya, ya juya ga harira wadda tariga data sadakat sbd harya cire wando, hucin maciji suka ji a bayan su, ai da sauri suka saki harira suka juyo, wani irin raxanannen ihu suka saka a tare, sbd toxalinda sukayi da wata shirgegiyar macijiya green 🐍, harira mah tsoro ne yakamata nan tashiga neman amrah amma bata gantaba, jin sukayi macijiyar tace "saida nayi muku kashedi amma kukaki ji Dan haka dolene na kashe ku, kafin suyi wani yunkuri gaba daya tabi ta saresu nan take suka xube matattu a gurin, gurin harira tayo, harira koh harta juya xata fece taji tace" tsaya "ai da sauri ta tsaya, karasuwa tayi gurin ta, sannan ta girgije takoma mutum, ai harira na ganin AMRAH nan take ta sumee a gurin.

πŸ’«Rabeauty πŸ’«
*please vote, comment, and share *
[8/23, 3:12 PM] +234 808 332 3233: πŸ’«AMRAH MACIJIYA πŸπŸπŸπŸπŸ’«

By Rabeauty πŸ˜πŸ’«πŸ’«πŸ’«

(4)
Harira na kaiwa bakin suro ta hadu da gwaggo xata shigo, yadda gwaggo taga harira a rikice neh yasa itama hankalinta tashi, tace menene harira koh wani abun neh ya samu amrah, harira ta bude baki xata gayawa gwaggo gsky cewar amrah macijiya ce, sukayi ido hudu da amrah tana mata wani irin kallo, ai da sauri tafita daga gidan har tana yin tuntube, juyowa gwaggo tayi dan tayiwa amrah mgn, amman me wayam tagani bbu ita a gurin, tsoro neh ya kamata tace "toh yarinya sai kace aljana hmmmmm gaskiya da sake, koh dai abun da ake fadi a kauyen nan gaskiya neh?
Toh idan kuma gaskiya amrah macijiya ce fah innalillahi wa'inna ilaihirraji'un, tunowa tayi da maganar mai gari" asabe mutanen kauyen nan sun fara xargin jikanyar ki ba mutum bace, duba da yadda take tafiya duk mai hankali yagani yasan cewa tafiyar macixai ce, kuma kaf kauyen nan bbu Wanda yataba ganin fuskar ta daga harira sai innah mahaifiyar harira sai ke, dan haka inason kisaka idanu akanta muma xamu saka idanu, kuma muddin xargin mu ya tabbata toh fa xamu kashe ta, dan bbu makawa ita ke kashe mana mutane "
Duk sanda ta tuna da wannan maganar sai hankalinta ya tashi.
Toh idan kuma ta tabbata ita macijiya ce kenan kashe ta xasuyi, inaaa baxan taba bari hakan ta faruba.
πŸ€Έβ€β™€οΈπŸ€Έβ€β™€οΈπŸ€Έβ€β™€οΈπŸ€Έβ€β™€οΈπŸ€Έβ€β™€οΈ

πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
KANO STATE.

πŸ’¦Wani makeken gida nagani Wanda duk layin bbu Wanda yayi kyansa, ciki na shiga wasu mata na gani a harabar gidan, wata yanmata ce a tsaye baxasu wuce shekara 25 bah,sanye take da riga da wando wa'enda suka bala'eeeen fito da surarta, fara ce amman bacanbah, sai wata mata wacce xata kai shekaru 48,kamarsu daya da yarinyar saidai tafita hasken fata, sai wani saurayi matashi Wanda baxai wuce shekaru 27 bah a duniya, irin black beauty's din nan neh.
Gate aka bude wata hadaddiyar motace tashigo kirar benz Black color, parking space ta nufa da sauri driver ya fito yaxagayo ya bude kofar Baya.
Saida akadauki 5 minutes sannan ya xuro kafarsa ta dama, saidai ya kara wasu 5 minutes sannan ya xuro ta hagu, fitowa yayi yana karewa gidan kallo, subhanallah wannan balarabe koh shuwa'arab domin bbu inda yayi kamada hausawa kai wannan mah koh cikin larabawan da wuya a samu mai kyau irinsa, fari ne kal dugu mai faffadan kirji, jikinsa a murde yake gwanin ban sha'awa, matashine dan kimanin shekaru 33.
Kara suwa yayi gurin su "hajiya barka da yamma" kawai yace yayi shigewarsa ciki, dawani irin kallon tsana tabishi, inda xa'a bata wuka ace taka she duk Wanda ta so tohfa shine Wanda xata fara kashewa.
Driver neh ya kwaso masa luggage dinsa yanufu hanyar shiga falon, tsawa hajiya ta daka mishi tace dallah ajiye anan, da sauri ya aje ya juya, kallon NAJEEB tayi tace"daukar masa luggage dinsa kakai part dinsa kace masa idan yayi wanka yaxo yaci abinci"rai bace yaja luggage din yanufi part din yayan nashi,
Ke kuma suhaima wuce mutafi, wucewa tayi tana turo baki, falon suka shiga, woowπŸ˜΅β€πŸ’«πŸ˜΅β€πŸ’«haduwa, wannan falon ai da kadan nasu vansh yafishi kyau, dramarda akeyi a bollywood, vansh da ridima 😜
A bangarensa kuwa NAJEEB yana kai masa luggage dinsa ya juya yayi ficewarsa, koh gaisheshi beyiba.
Hajiya koh tana nan hakince akan makeken dining gefenta koh suhaima ce tana latsa wayarta, NAJEEB neh yaxo ya xauna kusa da hajiya, ba'a dadeba saiga wannan balaraben yafito cikin shigar kananan kaya fuska a daure hanyar waje ya nufa, da sauri hajiya Sarah tace "JALALUDDEEN baka ci abincifa" koh juyowa beyiba yasa kai ya fice, hajiya Sarah ji tayi kamar ta kurma ihu sbd takaici, NAJEEB neh yace mommy nace kibari nida kaina xan iya kashe shi ba dole sai anbi ta hanyar sa masa guba a abinci bah kawai kibari nasa su bardee sutare shi a hanya su aika manashi barxahu,
Da sauri suhaima tace "please aunty Sarah don't kill my JALAL, kinsan yadda nake sanshi ke shedace kuma kinsan akan shi na kwaso kayana na dawo nan gidan, ke dallah rufemun baki Wanda koh kallo baki isheshi bah kinkasa jawo hankalinsa gareki, balantana muyi using dake gurin cikar burinmu mtswwww taja wani dugun tsaki hadi da tashi dg kan dining ta nufi room dinta,
Suhaima mah tashi tayi ta nufi room dinta akabar NAJEEB ananπŸ’¦

✨ TIGADAM✨
AMRAH kam iska tabi ta tare harira a bakin hanya, harira har xata gudu amrah tace "idan kika kuskura kika kara taku daya toh xan kasheki, ai kamar andasata a gurin ta tsaya, karasuwa amrah tayi kusa da ita sannan tace" meyasa kikeson ki fallasa sirrinah, meyasa kikeson ki gayawa gwaggo cewar ni macijiya ce, toh bari kiji wlh, wlh, wlh harira kika kuskura kika gayawa gwaggo koh kuma wani cewar ni macijiya ceh hmmmmm kinsan sauran, girgixa kai harira ta shiga yi hawaye na sauka akan fuskarta tace "amrah baxan xuba idobah ina kallo kici gaba da kashe mana mutane bah, hannuwanta ta hade guri daya alamar rokoπŸ™sannan tace" Dan Allah amrah kidena kashe muna yan uwa, dan Allah na rokeki,
Tsaki amrah tayi tace "wlh harira duk Wanda ya shiga gonata wlh saina kasheshi Dan haka kidena wa
[8/23, 3:12 PM] +234 808 332 3233: πŸ’«AMRAH MACIJIYA πŸπŸπŸπŸ’«

By Rabeauty πŸ₯°πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«

(3)
Hannunta tasa a cikin rafin ta ibo ruwa ta watsamata, a firgice ta farka tana ja da baya tana girgixa kanta hawaye na sauka akan fuskar ta cikin rabewar murya tafara mgn"da.. dan Allah am.. rah kiyimin rai kar.. ki kasheni, murmushi tayi sannan tace "hmmmmm harira kenan da inada niyar kasheki da tun ranar da kika fara ganin idanuwana da a ranar xan kasheki amman kuma baxan iyaba sbd yadda na daukeki kamar yar uwata tajini shiyasa baxan iya kasheki ba" ajiyar xuciya harira ta sauke sannan tace "kenan duk kashe kashen da akeyi a kauyen nan kece, kuma ke kika kashe malam abu? Eh nice kuma duk wanda kikaga na kashe toh yashiga gonata neh, kuma ni bana yafiya kuma bana mantuwa, kuma wannan abun daya faru inason yaxama sirri a tsakanin mu sbd koh gwaggo batasan cewa ni MACIJIYA ce bah"inshaa Allah ba Wanda xaiji toh amma wa'ennan da kika kashe yaza muyi dasu? Anan xamu barsu, ido πŸ‘€harira tafitar waje tana cewa "anan kuma amrah? Eh tashi mutafi, xata sake mgn amrah ta daka mata tsawa tare da tsareta da green eyes dinta, ai nan danan harira tahadi ye abunda tayi niyar fada, cikin kauyen suka nufa, AMRAH tashige gidansu itama harira tayi gida.
Washe gari da misalin karfe 4:00 mutane sunfara taruwa a fadar mai gari kuwa jiran maccido mai macixai yake ya kara so dansu wannan masifar tayi yawa.
AMRAH koh tuni ta fice daga gida lokacin gwaggo na bayi batama San da fitarta bah.
Farkon shigowa gari tanufa ta haye saman bushiya tana jiran isowar maccido mai macixai πŸͺ±, aiko can ta hangoshi saman rakumin sa 🐫da wata katuwar leda da gani dai kasan magunguna neh a cikin ta.
Murmushin mugunta tayi sannan ta diro daga kan bishiyar ta tsaya bakin hanya, tun daga nesa ya hangeta, sanye take da kaya green har mayafin kanta green neh, yana isowa ya sauko daga kan rakumin sa, yanufi inda take yana cewa"ke yarinya me kikeyi anan gurin maimakon ace kina fadar mai gari".
Mayafin kanta ta yaye ai maccido nayin toxali da idanunta yagane macijiya ce, ai da sauri ya juya xai dauko kayan aikinsa amman ina harta xama shurgegiyar macijiya 🐍, xata kai mishi Sara sai kawai tagaya bace, kafin ta juyo taji anyan keta da takobi, βš”οΈ, kafin ta juyo kuma yasake bacewa, nantake ranta yakara baci, sai naga tana kara girma Wanda saida yakusa cika dajin, idanuwanta sunkara xama green sosai kwayar idonta tarinka fitarda wani haske, toh a cikin wannan hasken neh ta hangoshi ta bayan ta xai sake yankarta, ai a xafafe ta juyo takai masa wata irin Sara a wuya, nan take ya xube matacce a gurin dukda haka bata barshiba saida tayi masa jina jina, sbd bbu Wanda yataba Cin galaba a kanta saishi.
Rikidewa tayi ta dawo mutum, inda ya yanketa tasa Hannunta na dama ta shafe gurin, aiko ya dawo daidai kamar ba'a taba yankantaba.
πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
A fadar mai gari kuwa, kowa ya halarta shi kadai ake jira, ganin har 5:20 ta wuce yasa mai gari tura fadawansa su uku akan suje su dubo koh lfy.
Aiko suna xuwa suka tarar da gawarsa a bakin hanya, da gudu sukabar gurin, suna isa suka sanarda mai gari abunda suka gani, hmm lallai wannan shi ake kira tashin hankalinda ba'a sakawa rana, domin kowa ya shiga tashin hankali.
Harira najin haka, hankali tashe tabar gurin, gidansu amrah ta nufa tana xuwa kai tsaye tace "amrah meyasa kika kashe maccido?
Wani banxan kalloh tayi mata sannan tace" sbd ya shiga gonata "harira tace" haba amrah wai mekike son kixama, ke bakyayin wuyar kashe mutum, haba amrah kiji tsoron Allah, duk wannan abun da harira keyi kawai karfin haline, sbd a tsorace take da amrah.
Ran amrah ne yafara baci domin koh har fatarta ta fara sabulewa tana xama ta maciji, harira na ganin haka ta fita da gudu dan tasan idan ta tsaya toh fa saidai buxunta πŸƒβ€β™€οΈπŸƒβ€β™€οΈπŸƒβ€β™€οΈ.

πŸ’«Rabeauty πŸ’«
*please vote, comment, nd share *
[8/23, 3:12 PM] +234 808 332 3233: πŸ’«AMRAH MACIJIYA πŸπŸπŸπŸ’«

By Rabeauty πŸ₯°πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«

(5)
Da sauri amrah ta nufi gurin gwaggo tana girgixata tana cewa "Dan Allah gwaggo kitashi idan kika mutu ya xanyi, hannunta tasa a saman kirjin gwaggo ta rufe idonta, tana budewa wani haske green yafito daga idanta ya sauka kan kirjin gwaggo, wani dugun numfashi gwaggo taja, ajiyar xuciya amrah ta sauke, sannan tace gwaggo nah,
A hankali gwaggo ta fara bude ido da fuskar amrah tayi toxali ai da sauri ta tashi xaune tanaja da baya, da sauri amrah ta rike hannunta tace "gwaggo nah tsoro na kike?
Kai gwaggo ta girgixa tace" innalillahi wa'inna ilaihirraji'un, magaji kaja mana masifa,
Amrah tace wace irin masifa babana ya jawo mana wadda ni bansaniba?
Hmmmmm FATIMA a yau xan sanar dake wanene mahaifinki.

πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
Tuna Baya.
Anyi wani jarumin mutum kuma sadauki Wanda duk kauyen nan bbu mai karfi irin nasa, har takai ga yana fada da mayu, aljannu da kuma macixai, sbd hakan neh yasa ake kiransa da magaji, mahaifiyarki kuma ta rasune a lokacinda xata haifeki.
Akwai wani shahararren maciji, mugu, Wanda ya addabi jama'ar wannan kauyen, ba halin mutum yafita sbd da xarar ka fita xai kashe ka, sunansa BAHUUL, ansha gwagwarmaya tsakanin sa da mahaifinki wato magaji, kafin yasamu nasarar kasheki, kafin ya mutu saida yace "hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh lallai magaji kayi namijin kokari gurin kasheni, toh amma inason kasa wannan a ranka SAINA DAWO DAUKAR FANSA, kuma akan 'yarka,
Yana gama fadar haka ya mutu, hankalinmu ya bala'eeeen tashi, haka muka rinka kula dake koh bandaki xan shiga bana barinki ke kadai saina jira mahaifinki ya dawo, haka dai mukata baki kariya, har kika shekara uku amma bamuga wani abu ya sameki bah, tun daga ranar muka share xancen BAHUUL, muka dauki xancensa a matsayin karya.
A wata assabar ranar da baxan mantaba, koda aka wayi gari bbu mahaifinki bbu labarinsa, hankalin kowa dake kauyen ya tashi matuka domin rashin magaji agaresu babbar matsalace, duk kauyen da yake kusa damu anduba amma ba'aga mahaifinki bah, har xuwa yau danake gaya miki wannan xance.
Hawaye amrah ta share sannan tace "gwaggo dama baba yana raye"eh FATIMA mahaifinki yana raye amma bansanarwa yanxubah, kuma nasan BAHUUL neh ya shiga jikinki domin ya dauki FANSA, amman dan Allah amrah tunda dai harkina da ikon juya kanki dan Allah kidaina kisa,wlh gwaggo bana sanin lokacinda nake yin kisa, nasan bayin kanki bane amrah amma Dan Allah kikara kokarta.... Bata karasa abinda xata ceba taga amrah ta tashi da sauri tana rike kanta, da sauri gwaggo ta tashi ta nufeta, AMRAH meya sameki, dagowa amrah tayi idanunta sunkara rinewa Dukda da farinda yake tsakiyar idonta yakoma green, tsoro neh ya kama gwaggo taja da baya,
Wani irin raxanannen ihu amrah tasa Wanda gaba daya ya karade kauyen, faduwa tayi akasa tafara nannadewa yadda macixai keyi, amma fah bata koma macijiya bah.
Mutanen gari kam kowa yaji wannan ihun kuma sunji daga gidan gwaggo neh ihun yafito, shiyasa suka nufi gurin maigari, aka hadu aka nufi gidan gwaggo hardasu innah da harira, itadai harira gaba daya jikinta rawa kawai yake.

πŸ’«πŸ’«πŸ’«πŸ’«
KANO STATE.

πŸ’¦JALAL kam yana fita ya shiga motarsa yabar gidan, wayarsa ce tafara ringing screen din nakallah ✨SADIQ ✨nagani arubuce, dauka yayi yasa a hands free daga can SADIQ yace "buddy ka iso" yes na iso ina hanyar xuwa office, daga can SADIQ yace "haba buddy daga dawowarka xata fito aiki kabari ka huta pls,dan karamin tsaki JALAL yaja yace" buddy kasan baxan iya xama a cikin wannan gidanba idan daddy bayanan, OK buddy saikaxo, ya kashe wayar yaci gaba da driving,
Wata babbar hospital ya nufa yayi parking, yana fitowa yam mata suka xuba masa eyes sunga dan handsome kyakkyawa balarabe sun saka mishi eyes, shikam koh ajikinsa danya saba da kallo, direct office din SADIQ yanufa, yana shiga ya samu guri ya xauna, wani hadadden guy neh ya fito daga wani daki farineh sosai amma bekai hasken JALAL bah amma fah dukansu sunaji da kyau, karasuwa yayi yaba shi hannu suka gaisa sannan ya xauna,
Yace "buddy wai har yanxu mommy bata
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment