Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[26/01, 15:34] 🌈Ummu maher(miss Green)💚: *_✨INDA BA ƘASA...!!!_✨*

_(Littafi na 1📃)_


NA
*_®️UMMU MAHER(MISS GREEN)🍀_*

*_AREWA BOOK👉🏻_*
INDA BA ƘASA!!!:: https://arewabooks.com/book?id=63ce1eb0ec00e12124ce9eb0
---------------------------
*_WATTPAD👉🏻_*
https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
---------------------------
*_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* ---------------------------

*((بسم الله الرحمان الرحيم*))

ƊAN ƊANO DAGA GAWURTATTU UKU🤟😋😋😋

*Page⬜1*


--------------wasu yara ne na hango a wani ƙaton falo, kana ganinsu kasan ƴan ƙauye ne, sai kallon falon suke suna yaba kyau da kuma tsaruwarsa, ɗaya daga cikinsu ta ce"Gaskiya matar gidan nan tana jin daɗi, ki duba kiga gidanta tamkar shi yayi kansa?gida kamar aljannar duniya?."

Hajiya Adama ce ta ce"kai dalla malamai kuyi wa mutane shiru, gidan aiki na kawo ku ko gidan surutu?ina ruwanki da matan gidan suna jin daɗi ko kuwa basa ji?kinga Ummita ki kiyaye ni?kada inji kada na gani?ni dai kiyi aikinki tuƙuru,kuma duk kuɗin da za'a baki kada ki yarda ki kashe su,ki ajjesu har nazo na amsa ehe". . . . .

Shiru tayi lokacin da matar gidan ta fito,tayi mugun kyau cikin tsadaddan les ɗinta, wanda kana ganinsa ba sai an faɗa maka ba kasan kuɗinsa bazai faɗu ba.

Ummita ta dinga kallon matar kamar zata sace ta, mata kyakkyawa da ita kamar ita tayi kanta, gashi Allah ya bata duniyar wato kuɗi.
Tun kafin ta zauna Hajiya Adama tayi sauri ta tsugunna tana gaida matar.

Matar ba ta da girman kai,ta amsa cikin sakin fuska,tana magana amman Ummita na kallon bakinta don haƙoranta kusan uku duk haƙoran makka ne.

Ummita tayi tagumi tana kallon matar,ji take dama ita ce Allah yayi mata wannan baiwar,sai take ganin kamar ta tashi ta zauna akan kujera tace itama matar gidan ce, amman tasan ko hauka tayi hakan bazai taɓa yiwuwa ba.

Tana cikin tunanin Hajiya Adama ta taɓa ta, da sauri ta dawo cikin hayyacinta ta sunkuyar da kanta, don gani take kamar matar ma ta ganta.
Hajiya Adama tayi murmushi sannan ta ce"Hajiya waɗannan sune yaran dana kawo miki suyi aikin."

Ta nuna Ummita sannan ta ce"wannan sunanta Ummita, Asalinsu Shuwa arab ne to sun shigo garin nan basu da kowa, kuma basu da komai to shine mahaifiyarta ta ce don Allah in nemo mata gidan aiki don ta fara yi,suna rufawa kansu asiri, waccen kuma sunanta Khairat yayar Ummita ce uwa ɗaya uba ɗaya."

Murmushi kyakkyawar matar tayi sannan ta ce"Allah sarki sannunku ko?".

Ta cewa su Ummmita.

Ita kuwa Ummita tunda ta fara kallon wannan matar har yanzu bata daina ba, tana ta tunaninta cen mara tushe da kuma yarinta.

Suna cikin wannan halin ne,wata kyakkyawar yarinya ta shigo,amman bata kaisu Ummita ba, don bata fi shekara 16 ba Ummita kuma za ta kai sha tara ma, yayar ta kuwa zata kai ashirin da biyu ko fin haka ma.

Ummita tabi yarinyar da kallo, yadda kasan ƴar larabawa duk kyaunsu da mutane suke gani na shuwa har maza suke wawaso ashe aƙwai waɗanda suka dame su.?????
Da gudu yarinyar ta taho ta rungume wannan kyakkyawar matar, kuma kana gani ba sai an gaya maka ba kasan ƴarta ce,saboda yadda suke kama sosai kamar an tsaga kara sai dai yarinyar yarinta kawai ta fita.

Kyakkyawar yarinyar ta kallesu sannan ta ce"mom waɗannan su waye?".
Ta faɗi maganar cikin shagwaɓa, tamkar ƴar jaririya Matar ta ruƙo hannunta ta ƙwantar da kan yarinyar akan cinyarta kamar ƴar jaririya.

Ummita kuwa ta tsura musu idanu,tana mamakin shagwaɓa irin ta wannan yarinyar, ƙatuwa da ita aka ƙwantar akan cinya?lallai wani abin sai kuɗi, don ita dai ko tayi hauka bata i'sa ta ƙwanta akan cinyar mahaifiyarta ba, don safiya na yi kowa zai kama gabansa ya tafi nema, sai dare suke dawowa daga bara daman su biyu mahaifiyarsu ta haifa.

Matar ta shafa kan ƴar ta gwanin sha'awa, ta fara magana cikin kulawa"Baby wannan sunanta Ummita, waccen kuma Khairat zasu iya zama ƙwayenki don ba ƴan aiki bane, kin san shi mutum yana da daraja fiye da komai, kawai dai zasu dinga taya mu wasu ƴan aika ce aika ce ne, tunda kinga daga ni sai ke agidan."

Baby ta ɗago tana kallonsu Ummita ta ce.

"hi"!

my name is Zahra Muhammad Aliyu."
ta faɗi hakan da murmushi akan fuskarta.
Hajiya Adama taji daɗi sosai, don daman an bata labarin matar da kuma ƴarda take riƙo wato Baby, ƴar yayarta da ta rasu.

Nasan zakuyi mamaki idan nace Baby ba ƴar wannan matar bace,Baby mahaifiyarta ta rasu sanadiyyar Haihuwarta, Halima kuma ƙanwar mahaifiyar Baby ce, bayan ta rasu sai Baban Baby ya auri Halima, tun Baby na ƙarama Halima ke riƙe da ita,har kawo i yanzu da take da kusan shekara 16.

Halima ta kawo kuɗi masu yawa ta bawa Hajiya Adama, Hajiya Adama ta amsa tana ta godiya, har zuciyarta matar tayi mugun ƙwanta mata, don ba kasafai aka fiya samun masu kuɗi da zuciya me kyau har haka ba, wasu masu kuɗin sun ɗauki talaka a matsayin abu mummuna, ko kuma abin ƙi Alhali awajen Allah duk ɗaya muke, kuma matuƙar Allah ya baka dukiya to ba fa kai kaɗai ya bawa ba, don ka taimaki al'ummarsa ya baka, ba kai kaɗai da matarka da ƴaƴanka ba, wani ma ko mahaifansa baya taimakawa, Allah kasa mu cika da imani Amin.

Baby ta taso da sauri ta kama hannun Ummita da Khairat ta ce"our welcome my sister's,kunga wannan Momy na ce,ina sonta sosai whith all my heart,kunga wancen na hoton ?Dady na ne ina sonshi sosai ba kaɗan ba."

su Ummita suka kalli hoton, wani mugun bugawa gaban Ummita yayi, don har sai da ta tashi tsaye tana kallon hoton, kyakkyawa ne bana Ƙarya ba, don idan har ba faƊa maka akayi ba, tsaf zakace ba mahaifin Baby bane, saboda a fuska ma zaka iya cewa baifi shekara ashirin da Ɗoriya ba, yana sanye cikin kayan sojoji amman ba Ƙananan sojoji ba, irin manyan riƘaƘƘu waƊanda suka amsa sunansu sojoji ba muna soja ba.

Khairat ma kallon hoton take, sannan ta kalli Baby ta ce"Allah sarki Allah ya barku tare Baby, amman kuna kama sosai wallahi".

Tuni Ummita ta mace a kallon wannan hoton, Halima kuwa tuni ta tashi ta shige Ɗakinta, don yau me gidanta zai dawo gashi bata shirya masa komai ba.

Sai da Khairat ta taɓa Ummita sannan ta dawo hayyacinta, Baby ta sakasu agaba ta kaisu Ɗakin kusa dana ta, suma Ɗakinsu kamar na baby ne sai dai wasu abubuwan da suka banbanta.

Ummita ta dinga kallon Ɗakin, tsabar murna harda hawaye, don gani take ko a mafarki bata taɓa hasashen zata zauna a Ɗaki ke kyau irin wannan ba, dukiya har dukiya, kuƊi har kuƊi, don ba Ƙaramar dukiya aka zuba aƊakin ba, kai shi kansa gidan ma kana ganinsa kasan gidane wanda ya amsa sunansa gida.
Ummita tana hawaye taji an dafa kafaɗarta,yayarta ce Khairat ta ce"Ummita kinga ikon Allah ko?gaskiya mutanan nan basu da girman kai, gasu basa banbanta kansu damu, ki duba fa kiga kayan jikinmu?kanar tsumma amman a haka Yarinyar nan ta riƘe hannunmu har tana bamu labari, gaskiya wannan matar ta koyawa Ƴarta tarbiyya me kyau, kuma ta koya mata son talakawa, gaskiya Ummita mu riƙe su da amana."

Ummita ta ce"ni mamaki ma suke bani, ni fa ko nice a matsayinsu wallahi bazanyi haka ba, tsakanina da talaka daga nesa ne amman ba akusa ba, gaskiya sun bani mamaki wallahi kamar ba masu kuƊi ba."

Khairat ta tsirawa Ƙanwarta ido, tana mamakin hali na son zuciya irin nata, ta ce"Ummita duk wanda kika ga yana wulaƘanta mutane to tabbas fa bai gaji arziƘi ba, duk wanda ya gaji arziƘi sama da Ƙasa wallahi baya wannan wulaƘancin da ke kike Ɗorawa kanki, don haka ina me jan hankalinki daki cire buri arayuwarki, ki zamo me biyayya gana samanki, kamar dai ita wannan matar mu zama masu yi mata biyayya kuma mu zauna da i'ta a kowani hali take."

Ummita bata ma san tana yi ba, ta Ƙwanta ta baya akan Ƙaton gadonsu sannan ta ce"kai sabuwar duniya kenan, ya Allah mun gode maka da wannan ni'imar, gaskiya daga yau nima na fara jin kai na asama,don kaf unguwar babu me gida irin wannan har masu ji da kuƊin ma".

Khairat bata kulata ba, don sam ummita bata sauraran wa'azi ballantana ma har tayi aiki dashi.



-----*****-----
*ƘAUYEN ME SAMARI*


. . .gudu take sosai kamar zata tashi sama sai haki take, wani ƙaton mutum ne ke binta gashi ƙato dashi, yana da ƙiba sosai don gudun ma da ƙer yake gudun abin tausayi, Indo ƴar caskale ta juyo tana mishi gwalo, tana gudun tana ce wa.

"a'i daman na faɗa maka aradun Allah baka isa ka kamani ba, ƙato da kai kamar buhun lalle".ta faɗi hakan tana mishi dariyar mugunta.

Shi kuwa sai nausa mata zagi yake, yana fatan Allah yasa ya kamata sai ya kusa karyata, don yarinyar sam ba tada mutunci tasha zuwar masa gona tana lalata masa kayan marmarinsa, sai kace ɓera gashi sam ba tada tsoro, idan ka kamata kayi mata gargaɗi to fa kamar ka zugata ne, don gobe ma sai tayi tsayawa yayi yana hakki, yana nuna ta da yatsansa ya ce."he giya me gudu kamar na barewa,in sha Allah sai kinyi nadamar zaluntar mutane arayuwarki".

Kash!mutane don Allah mu dinga faɗin alkhairi, saboda baki arayuwa ba ƙaramin abu bane.


Indo Ƴar caskale kuwa kai tsaye gidan kakarta ta wuce, ta zauna tana haki a tsakar gidan,Inna tana fitowa daga mazagaya ta ce"oh Indo yau kuma wa kika tsokani"?.

Chono baki tayi gaba ta kyal kyale da dariya sannan ta ce"wallahi Musa me gonar mangoro na tsokano,hege muka dinga gudu dashi Aradu daya gaji tsayawa yayi yana haki, wai har yana ce wa sai ya kamani ya dake ni, ni kuma nace dake ni in gani?hi ne fa muka dinga ƴar tsere dashi har ya gaji".

Kaka ta ce"Kin kyauta Indo ,daman rowar tsiya ce dashi gashi ba shida mutunci ko kaɗan, bai san taimako ba a'i gwara da kika yi mai ɓarnar ko Allah yasa ya gane Ya fara taimako".

Kaka na maganarta ni kuma ina fito da Mangwaro da kashu dana ɗakkowa Musa, Na dinga shan abina hankali ƙwance Na miƙowa Inna wai tasha?ta ce"a'a Indo sha abinki ki more ni cikina yanzu sai a hankali."

Dariya Indo tayi har tana riƙe ciki sannan ta ce"hhhh wo Kaka jiya ma ina jinki da daddare kina ta sakin ɗan wake".
Kaka ta biyo ni zata ranƙwashe ni, nayi mata gwalo na ce"to na tafi gida sai ki ga wanda zaki daka".
Na taho ina shan mangwaro na, ina waƘata abina ko ajikina don yanzu idan tsokana tazo yinta zanyi, in kuma tsere abina dai dai ka gama wahalarka ka koma, Allah ya taimakeni ina da tsokana kuma ina da Ƙarfi, don Ƙawaye na da dama ni ke tare mudu faɗa musamman ma Bintu don Ƙawata ce aminiya, sai dai ita sam ba tada faɗa ko kaƊan, tana da matuƘar sanyi da kuma haƘuri, saɓanin ni da bana zama lafiya kullum cikin Tsokanar mutane nake.

Saboda tsabar faɗana aka sakamin suna'Indo Ƴar caskale,tun daga tashar garinmu indai har ka Ƙwatanta sunana to za'a kawoka har gidanmu.

Indo kyakkyawace sosai, don gata daman Ƴar fillo uwa da uba, duk fulanine tana da kyau na ban birgewa, Indo dai irin Ƴan duma duman mata ne,ba tada wani tsayi sai dai tana da Ɗan jiki amman ba cen ba, fara ce amman ba fara cen ba, tana da dogon hanci da kuma Ɗan Ƙaramin baki, fuskarta a zagaye take da kyakkyawan saje wanda yayi matuƙar Ƙawata fuskarta.

ansha faɗa akan aƘauyen me samari, sai dai fa Indo ko ajikinta don daman haka Indo take tafi son taga ana ta tashin hankali, don har faƊa take indai taga Ƙwana biyu ba'ayi faƊa ba sai kaji tana cewa'kai gaskiya ya kamata aƊan samu hayaniya a garin nan,haba gari sai kace na malamai'.

Sosai Bintu ke tsoron halin Indo,ita dai kawai don Allah ya haƊa jininta ne da Indo da tuni ta daɗe da daina Ƙawance da ita.sai a kullum addu'ah take wa aminiyarta akan Allah ya shiryeta, don tun yanzu Indo ta fara haka, ina ga gaba kuma?don a yanzu tana ma shekarunta basu wuce 14 Ba amman ta iya haƊa gwarama . . . . .✍🏾


Miss green ce🤏🏼


To ya kukaji salon?????wannan salon na dabanne,don Allah duk wanda ya karanta ya tayani share Domin su ma susha dariyar,Indo ƳAR CASKALE😄😄.
[27/01, 06:51] 🌈Ummu maher(miss Green)💚: *_✨INDA BA ƘASA...!!!_✨*

_(Littafi na 1📃)_


NA
*_®️UMMU MAHER(MISS GREEN)🍀_*

*_AREWA BOOK👉🏻_*
INDA BA ƘASA!!!:: https://arewabooks.com/book?id=63ce1eb0ec00e12124ce9eb0
---------------------------
*_WATTPAD👉🏻_*
https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
---------------------------
*_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* ---------------------------


*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*

_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894

*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIE DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*

Page🟩2

------Baby ta leƙo ɗakinsu Ummita ta ce"hey guys ku fito Momcy na kiranku??kun san yau Dady na zai dawo kunga sai ku taya mu sauran aikin ko".?

Ummita ta ɗan ɓata rai kaɗan, don i'ta arayuwarta ta tsani aiki wannan aikin ma don babu yadda za tayi ne da babu abinda zaisa tayi.Ta turo baki gaba suka fito tare falon Khairat kuwa ko kallonta bata yi ba, don mugun haushinta take ji saboda mugun burin da take dashi arayuwarta, kana ɗan talaka?amman ka dinga ɗorawa kanka rayuwar da ba taka ba?.

Suna i'sowa falon Kyakkyawar matar na zaune tana waya, hankalinta ƙwance Ummita ta kalli ƙafarta yadda aka rangaɗa mata lalle me matuƙar kyau, daman gata fara sol kamar balarabiya sai lallen yayi kamar don ita aka yishi.

Tuni Ummita taji wani irin mugun mashin baƙin ciki ya tsarga mata, sai taji dama ita ce Wannan matar Yadda take rayuwarta ita kaɗai agidanta, ka mijinta kyakkyawan ƙarshe, wanda take ji dama ace mijinta ne, to da daga ranar ta hanashi fita saboda sa idon ƴan mata.

Bayan Halima ta gama wayar ne ta ce"Ummita Khairat ku tashi mu shiga kitchen, dafatan dai kun iya girki ko"???.

Ɗaga kai sukayi dukansu, Ummita kuwa sai kallonta take har sai da Khairat ta ɗam dungure ta sannan ta juyo suka shiga kitchen ɗin, sosai Take kallon kitchen ɗin tana yaba irin mugun kyaun da ya yi, kitchen ne me mugun girma gashi an tsarashi sosai, komai na kitchen ɗin ja ne da fari harda wata ƙatuwar Tv a kitchen ɗin, Ummita fa ta samu abin kallo don har Halima ta fito musu da kayan aikin bata san ma an fito dasu ba, ita dai hankalinta yana kan kayan kitchen ɗin wani abin ma idan ta ganshi tsoro yake bata.

Khairat ta ɗan taɓata kaɗan sannan ta dawo hayyacinta, Halima ta fara koya musu komai yadda ya zasuyi amfani da kayan kitchen ɗin, nan da nan suka fara aikinsu cikin ƙwarewa, Ummita ta ƙware a girki sosai, don aƙwai wata me siyarda abinci da tayi aiki awajenta to ananne ta zama star awajen girki.

Halima tayi mamaki sosai, don wani abin ma itace ke koya mata yadda za tayi, don haka sai ta saki jikinta ta barsu suka cigaba da gabatar da komai yadda ya kamata.

Halima ta wuce kai tsaye ɗakinta ta shirya cikin wasu haɗaɗɗan leshi wanda ya amsa sunansa, tayi kyau sosai sai walƙiya take gwanin sha'awa, kai ka ce yau take sallah Ummita ta saki baki da hanci tana kallon Halima, alokacin da take shigowa cikin madafar,ta nuna musu yadda zasu jera kayan abincin,shi kanshi dining ɗin abin kallo ne, ƙato ne sosai zai iya cin kujeru sha huɗu,an ƙawatashi sosai bayan sun gama aikinne Halima ta basu kaya tace su sanya,Kaya ne masu kyau sosai kana ganinsu kuma kasan masu tsada ne sosai.

Ummita ta ajje kayan ta shiga banɗaki wanka, sosai take kallon banɗakin yadda akayi matuƙar ƙayatashi,komai na banɗakin kalar sararin samaniya ne, Ummita kam bata iya amfani da komai ba, don haka ta fito kai tsaye,Khairat ta kalleta ta ce"lafiya dai Ummita?ke fa nake jira inyi wanka?".
Ummita ta ɓata rai sosai sannan ta cuno ɗan ƙaramin bakinta ta ce"Anty Khairat Allah na rasa yadda zanyi anfani da komai na banɗakin nan".?

Khairat ta ce"to ba sai mu tambayi Baby ba?a'i ina ganin zai fi sauƙi ko"?.

Ummita ta ɓata rai sannan ta ce"Hmm Gaskiya Khairat kina son jaza mana raini wallahi,yanzu idan banda haka a'i ba sai mun tambaye ta ba?muje kawai muyi ta gwadawa har mu samu mu iya komai".?

Khairat ta kalli ƙanwarta sosai sannan ta ce"kash!gaskiya Ummita girman kanki yana bani mamaki?idan banda haka wai har kike faɗar zan jaza mana raini wajen Baby?ke idan kina da nutsuwa da hankali,a'i mu awajensu musakai ne mu?amman basu ɗauke mu haka ba?don me mu baza mu yi musu biyayya ba?yanzu idan muka shiga banɗakin muka ɓata wani abin fa?ke kina ganin zamu iya gyarawa?kuma sai muje muce musu me"?.
Ummita ta taɓe baki sannan ta ce"To sai dai ke kije ki tambaya amman ni dai bazanje ba?wannan ma a'i salon jazawa kai raini ne."

Ita dai Khairat bata kulata ba ta wuce wajen Baby,A falo ta same ta tana waya,sai da ta ɗan tsaya ta kamalla sanna ta juyo da murmushi ta ce"Anty Khairat ya naga bakiyi wankan ba"?.
Khairat ta ɗan murmusa sannan ta ce"daman wallahi banɗakin ne muka kasa amfani dashi,to shine nace bari mu tambayi Baby".

Baby ta ce"to muje Anty Khairat,don yanzu saura minti sha biyar jirginsu Dady ya sauka,kuma kunga tare zamuje daku don taro Dady na".

Khairat dai bata ce komai ba,don ita sam ba tada magana,idan kaji tayi magana to sai dai abu ne me muhimmaci,ita a ganinta a'i bai kamata a tafi dasu taro wannan hamshaƙin kyakkyawan ba,gashi kuma su da suke masu aiki?a'i gwara a barsu agida su ƙarasa wasu ayyukan,kuma sai take gani kamar dai matar gidan tasa an kawo sune don su ɗauke musu kewa,don masu aiki maza da mata sunfi Goma agidan,duk kuma suna sanye ne da uniform ɗinsu gwanin sha'awa.
Ummita na ganin shigowarsu ta miƙe ta tashi,tana ɗan sosa ƙeya don ita aganinta a'i abin kunya ne wannan.

Baby kuwa kai tsaye ta shige banɗakin,ta koya wa Khairat komai ita kuwa ƴar girman kan tana ɗaki ta kasa zuwa taga komai.

Baby ta fito abinta,tana tsokanar Ummita ta fita waje,Ummita na ganin ta fita ta matso kusa da Khairat ta ce"ni wallahi Kunyar Babyn nan nake ji wallahi,musamman ma yanzu da kika sa ta gane mu ƴan ƙauye ne".Khairat dai bata ce mata komai ba ta fara cire kayanta tana ɗaura wani tawul alamar zata shiga wanka.
Ganin hakan yasa Ummita ta wuce banɗakin da gudu tana cewa"tunda an kunna fanfon a'i ba komai,bari inyi wanka na wankan da ban taɓayi ba,don taro kyakkyawa Baban Baby".

Ita dai Khairat kasa magana tayi,saboda yadda take nuna abu afili babu wani ɓoye ɓoye,Baban Baby shi kuwa wata irin macece bai taɓa gani ba?tunda yanzu ma wataƙil daga garin turawa xai dawo?."

Wani irin mugun ihu Ummita tayi,da gudu ta fito tana ihu tana cewa"wayyo Allah na fuskata,na ƙone Wallahi fuskata ta ƙone don Allah Khairat ki duba min"?.
Abinka da ɗan uwa da sauri Khairat ta fara duba mata fuskar,da yake Ummita fara ce sai ga wajen har ya ɗashe yayi jawur..sai kuma lokacinne Khairat ta tuno Baby ta ce mata fanfan na ruwan zafi ne,ga bokiti nan idan tana son ta haɗa ga fanfan sanyi nan gana Zafi,idan kuma da shower zasuyi gashinan,duk ta koyawa Khairat komai ita kuma ƴar girman kai bata tsaya ta koyi komai ba,ita dai abinda ta sani girman kai da kuma Buri.

Sosai Ummita ke kuka,Khairat tayi rarrashin har ta gaji sannan ta miƙe ta ce"Kizo muje in nuna miki yadda ake amfani da komai,don naga ke har yanzu baki san komai ba amman kuma girman kai ya hanaki ki koya".

Babu yadda Ummita za tayi,dolenta ta shige gaba suka shiga banɗakin don itama tana son koya,ko don gaba tunda sunzo gidan ne bada niyyar yini ba.
Khairat ta nuna mata komai sannan ta fito daga banɗakin,Sosai Ummita tayi wanka kamar zata canja fatar jikinta,tana yi tana santin ruwan da kuma sabulun,saboda ruwan wani irin mugun daɗin wanka ne dashi,ga sabulun da mugun ƙamshi gami da kumfa kamar kamfanin sabulu.

Ta ɗauki mintina da dama tana wannan wankan,har Khairat ta gaji taje bakin banɗakin tana bugawa,amman Ummita ko ajikinta sai da ta gama tsaf sannan ta fito,alokacin har Baby ta iso kuma lokacin bai fi mintina ya sauka ba.

Baby ta ce"kash!har yanzu baku gama ba?Momy na ta jiranku?to bari mu tafi saboda wallahi sun kusa sauka,gwara muje kuyi haƙuri yanzu zamu dawo".

Ummita ta kasa magana saboda tsabar baƙin ciki,ji take kamar ta kamo Baby ra daka taso ace yau ɗaya sunje filin jirgi amman Baby ta hana faruwar hakan,a cewarta wannan a'i baƙin ciki ne don kada aga Babanta.
Ita kuwa Baby taba fitowa ta samu Halima
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6

Please Login or Register in order to submit comment