Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

HAKKIN MALLAKA
SUFI


shekarar Bugu
2018



Godiya
Ta tabbata ga Allah s,w,t bisa iko daya bani na rubuta wannan littafin.
Tsira da Amincin Allah ya tabbata ga Annabi Muhammadu s,a,w ameen.

Doka

Ki yaye hakkin mallaka abu ne mai matukar muhimmanci,guji ɗaukar wani bangare na wannan littafin ba tare da izinin marubucin ba.
Sako daga:- SUFI
*#08137237071*

Rubutun labari
MANSUR
USMAN SUFI RIJIYAR LEMO
*08137237071#

Bugawa & yaɗawa
SUFI PUBLISHERS COMPANY LIMITED
Rijiyar lemo layin pol bayan kotu,
Nazafa islamiyya, Kano State.

SO SIRRI NE
❤️❤️❤️❤️❤️❤️

SO

Wani sirri ne a zuciya, da babu wanda ya sanshi face Ubangiji s,w,t.
So kan shafe tsawon wasu shekaru a zuciya batare da an bayyana sa ba ko wanda ake so ɗin bai fahimci cewa ana son Shi ba,



SO
❤️❤️❤️❤️❤️

Sautari jama,a suna ganin cewa ta hanyar bayyana alamomin so ne kaɗai mutum zai gane cewa ana yi da shi.
Sai dai a wani ɓangaren kuma ba haka abin yake ba, sau da yawa zaka samu budurwa ta na son Wani saurayi,amma ko a hanya suka haɗu sai ta murtuke fuska, wai saboda kada ya gane cewa tana kaunar sa ya rena ta, haka ma al,amarin yake a wajen samari.


💚
💙
❤️❤️❤️
❤️ mai sona. ❤️
❤️ ina muradinki ❤️
❤️ ina alfahari da ke❤️
❤️ ina kaunar ki ❤️
❤️ Ina mararinki. ❤️
❤️ ina tunanin ki❤️
❤️ Ina sonki ❤️
❤️ SO ❤️
💛

U
Sarauniyar zuciya ta

M. M
Gimbiyar ruhina. Jarumar kalbin


I
Fitilar rayuwa ta
Ummi

👁️👁️
Idanuwa na basa taɓa gajiya wa da kallon kyakkyawar surarki, ma'abociyar kyan fito da haiba,
Kallon fuskar ki shine sanadarin dake kara wa idanu na karfin gani da fahimta.

👃

Hanci na baya taba gajiya wa da gami da ƙosawa wajen shaƙar dadaɗan ƙamshin turaren ki, wanda ke ɗimauta zuciya ta ta sanyani wata sabuwar duniya.
A duk ranar da ban shaki kamshin turaren ki ba na kan samu rashin lafiya.






👄
Baki na bazai taɓa shagala da furta zafafan kalaman soyayya ta a gareki ba.
Domin a duk lokacin da na furta kalaman soyayya a gare ki, ina samun wani kuzari na musamman dake kara mini Lafiya da kaifin tunani.







👂
Sautin daddaɗar muryar ki ma'abociyar daɗi da garɗi tamkar zarewa, ita ce sinadari mafi girma dake karawa kunnuwana karfin ji da fahimtar zantuka,

WASIKAR KAUNA



Zuwa ga Abar kauna

Amincin Allah ya tabbata ga sarauniyar kyawawan duniya,
Gimbiyar zuciya ta, sanyin idaniya ta, farin cikin rayuwa ta,
Bazan taba iya masalta yadda tsananin kaunar ki da begen ki ke azabtar da zuciya ta ba, a kullum da kuma ko yaushe.
Idan kina yi mini shagwaba Zan rarrashe ki kamar yadda uwa kewa jaririn ta,zan baki sweet ɗinki har sai naga kin samu nutsuwa, fatana na baki farin ciki gami da biyan dukkan wata bukatar ki.
Kece na zaba a matsayin garkuwar zuciya ta,kuma uwar ya'ya na,Bazan taba canza ki a zuciya ta ba har abada,ina sonki kece muradina.

Abar kaunata:- ZAINAB

I love you too my dear
ZAINAB
❤️❤️

KALAMAN KAUNA
Zuwa ga tauraron ruhina

Koda misali bani da tamkar ka a zuciya ta, nice mace ta farko da ta samu Nasarar zama sarauniyar zuciyar ka.
Kai ne cikar buri na muradin rayuwa ta,haske idanu na, kasan kuwa yadda nake kaunar ki a raina , zan so ka tamkar son da uwa ke yiwa ɗan ta,
Zan baka dukkan farin ciki a rayuwarka, habiba na, jin mai sunan ka ko ganin yana yaye mini damuwa ta.da rashin lafiya.

Abin kauna ta :- Mansoor

**SHAWARA GA MASOYA**
Yana da matukar muhimmanci masoya su dunga bayyana wa junan su hakikanin halayen su, waɗanda su ka zamo musu ɗabi,a
Abin nufi shine, zaka samu cewa masoya basa ganin waɗansu halayen junan su har sai sunyi aure, sai kaga saɓani ya faru,amma da ace sun sanar da juna wannan bazai zamo abin damuwa ba.
Misalin su ne kamar haka:-
*YAWAN MANTUWA
*SAURIN FUSHI
*RASHIN SAURARE





Daga masoyin ku mai ɗebe muku kewa
SUFIN MASOYA
*08137237071*
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters

Please Login or Register in order to submit comment