Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__

[20/09 12:24 pm] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻:

*ZAB'IN WA ZANBI?*

*®NWA*

*Short novel*

*I dedicated to,Adda Bena & My dear Hauwa M Jabo*

*©Xainab Y Hussain*

Page 1-2

Tafiya nake ina d'an waqata da littafina a hannu,ga yunwa da qishirwa sun daman,amma a haka na rantse yau baxan koma gida ba saina samo labarin da zan bawa makaranta

Ganin har 5 tamun ba labari ganin na gaji,yasa nace bara na koma gida,harna juya sainaga wata "budurwa black beauty, da baqan doguwan riga,tayi rolling da mayafin,ga gashinta abaya yayi tum tum tana da wayan a hannu
Harzata wuce sainaji kamar inmata magana,amma kuma saina kasa
A baya naringa binta,wani gida naga tashiga gate en gidan kansa abin kallone,haka naga "gate en in ya bud'e mata yana sannu da zuwa"Hajiya Bena,sannu baba ya aiki? aiki k'alau yar gidan Hajiya
Suna wanga magana nasa mu na shiga
Wata qofa tayi nan ma binta nayi
Mama,mama,na'am yar gidan mama, ya kika dawo? lafiya lou
Adda Beebalo'n tace tana gaidaki,ina amsawa

Ya Ahmad ne ya fito daga d'akinsa, wallah wannan yarinyar tafiya yawo daga taje wannan gidan sai taje wancen,salon ya b'ata ko mota ta bigeta taxo tanawa mutane raki
Mama kinji shi koh, fata yakemun na mutu,kuma bazan mutuba,har sainaga jikokina"
Insha Allah,saidai shi ya mutu,nalura kafiya takurawa Benaxir,Abba ne yake wannan maganan

Yauwa Abba fad'amasa dai,kaima nasan zaka mutu tunda kace bazakayi aure ba,Anee tana sonka amma kaqi ka amsamata,kasan dai ba baya bace gata fara,kowa yasameta amatsayin mata ya dace

Ke ni rabani da ita,daga gani zatayi masifa,nukima ban iya fad'a ba

Abba kaji komai akace saiya fad'i aibun mutum,shidai Abba dariya kawai yake

*Wacece Bexanir*
***"
Benaxir 'yace ga Eng Omar bauchi, itace ta uku gurin babanta da mamanta,tanada yayu biyu, Ahmad da Abbas,wad'anda yanxu haka sungama karatun su suna aiki a matatar mai na qasa baki d'aya NNPC,Ahmad shine manager awajan"Abbas kuma Director sosai suke da rifun asiri
Babu wanda yayi aure ciki su
Qauna,kulawa,tattali,babu wanda basa nunawa k'anwarsu *Benaxir*idan kagan su a gidan su baxakace suneba,suna maida kansu qanana dan sufarantawa qanwarsu
Komai take so suna mata,duk da haka idan tayi ba daidai ba,sai sun nunamata
Tanada tarbiyya dai dai gwargwado,batada qiwa ko hayaniya
Yanxu haka,tana level 300 a ATBU dake garin bauchi
Islamiyya agida ake xuwa yimata,malami guda aka ware mata
Sunada 'yan aiki a gidan su, amma hakan baisa Mamanta tayi sanya wajan koyamata girki ba
*Benaxir*takasance mace tamkar da goma wajan iyayenta,saboda xumuncin da take dashi, ako yaushe burinta ta xiyarci danginta tare da abin arziqi,shiyasa Ya Ahmad yakemata tsiya tunda shi baya zuwa
Maganar samari kuwa bata kulasu saboda cika umarnin mahaifinta nahar saitagama karatu,amma duk da haka batada shariya In dai anmata magana tana d'an yimu su
*wnn kenan*
*Benaxir*,baxaki fito ayi dinner ba?kin zauna typing novel en tsiya,abinda ba kud'i xa'a baki ba
Sakkowa tayi,Ya Ahmady kenan,aini badan kud'i ko nayi suna nakeba,inayine dan nishad'i da kuma fad'akarwa ga jama'a masu irin halin danasa a book nawa
Wani kuma wa'azine,ai ba shirme mukeyi ba,kuma nasan duk abinda muka fad'a wani gaskiya ne,koba haka ba Mama?
Hakane d'iyar albarka,dan bakaji yanda yake yabon marubuta ba,kuma nasan 'yata tana daga cikin masu rubutu mai ma'ana da kyau
Huum,Mama da 'yaryta,ke kuma kyace nabaki kud'in data ko nacanjamiki Waya
Haba yayana na kaina,katangar sukari,mai rabani dakai daiyashirya
haka tayi ta masa dad'in baki,ganin ya sakko,tace
"Yaya"
"Na'ma" yauwa ina wayan dana gani gunka ran nan?
wacce fa?wata kamar Tab mai kyau? OK sabuwar IPhone 6+ ce
dubu d'ari uku kenan
Au,menene?ba komai
Ya Abbas ne yace ko kina so ne?
wallahi kuwa Yaya tayi kyau, dan naga itama Jabo tace tayi new phone jiya,shine kema kike so?eh
dariya ya Ahmad yayi yace,kaji koh ita kullum a canja waya
Idan ba zaku bata ba,ku rabu da ita

Sosai family'n suke bawa kowa sha'awa

*Editors*
*Aunty YBK*

*Aunty Lubie maitafseer*

@ut@r h@jiy@



[11/24, 1:35 PM] Autar Hajiya: [20/09 1:06 pm] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻:

*ZAB'IN WA ZANBI?*

*NWA*

*Short novel*

*I dedicated to Adda Bena nd My dear Hauwa M Jabo*

*©Xainab Y Hussain*

Page 3-4

Mami yaufa insha Allah,gidan Aunty saleema xani, dan namata waya kuma Yaya F yace naje,
Huum,kinganki *Hauwa* da yawo kamar me,Foisal en da zaice kije shine mai gidan?a'a Mami amma ance babban wa magajin uba,tunda Abee baya gari aikinga saimu tambayi Ya F koh?
Hakane,amma yanxu Hauwa ace ki d'auki qafa daga sokoto har kano daga ke sai driver,ba hanaki zanyi ba,amma kiyi tunani shi Faisal en basaiya kaiki ba?
Mami kinsan dai yana yin aikin su, dashi zaikaini amma indai baki yadda ba,wallahi na haqura
"Rufan asiri yanxu saleema tace nahanaki
Allah ya kaimu goben,
" Amen Mami na,shiyasa nake sonki sosai
Bawani?Allah Mamina tana magana tana kwanciya ajikinta
D'agani kada ki karyani,dama ga qafa na ciwo, d'agani ai kinyi lukuti yanxu
Allah Mami kedena cewa nayi lukuti to na dena

*wacece Hauwa*
"Alhaji Mohd Jabo mutum ne nagari" d'an kasuwane amma na qasashen waje da gida Nigeria🇳🇬
Atamfa super Holland, da Shadda Gexna,su yake kawowa,kusan shine na biyu amasu kawo wannan kaya,yanada lokacin iyalensa wataran tare dasu yake zuwa,England ko Holland
Yanada mata d'aya da yara biyu,Faisal da Hauwa,sai 'yar wansa Saleema wadda suka riqe
Yanxu haka tana aure agarin kano
Iyalan gidan Alhaji Mohd Jabo,sunada kyakyawar alaqa da kow,matarsa tanada kirki sosai
Faisal yayi karatunsa a garin kano, tundaga secondary har jami'a
Yanxu kuma yana aiki a CBN na garin sokoto
Mahaifinsa shine yasamasa aikin
Sai *Hauwa* wadda takasance qarama,shgwab'ab'iya ce ta gaske,amma kuma akwai qoqari da hankali, gata da son jama'a
Kowa natane,ita ko kayimata abin rashin kirki,bazata d'aga ido ta kalle kaba

Ta taso cikin gata gaba da baya,tana karatu a Iran yanxu haka ta kamalla tadawo gida Nigeria🇳🇬
Tana d'aya daga cikin writers wanda duniyar Online keji dasu,tun tana qarama takeda sha'awar rubutu,gashi Allah yasa tayi kuma ko yanxu tana kan yi

Tanada qawaye,amma batada kamar *Benaxir Omar*kamar yadda itama *Benaxir*bata da kamar *M Jabo*
Kowa yasan qawancensu basa b'oyewa juna sirrinsu,wala na dad'i ko na akasin haka
Alhaji Mohd Jabo,Mutum nai na jama'a kowa yasan shi, danginsa suna alfahari da shi,Jabo sunan garin su ne shiyasa ake masa laqabi da Alhaji Mohd Jabo

*wannan Kenan*

Tun safe,Hauwa ta tashi,shiri take dan zuwa kano,saiga kira daga qawarta *Benaxir*keh *Jabo*bakida kirki,ko waya,bayan kinsan banda lafiya?wallahi bansaniba,@ut@ bara fad'a miki ba?bata fad'an ba,OK,ni yau fa baxan hau online ba,typing xanyi,shiyasa nabugomiki kada kijini shiru OK,nima bazan hauba,saboda tafiya zanyi,kin sanni da bacci,nasan dole a mota sainayi
Allah ya kiyaye,amma dai zakije gidan fans d'inmu?anya"sai yanda hali yayi OK
Safe journey Aminiya.
Haka sukayi sallama, nan ma ta sakko tayi sallama da Mami driver yaja su

Editors

*Aunty YBK*

*Aunty Lubie maitafseer*
[11/24, 1:36 PM] Autar Hajiya: [20/09 3:13 pm] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻:

*ZAB'IN WA ZANBI?*

*®NWA*

*Short novel*

*I dedicated to Adda Bena nd My dear Hauwa M Jabo*

*©zainab Y Hussain*

Page 5-6

Suna fita,basu d'auki dogon lokaci ba,suka bar gari,amma basubar cikin ainihin garin na sokoto ba

Da yake tana baya,saijin tsayuwar motar tayi
D'agowa tayi tace saleh driver ya haka?ni danakeso nan da 5 na ganni a kano
Hajiya bakiga abinda nagani ba?kalli 'yan fashine kuma su uku,ga bundiga,inalillahi gasu nan wajan mu
Juyawa tayi ta kalli bayansu nan ma taga wasu
Tasbihi tafara a zuciyarta, qara juyawa tayi sai ganin wad'anda tayi sun juya a guje,it means suma basusan komai ba
Hamdala tayi,ganin abin zaizo da sauqi

Fincike murfin motar sukayi, gaba d'ayansu suka fito dasu,ragowan d'ayan daya tsare wata mata da namiji shiya taso so agaba suka zo indasu Hauwa suke
Kwanta yace mata,batayi gaddama ba,ta kwanta
Matar ce,wadda aqalla a shekaru baxatafi 50 ba, tace d'an nan indai kud'ine, zan baku amma kuyi haquri da buqatar da oganku ya zomin da ita, ku dubi girmana da darajata kada kuyimun abinda ku aganinku dai dai ne
Kuka take sosai, tana baaue haquri,amma da'yan ko ajikinsa,sai cewa yayi,Hajiya sai haquri
"oga irinku yake so, kuma nasan indai nakaimasa ke,xan samu qarin girma"
Kuma maganar kud'i ai basai kin fad'a ba,dole ki bamu
Duk abinda suke, *Jabo*najinsu gaba d'aya sai tausayinta ta kamata,kamar wannan matar ace xa'a ketamata rigar mutunci,batasan lokacin da tamiqe ba,tace Malam meye haka, wannan matar kamar uwa take gareka kalleta kuka take tana ka kyaleta amma kak'i,bakasan Allah ba?wallahi babu abinda xakayi mata, idan kuma zakayii dole to na yadda kayi ko menene dani idan har hakan xaisa ka rabu da ita
Dariya sukayi,d'ayan yace ai ke ta muce ita kuma ta oga,so kinga babu wadda xamu bari tsakaninku
Hannun *Jabo* suka jaa,Saleh driver ne yake kuka "yace dan Allah kuyi haquri wallahi indai kud'ine zamu baku,kada ku cutar da ita amanace aguna,mahaifiyarta wallahi ta jaddadamun kula da ita"
Hauwa ce tayimasa nuni da hannu akan yayi shiru
Haka suka shiga da ita wata bukka kusa da inda suke
D'ayan ne yake kai hannu zai ciremata mayafin jikinta,d'ayan kuma yana qoqarin cire kaya
Ganin kamar batada matsira yasa ta tsugunna tace Malam xan nemi alfarma?muna jinki"
Dan Allah kai tanuna d'ayan tace ka taimakeni ka rabu dani d'aya bayan d'aya kuyi abinda xakuyi amma kada kuyimun rashin tausayi lokaci d'aya
Ganin tana kuka yasa d'ayan miqewa ya fita
Yana fita,d'yan d'aya cire kayansa yana kan wata tsohuwar katifa
Kinga kince muyi miki a hankali, to ciremun kayanki,kada ki bari natashi nayi miki da kaina
To kajuya bayanka dan Allah,idan kana kallona baxan iya bin umarnin da ka ban ba
Juya bayansa keda wuya,taciro takalminta da yake da tsini tayi kansa, bata yi sanya ba,ta kwad'amasa yana juyowa nanma taqara makamasa,jini kuma yace salamu alaikum xaiyi qara ta ciro d'ankwalinta ta qulke masa baki

Bindigar dake hannun sa,wadda ya ajiye ita ta d'akko
Fitowa tayi ,ganinta da bindiga yasa ragowar tawowa gunta,kafin su qaraso ta sakarwa d'ayan bullet a qafa ganin abinda yasami d'ayan,ai da gudu qaramin cikin su ya kwasa

Tasar da matar tayi tafara karkad'emata jiki,sannu Mama,sune suka yagamiki kaya haka? sune wallahi nagode yarinya Allah ya baki miji nagari

Mama tawo muje gidanmu kiyi haquri, a'a barni na koma gida nafasa zuwa inda xani,a'a Mama ki tawo muje gidan mu

Tafiyar 30 minutes sukai yakasu gidan

Hon sale yayi, baba dan tsoho shine ya bud'e qofar,shiga sukayi
Abee suka tarar agidan shida Mami,da gudu tafada jikin sa, Abee shine zaka dawo baka fad'an ba

Lallashinta yayi,sannu baiwar Allah,au Mami kinga mun dawo
Anan tabasu labarin komai, sosai suka tausayamata,anan Mami tace *Hauwa* ku haura sama,tasamu tayi wanka taci abinci sannan ta huta
Haka akayi kuwa,ruwa ta had'amata,kafin ta fito ta ciro mata super ta Mami,sabuwa ce

Haka tasa kayan,baccin wahala tayi

Tana tashi, lokacin Mami ta shigo,sosai suka gaisa,anan take bata labarin daga kano take,gidan qanwarta zata,shine wannan abin ya sameta,jajantamata Mami tayi

Nunawa tayi zata tafi,Hauwa tace ina babu inda zata saita kwana,haka dai ta kwana agidan,hira Hauwa take mata,kafin safiya sun saba
Matar tafad'amata tanada d'a *Sameer* yana karatu a Rasha,akan spinal chord saboda Nigeria🇳🇬 batada perfect Doctors akan matsalan baya,So yanxu haka baifi sauran 4 weeks ya dawo ba

Shine kad'ai d'anta,tare da mijinta *Alhaji Mohd Samer*
Suna zaune agarin kano,haifaffun can ne
Mijinta Eng ne,kuma mutum ne mai kirki

Sosai suka saba,dan kodataje gidan qanwarta tare sukaje da *Hauwa* satinta d'aya amma idan kaga Hauwa da Hajiyan kamar 'yan uwa
Sosai tayiwa d'anta sha'awar ta ya aura, shiyasa kafin tabar garin,tayiwa Mamin Hauwa magana akan hakan,har ita Hauwan ta fad'awa,bata kula samari shiyasa tacewa Hajiyan xatayi tunani
Abee da aka fad'amasa,bai yadda ba,cewa yayi daga ganin mata,saidayaji Mami tace wai akano take matar,kuma ita 'yar gidan Doctor Ak ce,
Dariya Abba yayi yace,lallai ai wanta abokinane indai Hakane
Hakan kuwa akayi,kafin ta baro garin saida aka qare magana
Kuma tace zaidawo,idan ya dawo xa'ayi magana sannan kuma yazo su gaisa
Haka ta tafi kamar kada tabar gidan,taso Hauwa tabita lokacin kuma ake bikin qawarta

Editors
*Aunty YBK*
*Aunty Lubie maitafseer*

*By*
@ut@r h@jiy@
[11/24, 1:37 PM] Autar Hajiya: [20/09 5:22 pm] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻:

*ZAB'IN WA ZANBI?*

*®NWA*

*Short novel*

*I dedicated to Adda Bena& My dear Hauwa M Jabo*

*©Na Zainab Y Hussain*

_Page 7-8_

*Benaxir*'Ya ta kaina,xokiyimana kunun gyad'a kinji,to Abba
Alhaji yau kaine da shan kunun gyad'a baga baka shansa koda tayi?
Kedai bari Maman yara,gidan Alhaji Mohd naje,kinsan jiya munyi meeting akan motocin da muke san kawowa wanda na zanata,eh! Yauwa to mun aika da ita kuma tasamu karb'uwa dan har sunyita suna saidawa agarin
To a shekaran jiya, suka mana waya cewar sun turo kuma abin mamaki had anfara kamata kowa saiyace yanaso dayake anyi tallanta kuma kinga da sunayenmu
"Shine fa muka biya,Hajiyan tamana kunun gyad'a kamar kada nasha amma ganin yanda yake santi, yasa nace bara dai nasha naji,yayi dad'i sosai ashe haka yake"
Yanxu dai *Benaxir*kiyimana mai dad'i sosai kinji? tom Abba
Allah yai miki albarka"Ameen"

Tashi tayi,tafara gyara gyad'ar dayake sunada ita,jiqata tayi,sannan ta d'ebo farar shinkafa itama ta wanke

Kafin wani lokaci harta had'a musu,lokacin ne abokin Abban yazo,tasanshi sosai, matar sa ma tanada kirki,duk da gaskiya basa zumunci da ita,kamar yadda iyayen maza suke
"Hello"
*Benaxir*yi sauri ki kamana,tom Abba
Haka ta d'auka takai musu tareda yamballs datayi

Tsaya ai ba tafiya zakiyi ba,saiki bari musha muji idan kin iya,Abokin Abban ne yake fad'a

Wai wai wai,Tubarkallah yarinyar mu ta iya sosai yamballs en ya d'auka yana kaiwa baki nan ma yaji testing,ai bai qara cewa komai ba,saidayaci guda shida
Alhamdulillah,kai mungode miki kinji,Allah yayi miki albarka,wannan abinci aiko *Anee* staff en NAGARTA bata kaiki iya girki ba, wai masha Allah
Haka sukayita santi, kud'i yad'ebo yabata amma taqi karb'a saidaga baya

Tana fita,Abokin Abba yace,nasami suruka,dafatan ba'ayimata miji ba,ko tsayayye?
Abbane yace babu
Kai nayi murna,dama d'anka nanda 3 weeks zai dawo,kaga babu wani b'ata lokaci daga yadawo zaiyazo su gaisa,lokaci kad'an zamusa

Haka suka tattauna,ganin zumuncin su zai qara qarfi

Hajiya fito kiji abin farin ciki"nima ai badan ina dawowa daga sokoto biki muka shiga ba,nima da albishir d'in dazan maka
To,fara naki muji
Ina yarinyar dana baka labari akan taimakon datamun?eh nagane,yauwa ita nayiwa Son sha'awar aura, Dan kafin nabar garin nafad'amisu komai,jiran dawowarsa nake
Nima kuma namasa mata *Benaxir* 'yar gidan Engineer Omar,dan bakiga yarinyar ba,gata da hankali gida gidan karamci dasanin yakamata
Ai itama *Hauwa'n* gidansu haka
Haka dai suka fara cece kuce,ganin haka,Alhaji'n yace nayarda saidai ya auri kowacce,ko kuma abari yazo aga *ZAB'IN WA ZAIBI*


10:50am dai dai agogon Niger da Nigeria🇳🇬 ya buga
Hakan yayi dai dai da saukar Jirgin *RASHA* Wanda aciki ne *SAMEER MOHD SAMEER* *(SMS)* yake ciki
Bayan dogon lokacin da aka d'auka wajan screening, da bankwana da abokinsa,Doctor AK da Doctor Magashi,wad'anda suma tare suke a cancan suna aiki a asibitin Orthopaedic,acan suka same shi tunda shi tundaga degree na farko yake har masters nasa
Su kuma komawa qaro karatu sukai

Wani ingarmana namiji nagani yana tawowa,baqine ba fari ba, amma saboda yanda hutu ya ratsashi saikace black America, dogone ga sajensa mai kyau wanda ya qawata masa fuskar sa,ga hancinsa dai dai,bawani shahararren kyakyawa bane,amma gayu da fata mai kyau da ilimi sosai yasamasa kyau *SMS* kenan
D'a d'aya tilo ga Alhaji Mohd Sameer, da Hajiya Zainab, yaro mai hankali da farin jini,mai kirki da son mutane

Driver na gidansu shiyazo ya karb'i jakar hannunsa,dariya yamasa yace Bala har yanxu Kaine?eh nine yallab'ai sannu da zuwa

Amsawa yayi cikin sakin fuska, ahaka har suka kai inda motar su take

Editors
Aunty YBK
*Aunty Lubie*

By
@ut@r h@jiy@
[11/24, 1:44 PM] Autar Hajiya: [21/09 8:54 am] @ut@r h@jiy@💅🏻✍🏻: *ZAB'IN WA ZANBI*

*®NWA*

*short novel*

*I dedicated to Adda Bena& My dear Hauwa M Jabo*

*©Xainab Y Hussain*

Page 9-10

Haka suka tafi suna hira,shida Bala kasancewarsa mutum mai sauqin kai

Tafiya sukayi,danma a hankali suke tafiya, shi tsarinsa baya son ana tafiya ana gudu, shiyasa ba kasafai yake shiga motar mutane ba

Gate en aka wangale, suna shiga kafin ma motar ta tsaya ya fito, yayi missing Hajiya da Abbu, more especially Mom

Da gudu ya shiga gidan kamar k'aramin Yaro(Ayman d'an Anee) Mom where ar u? I'm back....oh my Son oyoyo rungume juna sukayi, qanqameta yayi yace Mom Allah babu inda yafi gida dad'i, kuma ya kasance da Maman a ciki
Mom I miss u more than mouth said, I miss u kunun gyad'a aloot
Shafa kansa tayi tace,I miss u my lovely nd my prince Son
Kafad'anta yakama yace really Mom, u miss me?yes I miss ur b'arna da sani aikin girki
Dariya sukayi
D'akinsa ta jashi, oya take ur bath before everything
Ok! Mom
Allah kasakawa da Mom da alkhairi, nasan gyaran d'akin nan itane tayi,ji yadda k'amshi yake tashi kamar d'akin amarya *Ameeran big man*
Kayansa ya rage ya d'aura towel ya shiga toilet komai yaga ancanja, "Huum sweet Home babu inda ya kaika dad'i, kalli komai yimun ake ruwan ma yayi ready ni ake jira kawai"
Haka ya shiga,sosai yaji dad'in wankan saboda turaren wanka da aka xuba, duk da yana sawa, amma wannan ix so special to him

3 quarter yasaka da wata riga ta 'yan ball mai tambarin Adidas,sosai yake son kallon qwallo,balantana ace club d'insu yayanmu ne zasuyi wasa (maska,na book en Tawa ta sameni)

Taje kansa yayi, yasa oil kad'an sannan yasa turaren sa FORGE sosai yake son turaren shiyasa bai shafa nakan mirror nasa ba, ya d'akko shi cikin kayansa
Fita yayi, Mom ya gani akan dining,zuwa yayi ya kwanto akanta yace Mom ajal" d'an gidan Mom, yunwa nakeji yanayi yana Shafa cikin sa, dariya tai tace aidama nasan halinka shiyasa komai nayi ready

Haka ta zauna yaci, tuwansa da miyar d'anyar keb'ewa wadda taji naman kazan da aka burgeshi ga manshanu ciki, da kunun gyad'a
Sosai yaci sannan yasha Shurba,da leman tattaciyar farar shinkafa

Duk da yatashi cikin larabawa da turawa, hakan baisa ya koyi cimar suba, abincin gargajiya yafiye masa ko wanne abinci, to sai shawarma ita yana sonta

Abbu ma da dawo, yayi murnar ganin gudan jikinsa,
Mom kina ina inata magana, ganin bata an saba, yasashi kutsawa cikin d'akin
Waya take tanata dariya,kallonta yake yana tunanin da wa Mom take waya haka?
Yauwa *Hauwa* to sai anjima ki kula da kanki,banda fita me d'aya kinji?baiji me akace ba, ya daiji Mom tace kinganshi ya shigo ya tsiramun ido,kamar naci bashin sa" ok bye agaida Mami, tana
fad'a ta ajiye wayar

Mom wace wannan Hauwan?matar da zaka aura ce, mata kuma?! Mom yaushe mukayi magana dake nace ki nemomin mata?
Son baka ceba amma nayimaka sha'awar Hauwa amatsayin mata agareka, badan komai ba, saidan kyawun halinta da nasabarta
Anan ta fad'a masa komai
Baiji komai ba,saima cewa yayi axuciyarsa,dama ta mutu ai,lallai 'yar daba mai kashe mutane Mom ta kwaso
Amma afili sai yayi mirmushi, yace Allah ya tayani riqo,wannan ai matace ta gari mai kare mutuncin manya
Sosai Mom tayi murna,harda darawa tana shimasa albarka

Yana sakkowa Abbu yace SAMEER, zo inason magana da kai

Shiga d'akin yayi, SAMEER ba komai bane yasa nace kazo illa abu guda danakeso kayimun alfarma, da biyayya, amatsayina na mahaifinka ka tayani cikawa Aminina alqawari

Abbu, babu abinda xaka tambayeni nakasa yimaka shi indai inada halin yinsa,wala da jikina ko dukiyar da Allah yaban

Yauwa, aikasan Eng Omar koh? Haba Abbu nasan shi koba Abban su Ahmad ba? Eh shifa
To wallahi 'yarsa ce yarinyar mai nitsuwa da iya girki da tarbiyya gata kuma babu laifi mai kyau CE,shine nayiwa babanta magana akan inaso KA aure ta, kuma ya amince shine nake fad'amaka dan dama kana dawowa magana xa'ayi sati biyu kawai zamusa lokacin bikin, kaga sai yayi dai dai da bud'e asibitinka?

Wata xufa ta ketomasa bai ganeba,ita waccen
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4

Please Login or Register in order to submit comment