Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

👄👄👄👄👄
*NI'IMATULAH*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah

Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083
Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku

🅿1?-2️⃣

Tafiya takeyi a gefen titi tana sauri domin Bata son ta makara yau C E O din office dinsu zai zo gashi Monday ne

Wani machine ne Bajaj ya zo da gudu kawai batayi aune ba ta ji ya watso mata ruwa,ai juyawa yayi yana ganin itane yaji wani mugun fadiwar gaba a ranshi yace"na Shiga uku ya akayi hakan ta faru yau me rabani da wanan fitsaranran yariya sai Allah,ko da Wasa be yarda ya tsaya ba itako da gudu tayi ta binshi tana cewa Bala ka tsaya kaima kasan bazan kyale ka ba sai na rama"

Be tsaya ba sai dai ko nisa beyi ba traffic ya rike shi sai yayi ta juye-juye ko tana zuwa aiko ya hangota tana karasowa da gudu,sai yayi saurin kallon light din ya gan tana 26sec ai sai ya yanke shawaran yayi beating traffic amma kafin ya ja machine ya ji ta wani irin jawo shi domin karfine da ita na bala'i

Sauka yayi machine din ya fadi,cakume rigarshi tayi tace"Bala ni ka wasawa ruwa?wallahi yau me rabani da Kai sai allah"

Bala ya hade hanunshi yace"NI'IMA dan girman Allah kiyi hakuri wallahi ba da gangan nayi Miki ba bada sanina na watsa Miki ruwan ba dan girman Allah kiyi hakuri"

Tuni mutane suka zagaye su ana Bata hakuri Taki hakura wai sai ta Rama"

Sani makocinsu yace"ke wace irin shed'aniya ce ayi ta Baki hakuri ki ki hakura"

NI'IMA ta Kara damkeshi Dan tuni Suka bar titi Suka koma gefen titi tace"Al'Qurani ubangiji bilahillazi na ratse da Allah Mai busa min numfashi in kuka gan ban d'ibi wanan ruwan na Wasa me ba sai dai in mutuwa nayi na rantse da Allah bazan yarda ba sai na rama"

Sani yace"tunda ya baki hakuri ki hakura mana"

A fusace tace"Anki a hakura di wanda ma ya kara bani hakuri Allah ya tsine me ,duk Wanda ya Kara cewa in hakura allah ya tsine me,Allah ya mayar da bakin shi gefe"

Sani yace"toh ai sai kiyi shed'aniya kawai"

Tace"wallahi ni ba shed'aniya ba ce ta gidace shed'aniya"

Gadan-gadan sani ya zo zai jawota tayi wani ihu,tace"in ka Isa ka tab'ani wallahi yau zan nuna maka ni yar halak ce"

Bala yace"sani kyaleta kasan halinta ba kunya ce da ita ba,Bari kawai ta Rama"

Sanda ta jashi Suka koma wurin ruwan ta fara niman abinda zata Wasa me ruwan dashi Amma babu,haushi ya dibe ta,kafin tayi magana sai ta ji horn alamun bus ya iso da gudu ta ruga ko ta kan balan bata bi ba shiko ya sauke ajiyar zuciya ya Kara gaba,dukda yasan sai ta Rama tunda har ta rantse

Wani had'aden mota ne pake nisa da bus din alamun dai motar ta samu matsala ne,

Driver ya bude Burnet yana dubawa cikin b'acin rai Aslim yace"Wai meke faruwa meyasa tun a gida baka duba ba I hate all this wanan ai disgrace ne a ce kamar ni a titi mota ya lalace bayan Ina da fin ashiri,already Iam late gashi you are wasting my time"

Driver yace"alhaji kayi hakuri ko da safen nan nayi warming wallahi motar nan bata nuna alamun Bata da kyau ba kuma..."tsaki da Aslim yayi ne ya katseshi kiran abokinshi yayi yace"Fahad kana Ina?"

Fahad yace"wallahi gani yanzu Zan shiga meeting"

Aslim yace"please I need your help so Nike ka turo min driver ka ya zo ya kaini office motana ya tsaya a wurin union clinic and Nima Ina da very important meeting da safe Nan"

Fahad yace"wallahi na aikeshi d'auko min wani files a gida dana manta dashi yanzu Haka shi Nike jira nayi Kiran duniya be d'aga ba"

Ya katse Kiran ya Kira mummy Amma har so biyar bata d'aga ba,tsaki yayi yace"ya zanyi yanzu iam getting late"

Danna wayarshi yayi sai ya Kai kunni bugu biyu ta d'auka

Yace"wiffy please I need your help wallahi mota ta tsaya a bakin hanya Kuma nayi latti please ki taimaka min"

Tsaki tayi tace"Amma kasan yanzu na tashi ko,gaskiya ni bazan iya ba look for another alternative"tana Gama magana ta katse wayar

Tsaki yayi yace"yanzu ya zanyi

Driver ya kalleshi ya kalli babban bus din da mutane ke dambe shiga

Yace"

Maman Nur
9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: 👄👄👄👄👄👄
*NI'IMATULAH*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah

Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083
Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku

🅿3️⃣-4️⃣

Yace"oga toh me zai hana ka shiga cikin wancan motar tunda Lalura ne"ya Kare magana cike da tsoro

Wani kallon Aslim yayi me yace"you expect me in shiga public bus? me of all people kana da hankali kuwa?"

Driver yace"tuba Nike ranka ya dade na gan Wai tunda sauri kake"be kulashi ba ya cigaba da Kiran mummy Amma still Bata d'auka ba ya Kira walida yafi so biyar itama bata d'aga ba yasan tana can tana ta bacci

Sake kiran Fatima yayi tana d'agawa a fusace tace"Wai miye ne Aslim bashi na ci maka da zaka hanani sakewa Dan Allah ka barni in shakata Mana baki nayi kawaye na sun zo "

Cikin sanyi murya yace"Dan girman Allah wiffy ki min rai ki taimaka ki zo wajen uniou clinin ki d'aukeni ki kaini office wallahi kina saukeni Zaki koma gida please wiffy"

A fusace tace"Dan iskanci ni zaka mayar driver?toh ka kwana a wurin in dai har ni zan zo in d'auke ka,ka dade baka je office din ba"tana magana ta katse Kiran ya bi wayar da kallo shidai Allah ya jarrabce shi da sonta in ba Haka ba ai ya wuci wulakanci"

Kallon driver yayi yace"ka sake Kira makaniki ya zo ya duba"ya Kare magana da duba agogo"

Driver yace"wallahi na Kira shi yafi so goma be shiga ba"

Wayarshi ne yayi Kara ya duba ya gan manager ne"

D'agawa yayi sai manager yace"oga wallahi bakin har sun iso"

Yace"please ka Basu hakuri gani nan zuwa"

Kallon bus din yayi ya gan dambe ake za a shiga

Yace"please Babu inda zamu samu cab ko adaidaita honestly bazan iya shiga wanan bus din ba_

Driver yace"wallahi an Hana masu adaidaita tsayawa a nan saboda sunyi rigima da Dan kabu-kabu shiyasa ka gan Yan sanda domin har kashe wani akayi kawanaki uku da Suka wuce,shiyasa ma ka gan ana ta dambe shiga bus din"

Ya Kara kallon bus din a ranshi yace"why today of all days?"

Karasawa yayi Kamar mara Lafiya duk dama shi mutum ne me natsuwa amma na yau yafi,driver ya bishi da kallo

Yana karasawa ya tsaya a gefe yana jiran a Gama shiga tunda dambe ake,Yana ganin duk an cike kujerun wasu a tsasaye Kuma still sai shiga ake

Driver ne ya karasa yace"oga shiga fa ake in ka tsaya Haka sai bus biyar ya cika baka shiga ba dambe akeyi a shiga"

Yace"toh ai motar ta cika ne"

Driver yace"ai Haka akeyi a tsaye ake tsayawa domin in wanan ta tafi sai karfe goma Kuma wata zata zo kuma ba lailah tayi hanya bosso ba please ka shiga

Kallon kofar yayi ya gan an rage ba Kamar da ba karasawa yayi cike da kyama da takaici

Ai ji yayi an wani mugun bangaje shi

Juyawa yayi domin ganin Wanda ta bangaje shi Amma ko kallonshi batayi ba ta shige ciki

Tuni idonshi ya canza kala domin ya lura a jike take jiki ba kwari ya karasa ciki ya tsaya duk an matseshi ga Wanda suke tsaye kowa ya d'aga hanun ya Kama karfe hamanta a bude hakan yasa duk bus din ya cika da tsami ji yayi Kamar zaiyi amai ya fara yatsine-yatsine Yana d'ago Kai domin warin kwata yake ji sai sukayi Ido hud'u da NI'IMA

Wani kallo me cike da raini tayi me kafin ta

Yau dai nayi typing

Maman Nur
9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: 👄👄👄👄👄👄
*NI'IMATULAH*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah

Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083
Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku

~Free page~

🅿5?-6?

Bismillahir Rahmanir Rahim

Wani kallo tayi me,me cike da raini irin kallon ka fi kowa ne,domin sai yatsine fuska yake,shima kallonta yake domin ya lura ita ta dibo kwatan

Tsaki tayi tace"hmmm karyar banza in an fi karfin bus din meyasa aka shiga?"tayi magana ba tare da ta kalleshi ba,shidai bece komai ba,mota na Shiga rami ta wani fad'o me a jiki tureta yayi a fusace tace"Kai malam miye Haka an ce maka da gangan na tureka in fa a motar Nan za a Kai ka inda zaka je Sai ka Yi hakuri ka wani Sha suit ka d'aure wuya kamar Wanda baya Kashi toh in Banda karya meyasa zaka shigo wanan motar?"shidai beyi magana ba mutum ne Mara son hayaniya saima juya Mata baya da yayi,Amma dan niman fitina ta Kara tureshi a fusace ya juya yace"what your problem?stop all this nosense"

Wani dariya tayi tace"Kai nifa ban son iyayi bani nace ka Shiga motar kasuwa ba balle ka kawo min wani iyayi ka ji min mutum fa da sanina Zan buge ka ne?"

Wani dake zaune yace"NI'IMA kedai anyi shed'aniya Ina ruwanki dashi mutumin nan beyi Miki komai ba,meyasa baki son zaman lafiya"

A fusace ta juya ta kalle mutumin tace"wallahi in ka Kara shiga harkata zanyi maka rashin mutunci Ina ruwanka dani Dan niman suna zaka wani saka Baki a abinda be shafe ka,Kai baka gan irin kallon da yakewa mutane bane alamun dai warin mu yake ji sai ka ce mu Muka ce ya shiga motar shine bazan nuna me iyakar shi ba"

Tsaki Aslim yayi ya girgiza a ranshi yace"stupid girl"

Conductor yace"haba NI'IMA tunda be furta ba Babu ruwanki dashi nifa na Fara gajiya da halinki Babu ranan da zaki shiga wanan motar bakiyi fad'a da wani ba saboda ke wasu sun gommace su hakura da motar"

Juyawa tayi tace"toh jikan Mai ajiye kuddin tarihi duniya yau kuma Babi na aka bude toh in shi kanin jatimin ka sai mu gani "

Inda sabo sun Saba da halinta shiru conductor yayi ya fara bi Yana ansa kudi Yana kaiwa gunta yace"kudi"

Tace"nawa?"

Yace"talatin"

Tace"bani dashi"

Yace"gaskiya yau sai kin biya"

Tace"toh d'aukeni ka nimi Mai siya na in ka sayar dani ka cire Sha biyar ka,ka bani sauran canji domin Sha biyar Zan biya tunda a tsaye na tsaya"

Yace'Ni'ima wallahi in baki biyani ba Zan barki da Allah "

Murmushi tayi tace"ka gan yayi dai-dai sai ka sashi a lissafi,Amma ka shirya kaima Domin ai ba a ce ku kwashi mutane a tsaye ba"

Shidai Aslim ko kallonsu beyi ba saima latse waya

Maganar conductor ne ya katseshi ya d'ago ya kalleshi

Yace"kudi zaka bani"

Ciro kudi yayi ya Mika me dubu biyu

NI'IMA dake leke ta gan ya Mika me dubu biyu da sauri ta kwace ta

Maman Nur
9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: 👄👄👄👄👄👄
*NI'IMATULAH*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah

Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083
Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku

🅿7?-8?

Bismillahir Rahmanir Rahim

Ta saka a jaka tana murmushi tace"Kai oga aini zaka bawa na fishi bukata"d'ari biyu ta ciro ta mikawa conductor tace"gashi sani ka rike canji nasan yau bazaka tab'a manta ni ba wanan kyauta Haka"

Sani yace"toh ce Miki yayi bani yayi Dan Allah maida me da kudinshi"

Tace"ai dama bance baka yayi ba ni ya bawa shine na baka kyauta d'ari biyu ka ga rike yanzu dai mun warware lissafi"

Wani dake zaune kusa da ita makocinsu ne yace"Kai kin fiye son kudi"

Tace"karka zageni duk Wanda baya son kudi Wawa ne "

Tsaki sani yayi ya kwace d'ari biyun ya mikawa Aslim ticket ya girgiza me kai

Kwace ticket din tayi ta saka me a al-jihun gaba tace"ai Wanda suka amsa ba finsu kayi ba"

Turata yayi yace"what wrong with kina da hankali kuwa meyasa kike abu kamar jaka?haba ki Kama kanki tun d'anzu kina da surutu kamar ke kadai ce a mota Wallahi na tsane mace Mara kamun Kai"

Baki sake NI'IMA ke kallonshi har ya Kai aya kafin tace"Dan Allah bawan Allah akwai inda ka tab'a sanina ko hanya ne?"

Shidai beyi magana ba ya cigaba da latsa waya yana girgiza kai?

A fusace ta fisge wayar tace"da Kai nikeyi malam"

Rai b'ace ya damke hanunta yace"you are very stupid bani wayana how dare you do that eh'

Ai cikin b'acin rai NI'IMA ta Tara miyau ta watsa me a fuska tace"Dani kake zancen"

Wani ihu yayi ya jawota ya falfale Mata Mari ya turata ta Fadi jikin wani tsoho tana d'agowa zataje wajen shi conductor ya rike ta yace"NI'IMA karki jawowa kanki wanan yafi karfin ki"

Tace"sani sakeni,alquranin ubangiji sai na Rama"

Sani yace"Yi hakuri Yar mama gashi har mun iso"

Zatayi magana wayarta yayi Kara ta gan manager ne zaro Ido tayi tace"sakeni in d'aga wayan Nan yanzu bani da lokacin shi na makara"

Suna kaiwa inda zata sauka a tare suka had'e Baki Suka ce Nan Zan sauka

Kallonshi tayi tace"Allah ya Isa kuma ka ajiye a bayan ranka Zan Rama"

Shidai be kulata ba ya fita ya shiga building dinsu

Itako kallon building din tayi sanan tayi gudu taje wani shago dake nisa da building din,babban store ne,zee tace"kin makara tun safe nike sa Ido"

Ba tare da ta tsaya ba ta shige wani d'an d'aki da customer ke shiga in zasu gwada Kaya tana cewa"it a long story"

Ta d'au lokaci sai ga wani ya fito a d'ankin cikin suit Mai kyau

Zee tayi murmushi tace"sannu ishaq"

Dariya mutumin yayi cikin muryar shi me Kama Dana mata yace"

Maman nur
9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: 👄👄👄👄👄👄
*NI'IMATULAH*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah

Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083
Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 vip 500ne me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku

Free page

🅿9?-1?0️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Yace"toh ya za ayi man most survive"

Zee tace"murya fa ya canja na yau tayi laushi dayawa a Kara kaurin shi"

Murmushi kawai yayi ya tsallaka da gudu rike da d'an jaka sai shafa sajensa yake

Yana shiga da gudu ya shige elevator Yana sauri domin manager na jiranshi

Yana kaiwa 3rd floor ya fita da wuri wani office ne me transparent glass door thou ginin glass ne,jama'a sai kaiwa da kawowa yake kowa yayi busy,tura kofar yayi ya shiga kowa na desk dinshi ya maida hankalin kan aiki direct desk din yaje ya ajiye files da jakar hanunshi ya kalli gefen shi ya hango manager karasawa yayi sanda ya gyra murya kafin yace"sir dan girman Allah kayi hakuri wallahi abin hawa ne yayi wuya"

Manager ya juya yace"ishaq na Fara ganin alamun ka Fara gajiya da aiki a Nan domin this days kana ta zuwa latti which be kamata ba despite yau Monday dubi lokacin da kake zuwa"

Ishaq yace"please sir a min uzuri inshaallah hakan bazai kara faruwa ba"

Manager yace"ba badan hazaka ka ba Kuma ka kawo cigaba a wanan company ba gaskiya Dana dade da korar ka"

Ishaq yace"a min uzuri inshaallah zan kiyaye"

Manager yace"Ina fatan dai the presentation is ready tun safe suke nan"

Ishaq yace"C E O ya iso ne?"

Yace"eh but Ina ganin yana shiryawa ne a office dinshi"

Ishaq zaiyi magana sai ga C E O ya fito kowa ya mike tsaye,kura me Ido ishaq yayi yace"wanan shine C E O din?"

Manager yace"eh"

Ishaq ya fara zufa yana shafa sajen shi salati kawai yake a ranshi tare da shafa kirjinshi Kamar dai Mara gaskiya a ranshi yace"inallillahi wa inaillahi raji'un na shiga uku in na rasa aikin nan ya zanyi meyasa ma na shiga harkanshi sosai yake zufa"

Yana ganin ya karaso yayi saurin kau da kanshi Yana b'oye fuskarshi

Aslim ba tare da ya kalleshi ba yace"shall we?"

Manager yace"sure"tuni ishaq yayi gaba har zasu shiga Hall din ishaq yaji yace"wait"

Tsayawa yayi cak ba tare daya juyo ba a ranshi ko cewa yake na d'ibo ruwan dafa kaina "

Karasawa Aslim yayi ya duka ya


Maman nur
9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: 👄👄👄👄👄👄
*NI'IMATULAH*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah

Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083
Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku

🅿1?1?-1?2️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Karasawa yayi ya duka ya d'auki abin hanunshi yace"your handband"

Sai a lokacin ishaq ya bude idonshi daga rintsewar da yayi ba tare da ya kalli Aslim ba yace"thank you very much sir"

Aslim ya gyda kai yace"but ai wanan na matane"

Ishaq yayi murmushi yace"my girlfriend gave it to me"

Aslim yace"I understand"

Shigewa sukayi Nan fa aka fara gudanar da meeting din ishaq dai shiru yayi Yana kallon presentation din Aslim daga karshe dai aka ajiye akan zasuyi plan na housing extate wa government Wanda Basu kadai bane daga plan din ne za a zab'i Wanda company shi yafi iyawa a bashi contract din,basu bar hall din ba sai kusan 12:30

Aslim duk a gajiye yake, bakin na wucewa ya d'auki abinda yake amfani dashi wajen Zane ya Fara zanawa ya kalli manager yace"yanzu wani idea kake dashi ko ya kake ganin zamuyi plan din"

Manager ya fara magana,sai ishaq yace"sir with dew respect I don't wanan plan din zaisa a bamu contract din a ganina Mai zai hana mu Yi using din wanan plan din,kawai sai ya fara me bayani

Yace"ok shima idea dinshi is not bad kawai muyi team work,Ina son wanan contract din at all cost"

Ishaq yace"sir ka ce inshaallah bawai at all cost ba"

Juyawa yayi Yana kallon ishaq tuni ya tsargu ya gyra glass din idonshi,shiko Aslim natsuwa yayi Yana kallon ishaq kamar me tuna wani abu can dai ya kalli kirjinshi,ishaq ya shafa sajenshi ya gyra suit dinshi confidently yace"sir ni Zan tafi ina da aiki in an raba team dai sai a fad'a min"be jira cewar su ba ya tafi,Yana barin hall din ya Jingina da kofa ya furzar da wani iska,sanda ya d'au minti biyu kafin ya bar wurin Yace that was too close"toilet yayi direct shiko Aslim ya kalli manager yace"who is he?"

Manager yace"a Nan yake aiki shine a desk din dake kusa da office dinka sunanshi ishaq Al-amin"

Tabe baki Aslim yayi yace"but ni Yana min Kama da mace"

Manager yace"hallita ce Amma namiji ne yana dai da kyaun matane"

Tabe baki yayi yace"yea nasan namiji ne and he is interlligent"

Manager yace"

Maman Nur
9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: 👄👄👄👄👄👄
*NI'IMATULAH*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah

Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083
Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku

🅿1?3️⃣-1?4️⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Manager yace"yes he is unique domin Yana da ilimi sosai"

Fitowa sukayi manager ya tafi office dinshi shima Aslim ya shiga nashi

Ishaq da fitowar shi kenan a toilet ya zauna a desk dinshi ya fara aiki,sadiya ce ta karaso desk din tana wani yanga tace"sir do you need anything"

Ba tare daya kalleta ba ishaq yace"just a coffee"

Murmushi sadiya tayi domin itace take had'a musu coffee tace"sir about what we discussed kayi tunani a kai?"

Ishaq a ranshi yace"sakarya"a fili ko cewa yayi no sadiya ki tafi iam very busy we will talk when iam less busy but for now I don't have time"ya Kare magana still be kalleta ba

Sadiya ta shagwab'a fuska tace"wulakanci ba kyau fa"be kulata ba ya cigaba da aikinshi

Sadiya tace"ko dai saboda wanan sells girl din Nan ne"

Sai a sanan ishaq ya kalleta yace"please ki tafi inyi aikin gabana na fad'a Miki Ina da wacce Zan aura why are you disturbing me"

Sadiya ta tafi cike da haushi can anjima sai gashi ya dawo da coffee"

Karb'a yayi ya fara sha,ko rabi beyi ba telephone din desk dinshi yayi kara,ya d'aga bayan wani lokaci ya ajiye coffee dinshi ya mike rike da wani files ya shiga office din

Aslim yace"ishaq ban gane Wanan project din ke tafiya ba can you please explain"ya Kare magana da jan kujeranshi baya domin ishaq ya samu dama me bayani

Ishaq ya karasa ya d'an duka ya d'an fara dandane laptop din har ya nuna wani babban building din,juyawa yayi yana nuna me sai idonsu ya had'u sun dade suna kallon juna kafin Ishaq ya d'auke nashi,gyra murya ishaq yayi yace"sir nan d'inan da kake gani"juyawa ya Kuma yi Dan dubawa ko Yana kallo sai Suka Kara had'a ido

Ishaq a ranshi yace"ni na gan jaraba"bayani ya fara yime ba tare da ya yarda ya sake kallonshi ba sun d'au lokaci kafin Ishaq ya sake kallonshi yace"sir ka gane ko?"

Aslim yace"eh"but ga wanan file din ka kaiwa manager ya duba sanan in ya gama dubawa yasa hannu da stamp a tura government
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment