Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[1/6, 8:56 PM] +234 708 603 7570: 🤴🏾 *RETURN OF THE KING*🤴🏾
( _DAWOWAR SARKI_)

By Aphserteen khairee

ELEGANT ONLINE WRITERS

BISMILLAHI RAHAMANIR RAHIM

Any resemble story,character or event in this novel is purely concidential 🙏🏻


_Wannan littafin sadaukarwa ne gareki NIMCYLUV #Sarauta ❤️

Page 1
KADUNA STATE....


Gaba daya garin ya ɗau lbryn dawowar shahararren mutumin nn mai taimako da tausayi al'umma,koh ena ka shiga a garin zancen dawowarsa akeyi yanayinda zukata da fuskokin jamaa ya kasu kashi uku,kowanne bangare da yanda sukeji na dawowar tasa.Wasu na cikin tsantsar farinciki da murnar dawowar tasa, haka kuma wani ɓangaren suke cikeda tashin hankali da bakin cikin jin wannan labari musamman wa'inda suke dauka baya ma duniyar gabadaya.Bangaren karshe kuwa zukatansu ya kasa tsaiwa waje guda sun kasa banbance farinciki zasuyi da dawowar tasa koh akasinta.

Tuni en jarida da ma'aikatar gidan radio da tv suka cika daga wajen airport din dayake cikeda tsaro sosai daga kan sojoji zuwa en sanda ana jiran saukar jirginsu,ga bodyguards dinsa da suke cikin baƙaƙen kaya sun toshe fuskokinsu da ba annurin fara'a koh kadan da bakin glass.

8:10pm jirginsu ya sauka a filin tashi da saukar jiragen,hamdala yayi ga Rabbi daya dawo dashi,kasarsa mai cikeda abubuwan al'ajabi da mamaki lafiya bayan shekara daya daya har 6 dayayi rabonsa daya shaki iskar numfashinta,hamdala ya qara yiwa Allah daya bashi lafiya da aron kwana a karo na biyu bayan cire rai da tsammanin kara numfashi koh tashi ya taka da kafafunsa.Tabbas Allah shine abin godiya,shine karshen fita daga jirgin ya tsaya a bakin kofar.Sanye yake cikin brown suit daya dace da kalar fatarsa da take wankan tarwada,bazaka taba cewa ya bawa shekara 40 baya ba saboda yanda jindadi ya boye shekarunsa.fuskarsa mai cike da nutsuwa,kamala da kwarjini ga duk mai kallonsa.kasa daga kafa ya daura kan steps din jirgin yayi ya tsaya yana karewa filin kallo.Take wasu abubuwa da kowanne days,hours,minutes koh seconds da zaizo ya wuce saiya tuna su, zuciyarsa ta fara tafasa cikin bacin Rai da tsantsar bakin ciki tareda alwashi kala kala a cikinta.Kokarin seta kansa yayi ta hanyar aro jarumta da nutsuwa ya tako a hankali harya sauka daga jirgin. Bodyguards dinsa suka karaso inda yake suka zagayeshi.Daya a cikinsu ne ya matso gab dashi ya sunkuyar da kanshi qasa cikin ladabi da jindadin dawowar shugaban nasu yace

"welcome back king"

Dafa kafadarsa yayi,kai tsaye bazaka iya fassara yanayin da fuskarsa take ciki ba yace "thanks zaki,hope na sameku lfy"
Alhamdulillah yace tareda bashi hanya yayi gaba suna take mishi baya cikeda wani irin salo da saiya burge duk wanda ya gansu.Dandazon en jarida ya gani wanda ya bashi mamaki,dakatawa yayi da tafiya tareda dagawa guards din nasa yatsu biyu alamar sudakata da binsa cikeda qasaita dakuma wani salo na izza dazai nuna maka cewa wannan suna ta King da'ake fada masa ba banza ba hakan dayayi babban yaronsa zaki ya tabbatar da en mulki yau suna kusa wani alama yayiwa sauran guards din nan take su kasu Kashi biyu Daya suka dawo gaban king dayar ayarin Kuma sukatsaya abayansa cikin taku ta sadaukai Zaki yaqaraso gabansa tareda risinar dakansa Dan kallo daya yayiwa king yagane akwai matsala gyaran murya king yayi nan Zaki ydago ya kalli idunuwan king masu girma da kwarjini wadanda yanuna masa neman qarin bayani yake

"Sorry king,wlh nima banida masaniyar inda suka sami labarin dawowarka daya baza koh ena" Girgiza kai kawai yayi ya cigaba da tafiya,en jarida kuwa sukayi caa kowanne da nasa tambayar en tsoro na karesu har suka karaso inda akayi masa parking motocin dake jiransa.Wata tambaya yaji an jefo masa wanda ta sashi tsayuwa daga shiga motar da bodyguard dinsa ya bude

"Me zakace gameda zargin da ake maka na kashe iyayenka,matarka da jajiran yaranka guda biyu ta hanyar tsafi dasu?"

Saida ya dau kusan 30seconds tukun ya juya yaga mai masa wannan tambaya,gabadaya kallone ya dawo kanta.

Wata kyakkyawar matashiyar er jaridace sanye cikin top da wando palazo sai baby hijab da tasa da katin shedar aikinta a wuyanta.Kallon daya zaka mata ka hasaso damuwar dake fuskarta,kowa kallonta yake cikeda mamaki.Wani murmushi mai tarin ma'ana ya mata ba tareda ya tanka ba ya shigewarsa mota sauran gurds dinsa suka shiga sauran motocin.

Watsewa aka farayi kowanni dan jarida da magana a bakinsa ama bbu damar yi.Durkushewa tayi a wajen tana kuka kamar ranta zai fita,vibrate din wayarta ne ya dawo da ita daga duniyar da ta tafi.Private number ta gani cikin hanzari tayi picking

"Weldone beb,aikinki na kyau"

Kit aka kashe waye,bin wayar tayi da kallon kamar wata sokowa har sede wani security yazo ya mata magana tukunna ta mike ta nufin inda tayi parking er karamar motarta cikeda damuwa da tashin hankali.

Zata ta karajin shigowar kira.Boss ta gani a rubuce cikin kasala da damuwa tayi picking,kafin tayi magana taji yace

" *Fahima aliyu* meet me in my office now"

Yayi cutting ba tareda ya jira amsarta ba,cikin sanyin jiki ta shiga motar.Da taimakon Allah ta kai kanta ma'aikatar tasu,ba kowa duk an tashi ta rasa me boss yakeyi haryanxu bai tafi gida ba.

Koh gaisuwar da take masa bai amsa ba cikin bacin rai yace

"kinsan abinda kikayi kuwa,a kullum ina biyewa foolishness dinki ama this time around bazanyi ba.Sbd wannan karan ba kanki kawai kika jefa hadari ba,tho wlh tun wuri ki gyara abinda kika fara in ba haka ba kisan nayi don bade anan ba.Rubbish! get out of my office now"

Ya fada cikin wani tsawan da har saida fahima ta razana,tana hawaye ta fita.Wai yau ita boss zai kira aikinta da foolishness.

Cikin wani rough driving ta iso gida,gabadaya bata cikin nutsuwa ta rasa ta ina zata fara.Ji take kwakwalwarta na neman tarwatsewa,toilet ta wuce bayan ta cire baby hijab dinta ta jefa wayarta kan gado ta sakewa kanta shower ba tareda ta cire kayan jikinta ba


***********************
Gidansa dayake cen bayan gari suka nufa.Dan madaidaicin gidane daya tsaru iya tsaruwa,babban parlor ne a kasa sai 2bedrooms da kitchen a jiki sai benen da zai kaika sama inda shima dan madaidaicin parlor da one bedroom yake ciki.Sama ya wuce direct,zaki na take masa baya sauran gurds din kuma duk suka tsaya daga parlorn kasa.Cire jacket din suit din yayi ya jefa kan gado tare da sassauta tie dinsa ya kalli zaki dake tsaye yace

"me schedules dinmu na gobe?"

"na dauka zaka dan huta tukunna kafin mu fara aiwatar da abinda ke gabanmu"

"No zaki,bamu da lokacin bata lokacin.Zuciyata da gangar jikina bazasu taba hutawa ba har sai burina ya cika,inason da safe na fara kaiwa su Baba ziyara snn ina bukatar a kawomin fahima aliyu"

"okay king,Allah ya nuna mana"

Ameen yace tareda bubbuga kafadar zaki

"Nagode sosai zaki,tabbas kai ZAKIN gaske ne"

Murmushi kadan zaki yayi yace "You're the real lion king,i promise to save and protect u till my last breath"

******************
_GOV'T HOUSE_
10:45pm

Sai zagaye yake cikin makeken master bedroom dinsa hannunsa goye a bayansa ya sanye da sleeping dress blue black masu taushi.Gabadaya ya rasa nutsuwarsa,kwakwalwarsa ta toshe.Tunaninsa menene makomarsa yanxu? Sai lokacinda yake tsaka da mulki cikin jindadi da kwanciyar hankali tareda tunanin King baya duniyar gabadaya,kwatsam saide yaji dawowarsa.Inaaa bazai taba yuwa ba wlh,yana cikin tunaninsa yaji anyi hugging dinsa ta baya.Tsaki yaja yana kokarin cire hannunta daga jikinsa

"relax my excellency,nasan meke damunka ama it's not a big deal.Let's chill up now"

Ta fada tana cusa kanta a wuyansa tareda shinshinarsa kamar irin tsofin mayun nn,juyuwa yayi cikin bacin rai yace

"please zee ki kyaleni naji da abinda ke damuna tunda ke all u know is sex,tho am not in the mood"

Yaja tsaki yayi ficewarsa ya barta a dakin tsaye,wasu arnar red sexy sleeping dress ne ajikinta wanda ya mutakar karbar farar fatarta ya mata kyau sosai.Kwafa tayi cikin takaicin abinda ya mata tace

"wallahi wannan karan sai burina ya cika akanka,welcome back my king"

Tayi wani shu'umin murmushi,cikin sake saken abubuwa dayewa aranta.


**********************

Kuka take tana ihu kamar ranta zai fita har muryarta ya dashe tsabar kukan azabar da take sha,tana kwance cikin wani daki mai duhu ita kadai akasan tiles kife da cikinta bbu komai ajikinta sai buga kanta take kasa sbd tsananin azabar da takeji,aranta adduar mutuwa takeyi kawai.Wasu irin tsutsotsi ne kecinta ta cikin duwawunta ta baya wanda har wani ruwa ke fita.........


Share fisabillah 🙏🏻
[1/6, 8:57 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*

BY APHSERTEEN KHAIREE

ELEGANT ONLINE WRITERS

2

FAHIMA ALIYU

Da kyar ta daidaita kanta ta cire kayanta da suke jike tareda daure pink towel ta fito.Bakin gadonta ta zauna fuskarta tayi wani fayau idonta duk sun zurma ciki,photo frames da suke kan side drower ta kalla take idonta ya qara jaa.Daya frame din itace da mijinta sai kyakkyawan yaronta mai shekara 5 dukkansu fuskokinsu dauke da kyayataccen murmushi wanda ya bayyana fararen hakwaransu a waje sai daya frame din kuma ita da mamarta sai yaron nata akan cinyar mamar shima.Wani wahallen numfashi ta sauke..

A rayuwarta bayan iyayenta da danta ba abinda takeso sama da aikinta,zata iya rabuwa da komai da kowa akan aikinta tunda harta rabu da uban danta akanshi,a koyaushe cikin riskyn din rayuwarta take kan aikinta duk wani lungu da sako na lbry sai ta shiga duk hatsarinsa don kawai ta binciko gsky da kokarin kawo karshen ta'addanci da barna a kasarta.Shiyasa kaff ma'aikatarsu dama kasa gaba daya ake alfahari daita wajen jajircewa da kokari akan aikinta snn ta zama abin kwataccen da koyi wajen matasa.A kullum neman inda lbry yake da kokarin kwakulo ainahin inda gaskyr taje ama yau gashi lbry ya risketa har inda take,maimakon tayi farinciki da hakan sai ya zame mata barazana da tarwatsewar rayuwa ya zama sanadiyyar saka masoyanta cikin mummuna tashin hankali da hadari abinda kullum Fu'ad ke nusar da ita knn wanda har yayi sanadiyyar rabuwarsu.Bata taba tsanan kanta da aikinta ba kamar wnn lokacin,kaiconta da ta zama sanadiyyar shiga hatsari ga rayuwar mahaifiyarta da danta.Ya zatayi,wajen wa zataje.Wanda akullum yake goya mata baya akan aikinta da bata kariya da taimakonsa yanxu bbu damar tunkararsa..

Ta rasa awani rukuni zatasa dawowar KING,shin farincikin dawowarsa a raye zatayi ko kuwa bakinciki da dawowarsa ta zama barazana ga rayuwarta ya jefa masoyanta cikin hadari duk adalilin dawowar tasa..


KING

A firgice ya farka dauke da salati a bakinsa sbd mummunan mafarkin da yayi da matarsa,jikinsa a jike da gumi jagabb har inda yake kwance.Dafe kansa da yake sara masa yayi cikin tsananin tashin hankali da damuwa yana addua a zuci da bakinsa gabadaya har sai da ya danji nutsuwa aransa bayan ya duba agogon dake ajiye kan side drower yaga 3:15am.Tashi yayi ya zura slippers dinshi ya shiga dan dauro alwala,nafila yayi sosai tareda adduar neman zabi da taimakon Allah akan kudurinsa da cikar burinsa.Tabbas yanaji a ransa da gangar jikinsa Matarsa na raye cikin tashin hankali da tsananin azaba wanda take bukatarsa cikin gaggawa,kuka yasa kamar yaro karamin deep inside him wani irin radadin da quna zuciyarsa take kawai aro jarumta yake,he really need a shoulder to cry on.

Bai bar kan sallarya ba har aka kira sallar asuba ya gabatar da nashi a wajen,yaso fita masallacin dake jikin gidan ama yanda kansa ke sara masa yasa kawai yayi a dakinsa.Ya iddar da sallah yana zaune yana lazimi akayi knocking kofarasa,yasan Zaki ne kai tsaye yace "come in"

Da sallama a bakinsa ya shigo dakin,yana sanye cikin baqaqaen kaya as usually fuskar nn a dinke bbu annurin fara'a koh kadan ya rusuna kusada King yace

"barka da asuba king,lfy baka fito sallah ba?"

Sanin cewa King baya wasa da sallah cikin jam'i koh a ena sbd falalarta da darajarta da Annabi yace mana tafi sallar mutum daya da daraja ashirin da bakwai.Dan murmushi kadan king yayi cikin karfin hali da jindadin yanda Zaki ke kulawa da dukkan al'amarsa cikin amana

"lfy klau zaki,am just having a little bit headache"

"Allah ya sawwake" king ya amsa da Ameen

"Koh zaka huta yau"

"No,i'll be ready at 7 insha Allah"

Jinjina kai kawai zaki yayi ya tashi cikeda mamaki karfin hali da taurin zuciya na king din,don fuskarsa ta nuna halin damuwa da tashin hankali da yake ciki ama jarumtarsa taki bari hakan yayi tasiri kansa.

7:10 ya sauko downstairs inda ya samo tarin gurds dinsa suna jirin fitowar tasa,dukkansu suka gaisheshi cikin girmamawa.Yatsunsa biyu kawai ya daga ya wuce dining inda Zaki ya hada masa breakfast.Zaki na kokarin zuba masa abinci ya daga masa hannu

"coffee kawai"

Idonsa akan wayarsa yana kallon yanada jama'a keta suki butsuru akan tambayar da Fahima Aliyu tayi mishi jiya,ji yayi bazai ma iya shan coffee ba ya mike kawai.....


***********************
ABIA STATE

Wani anguwa dake cen bayan garin kamar jeji,bazaka taba zatan akoi gida awajen ba sbd haryanxu jeji ne wajen.Tsap za'a iya kashe mutum a binne awajen ba tareda kowa ya sani ba

Wani gida dake tsakiyar jejin da akayi gininsa kamar kango.A zagaye yake da wasu bakaken masu qirar samudawa wanda kana ganinsu zakasan bbu digon imani koh kadan aransu,tafiyace mai nisa tsakanin gate din da inda dakuna suke.

Wani makeken parlor ne daga farko wanda aka mishi ado da red and black,komai na parlorn color red and black ne haka sauran dakunan dake cikin parlorn.Wasu maza biyar ne a zaune kan cushions da manyan kwalaban giya a gabansu kan center table sai gurds a zagaye dasu sunata shewa cikin nishadi.Uku daga cikinsu kana kallonsu kasan ba hausawa bane daga kamaninsu zuwa shigarsu,biyu kua tabbas kana kallonsu zakasan cikakkun hausawa ne dadi da kari ma musulmai don harda tabon sallah a goshinsu

Ihun mace daya cika ilahirin parlorn ne ya fara isarsu.Daya acikinsu ne ya mike yace

"this bitch is calling,bari naje na ci mata uwa na kadan"

Kwashewa da dariya dukkansu sukayi,daya a cikinsu yace mishi cikin turanci

"Boss kasan yarinyar nn ta fara rubewa,kwana biyu ba'a bata abincinta ba dazu dana lekata naga tsotsoci naci duwawu nata.Kasan daman sai mun buga shegiya tukunna suma tsotsan suke samun abincinsu"

Wanda aka kira da david ya yatsine fuska ya koma ya zauna yace

"kai nama fasa" ya nuna daya a cikinsu wanda ya kasance bahaushe

"Gboy jeka kwashe min qazantar nn and make sure u ***k da bitch hard"

Zaro ido wanda aka kira da gboy yayi yace

"Boss ni kuma?"

"you ofcourse,dolene kaima yau ka ɗana sbd murnar dawowar KING"

"No boss please,ga micheal koh Killer cikinsu wani yayi please"

Tsawa boss ya daka mishi cikin bacin rai yace

"dolenka yau kai zakayi,matsalata daku Hausa people knn.Gashi daya dan uwankun don ya samu mun taimaka mun bashi muqami mai girma shine yanxu yakeyin abinda yaga dama haryau ma yaqi xua meeting tho from now on ku zaku ding ***king dinta har lokacin da zata xama gawa yayi"

Tashi Gboy yayi ya doshi hanyar dakin da ihun ke fitowa,yana shigewa suka kwashe da wani irin dariya na bosawa.Glass cup din hannunsa boss ya daga cikeda farinciki yace

"welcome back KING"


Switch din dakin ya laluba ya kunna sbd dakin dulum yake ba'a ganin komai sbd duhu,cen ya hangota a yashe akan tiles tanata burgiman .Tsaki yaja,ya fara kokarin cire kayan jikinsa ya rataye jikin hanger ya doso inda take,yana hade yawo ganin surarta muraran bbu komai jikinta.Take yaji wani muguwar sha'awa ta taso masa

Gashin kanta dake baje ya finciko cikeda mugunta da rashin imani ya dagota,sai wani irin nishi take tana karkarwar azaba koh idonta ta kasa budewa

Mannata da jikin bango yayi yasa hannu yana mammatse mata kirjinta dake cike fam,saida ya gama luguiguyata iya son ransa tukkuna ya juyata ta baya ya fara shigarta...

Wani irin wahalallen ajiyar zuciya ta fara saukewa,saida ya kai kusan 20mins tukunna ya zare jikinsa tareda cilli da ita qasa kamar ba mutum ba.......
[1/6, 8:57 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*

BY APHSERTEEN KHAIREE

ELEGANT ONLINE WRITERS


3

KING
Cikin jeri da tsari haddadun motocinsu 5 da suke black dukka dauke da tambarin plain number *KING* ke tafiya akan titi. Sai da suka fito sosai daga anguwar da guest house dinsa yake tukunna suka fara cin karo da jama'a, nn take jama'a suka fara ihu da kiran sunan KING cikeda jindadi ganinsa. Zuge tint glass din window yay fuskarsa a toshe da bakin space sbd boye damuwar da take bayyane a kwayar idonsa, Zaki na daga gaba mota kusada driver. Cikin fara'a da sakin fuska king ya miko hannunsa daga waje yana gaisawa da jama'a ba tareda motocinsu ya tsaya ba, mutane kua sai tururuwa suke kowa yanason ya gaisa da King sai ji yayi an yankeshi ahannunsa. Take jini ya fara kwaranya da alama anyi amfani da abu mai kaifi ne, awwchh ya dan ce wanda yaja hankali Zaki da drivern waigowa.Ganin jini yana zuba ahannun king yayi take ya balle kofar motar ya fito a fusace koh damuwa da tafiya da motar take baiyi ba,tsayawa motocinsu sukayi wanda yaja hankalin sauran guards din fitowa suna muzurai, baza ido Zaki ya dingayi cikin muzurai koh zaiga wanda yayi wnn aika aikan acikin mutanen dake tsaya cikin mamaki don bbu wanda yaga faruwar abu ama koh alama bai gani ba.

Naushi ya kaiwa iska cikeda takaici ya cije lips dinsa na qasa ya bude back sit inda King yake rikeda hannunsa jini na zuba harya bata masa farar shaddan dake jikinsa, Zaki ya cire jacket dinsa cikin sauri ya yaga farar rigar ciki dake jikinsa biyu ya nade hannun King dashi idonsa yayi jajir wani irin tafasa zuciyarsa take har ransa yake jin radadin


"muje asibiti, quick" ya cewa driver

"calm down am fine" king da sai yanxu yay magana

Kallon yanda jini ya jika rigarda ya daure masa hannun yayi yace

"but you're still bleeding?"

"I said am fine" King ya fada a tsawace cikin nuna gajiya da yin magana. Shiru ne ya biyo baya kowannensu da abinda yake saqawa har suka iso graveyard (maqabarta)

Haka king ya fito ba tareda ya damu da 6acin da kayan jikinsa yayi ba, Zaki na take masa baya tareda wasu daga guards din sauran kuma suka tsaya daga waje.Suna gabb da shiga gate din maqabartar Zaki yaji alamar shigowar sako wayarsa,photo ya gani an tura mishi da unknown number ta WhatsApp kamar zai share sai kuma ya shiga ya bude

With a little bit shock ya daga kai ya kalli king da har ya shige ya qara mayda kallonsa kan wayar, sai kuma ya fara waige waige ama baiga alamar komai ba ya mayda wayar aljihunsa yabi bayan King..



***********************
FAHIMA ALIYU
Wani zazzabi zazzabi takeji ajikinta ga kewa daya dameta, ji take gidan ya mata fadi da girma tun tana kukan ido harta koma na zuci dayafi radadi da quna. Daga jiya da safe zuwa yau duk ta zabge sai zuru zuru da idonta yayi, duk bayan daqiqa saita duba wayarta koh zataga saqo koh kira daga wajensu. Hanyar yanda zata kubutar dasu kawai take nema koh tayaya, haka ta kintsa kanta cikin riga da skirt koh wanka batayi ba ta dau abubuan buqatarta ta keys din motarta tasa hijab din da ta cire jiya ta fito parlor. Ihu tasa ganin qarten maza 3 zaune a parlor ta cikin baqaqen kaya, fuskarsu bbu annuri kamar kafiran farko.

Daya a cikinsu ne ya nunata da gun tareda sa hannunsa a baki alamar tayi shiru harya tako inda take. Runtse ido tayi ganinsa daf da ita sai qarqarwa kawai takeyi cikeda tsoro.

Ya ciro farin handkerchief cikin aljihunsa kafin da bude ido harya shaqa mata a hanci, luuu ta fada jikinsa....


_WACECE FAHIMA ALIYU_

Asalin mahaifinta UCHENNA JULIUS EKWONWA Igbo ne dan garin ABIA STATE wanda ziyara da yawon bude ido ya kawoshi Kaduna wajen abokinshi ABEL.Kullum da yamma kamar bayan la'asar inya fito shan iska kofar gida yana ganin wata kyakkyawar yarinya cikin uniform din islamiyyarta da take matukar burgeshi da daukar hankalinsa sbd nutsuwarta.Haka zaita gaisheta taki tanka mishi harta wuce, yau da gobe dole ta fara amsa mishi yana kiranta Nyayniya mai chau (yarinya mai kyau)

A kwana a tashi sabo ya fara shiga tsakaninsu da Maryam matashiyar budurwa da bazata wuce shekara 17 ba kullum zataje islamiyya shi yake rakata suna hira, sabo yay sabo ya kuma shaquwa har abin yaso rikidewa ya chanza salo dukda Maryam kullum tana tsawatarwa kanta akan zurfafa mu'alamansu sanin cewa bbu aure tsakaninsu.

Uchenna ya kasa jurewa har saida ya fito fili ya fadamata sirrin zuciyarsa akanta na son aurenta da iya gaskiyarshi nn ta fadamishi cewa bbu aure tsakaninsu kasancewarsa Christian.Nn take ya cemata sai shiga addinin musulunci inde zai zama sanadiyyar mallakarta ya yarda ya bar komai da kowa nashi ya kasance da ita, da farko taki amince masa saida yayta masa naci tukunna ta hadashi da mahaifinta Malam Hamza yay masa gargadi sosai da karin hankali akan lalle saide yasa aransa zai shiga addinin musulunci badan soyayya ba sai don gane cewar shine tafarkin gaskiya.

Uchenna ya karbi addinin musulunci Malam hamza ya zaba mishi sunan ALIYU tareda daurashi kan hanyoyi da koyarwa ta addini.Ganin yanxu bai isa ya tunkari garinsu ba yasa Aliyu fara bin abokinsa Abel wajen sana'arsa ta saida bread da yake karba wajen mai gidansa da yake da bbn gidan bread yana bashi akan sari.

Sana'ar saida bread ya karbi Aliyu sosai hakama mai gidan nasu yana matukar jindadi yanda kasantuwar Aliyu yasa gidan bread sa kara bunqasa da tarin costumers koh ta ena.

Bayan Maryam ta kammala secondary ta Malam hamza mahaifinta ya daura mata aure da Aliyu sbd jarabasa da yay tayi akan yanda yay riko da addini yasa ya bashi ersa, haka suka kasance tare lokacin Aliyu ya dan tara kudi bbu laifi ya nemi shawarar Surukinsa da yake tamkar uba yanxu awajenshi akan bude nasa gidan bread koh karami ne..

Alhamdulillah kamar wasa saiga gidan bread Aliyu mai suna TOPTASTE ya bunqasa duk costumers dinsu na tsohon gidan bread dinsu sun dawo nn wanda abin yay matukar qonawa Alh Saminu mai gidansu nada rai harya hada
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment