Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

ο»ΏCopied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)

WHATSAPP NO:
+2347039625239
SURBAJO
[3/18, 09:42] Zahra muhd mahmudπŸ’ƒ: πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
*SURBAJO*
πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
Zahra Muhammad mahmud
Bismillahi rahmanir raheem
Allah yanufa nagama Allah gatan bawa Lfy
Seku sake sabon zama domin ga sabon darasi nakawomuku
Innayi kuskure pls kutunasar dani
*page 1*
Sauri yake ya isa gida sabida yaga bakwai na safiya tayi.
Tunda yaje sallar asuba bedawoba yana masallaci seyanzu
Addua yake Yi azuciyarshi Allah de yasa Aisha taga dama ta
tashi daga baccinnata na qaddara
Tundaga shigarshi falo yafahimci adduarshi bata amsuba
duba da ganin falon dayayi ahargitse kamar filin dambe duk
da de dama sabon falonne zama acikin wannan yanayin
Jikinshi asanyaye yahaura sama inda dakinta yake
Ilai kuwa Tana kwance akan gado tana sharar bacci
Binta yayi da kallo zuciyarshi nakuna sabida tun jiya yashaida
mata zekoma bakin ayki yau jirgin karfe takwas zehau zuwa
phortercot amma shine ko tashi a bacci batayi ba
Inda sabo yasaba da halinta
Juyawa yayi yakoma dakinshi domin yayi wanka sabida yasan
ko toilet dinta yace zeshiga yayi wanka seyakusa amai sabida
karni da zarnin da toilet din yakeyi
Cikin Rabin awa har yagama shiryawa cikin kakinshi na soja
yayi kyau sosai sabida dama kyakkyawanne
Jakarshi yadauko sannan yadauko key din motarshi dakinta
yanufa
haryanzu Tana bacci
Tashinta yayi
Koda tabude ido taganshi tsaki tayi sannan tace Amman
wallahi al-ameen kaidan rainin wayone yanzu fisabilillahi ina
bacci zakazo katasheni
Beyi mamakiba Dan yasaba dajin abinda yafi haka daga
gareta
Nizan wuce yabata amsa
Kudi yaajiyemata kimanin dubu Dari uku a kan bedside drower
kallon kudin tayi awulakance sannan tace namenene wannan
Nacefanene kiyi amfani dashi kafin nadawo sabida inna tafi
wata uku zanyi kafin nadawo
kan ubance inji Aisha tafadi tana sakkowa daga kan gadon
sannan tace wallahi kayi kadan zakayi wata ukunne zaka
mikomin 300k wallahi baze yiwuba tafada yayinda ta zubar da
miyaun daya taru abakinta ajikin bangon dakin
Al-ameen bameson hayaniya bane Dan haka yace se nawa
kike so
500k tabashi amsa bemusaba yadauko yakara mata sannan
yace senadawo pls kiyimin addua
Agayas tabashi amsa gamida komawa takwanta
Fita yayi wani kurtun sojane yazo dasauri yaamshi kayansa
yasa aboot sannan yabudemasa bayan motor yashiga sannan
Shima yazaga mazaunin direba yatada motor sukafita yayinda
motoci biyu na sojoji sukasa motor atsakiya suka nufi Airport
suna zuwa kai tsaye jirgi yashiga Dantuni aka gama shirya
komai
jirginsu yadaga zuwa rivers state
Safe trip alameen
Love you all Maman Yusuf
[3/18, 09:43] Zahra muhd mahmudπŸ’ƒ: πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
*SURBAJO*
πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
Zahra Muhammad mahmud
*page 2*
Tunda alameen yafita taci gaba da baccinta bata tashiba se
Tara sannan tamike tashiga 🚽 tayo alwala tayi sallar asuba
😳
Tana idarwa kitchen tanufa madara ta kwaba akofi da Milo
tazuba ruwan sanyi tajuya yayi kauri kamar chocolate
Tadauko gorar faro tadawo falo tafarasha
Aduniya babu abinda Aisha ta tsana irin girki Sam batason
yinshi shiyasama bata iyaba
Zamanta keda wuya taji ana ringing bell dasauri taje bakin
kofar taleka Dan ganin waye
Ihu tasa tun kafin ta bude kofar
Tana budewa suka rungume juna ita da bakinnata
kawayentane su biyu
Kai tsaye dakin Al ameen tamusu masauki dan batason su
rainata insukaje nata dakin
Afalonshi suka zauna hira suka shigayi dawadda tadace
dawadda bata daceba suyi gulmar wannan suyi ta waccan
Can kuma tafara basu labarin yadda suke kwanciyar aure da
mijinta kamar yadda suka saba (waiyyazu billah)
Shewa suke kawai suna kara zugata suna fadin eshat baby
baki da wasa
Dariya tayi tabasu labarin yadda suka rabu yau da alameen
Daya daga cikin kawayennatane mesuna Ruky tace wo
mutuniyar kina wuta muna binki da petur ina namu salary din
tunda kin tatsa muma seki sammana koya kikace zuly baby
A wannan gaskiyane wacce aka Kira da zuly tabada amsa
eshat ce tafara mgn haba sisters harse kun roka ay kunwuce
hakan agurina danhaka ku kwantar da hankalinku nifa wlh
kunfiyeminshi so dubu agurina Danni Al ameen dashi da
banza duka daya Suke. Kuma sabida nasan zanbaku naku
kasonne yasa nace seyakaramin kudin Dankaka zanbaku 200k
kuraba
Ihu sukayi suka rungumeta suka hada baki gurin fadin heyyy se
madam Allah de yabiya Hajiya.
*ASALIN LABARIN*
al-ameen jibrin sulaiman shine cikakken sunanshi matashine
Dan shekaru 35 da haihuwa. dane ga rt major general jibril
sulaiman
Mahaifinshi Dan asalin garin kanone awata anguwa daake Kira
lungun gabari canne asalin tushensu amma sanadin aykin soja
yasa yadawo kaduna da zama a malali yake da zama alayin
sultan road
Hamshakin mekudine ajihar kaduna domin ajerin masu kudi
nagarin in akace daya to tabbas shine nabiyu
Matarshi daya mesuna Hajiya binta suna kiranta da umma
yaransu hudu. Kabeer shine nafari sannan alameen se
munawwara da autarsu amal
gidan alhaji jibrin gidane gidan tarbiyya Dan yaransu gaba
daya babu mehalin banza
Mahaifiyarsu nabasu tarbiyya Dede gwargwado kudi besa tayi
watsi da tarbiyyar yarantaba
tunbayan da mahaifinsu yayi rt yakoma fannin business
nakasa da kasa yanada kamfanoni a fadin jahohin nigeria
mutumne shi metsoron Allah bashida buri dawuce a yaransa
yasamu megadonsa a gidan soja kullum adduarshi kenan inda
Allah yataimakeshi ya bashi alameen
tunda alameen yafara mallakar hankalin kanshi yaji yana
shaawar zuwa aykin soja
Koda yatuntubi mahaifinsa da batun bakaramin farinciki yayiba
baayi satiba yasamomishi aykin dayake akwai hanya
shiko kabeer accounting yakaranta yanzu haka yana ayki a
cbn yanada mata daya Da yaronshi guda daya mesuna
Waleed kasancewar sunan abbansu yaci
munauwara kuwa yanzu Tana js3 yayinda auta amal ke
primary 4
tunda alameen yafara aykin soja gabadaya hankalinshi
yamaidashi abangaren aykinshi kullum burinshi yataimaki
kasarsa
lokacin a kaduna yafara aykin kamin ayi posting dinshi zuwa
Abuja
kamar kullum yauma yataso daga ayki da misalin karfe
shadaya nadare a nda yake aykin dan haka ta Badarawa
yabiyo dan zefi mishi saukin isa gida
yawuto bustop kadan Dede galadima road jikin katangar
gidan Baba boss yaganta tsugune Tana kuka ga gurin yayi
shuru babu mutane har yawuce seyaji yanason sanin meyasa
ta kuka kuma take zaune abakin titi
ribas yayi yadawo gurinta layin galadima road din yashiiga
Dede gidan kallon kwallo yayi parking sannan yafito yatako da
kafarsa zuwa inda take
sallama yamata agigice tadago kanta tana kallonshi kara
matsawa kusada ita yayi yace yanmata meyafaru ne kika
zauna anan kina kuka
ganin uniform din soja ajikinshi ne yasa tace aranta bari
infada masa maybe yataimakamin
cikin kuka tace wlh mamanace tawuni yau Tana wankau har
zuwa dare sannan tasamu kudin dazamuci abinci dashi
tunsafen bamuci abinciba shine yanzu ta aykoni insiyo garin
rogon dazamu sha bansan yaakayiba kudin suka fadi shine
nake kuka dannasan yau seta kasheni tafadi Tana sake
rushewa da kuka
yaisa haka alameen yafadi yana kallonta balaifi tanada kyau
dede gwargwado kuma yarinyace dabazata wuce 18years ba
yasunanki yatambayeta
sunana AISHA tabashi amsa
inane gidannaku nunamasa gidan tayi da hannunta danba nisa
taso muje yace da ita
zaromishi ido tayi tace wlh najemata ba sakonnan yankani
zatayi Dan Allah kawuce ka kyaleni anan
bazata yankakiba nizan biyata kudin
Amman Anshi Wannan Kijewancan shagon kisiyomuku kayan
tea 2k yabata godiya tashiga yimasa kamar zatayi sujada
dagudu ta tsallaka titin tasiyo kayan tean dawowa tayi tace
nasiyo
gaba tayi yana binta abaya harsuka isa kofar gidan yace shiga
kiyimin Sallama da mamannaki wucewa tayi tana murmushi
Dan ita yau jitake kamar sallah saboda zasu sha tea Wanda
rabonta datashashi tun kafin babanta yarasu yanzu ko kimanin
shekararsa hudu da rasuwa 😜
mamanta Data fito taga sojane ke sallama da ita cikintane ya
murda dakyar suka gaisa sannan yamata bayanin abinda
Aisha tafadamasa
yakara dabata hakuri sannan yadauko kudi a aljihunsa
kimanin50k yabata yace tayi hkr duk sanda yasamu lokaci
zedunga lekosu godiya Mama takeyi harda hawaye
sallama yamata yakarasa gurin motarshi yashiga yanufi gida
*wacece Aisha*
love you all Maman Yusuf
[3/18, 09:47] Zahra muhd mahmudπŸ’ƒ: πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
*SURBAJO*
πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
Zahra Muhammad mahmud
*Page 3*
Aisha Bello Musa shine asalin sunanta haifaffiyar garin
kadunace acikin anguwar Badarawa
Sunan mahaifinta malam Bello mahaifiyarta kuma sunanta
maimuna suna kiranta da inna
Su ukune agurin iyayensu Aisha itace tafarko se kannanta
guda biyu zaituna da Umar
Shekarar Aisha 18 mahaifinsu yarasu tun Tana js1
Mahaifiyar itace taci gaba da kulawa dasu har zuwa yanzu da
Aisha ke ss2 awata makarantar gwamnati dake anguwarsu
Kannanta ma duk government schools sukeyi
Rayuwace suke mecike da kunci Dan abunda zasuci yafi
karfinsu se inna tayi wankau suke samu suci abinci so daya
arana
Aisha yarinyace me dogon buri arayuwarta kuma bata da
godiyar Allah ko kadan
Tahadu dasu Ruky da zuly ne amakarantarsu inda halinsu
yazo daya suka kulla kawance
Basuda ayki dayawuce suyi gulmar kawayensu har gida ansha
biyo Aisha akan tayi gulmar wata akureta
Mahaifiyarta macece me sakaci da tarbiyar yaranta tun bayan
mutuwar mijinta Wanda hakan yasamu asaline asanadin zafin
talaucin dasuke fama dashi
kwasam segashi Allah yaturomusu alameen
Tunda alameen yatafi besake zuwa gidanba hasalima baya
biyowa ta unguwarsu
Aisha tafi inna Damuwa darashin zuwannashi sabida tunda
tadora ido akanshi taji takamu dasonshi
Har bakin titin anguwarsu take zuwa tatsaya kozata ganshi
babban abinda yasa takesonshi mijine na nunawa kawa itako
bata da buri dayawuce ace taburge kawayenta
Yau jummaa dawuri alameen yataso daga ayki ta Badarawa
yabiyo har yawuce layin Su Aisha se yatuno da ita danshi
harga Allah yamanta dasu tun bayan barinshi gidansu kwana
yayi yashiga layin Dede kofar gidan yatsaya
Aisha ce atsaye azauren gidan Kai ba dankwali takira me
agwaliba Tana siya tun agurin tafarasha fadi take Kai malam
wannan da tsami
Mamakine yacika alameen ganinta dayayi ahaka gashi tasa
wata πŸ‘• Data bayyana halittar kirjinta Dan har ta saman rigar
ana ganinsu
Hon yamata dasauri takai dubanta inda taji hon din dagudu
takarasa fitowa tanufeshi dasauri alameen yadauke idonshi
daga kallonta sabida yadda take gudun yasa halittar kirjinta
yin wani juyi na musamnam sabida Allah yawadata ta dasu
Karasowa tayi jikin motor Tana dariya
Sannu dazuwa soja sunan data kirashi dashi kenan
daurewa yayi yayi murmushi yace yauwa kanwata
Kashigo mana daga ciki tabashi amsa
Fitowa yayi suka shiga zauren gidan gaisheshi tayi
Yaamsa sannan yace
lalle bakyason shiri Dani tunda bakya muamala da dankwali
kunyace takamata dagudu tajuya Tashiga gida tasako hijab
sannan tafadawa inna sojan rannan yazo murnace takama
inna dasauri tace uwaki Aisha shine kika barshi awaje yisauri
kije ki kirashi yashigo dasauri tadawo gurinshi tamishi iso
zuwa cikin gidan
Kan tabarmar da inna tashimfidamasa yazauna gaisheta yayi
cike da girmamawa sannan yasanar dasu sunanshi dana
mahaifinshi
Inna da Aisha ne suka hada baki gurin cewa Alhaji jibrin
sulaiman de Wanda mukasani
mamaki tambayar tabashi sabida arude suka masa ita
eh shi yabasu amsa
Ajiyar zuciya sukayi dukansu daganan inna tabashi tarihinsu
yatausayamusu sosai inda daga karshe yayi musu alkawarin
kulawa dasu
tundaga wannan lokaci alameen yamaida gidan inna kamar
gidansu inyazo sallama kawai yake yashiga sosai yake musu
hidima dantuni yasauyawa su Aisha makaranta ita da
kannenta
Yayinda ita kuma Aisha kullum sonshi Karuwa yake azuciyarta
zuwa yanzu har waya yasemata iPhone6+ burin aisha yafara
cika dantuni tasauya tayi kyau namusammam ga sutura Tana
shiga ta alfarma bata da wata damuwa data wuce ta auri
alameen
insuna waya so tari tasha yunkurin sanardashi halin datake
ciki seta kasa
yau alameen ne yakawomusu ziyara bayan sungaisa da Inna ta
tashi tafice dama zata barkane Aisha dawowa tayi kusa dashi
tazauna tace Yaya alameen kamar yadda take kiranshi juyowa
yayi Yana kallonta ganin yadda tanatsune yasa yagane mgnr
dazatayi me muhimmaci ce sabida kwatakwata Aisha bata da
natsuwa
yaakayine kanwata yatambaya
kunyace tarufeta amna bata dazabi dayawuce tasanar dashi
yaya Don Allah zaka iya aurena? Jin tambayar yayi kamar
saukar aradu danshi Sam bayason Aisha amatsayin wacce ze
Aura danyafison mace me natsuwa
AA yabata amsa
kuka tasamishi tana Don Allah kataimaka kaaureni wlh tunda
nafara ganinka naji inasonka katausayamin sonka zeiya
kasheni wlh tafadi Tana ruko kafarshi
dasauri yamike yace amma Aisha bakida hankaliko taya zan
iya auranki Bari kiji infadamiki bakya cikin jerin macen
danakeson in Aura Danhaka bazan boyemikiba wlh banasonki
kiyi hkr kinemi wani yana gama fadin hakan yajuya yafice daga
gidan ranshi abace
innace tashigo taga Aisha kwance akasa dasauri takarasa
kusa da ita ga mamakinta farin kumfa tagani yana fitowa
daga bakinta agigice tadagota ina babu numfashi ajiyeta tayi
tafita tsakar layin Tana neman taimako napep akasamo akasa
Aishan aciki inna Tashiga suka nufi asibiti
πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
*SURBAJO*
πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
zahra Muhammad mahmud
*page 4*
Koda isarsu asibitin likitocine suka rufu akanta seda suka
share awanni biyu sanna suka fito
Inna dasauri ta sha gaban daya fara cikinsu
Likita ya jikinnata
Dasauki yabata amsa
Sannan yace kibiyoni office yajuya yanufi office dinshi inna
nabinshi abaya
Bayan sunzaunane likitan yace mama meyasami yarinyarki
hartake yunkurin kashe kanta tahanyar shan fiyafiya
Hankalin inna ne yatashi dajin abinda likita yace
Dakyar tabashi amsa da wlh bansaniba nide nasan bata
dawata damuwa danko yauma lfy nafita nabarta dawowa nayi
naganta a yadda nakawomuku ita
Murmushi doctor din yayi sannan yace kituntubeta tabbas
akwai abinda yake damunta zaki iya zuwa kiganta dan tajima
dafarkOwa godiya Inna tayiwa doctor din sannan tanufi dakin
da Aishan take
Tana shiga suka hada ido daita dasauri takarasa bakin gadon
tarukota
Kuka Aisha keyi tanacewa Inna nashiga uku alameen yace
baya sona wlh inna Δ―nasonshi zan iya rasa raina akansa
kitaimakeni Inna
Dankari itace kalmar data fito abakin Inna ajiyar zuciya tayi
sannan tace Aisha inbanda rigima irin taki inake ina Aminu
yafi karfinki nesa bakusaba shine Dan shirme harda yunkurin
kashe kanki sabida shi to wlh inbacci kike kifarka Aminu baze
sokiba sabida ke ba tsarar auransabace
Kuka tasawa Inna kamar zata mutu hankalin Inna tash yayi
rarrashinta tashigayi dakyar tayi shuru bacci yayi awon gaba
da ita
Yau Monday Alameen ne yataso daga ayki gidansu Aisha
yanufa sabida tunda yajita shuru kwana biyu bata dameshi
dawayaba yasan tahakura dason datake mishi
Shiga gidan yayi kamar kullum kannen Aishan ne kawai agidan
suma daalamun fita zasuyi ganinshi yasa suka nufeshi
gaisheshi sukayi sannan yatambayesu inasu innanfa
Suna asibiti suka bashi amsa
meyafaru sukaje asibiti waye ba Lafiya
Aunty Aishane tasha fiyafiya tun shekaranjiya shine aka
kwantardasu
innalillahi wainna ilahirrajiun itace kalmar da alameen yake
nanatawa aranshi ko shakka babu yasan shine silar shan
fiyafiyanta
Arude yatambayesu wanne asibitine
amsa suka bashi dacewa suma can zasu Kai abinci juyawa
yayi yace to kutaho mutafi
Sun isa asibitin lokacin Aishan na bacci
Inna seda tayi mamakin ganinshi
Gaisheta yayi gami da tambayar me jiki
amsawa tayi cikin sakin fuska inda takara dabashi hkr abisa
katobarar da Aishan tayimasa
Kunyace takamashi matuka inda yagaza cewa komai
Muryar Aishan ce takatsesu dacewa yaya kazo dubanine
dasauri yanufi gurinta yayinda Inna taja kannen aishan suka
fice daga dakin
Gefen Gadon yazauna yakamo hannunta yarike yana kallonta
tausayintane yakamashi ganin wai duk akanshi takeson barin
duniya
Why Aisha? Itace yafurta
Kuka tasamishi tana Dan Allah Yaya ka aureni ko bakasona
wlh ni inasonka inka gujeni bansan yadda zanyiba tafadi cikin
kuka wanda yakarya zuciyarsa Dan alameen mutumne
metausayi
rarrashinta yashigayi da kalamai masu sanyi
Yace kiyi shuru kinji naamice zan aureki amma sekin yimin
alkawarin zaki cigaba dasona kobayan muΓ±yi aure Kai tadaga
sannan tace har inmutu inasonka yaya nagode Da alfarmar
dakamin
hira suka sha tasoyayya wacce azahirin gaskiya alameen
tausayinta kawai yakeyi basoba kamar yadda tadauka se
shabiyun dare yamusu sallama yawuce da kannanta yaajiyesu
gida shima yawuce nasu Gidan da burin gobe zema
mahaifinsa mgn akan zeyi aure danso yake cikin wata guda
ayi auran dangani yake kamar Zatasake shan fiyafiyar.
maman yusuf
[3/18, 11:11] Zahra muhd mahmudπŸ’ƒ: πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
*SURBAJO*
πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
Zahra Muhammad mahmud
*page 5*
Koda alameen yama mahaifinsa mgn akan yanason ya auri
Aisha be hanashiba sabida dama kullum adduarshi Allah yaba
aminun matar daze Aura tagari
Mahaifiyarshima fatan alkahairi tamishi jin cewa Aishan bayar
kowabace bedamesuba sude burinsu Allah yabasu zaman lfy
Tuni aka sallamo Aishan daga asibiti aka shiga hidimar biki
sosai mahaifin alameen yasaki kudi ahidimar bikin
Kowa yaga hotonsu da alameen acikin kawayenta mamakin
inda tasamoshi sukeyi itako Aisha abunnema yasamu se jijji
dakai take ita adole tawucema saa
Inna tagyara Aisha sosai inda aka kawo lefenta akwati goma
shabiyu cike da kaya na alfarma harda key din mota
Wayyo jamaa kuzo kuga murna gurin Aisha
Andaura aure akan sadakin naira dubu dari inda akabada
dukiyar aure naira miliyan biyu
Jamaa Sun sami damar Halattar daurin aure aciki harda
megirma gwamnan jahar kaduna inda shine yazama wakilin
ango yaamsama alameen auren Aisha ahannun waliyyinta
malam Adamu kani ga mahaifinta
bayan daurin aurene akayi walima da da misalin karfe biyar
kuma sukaje dinner agaskiya shaanin bikin yakayatar anci
ansha Masha Allah
Se misalin karfe takwas motocin daukar Amarya sukazo
Jamaa sukai tashiga da yan biki da yan gayyar sodi Dan aje
aga mazaunin Amarya
Aisha dakyar aka rabata da inna bayan tamata fada sosai
Tana kuka aka shige da ita mota
Ankai Aishan gidan iyayensa tukun
Sosai suka tarbesu hannu biyu cikin mutunci dazaa tafi da ita
dubu dari Momy taba Amarya
Sannan akawuce da ita gidanta dake rabah road babu nisa
sosai dagindan iyayennasa
gidan yatsaru matuka sabida mahaifin alameen ne yayi komai
yace Aishan base tazo dakomaiba
Yan rakiyar Amarya sunwatse inda yaraage daga Amarya se
aminanta Ruky da zuly
Abokan angone suka rakoshi su biyar bayan raha dasukayi
sukayimusu adduar zaman Lfy da, zuria dayyiba
sannan suka sallami su ruky da 50k sukadaukesu suka
maidasu gida
umartar Aisha yayi dataje tayi alwala tazo suyi salla bamusu
taje Tayo shidama tuni yayi
jansu sallah yayi rakaa biyu tanuna godiyarsu ga Allah
bayan sun idarne yake mata tambayoyi game da addininta
Yayi matukar mamaki daya tambayeta farillan alwala guda
nawane tace guda uku inda farillan sallah suka zama asirin da
bakwai 😳
Hankalinshine yatashi yashiga tambayar kanshi wacce irin
Uwa nazabawa yaranane
Duk da yana cikin damuwa bebari taganeba inda yabarwa
ranshi nanda wata biyu ze sata a islamiyya tamatan aure Dan
baze zauna da jahilaba
Kajin daya shigo dasu yajawo gabansu inda yatashi dakanshi
yadauko musu plate da kofuna
Aisha bazancan kunya zagewa tayi taci kajin sosai Wanda shi
alameen abin kunya yabashi daga karshe yaso sashi dariya
dangama Amarya Aisha hardasu tauna kashi hakade suka
Gama ci sukaje sukayo brush
Suna fitowa Aisha gado tanufa alameen ne yakwashe
kwanukan yakai kitchen
Dakinshi yaje yasauya kaya zuwa na bacci sannan yakoma
dakinta tananan kamar yadda yabarta
Cewa yayi bazaki sauna kayan jikin kibane kika kwanta dasu
wata Mika tayi gami da wata gyatsa mekarfi sannan tasakko
akan gadon tanufi Wadrop Tana fadin wash wlh nagaji
Doguwar rigar bacci tadauko tasa duk yana kallonta sannan
tazo tasake hayewa gado kayan data cire tabarsu akasa shi
yakwashe mata yaadana shima hawa gadon Yayi bayan
yakashe wuta yajamusu bargo. Kwanciyarshi keda wuya yaji
Aisha tamirgino jikinshi inda tashiga bankaro kirjinta suna
gogarshi
hankalinshine yafara tashi sabida betaba jinn hakanba
nande cikin dabara har tagama daga mishi hankali
wayyo abunka da sabon shiga yasha wuya kamin yasan hanyar
daakebi shima seda taimakon Aisha
se alokacin tayi danasanin daukar shawarar su zuly dansune
sukace tayimishi abinda tayi da farko
kuka tasamishi Tana rokonshi Allah annabi akan yayi hkr
yakyaleta
ina alameen yayi nisa bayajin Kira duka dayakushi cizo babu
wanda batamishiba amma abanza araina nace dama taya zeji
bareshi dayake soja
besauraramataba se gefin asuba
kukako tayishi har muryarta ta dashe idanuwa sunkumbura
baabinda yafi damunta irin breast dinta dasuke Mata zafi
sabida sunji maza uwa uba kuma kasanta
shiyafara yin wankan sannan yahadamata nata ruwan dawowa
yayi yabude bargon dasauri Aisha tarufe idonta Dan ba kaya
ajikinta murmushi yayi yadaukota Kamar jaririya yakaita toilet
jinta aruwan zafine yasata kwalla masa kara dan wani
radadine taji yanashigarta
lallabata yashigayi har yasamu tabari yamata wankan
yanadota atawul yadawo da ita dakin
itako har yanzu idonta arufe yake azuciyarta ko se tsinema su
Ruky takeyi
agurin bacci yadauketa
shikuma kayansa yasauya yadauro alwala yatada sallah yana
godewa Allah dayasa rawar kai darashin natsuwar Aisha besa
ta zubar da mutuncinta
inda akarshe yaroki Allah dayasa sonta azuciyarshi dansuji
dadin zama tare
be tashi agunba sedaeyayi sallar asuba sannan itama yatsheta
tayi kuka tasamishi akan ita bazata iya tafiyaba daukarta yayi
yakaita toilet din tayi alwala yadaukota yadawo da ita
doguwar riga yadaukomata da hijab tayi sallar azaune
bayan ta idar daukarta yayi yanufi Gado da ita kuka tasamishi
tana bashi hkr dan tazaci zesake nemantane lakashemata
hanci yayi yana murmushi yace matsoraciya babu abinda
zanmiki bacci zamuyi
kwanciya sukayi yanata samata albarka abisa Kawobudurcinta
datayi gidan mijinta ahaka har bacci yadaukesu yana rungume
da ita
maman Yusuf
πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
*SURBAJO*
πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€πŸ€
Zahra Muhammad mahmud
*page 7*
Basu tambayeshi meyasa baze tafi da Aishan ba sabida zuwa
yanzu sungama fahimtar dannasu beyi dacen mataba
Tunda yatafi kullum seya kirata awaya intayi raayi tadauka
inbatayiba kuwa inze kira so dari bazata dagaba
Haka inyasamu Hutu yazo gida sotari hutun baya karewa yake
komawa sabida balain aisha
Rayuwa tayiwa alameen zafi awaje mutane yisuke kamar su
goyashi sabida kulawa amma cikin gidanshi masaima yafishi
daraja wannan wacce irin rayuwace gashide yanada mata
amma bata da amfani agareshi Allah kakawomin agaji.
*cigaban labari*
Haka Aisha taci gaba da musgunawa alameen kullum Sabida
shimutumne me hkr kuma dama duk soja seka sameshi da
sanyi akan mace
Zuwa yanzu hakurin shi yasoma karewa dama dagamata kafa
yake tunda yakoma ayki besake dawowaba seda yakwashe
shekara guda sannan yadawo
Yauma bata gidan kuma tasan zedawo tatafi yawonta tunda
yake daita betaba jin bacin rai irinnayauba kuma yasha
alwashin yau seyayi maganinta
Yanazaune afalo tadawo kokallo be ishetaba tawuce dakinta.
Seda tajima dashiga dakin sannan yamike yabi bayanta
yanashiga kamar kullum yauma wayar take da kawayenta
Daga gidan ubanwa kike alameen yawurgamata tambayar
Seda tambayar tafirgitata amma dayake Kai na hayaki setace
daga gidan ubanka nake ubana
wani wawan Mari yakifeta Dashi seda tafado daga gadon
Belt din jikinshi yacire yashiga dukanta takoina ran yanmaza
yabaci haba ay yayi kokari tsawon shekara biyar yana hakuri
Aisha tun Tana ihu harseda ihunma yagagara seda yatabbatar
da tayi laushi dankanshi yakyaleta
Sannan yadakamata tsawa Tana kwance akasa jikinta duk jini
sabida tadoku ahannun soja Dan dukan kato yamata
yaci gaba dacewa cikin fushi anfadamiki tsoron ki nakeji ne
dazaki dunga yimin abinda kika dama ina kyaleki wallahi
Aisha nayi danasanin auranki danasani nabarki kinsake shan
fiya fiyar ki mutu wlh daan rage mugun irin
Damutuncina agari amma agidana bandashi to wlh kinyi
kadan dama nasamiki idone banza kazamiya kuma wlh kitashi
yanzu ki gyaramin gida awa guda nabaki inba hakaba nalahira
seyafiki jin dadi yafadi yayin dayayi kwallo da ita yafice daga
dakin
Jikinta narawa tamike tafara aykin dukda ciwon dake jikinta
besa tabar aykinba tanayi jiri nadibarta Dan yanzu wani mugun
tsoronshi takeyi hhhhhh nace su aee anji maza
kafin lokacin yacika tuni gidan yayi clear dattinko data kwashe
seda yacika katon dustbin
gidan se kamshi yakeyi komai yayi normal araina nace oh
Aisha tazama zuma seda wuta
alameen tunda yafito daga dakinta garden din gidan yashiga
seda yatabbatar lokacin daya dibamata yacika sannan yashiga
cikin gidan mamakine yakamashi ganin yadda gidan lokaci
kadan yasauya sewani kamshi yakeyi dakinshi yaleka komai
normal harda sabon bedsheet tashimfidamasa har cikin ranshi
yaji dadin ganin gidan ahaka sabida rabonshi daganin sa
hakan tunranar daaka kawota gidan
dakinta yanufa yana shiga yaga Tana morping a tsugunne tana
kuka tausayintane yakamashi amma yayi saurin kawar dashi
sabida sanadin tausayinne yajefa kanshi acikin halin dayake
yanzu
Tsawa yadakamata sannan yace Dan rashin mutunci a
tsugunne kike moping din dalla malama tashi
Jikinta se Bari yake tace Dan Allah Yaya kayi hkr bazan sakeba
Mamakine yakama alameen sabida rabonshi dajin irin wannan
kalaman abakinta tun sati biyu da auransu
dalla yimin shuru sumumu kasau kawai bacemin dagani
Jikunta narawa tadauki ruwan moping din taje toilet tazubar
tawanke toilet din fitowa tayi tana rabe rabe inda alameen
yakorata taje tayi wanka da gudu tashige bayin Dan tadauka
yabiyota abayane
so uku Tana fitowa bayan tayi wankan yana maida ita tasake
wani wai bata fitaba hakama brush seda makilin oral b yakusa
karewa dan seda bakinta yasoma jini sabida brush sannan
yakyaleta kantama adaren tatsefeshi tawanke shi tas haka ma
shaving duka seda tayi
ita dakanta taji dadin kanta Dan har wata iskace take ratsata
nace oh ji yiwa Kai mugunta
rigar vacci kawai tazira tahaye gado tuni bacci yayi gaba da
ita dayake alameen yabar dakin
dawowa yayi yaga Tana bacci duka yakaimata abaya afirgice
tafarka tadiro agadon
ubanwa yabaki damar bacci bayan baki sallameniba hkr
tashiga bashi Tana hawaye alameen bakunya yakamota
yashiga sarrafata bata hanashiba Dan Tana gudun shan duka
yau cikin nishadi yabiya bukatarsa inda besauraramataba se
asuba nace Kai alameen batausayi
wanka yayi
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment