Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
*🍀SILAR FYAƊE🍀*
Free Book



NA💋
UMMU MAHER(MISS GREEN💚

*MARUBUCIYAR*

1 UWAR GIDA NA
3 AUREN DOLE
4 RUHI ƊAYA
5 FAROUK
6 INAYATULLAH
7 ASANADIN ABAYAR SALLAH
8 AKAN AIKINA
9 JAMILA
10 DR NAWWARA PAID BOOK
11 DARASI PAID BOOK
12 SILAR FYAƊE FREE BOOK



Bismillahir Rahmanir Rahim




1🟨2



. . . .Kuka na ke kamar raina zai fita tsabar tashin hankali,wai yau ni ce agaban gawar mahaifiyata ina kallonta bata numfashi,wani irin ihu na sake sakawa ina girgiza Ummana cikin kuka na ke ce wa"Ummana don Allah ki tashi kada ki mutu,in dai da gaske ne kin mutu to nima tabbas mutuwa zanyi".


"ke wai wacce irin mahaukaciya ce?saboda uwarki ta mutu sai ki saka mutane a gaba kina wani kukan banza?to wallahi ba a gidannan ba,banza karuwa wacce ta bawa wani ɗa namiji jikinta ya yi mata ciki,ai gashinan yanzu kin kashe uwarki da baƙin ciki kinzo kina wani kukan banza da wofi".


Da sauri na jiyo da idanuwa na da sukayi jawur kamar wuta,tsabar tashin hankalin da na ke ciki bai saka na mayarwa da Maman Nusaiba amsa ba,sai ma ba da ƙaimi da na yi akan kukan da na ke yi,don dole suka fita suka ƙyeleni sai da na yi mai isata sannan na yi shiru,ɗan ciki na naji yana ta motsi kamar zai fito wanda tun da na samu cikin baiyi motsi mai ƙarfi haka ba.
Ina ji ina gani aka fita da gawar Mamana,a duk cikin mutanen da suka zo ta'aziyya babu mai rarrashi na, ni kaɗai na ke kuka na ina share hawaye ranar yini na yi banci ba bansha ba,ƴan uwan Mama na suka kawo abinci katan katan suna ta sha'aninsu ɗaura wannan ɗaura wancen,ni dai ina ɗaki ina tunanin rayuwa ta,a shekaruna da basu wuce 15 ba naga rayuwa kala kala.

Ina ɗaki naji Baba na yana ƙwala min kira,da sauri na fito jiki na sai kakkarwa ya ke saboda rashin cin abinci ga juna biyu a jiki na.

"Ke dan iskanci shine ki ka shige ɗaki ki ka ƙwanta uban waye zai yi miki duk wannan aikin da jama'a su ke maza fito ayi da ke,banza ballagaza kawai yaja wani dogon tsaki ya fita.
Ko da na fara aikin wani irin mugun jiri ne ya dinga ɗiba na ina daurewa don nasan halin Baba yanzu zai dawo,a haka har na gama tatar ƙullin kokon,ina tuno da mahaifiya ta ina ta kuka mai ciwo.






* * *


"Girke2 ake a gidan kana shigowa zaka ji ƙamshi ta ko ina,masu aikin gidan kowa da aikinsa,gida ne ƙaton gida mai ƙyau d tsari kana ganin gidan kasan gida ne na masu kuƊi sosai.

A tsakiyar garden ɗin gidan an saka wata mat ƙatuwa doguwa wacce zata sada ka da cikin gidan mai ɗauke da sunan,WELCOME MY LOVELY SON.


Hajiya Barakat ce ta ke ta zagaya gidan tana ganin irin decoration ɗin da aka yiwa gidan,wanda ya yi tace ya yi wanda baiyi ba ta ce bai yi ba.


Da wuri ta saka ƴaƴanta a gaba ƴan mata guda uku masu suna,Zeenat,Rabiat,Aisha,Fatima.


Suka tafi taro babban yayan nasu sojan sojoji wato admiral Aliyu Muhammad,A.A M.







Miss green ce💚🖊️
*🍀SILAR FYAƊE🍀*
Free Book



NA💋
UMMU MAHER(MISS GREEN💚)

Wattpad user name
Rabiatu333




5🟥6


"Me Martaba dafatan mun sameku lafiya"?.inji Salimat ta faɗi hakan tana mai sunkuyar da kanta ƙasa alamar girmamawa.

Kallonta Me Martaba ya yi yana yaba hankalin ƴarsa tilo wato Salimat,da ƙer ya buɗe balinsa irin na ƴan sarauta ya ce"lfy ƙlau gimbiya Salima."

shiru Salimat ta yi tana jin kunyar sanar da mahaifinta wannan maganar,gashi kuma babu wanda za ta faɗawa ya faɗa masa don ba ta da uwa araye yau shekarar mahaifiyarta huɗu da rasuwa.

Yasan halin Salimat da kunya saboda haka ya janyo abin rubutu ya miƙa mata ya ce"Gimbiya a rubuta mana anan komene ne?".


cikin sanyi ta amsa ta rubuta abin cikin kunya ta miƙa masa, hannunta yana ta girgiɗi,sai da ta bawa mahaifinta me martaba sannan ta yi dana sanin miƙa masa wannan takaddar.


Mamaki sosai Me martaba ya yi,yana kallon Ƴar ta sa cikin nuna kulawa ya ce"a tashi a tafi zamu nemeki".


Jiki babu ƙwari Salimat ta tashi kamar zata yi kuka,saboda yadda Me martaba ya yi magana don kana jin muryarsa kasan a fushi ya faɗe ta,don tasan abinda ta aikata laifi ne babba a cikin gidan sarauta,kuma gasu fulani kun san yaren fulanj aƘwai kunya,ita dai za ta ɗauki ƙaddarar soyayya don da alama ba tada dacen masoya,ayanzu gimbiya na da shekara 25 aduniya ta ga ƙalubalen soyayya kala2 har kawo i yanzu,saboda wasu don kuɗin mahaifinta suke sonta ba don Allah ba.
*** *** ***

Kuka sosai su afra suke kuka bayan sun dawo daga boarding skull don yanzu anyi hutu.

Ina cikin lallashinsu Khadija ta ce"wallahi Anty Rabiatu baki ƙyautawa rayuwarki ba,da ki ka bawa namiji jikinki ya yi miki ciki,yanzu gashinan kin kashe mana uwa da baƙin ciki".


Salimat ma ta ɗora da cewa"Wallahi Anty Rabiatu na tsaneki tsana mafi muni a rayuwata don wallahi ba zamu yafe miki ba,kin kashe mana uwarmu da baƙin cikin ki."ta faɗar hakan ta fita tana hawaye.

Afra ce kawai ta kalleni ta ce"Anty duk da a yanzu shekaru na basu wuce 15 ba amman nasan rayuwa sosai,duk da na girmi Khadija wacce a yanzu tana da sha uku da rabi 1/3,amman ta gane cewa baƙin cikinki ne ya kashe Umma, amman yana da ƙyau mu tsaya muyi miki adalci ke ma,ki faɗa mana abinda ya faru da rayuwarki don wallahi ba zamu yarda da duk wanda ya lala ta miki rayuwa ba".


ƴar dariya kaɗan Rabiatu ta yi sannan ta ce"Afra kenan kina nan da halinki na ƴan jarida?Allah dai ya cika miki wannan burin na ki".

ka saƙe Afra ta yi tana kallon yayar ta cikin tausayi ta ce"Antynmu na sanki da zurfin ciki don Allah ki faɗa min don nima in fita daga sarƙaƙiya please".ta haɗa hannayenta alamar ban haƙuri.

Riƙe hannayen Afrah na yi a hankali na ce"zan faɗa miki Afrah,don hankalinki ya ƙwanta amman a rayuwata ba na son to na asirin kowa,amman ya zama dole shima asirinsa ya tonu".

ina kaiwa nan na tashi na jingina da sip ɗin mahaifiyarmu na fara ba ta labarin.



Labarin ya ɗakko asali ne daga.. .v.






*Miss green ce*
*🍀SILAR FYAƊE🍀*
Free Book



NA💋
UMMU MAHER(MISS GREEN💚

Wattpad user name
Rabiatu33



3🟩4


. . . . .Cikin ta kunsa mai kyau da tsari ya fara sakkowa a jirgin ,fari ne ƙal kamar zaka taɓa sa kaga jini tsabar farinsa,yana da jiki da kuma tsayi, ƙyaƙƙyawa ne shi ajin farko,yana sanye cikin wasu haɗaɗɗun ƙana nan kaya,waɗanda suka amsa sunansu ya cire cort ɗinsa ya riƙe a hannu yana gƴara necktail ɗinsa.


Ayshe ta fara hangosa ta ce"Hajiya ga yaya cen yana sakkowa,gaskiya yaya ya daɗa ƙyau wallahi gaskiya Hajiya yaya ya fimu Ƙyau".


Rabiatu ta ce"ke kuma kina kishi ko?ke dai wallahi aisha kishi ne da ke wallahi,ke ce ki ka yo dangin Papa shuwa arab kishi ne dasu".


Hajiya ta ce"kuyi wa mutane shiru zaku fara halin ko?".suka ja bakinsu suka yi shiru ita daman Zeenat da Fatima miskilanci ne dasu irin Yayansu.


Zeenat tana da shekara 25,sai Fatima 22,sai Rabiatu shekara 19,sai Fatima auta mai shekara 17.

shi kuma babban gogan yana da shekara 35 a duniya,Har hajiya ta fitar da ran haihuwa sai kuma ta dawo ta haifi mata har huɗu.
Da sauri Hajiya ta ƙarasa ta rungume ɗanta cikin so da ƙaunarsa duk da sojojin da ke bayansa,shi kuwa jan zaki Aliyu Haidar kunya ce dashi sosai,don haka cikin kunya ya rungume ta,shi daman tun yana yaro kunya ce dashi,tun yana shekara 4 ya daina yadda mahaifiyarsa na yi masa wanka,sai dai ya rufe gabansa ta yi masa,haka har ya girma shi mai kunya ne.



Yana cikin cin abinci wayarsa ta kama ringing ɗin wayarsa,ya ƙi ɗauka Hajiya Barakat ta ce"haba son ka ɗauki wayar mana kaji ko menene?".ta faɗi hakan cikin yaran yarbanci,shima cikin yaran ya ce "to momi".

"Haba A/D ka tausayamin ka dinga ɗaga waya ta,kasan dai babu ƙyau wulaƙanta ɗan adam, please ka yadda ina sonka tsakani da Allah".

"oky".

kawai ya ce mata ya kashe wayar.

Salimat ta goge hawayen da suka zubo mata don matuƙar ba ta auri admiral ba komai zai iya faruwa,ya zamar mata dole Ƙara Ƙaimi wajen yin addu'ah don komai yazo da sauƙi,tana cikin wannan tunanin ta tashi ta shiga bathroom ta ɗauro alwala ta fara yin sallah tana kai kukanta ga mahaliccinmu subhanahu wata ala.







*** *** ***

yau aka yi 7 ɗin mahaifiyata dangi duk sun fara tafiya,har yanzu mutuwar mahaifiyata tana cikin ƙoƙon zuciyata,na share wata ƙwallar da ta cukomin ƙwarmin idanuna,na gogesu ina cigaba da ƙara tsanar wannan bawan Allahn da ya yi sanadin rugujewar rayuwar a halin gidanmu.

Ƙannena uku ne duk suna bording skull,Salimat,Afra,khadija.


Har lokacin kuma ba a gaya musu rasuwar mahaifiyarmu ba,ko ya ya zasuji idan suka ji mahaifiyarmu ta cika oho?.


ina cikin wannan tunanin naji an watsomin ruwan kanzo mai sanyi,don alokacin safiya ce,na waiga don ganin maiyi min wannan izayar,mmn nusaiba ce da kuma Hafsatu,wacce ta kasance ƙanwa awajen mahaifina.

Suna ta kumfar baki wai na iya munafunci na shiga ɗaki na ƙi fitowa don nasan na yi abin kunya.



Wasu hawaye ne masu zafi suka fara fitomin a ƙwarmin idanuwa na,na gogesu na fita don yin aikin da suka ce zuciyata tana yimin ƙuna.







*miss green ce*
*🍀SILAR FYAƊE🍀*
Free Book



NA💋
UMMU MAHER(MISS GREEN💚)

Wattpad user name
Rabiatu333





7🟦8


"Wata rana Umma ta aiki ni gidan Baba Na sidi sai akai rashin sa a ranar anyi ruwa kamar da bakin Ƙwarya,har Mama Khaltum tace in ƙwana na ce mata ai ban tambayi Mama ba,babu yadda bata yi dani ba nace ni tafiya zanyi haka na biyo hanya ga dare ga komai haka na fito ina ta tsare motoci amman babu wacce ta tsaya.

Na yi tagumi kamar zanyi kuka wata ƙyaƙyawar mota ce naga ta shawo ƙwanar titin,banji tsoro ba haka na tashi naje tsakiyar titi,ina tsayar da motar da hannuna,baiyi niyyar tsayawa ba amman sai da na tsayar dashi,sauke glass ɗin ya yi,kansa a ƙasa bai kalleni ba ya ce"come in".


da sauri na shiga ina ta raba idanuwa,ban kalli mai motar ba shima bai kalleni ba,da alama bashi da lafiya don naji yana ta numfarfashi ni kuwa tsoro na ya ƙara ƙaruwa sosai jin wani baƙon al'amari yana ta ziyarta ta,shima a nashi ɓangaren haka wannan abin ya dinga faruwa.



In ta ƙaice miki a wannan dare ne abubuwa da dama suka dinga faruwa,na samu kaina a mai ƙin hanashi duk abinda ya ke son faruwa,tun abin yana tafiya gentle gentle har dai ya yi tsanani,ban san me ya faru dani ba?ban taɓa jin tsananin feelings ba sai aranar,a wannan dare komai ya faru kuka na ya tsananta sosai.

Shima hankalinsa ya tashi sosai da sosai,don ina jin gunjin kukan da ya ke yana cewa Allah ka sani ban taɓa zina ba,ban taɓa kusantar ta ba sai yau ya Allah idan mafarki na ke ka farkar dani ya Allah.

A matuƙar hargitse na fito daga cikin motar ina ji yana ta yimin magana don shima har fitowa ya yi,amman na fizge hannunsa na tsayar da wata adaidaita kamar ƴan party ya ɗebo,akayi sa a unguwarmu ɗaya don haka muka tafi.


Ina dawowa Baba yana kiciniyar kulle gida don sun san tunda na kai yanzu to sai gobe zan dawo,mamaki Baba ya yi na ganina amman bai ce komai ba ya matsamin na wuce,kai tsaye ban ɗaki na wuce ina kuka haka na cire sutura ta,kamar a mafarki haka na ke ganin komai yana dawomin,to me ya faru dani haka na bada kaina ga wani wanin ma ban sanshi ba.

Kaca kaca siket ɗina ya yi da jini ina kallonsa na saka wani ihu a banɗaki,Baba da ya ke a tsakar gida hankalinsa ya tashi yana tambaya ta lafiya,shiru na yi ina rufe baki nan ina kuka don tabbas na cigaba da kukan to kaina xan tonawa asiri.

Don wannan abin ba dole ya yi min ba,ban san me ya shiga brain ɗina ba,Rabiatu me addini me kishin musulunci,me girman kai awajen wasu saboda kamun kai to me ya sakani aikata haka kuma?.


Ina fitowa ina ɗingishi na hango Baba da Mama suna tsaye cirko2 suna kallo na na sunkuyar da kaina zan shige ɗaki,Mama ta daka min tsawa ta ce"aiken ne sai yanzu?Kuma me ya samu ƙafarki ki ke ɗingishi"?.

wani mummunan faɗuwar gaba ne ya riskeni,gaba na yana dukan uku uku na buɗe bakina daƙer na ce faɗuwa na yi Mama,ba tare da ta ƙara cewa koma ba ta shiga ɗaki ita da Baba.cen kuma ta fito a lokacin ina zaune na yi tagumi da hannu bibbiyu ga ƙasa na kamar zai tsage saboda tsananin zafi.


"Rabiatu ina saƙo na"?.


sai alokacin na hau dube dube don sai yanzu na tuno na barshi a motar wannan azzalumin mutumin.





Anan zan tsaya saboda matsalar chagi.




*Miss green ce🍀*
*🍀SILAR FYAƊE🍀*
Free Book



NA💋
UMMU MAHER(MISS GREEN💚)

Wattpad user name
Rabiatu333





9🟫10


. . .. .kuka na fara yi wa Mama ina bata haƙuri,cikin faɗa ta ce"to yanzu ina saƙo na ki ka fara kuka?ko dukanki na yi?",cikin kukan na ce"wallahi Mama saƙon ya faɗi ki yi haƙuri don Allah".

ta fa hannu ta fara yi tana salati ta ce"yanzu Rabi'a yarmin da kuɗin adashin ki ka yi kuɗi dubu hamsin da ɗoriya?amman kin cuce ni Rabi'a yanzu me zance da masu bina bashi"?.


Har yanzu kuka na ke Baba na ya shigo ya ce wa Mama ta yi haƙuri idan ya ɗauki salary zai bata dubu talatin ta rage asara.



Da safe da ƙer na tashi na tafi makaranta gashi muna jarrabawar waec da Neco munyi waec saura Neco,ban rubuta wani abin azo a gani ba,shiru kawai na yi dana shiga ɗakin exam ɗin,na yi ta gumi ina tunanin rayuwa ta,yanzu shikkenan wani cen ya ɓatar min da tantanin budurci na?me zance wa mijin da zan aura?alokaci ɗaya na tuno da Salis gumi ya shiga tsatstsafomin,don tuno da yadda ya ke ƙwatantamin daren farkonmu,to ni ta ina zan nishaɗantar dashi alhali kuma ina on-virgin.


Dukan tebir ɗin dana ke kai wani invigilator ya yi sannan ya ce"lfy me ya faru?can i help u?".

duk lokaci ɗaya ya yi min wannan tambayar yana yimin wani irin kallo,sai a sannan na gane shi malamin daya na ce min sosai kamar wani cingum,na ɗanyi tsaki kaɗan yadda ba zai ji ba,na turo ɗan ƙaramin baki na gwanin sha'awa.
Lumshe idanu jibril ya yi yana tasbihi a cikin zuciyarsa,don matuƙar ya kalli Rabi'at yana tsintar kansa a cikin wani hali ya juya yana kallonta sosai yarinya kyakkyawa da ita,wato Rabi'at ita ba doguwa ba ita ba gajeriya ba,tsaka tsakiya ta ke,tana da yalwar mazaunai sosai don shiyyasa ma bata saka mayafi kullum sai hijabi,choco colour ce tana da siririn hanci da ɗan ƙaramin bakinta dai dai gwargwado,tana da idanuwa masha Allah waɗanda suka yalwatu da siraran eyelashes masu ɗaukar hankali,pinck lips ɗinta mai matuƙar ɗaukar hankali,tana da gashin jiki wanda ya ƙwanta luf gwanin sha'awa.


To wannan kenan.

Tunda wannan abu ya faru a rayuwata sai na zama so silent wani lokacin sai dai in shiga ɗaki inyi kuka in share hawaye na,abin dai yana matuƙar damuna,Mama tayi2 in faɗa mata abinda ya ke da muna amman abu ya gagara.


Cikin wannan halin ne na yi wani irin fari sosai na ɗashe sosai idanuna sukayi fari ƙal kamar madara,mama na suka ciko sukayi Ɓam dasu,tun abin baya damun mama har ya fara damunta ta shiga bincika ta don yadda na ke matuƘar Ƙellin goshi abin sai wanda ya gani,daman mazaunai ba a maganar su.



On serious Mama ta kafe ni da idanu ta ce"Rabi'atu yaushe rabonki da period?".

Wani irin faɗuwar gaba na ji idanuwa suka kawo ruwa daman ina da matuƙar saurin hawaye,Mama ta daka min tsawa ta ce"me ya faru da ke Rabia na shiga uku me zan gani a gidana?Rabia cikin shege a gidana,mari ta kaimin na kauce ina kuka Baba ya shigo don tambayar ba asi Mama ta hau nu na ni kamar ta ga abin tsoro.

"Ke me ki ka yi mata ta ke nuna ki"?.

ya faɗi hakan cikin tsawa da sauri na ce wai banyi period ba?,gumi ne ya fara tsastsafowa Baba ya ce"Maryam ki faɗa min gaskiya me ya faru da ƴarmu,cikin kuka Mama ta fara faɗa mai duk sauyin dana ke samu,Abba na ya katseta da cewa ta shi mu tafi asibiti zaman gida bai ka ma mu ba.


Test ɗin farko ya nuna ina da shigar ciki har na tsawan wata biyu.


Tun daga wannan ranar Mama ta faɗi jininta ya yi mummunan hawa sosai tun daga nan komai ya canza a gidanmu,idan ka shigo kamad gidan ma ko ki,daman daga ni sai Mama tunda su Afra suna makarantar boarding,yin duniya an tambayeni wanda ya yimin ciki amman naƙi ba da amsa sai kuka har suka gaji suka saka min idanu,ga shi cikin kamar ba na fari ba,don yadda ya ke da matuƙar girma na zama wata babbar mace ko ina ya ciko.


Tun daga ranar da Abba yasan ina da ciki ya daina yimin magana musamman da matarsa ta kamu da ciwo akaina don yana mayuƙar son Mama don yadda kasan layla majno haka suke.sannan Abba ya kori Salis bayan shima yasha tuhuma daga mahaifina don Abba na ƙin yarda ya yi shine ya yi min ciki don yadda muka shaƴu sosai dashi.



Tun daga nan Mama ta yi ta ciwo da ya ke ciwon ba na tashi bane Mama ta mutu,kuka sosai Rabiatu ta farayi don tunowa da mahaifiyarta Afra tana taya ta kukan haka sukayi ta yi babu mai taya su har sukayi shiru.


Cikin kuka Rabiatu tace"wannan shine gaskiyar labarin Afrah,a ina zanga wannan bawan Allah wanda rana ɗaya ya lala tamin rayuwa?da ma ace na ganshi yanzu".sai ta fashe da kuka sosai ya yinda ɗan cikinta ya ke ta wutsil2 babu abinda ya shafe sa.





*Miss green ce*
*🍀SILAR FYAƊE🍀*

DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment