Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[1/7, 7:36 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💔CIWON SO💔



Na
Hafsat ( Hafsy baby)

Da sunan Allah mai rahama mai jinkai.

1


Yan Mata guda biyu sunata shiri zasu school adauki wannan A shafa wannan cikin sauri Meenat tadauko kaya tasa Amma safeeya batada niyyar tashi A bakin mirror har Meenat tasa cikin fada Meenat tace Amma kinsan yau muda lecture din Dr Ahmed kuma shine first, kuma kinsan idan ya shiga class babu wadda zai Kara shiga Amma kintsaya sai wani lindar fuska kike. Safiyya tace sorry, sis yanzu Zan tashi kikara hakuri. Tana idarwa ta wuce ma' adanar kayansu(wadrope) tasawani red din material Masha Allah tayi kyau Abinka da farar Mace suka fito suka iske umma da Abba bisa dinning table domin break fast suka hada baki morning umma, morning. Abba, umma da Abba suka ce lafiya twins din Umma da dady. Sukaja kujera suka zauna sharp sharp sukayi break fast. Suka mike umma nd Abba muntafi school. Suka A dawo lfy. Suna. Fitowa safeeya tace pls, my sis kiyi driving zuwa school banason bata kwalliya na. Meenat tace chabb!! Sai dai muyi late sai inatukamu cikin fuskar rarrshin safeeya tace pls my sister nandai ta rarrsheta sukaje ( ummaru musa yar aduwa university).bayan sun isa suna shiga Suka nufi class suka zauna ko 5 minutes baayi ba saiga Dr Ahmed.ya shigo nanda kowa ya shiga hankalinsa yan Mata kuwa kowace jiki yace morning class. Sukace morning sir, yarubata test bisa Allo kowa ya firgita da hakan 30 mints yabada kowa yagama. Nan safeeya ta kalli Meenat masu niyya suka Fara masu maida hankali Akan Abinda Ake saffiya ta tambayi wani question tabata ganeba Dr Ahmed ya Lura da itah yace ke get out, tace pls. Sir Am sorry yace I say get out cikin sanyi jiki ta tashi tabar class din.
[1/7, 10:48 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💔CIWON SO💔



Na


Hafsat ( Hafsy baby)

02

Safeeya na fita ta nufi wani wajen da babu mutane sosaitazauna tayi tagumi tafada tunani zuciyata meyasa kikayiman haka nafada cikin son Dr Ahmed mutumin daya tsane ni bayason ganina ba batasan sadda hawaye ke tsiyaya da fuskar ta ba saboda CIWON SO Dr Ahmed kedamunta kullum kara yawa yake tare da itah. Kamshi wani turare taji mai kamshi ya ziyarci A hanci tadago fuska ta ga waye sai sukayi Arba da Dr Ahmed ya wuce da barandar datake zaune. Can taji wasu yan Mata na gulmar suna cewa keh Aseeya wallahi Dr Ahmed ya hadu Amma ya cika miskilanci. Rannan naje office din Amma kinga fuskar yadda kikasan bataba dariya haka yadaure fuska nayi sallama nashiga nace sir inayini cikin daure fuska ya Amsa yaceman meke tafe Dani nacemasa Dama wutowa nazo yi nace bari nashigo bebari na ida ba ya kwasaman wata. Tsawa yace nabarmishi office dinshi cikin sanyi jiki. Nafito nagayamiki. Safeeya taja wani tsaki tana takaicin wasu matan dake bada Kansu ga wasu mazan domin ita ko ciwon so zai kasheta bazata taba tarar dr Ahmed tace tana sonshi ba. Can kuwa bayan Meenat sun fito tana ta neman safeeya. Tarasa can tagasu wadda. Suke gaisawa. Ta tambyesu sunga safeeya suka ce tana baya can tanufa ta iske ta zaune. Tace shine zaki bani wahala ko tace sorry sis Meenat ta nemi wuri ta zauna tace wai sis mekika yima Dr Ahmed yake miki haka ne safeeya tace wallahi sister bansan Abinda nayi masa yakeman haka. Tace yanzu yazakiyi da test din datawuceki tashi ne yau. Kizo muje office dinsa mubashi hakuri safeeya tace. Sister kinsan hali Dr Ahmed bazai yiba tace kedai tazo muje. Cikin sanyi jiki ta tashi suka nufi Amma sai sukayi rashin sa' a office din kulle yake.
[1/8, 12:04 AM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💔CIWON SO💔

Na

Hafsat (hafsy baby)

03
Cikin damuwa Meenat tace kinga bayanan ko sis safeeya tace Eh mujuya gobe nashigo dakaina da munshigo school din nabashi hakuri suka juya suka koma cikin makaranta bayan sun idar da lecture din dasuke da itah suka hau mota suka nufi gida suna isa gida suka nufi dakinsu suka wasa ruwa Dama lokacin sallar Azahar yayi suka sallah Meenat ta Lura yau safeeya bata cikin walwala sosai bata surutun nan Nata data Saba tace wai sister meke damunki na Lura tun school bakya walwala meyafaru ne ko tun abinda Dr Ahmed yayi miki baki manta bane. Safeeya tace yazaayi na manta sis mutanan yatsaneni ban San Abinda nayimasa sister Abinka kadan ya zan masa ya disgani cikin mutane kina kallo yau fa bani kadai nayi magana Amma nikadai ya hango yafiddo ni. Bata Ankara sai hawaye shar shar. A fuskarta domin wani ciwon so Dr Ahmed ke tasomata A zuciya Meenat tace safeeya meyakai na kuka safeeya tace Abinda yakeman yasani kuka( batasan ciwon so Dr Ahmed bane yasa safeeya (Hawaye. Tace kiyi hakuri taso muje kinsan Umma batasan dawowar mu ba suka nufi daki umma su suka isketa zaune bisa darduma tana lazimi sukayi sallama suna shiga tagama laximin bayan ta idar tace yan biyun umma Andawo Eh, umma mundawo har munyi sallah ma tace toh madallah kuje ga Abicin kucan bisa dinning koh. Sukace to umma suka nufi dinning safeeya tura kawai take domin batasan Meenat tafahimci halin datake ciki. Bayan sun idar suka tashi suka nufi dakinsu.
Bayan sallar isha' I suna zaune falo da suna kallon labarai da Abba su duka dai. Har wajen karfe goma. Sannan sukayi ma iyayen nasu sai da safe suka nufi dakinsu. Meenat naxuwa tafada gado domin bacci takeji sosai. Safiyya tabi bayan ta Amma takasa Bacci tunani Dr Ahmed kawai take sai juye juye take.har dai bacci yadauketa. Asuba tagari

Washe gari
Abba yashiga kwankwasa kofar su safeeya domin sallar Asuba domin kullum dayatashi sai yaxo yatadasu shikuma ya nufi masallachi. Bayan sun tashi sunyi sallah sai kuma su shiga kitchen domin shirya break fast domin umma batada yar Aiki bata bukatar ta daga itah sai yayanta. Bayan sun kamallah. Sukaje sukayi wanka nanfa suka hau shirin school. Safeeya tajawo wata Arabia gown tayi rolling da blue din gylen Masha Allah gaskiya tayi kyau domin sai da Meenat tace Kai sister kinga kyan dakikayi KO sai kace balarabiya. Safeeya tace Kai sister banason zolayafa tace Allah kuwa kin wanku. Nan suka yan Mata biyu kyawawa dasu suka gaida iyeyensu sukayi break suka nufi school cikin motarsu. Suna parking suka fito suka nufi class. Sungama daukar lecture ta farko sai kuma karfe 2:00 pm bayan sunfito. Safeeya tace sis bara naje office din Dr Ahmed naji yazamuyi dashi game da test din jiya Meenat tace muje tare mana safeeya tace A, a bara dai naje naje ni daya kinsan halinshi fa nan Meenat tace shikenan kije ki iske ni inda nadaki jiya . Safiyya tace OK , tajuya ta nufi office din Dr Ahmed cikin sa' a ta iskeshi bude gabanta na faduwa tayi sallama ta shiga.
[1/8, 12:08 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💔CIWON SO💔

NA

hafsat ( Hafsy baby)

04
Safeeya nashiga ta iske Dr Ahmed bisa table yana rubutu tace sir Inayini bai dago fuskar yaga waye ba yace lafiya lau yacigaba da rubutun sa ta kusan 15 minutes tsaye sannnan yadago fuskar sa cikin daure fuska yace meke tafe dakene. Nan kwarjinin sa yayima safeeya yawa domin ya tsare ta da manya idanuwansa. Tace sir hakuri nazo baka Akan test din dakayi jiya kayi hakuri kasakeman wata. Yace sai dai kiyi hakuri kitari wata. Domin nawuce wannan Kuma. Kisake laifin haka nakara koranki. Ya sunkuyar dakanshi ya cigabada Abinda yake. Cikin sanyi jiki safeeya tafito ta nufi inda Meenat tace ta sameta can ta tanufa ta iske Meenat tana duba wani book. Tace yane sis kindace tace A, a yace saidai natari wata kuma nakara Abinda nayi nakara fita. Sister narasa abinda nayima Dr Ahmed yatsaneni haka. Nan tafashe da kuka domin zuciyar ta wani zafi take Mata Meenat nace kiyi hakuri ki kyaleshi sister kinji ko nan ta rarrsheta. Lokacin shiga lecture dinsu yayi suka tashi suka shiga. Bayan sunfito suka nufi gida Amma kowaya san yau safeeya bata cikin walwala daki tawuni yau.
Washe gari kamar yadda suka Saba sun isa school suka nufi class Amma me suna shiga suka tarar da Dr Ahmed ciki yafara lesson . Amma yabada baya cikin sanda suka shiga suka zauna Joyowar dai zaiyi saiyaga safeeya. Zaune yace keh!!!! Bakisan dokokina ne ba fita kibarman class har Meenat ta mike zata bita yace kan yajuyo kwanta yace badake nakeba ita kadai nake. Cikin fushi safeeya tatashi tafita cikin wani irin kuka mai ban tausayi tafita taji ma ta iya tsaya cikin school ba fitowa tayi ta tsaida nepep tanufi gida. Umma kawai ganni kawai tashigo tace lafiya safeeya kika dawo yanzu cikin dauriya tace umma bana lafiya ne tace subhanallah!!! Meyasameki tace zazzabi ne tace jeki daki bari nadauko miki magani safeeya tanufi dakinsu ta wurgar da mayafin da jakar tafada gado ta kwanta bata jimaba saiga umma da magani takawomata tace maza sha gabana nasan ki da kin magani. Nan tasha umma tace to Allah sawwaka tajuya tafita. Can kuma Meenat tafito daga lecture Dama yau daya garesu. Taduba duk inda take tsammani safeeya Amma bata Gantaba. Sai kawai takira wayanta. Safeeya tace tatafo gida. Meenat kawai tashiga mota tanufo gida. Ba. Inda tazame sai dakinsu ta iske safeeya kwance tace sis baki lafiya ne tace inafitowa wani zazzabi ya rufeni kawai sai na tafo. Meenat tace har kinsa hankalina ya tashi wallahi. Meenat tace gaskiya Abinda Dr Ahmed yakemiki yayi yawa. Kodai ki manta Akwai Abinda yahadaku ne. Safeeya tace Wallahi sis babu Abinda nayimasa.Tsane ce kawai. Amma gobe bazan duba kwarjini dayakeman Zan tunkareshi naji menayimasa ya tsaneni haka.
[1/9, 12:07 AM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💔CIWON SO💔


Na
Hafsat ( Hafsy baby)

06


Wannan page din naki ne
Nana A Usman bisa kaunar book din nan dakike Allah yabar kauna.



Meenat taja wani numfashi tace kinaga hakan zai yiyu kuwa sister safeeya tace hakan shine mafita sister domin nagaji dahakan dayakeman kamar ni kadai A fadi school. Meenat ta mike tace ke bari naje dakin umma batasan nadawo ba domin nan kawai nayo domin hankalina yatashi wallahi. Daban ganki cikin school ba tana shirin fita sai ga umma tashigo tace Ahh,Ahh, yaushe kikadawo ne ke tace yanzu nashigo umma da Ina niyyar shiga dakin ki sai gaki kinshigo umma tace nashigo ne dama naduba jikin safeeya naga yajikin karfe Safeeya tace umma da sauki sosaima yanzu zantashi nayi sallah ne. Umma tace to kitashi kiyi ga dan gidanki can nayi miki dan' wake kiyi sallah sai kici Nizan deka gidan Kawunku naji Alhaji nafadi dazu hajiya murja ta tazame da tayils ta goce da kafa Anjima kinkara jin sauki sai Ku leka kuganota. Safeeya tace sai kindawo umma. Umma tajuya tafita.
Bayan sallar Magariba safeeya da Meenat suka nufi gidan kawunsu domin ga gida ga gida suke suna shiga suka iske. Haidar zai fita( dan kawunsu ne) haidar yace yafara washe hakora kamar me tallar close up, safeeya takara daure fuska Meenat ce kawai tadan Saki fuska tace yaya haidar Ina yini yace bazan Amsa ba Ku baa ganinku sai da dalili ko yanzu ma don mamy tagoce dab aza gankuba ko Meenat tace wallahi karatu yadau zafi ne shi yasa . Haidr ya juya bangaren da safeeya take yace ke kurma ce dabazakiyi ma mutane magana ba safeeya inayini bata jira ya Amsa ba tashigewar wata ciki bata jira Meenat ba Haidar ya kada Kai domin CIWON SO Safeeya nadumshi tun lokacin da yafada Mata ta canza mishi. Bayan sun shiga ganin marar lafiya ne sun dan jima suka fito suka nufi gida bayan sallar Isha' ne suna zaune A falo bayan sun gama cin Abinci dare kamar yadda suka saba wajen karfe 10: 00 pm kowa ya nufi makwancin sa. Amma safeeya babu Abinda take sai juye juye bisa gado domin wani fitanenen ciwon so Dr ke tasomata kuma koda zai kasheta bazata iyah tunkarsa tace tana sonsa. Kuma gobe tayi Alkawarin tunkaranshi taji meta iyimishi ya tsaneta haka. Nan tana juye juye har bacci yasadodo ya saceta.Asuba ta gari yan biyun umma.
[1/10, 12:14 AM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💔CIWON SO💔
Na
Hafsat ( Hafsy baby)


Jiya wajen rubata number 5 narubata number 6 sorry👏🏻👏🏻👏🏻


06

Washe. Gari kamar yadda suka saba tashi suka gama Abinda suke suka nufi school. Suna fitowa safeeya tace zataje gun Dr Ahmed. Meenat ta dakatar da itah tace tabari sufito daga lecture sai taje office dinshi . Meenat suna tafiya zuwa class take cewa nidama kin kyaleshi wallahi sister duka kingi one year mu ida school din fa, basai yakara ganniki ba sannan zai miki. Nan gaban safeeya yafadi ta tuna kingi shekara daya fa su ida school tadaina ganin muradin ranta(Allah sarki So duk irinda Abinda yakemata bata gani zuciyarta taki fushi dashi) Meenat tace sis yanaji kinyi shiru ne. Takakaro wani nurmushi tace Ahhh,, babu komai sis tunani nake wai kingi shekara daya mu ida school. Daganan firar su tazo karshe domin su iso class, Bayan sun fito daga lecture ne Meenat batasan zamewar safeeya tanufi office din Dr Ahmed. Tana isa ta iske yana kokarin rufe. Office din tayi sallama yajuyo yaga waye yanaga safeeya yace yakara daure fuska. Yacemata mekawoki wajena ba tunjiya mukayi magana dake ba nakuma baki Amsa. Ya bita ta gabanta zai wuce. Safeeya tayi saurin shan gabanshi. Tace sir bawannan yakawoni cikin fada take magana yayi mamakin haka daga bakin safeeya Amma benunamata ba yace mekawoki domin ina da Abinyi Ina sauri ne nabaki 5 minutes kifadi Abinda yakawoki. Tace bazan wuce hakan ba domin banga Abin tsayawa wajenka ( Karfin hali)
Sir naga duk cikin school babu wadda katsana kamanta. Mekake takama dashi, Kudi, mulki, kyau, komai daza kadinga wulakanta mutane yadda kakadama kasani babu Abinda yakai mutum daraja Amma Kaine Abin wulakacika, Kullum duk Abinda kake takama dashi fa Akwai wadda yafika. Ina sanar dakai kabi duniya A sannu ba matabbbata. Ba wurine dazamaba nar har Abadaba. Wulakanta mutane kuma kacigaba. Banyi maka wannan Maganar daka daina tsanata ba Ahhh, na tunatar dakaine. Nabarka lafiya. Safeeya tajuyo. Tatafi kawai tabar Dr Ahmed tsaye kamar butun butun butumi domin tunda tafara Maganar ya kuramata Ido nan yaji wani Abu yanayimasa yawo Akai ( tofa meye wannnan) A bangaren safeeya Kuma ba nufi wajen Meenat can baya takoma inda babu mutane tasha kukanta ta koshi har inda ta yacanza Allah sarki safeeya ciwon so Dr Ahmed na Amma tadaure tayimasa magana. Haka .
[1/10, 6:04 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💔CIWON SO💔
Na
Hafsat ( Hafsy baby)


07

Safeeya nan wajen Tasha. Kuka tagaji taji kanta na ciwo. Tana niyyar mikewa taji wayanta na ringin taduba taga Meenat ce. Tace hello, Meenat cikin fada tace Ina kika shigane Ina nemakin tundazu tace sorry sis ganinan zuwa. Bayan sun idar da lecture din suka nufi gida. Kamar yadda bayan sun idar da Abinda suke sukayi ma iyayensu bakwana kowa yanufi makwancinsa safeeya tafara tunanin datasaba kullum dare. Takasa bacci ma baki daya tatashi tayo Alwalla tayi sallah ra' ka biyu. Ta roki Allah yayemata son Dr Ahmed inba Alkairi bane. Tare da itah. Bayan tagama tatashi tahau gado ta kwanta can sama sama bacci yafara daukar ta taji wani zafi A kirjinta tun tana daurewa har takai datafara numfashi sama sama. Can. Meenat taji kamar A mafarki taji numfashi firgice tatashi ta kunna lantarki taga safeeya ce cikin wannan halin A firgice tace sister! Sister!!! Amma taga numfashinta sama sama kawai yake A firgice ta Doro. Daga bisa Gado ta nufi Hanyar waje domin kiran Umma da Abba tazuwa tashiga knocking din kyauren Daki Abba. Da karfi A firgice umma da Abba suka farka sukaji buga kyaure ba kaukautawa Abba yazo ya bude kyauren yaga Meenat yace meyafaru Amina( domin haka yake kiranta) cikin kuka tafara magana Abba.. Safeeya bata lafiya gayanacan numfashi ta ....bebari ta ida yanufi dakinsu da sauri saidai umma tabi bayansa itada Meenat suna shiga suka iske safeeya tana ta numfashi sama- sama da sauri Abba yace mikar da ita kafinan na fiddo mota cikin sauri Abba yafito don fiddo mota domin tafita Asibiti yana fiddota su umma suka fiddo da safeeya tallabe baya Meenat suka shiga Alheri clinic suka nufa domin can suke da file suna isa suka fiddo da safeyya wadda takejin su sama sama. Suna shiga Akabata gado. Sunyi sa' a kuwa sun iske doctor dinsu wadda kedubasu. Nan danan yashiga duba Safeeya yaga Abinda kedamunta yayi mamakin dayaga ciwon zuciya kedamunta har yana nema yimata illah. Cikin zuciyarta. Yasan dai ba su rasa ci ba balle kayan sawa tomeke damunta ne nan yafito yacemusu suje gida sai dasafe sudawo domin yanzu zasu ajeta dakin Hutu bata bukatar hayaniya Abba yace doctor bazan barta ko yar uwata bace yace karku damu Alhaji daki dazamu ajeta bata bukatar kowa. Abba yace doctor jikin dai sauki yace da sauki mumata wasu Allurai yanzu. Tana bacci zuwa gobe insha Allah zata warware Abba yace toh Allah yasan haka. Doctor yace Ameen.






Abangaren Dr Ahmed kuwa tunda Safeeya tama gayamasa magana tajuya tatafi yakusan Minute 10 goma tsaye yana tunanin sannan yatuuka motar yabar makarantar babu inda ya nufa sai gida yanashiga ya iske mahaifiyarshi A falo tana kallo yayi sallama yace Hajiya tace naa' m Babana meyafaru naga yanayinka ya canza ne. Yace babu komai tace Anya babana babu komai inbaka fadaman waza kafadamawa ne yayi murmushi babu komai hajiya. Yatashi zai shiga ciki tacemasa Ga Abincika can kitchen naajemaka fa. Yace yanzu dai bari nashiga ciki nayi wanka. Nadan kwanta Ina fitowa zuwa Anjima naci hajiya taceshikenan sai kafito yajuya ya shiga ciki hajiya tabisa da ido har yashige ciki tace nasan Akwai Abinda kedamun yaron zurfin cikinsa da miskilanci bazai Bari yafadaman ba tagirgiza Allah sawakka karya jama kansa wani ciwo Dr Ahmed nashiga babu inda yazarce sai dakin sa yashiga toilet yawtsa ruwa yana fitowa jallabiya kawai ya zura yahau gado domin yasamu bacci Amma inah babu bacci magaganun Safeeya kemasa yawo. Nan yafara tunanin komai yacazama masa tsanar kowace mace cikin Ranshi

Bayataba mancewa shekara 2 datawuce yadawo daga Kano yanacikin tafiya.....

KUBIYONI😝😛😜
[1/11, 5:00 PM] Hafsat ( Hafsy Baby): 💔CIWON SO💔
Na
Hafsat ( Hafsy baby)


08


WAYE DR AHMED


DR Ahmed Dane ga Alhaji Ibarahim kwangila da hajiya Saudat. Shi daya Allah yabasu. Aràyuwa yayi karatu A kasar Engalnd primary dinsa kawai yayi Akasar Nigeria. Yakai matakin har PHD akasar Engaland sunso rikeshi A kasar Amma yace kasarshi zaidawo Dr baya cikin wañaann shashan ya masu kudi wadda idan Akatura karatu sutai sharholiya.

Abokinsa daya Hafiz. Shi kuma dan garin kano ne shima Hafiz babu ruwansa karatu suka sa gaba. Babu ruwansu da shaye shaye ko neman Mata.suka dawo gida Nigeria Dr Ahmed yasamu Aiki A ummaru musa yar aduwa university.

Dr Ahmed zayakai 32 years fari dogo ga hanci gashi sumar sa kamar kamar yanashafa Mata mai . Kai gaskiya Dr Ahmed ba karya ya hadu( dole
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6

Please Login or Register in order to submit comment