Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

rugar su Adda maryam kuma ko mijima ko mudade wataran xaka ganta.tana fadin haka tajuya ha'di da kamo hunnun shi suka bar wurin ha'di da nufan motocin su.

Shikuwa Abba maccido bin ta yy yana wulwula sandar sa yana cewa Aradun Allah kk kuma dawo wa sai na kasheki,ae mairo yata ce ba taki ba.


Shikuwa khalifah a mota banda kuka da rigima bb abun da yakeyi ma umma,wanda kan su kai garin kano tuni xaxzabi ta rufe shi.

Itakuwa mairo tana a haka har kusan karfe1pm don shi ogan naku yadade da nufan barack tun fitar sa daga side din yabar gidan.

Wata mai aikice kuma mai kula da ita taji shiru² bata fito ba yasata shiga bedroom din nata,kuma cike da girmamawa ta gaida mairo.

Shiru dije tayi don ta fahimci mairo cijakkiyar gudahuman yar kauye ne.
Don haka cike da tausayin ta don ta fahimci halin da ake ciki nan ta fara nuna mata komai daxatayi amfani da su,dangane da kayan shafa da sauran su.
Haka ta ciro mata komai da xata bukata hadi da nuna mata yanda xata saka su.sannan tace hajiya ta inkin gama break fast na kan dirning.yanxun xan fara hidimar hada maki lonching





Hhhh kai wannan xagin da Muhammad Adnan ke shanta akan mairo anyah baya yawa🤣


Gsky yan team Mairo wannan soyayya da kk nuna mata yana taba mun zuciya 💘Allah dai yabar love❤️🌹






Tohh kar dai ku manta littafin ba fullatanan ruga ta kudi ce #100 MTN VIP kuma #200 VTU ma #200 duka ta wannan Number n 08081202932.




PLZ SHERE TO ANOTHER GROUPS





MAMAN TEDDY🧸
[3/6, 8:51 PM] Husnah: *Typing....🖊️*




*BAFULLATANAN RUGA*



*NA*


Maman Teddy 🧸


*Episode 14*


*ALHERI WRITERS ASSO📘🖊️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

____________________________


Dedicate to my fans💓


*Bismillahir~Rahamanur~Raheem*



Da ido mairo take bin dije da kallo ,wanda da tagama maganan nata ne ta 'daga mata kai alamar ehhh.

Da fitan dije ta nufi kitchen ha'di da fara shirye²n abun da suka san Mairo xata so shi,irin dai abincin mu ta gargajiya wanda sun insun kai mata bb wani haufi xata iya cin su.

Haka ita da samuel suke ta hidiman su yayin da sauran ma'aikatan gidan kowa kehh aikin su.

Itako Mairo bin kayan take da kallo wanda dije ta fito mata dasu tsawon lokaci,don ita sam ta rasa ta inah zata fara sakasu.

Kai hannun ta takuma a karo na biyu ta daga kayan wanda suke lace ne mai launin milk and cofee brown sai wanda akayi masa 'dinkin riga da skirt.
Masu kyau wanda ni kaina sai da suka birgeni a ido.

Saurin sakin kayan tayi a kan capet kaman mai tsoron tabasu,wanda a fili tace" yooo ni na shisha uku ni Mairo...ta ina ne xan sa wanna'innan kayan mai kama dana kahirai.

Dago bra da pant tayi ha'di da rafka uwar ta gumi nan take ta hau fara xubar da kwallah tana cewa" yoo shikenan an kawoni gidan kwarto,aradun Allah inda nasan haka ne Auren yake tohh baxan yi shi ba,don da da'akace nafito a sanyani a abun hawa da baxan yarda ba.

Nan ta kuma share hawayen kan fuskan ta tana mai cigaba da cewa" wannan wasu irin kaya ne,ni sam ban taba sakasu ba.ban masan ya ake sawa ba ,ta fadi tana juya bra din dake hannun ta ha'di da wurga shi gyefe.

Mikewa tayi ha'di da nufan dressing mirrow don ta shafa jikin ta da kayan shafa kaman yanda dije ta koya mata.

Wanda da isan ta taga tayi arba da hoton kanta a madubi.
Salati ta hau tana tafa hannu biyu tana cewa" aradu mairo ce, mairo ni.
Haka ta dinga surutan ta tana murmushi hadi da kallon kanta,wanda sai da ta bata mintoci sannan ta fara shafe jikin ta da mayukannan wanda tana shafe ma jikin ta tana lumshe ido saboda dadin kamshin mayukan da takeji.

Haka tana ida shafa mayukan ta juya ha'di da mikewa don ta dauki kayan da dijen ta bata don tasaka su, amma nan take wani irin radadin azaba ya xiyar ceta wanda bata san lokacin da tayi saurin cewa ooooshhhshhhh ba.

Komawa tayi ta xauna don daga kafa ta kasa sai a yanxu ne takejin wani bakon al'amari,cike da dauriya ta fara rarrafawa wanda a haka har ta isa gaban kayan.
Daukan su tayi tafara kiciniyan sakasu,wanda a haka Allah yaba sa'a tasaka su.
Kallon bra tayi wanda tayi jifa dashi tana cewa " hmm ni baxan iya saka wannan abun ba,ae sai yakuma sakamin wani azaban.

A haka ta kwashe duk kayan dake wirin a xaunen da take ko nace a rarrafe don jan jikin ta take,wanda ni kaina maman teddy sunan ta ban tausayi ne amma ganin yanda Mairo kejan jiki sai da nayi dariya a raina nace lallai Mairo anji maza.

Ahaka ta kwashe komai na gun sannan taja ta zauna don daga haka bb abun da xata kuma.

Jin shiru ta ne yakuma bama dije damar biyota don taga lfyn ta,ai ko nan da sallaman ta t cidda Mairo zaune ta rafka uwar tagumi tana zubar da hawaye,wanda a lokacin bb kyewan wanda takeji sai na umma yadikko.

Cike da tausayin ta ta karako gaban ta tana tambayan kowani abune take so,ko bata da lfy ne?.

A sanyaye ciki muryan ta ta fulani mai jin tsamin gske ta fara cemata" a'ahh ban shin da'di ne.

Cikin dan damuwa dije tace" eyyah baki sha magani bane?.
Daga mata kai tayi alamar ehhh.
Mikewa tayi ha'di da cewa" bari na kawo maki break dinki koya ki taba,nasan radadin ciwon xai ragu maki.

Da ido Mairo ta rakata har ta fice.wanda a zahiri tace dama a yan birni da akwai masu kirki irin wannan?.

Shigowan tane yasa ta rife bakin ta yyn da itakuma ta karako gaban ta da irin wannan manyan tray din,shakare da kayan breakfast.

Da zuwan ta ta diresu a gaban ta ha'di da mikewa ta nufi kan wani dan drower da taga magunguna akai.

Dauka tayi ha'di da karan tasu,don ita dije bb laifi ta dan taba karatun boko rashin gata ne dakuma talauci yasa ta xama a matsayin yar aiki saboda kuma rashin su.

Da karantawan ta ta fahimci komai dallah² wanda a haka nan ta dawo gaban Mairo ta fara sarving din ta, wanda dakyar ta samu ta ci abincin ba dayawa ba don ma da taimakon ta ne,dako akaxo shan drugs anan ne sai da akai daru kan daga karshe tasamu da kyar ta karba maganin.

Tana shan wannan magun gunan ne bacci yafara dibarta don dama da akwai na bacci.
Ganin haka yasa dije taimaka mata ta kwantar da ita akan bed din ta sannan t tattara kayan tayi waje da su a ranta tana mmkin irin kauyanci irin na Mairo ace har bra vazara saka ba.

A haka dai tabar side din nata...


~~~~~

Shikuwa Muhammad Adnan tun da yafita yabar gidan bai dawo ba yayin da a can sam yakasa samin natsuwa kuma shi gashi da zuciya a dole fushi yake da Mairo kuma ga bikatan ta yake mugun damun shi,wanda a yanxu har haushin kansa yakeji,acewan sa ya auri yarinya don ya axabtar da ita amma yanxu kuma yakoma jin sha'awar ta tuno da irin dandanon ta yasashi saurin rintse ido,nan take yafara jin abun nashi na motsawa hadi da dagowa sama,kasa sarrafa kansa yayi don yasan inyana cikin wannan halin komai xai iya faru dashi.
Nufan cikin gidan sa na nan yayi don ya samu yasha maganin sa da yasaba sha,don dama haka yake tutur tunda sunan yana da mata ne amma banbancin sa da wanda baya dashi kadan ne.

Tunda ita Anisa haka take kullum cikin yawon kasashe aje a kara bude ido. Inkuma tana nan a garin to bata zama tana wajen aikin ta da cewa n ta abun ga nurse bb hutu.

A hanyan sa kuwa haka kana nun sojojin ke aikin gaisar da shi amma kallan su baiyi ba,don haushin su ma yajeji.

Haka koda yasha maganin sa bai samu na tsuwa ba,sai da yayi bacci sannan...

A haka baiyi aune yafarka ba sai da misalin karfe 6:30pm.

Sannan yafara kujiba² tahowa gidan shi,amma duk da hakan bai sami damar tahowa ba sai wuraren 9:00pm.

Itako mairo bayan taci baccin ta da ta farka wuraren 3 ne ta tadda tuni dije taga ma komai wanda a haka dije a wannan rana ta dinga kula da ita kaman itace tayi mata wannan aiki,don sai da tasa ta dinga shiga ruwar dumi sau 3 sannan ta barta haka,don tuni ma kafan da cinyoyin suka sakin mata,don yanxu ba wani xafi takeji ba,sai da kadan da dama in ankaraka wannan dole ne.

Tun da yashigo cikin wannan daren bai ko kalli side din taba,don har a wannan lokacin yanajin tsanar ta gashi su khamis sun ishe shi da cewa wai ya zancen auren manufan shi ne?.ko yaxabi xama da BAFULLATANAN RUGA ne?.

A haka ya nufi side nashi,wanda da isan shi ya nufi toilet ha'di da watsa ma jikin shi ruwa sannan yafito ya sa kana nun kaya marasa nauyi don boxer ne da farar jecy a jikin shi.

Nufan dirning yy yayin da samuel yaje yana ta masa banbadancin da yasaba.
Wanda kallon shi baiyi sai ma commond da yake ta bashi,ga shi dama Muhammad Adnan badai saka aikin fitina bashiyasa kannen nashi su sumayya suke guduwa duk in sun ganshi,gashi komai kayi mai baka masa gwanin ta,kuma a kullum baka iya ba.

Cike da rashin son mgn yace yakira masa dije,wanda da xuwanta yace ta kira masa Mairo yana fadin haka ya dauki tissue ya goge bakin shi ya nifi part din shi.

Don baya tunanin zai iya kwana batare da yaji dumin jikin ta yasamu abun da yakeso ba.

Itako Mairo datuni bacci ya dauketa,da Dije ta zo ta sameta da mgnan kirar shi sai da gaban ta ya fadi,wanda lokacin tuni ta nemi bacci n idon ta ta rasa.

A haka da salati ta nufi barayin shi da taimakon Dije don ita bata san ko ina na cikin gidan ba.

Da shigan ta ne ta cidda bedroom din nashi dundum don a falo sun hadu da samuel yake cemasu yace ta shiga daga ciki.

Tsayawa tayi tana rarraba ido,wanda kaman daga sama taji muryan shi yana cewa" idan baxaki shigo ba kk koma.

Ae dajin haka jiki bb kwari ta shigo simm² don a lokacin ya kunna d ump light.

Tsayawa tayi daga kansa da yake a kwance,wanda still yakuma cewa " shima kwanciyan sai nace kiyi kenan?.

Tsoro ne ya kamata,sai da tadam tsaya ns second sannan tafara shirin zama ha'di da kokarin kwamciya,cikin wata irin murya shi ba fushi ba bakuma a sake ba yace" ki ciremun kayan jikin ki cox bana kwana da mace kuma da kaya a jikin ta koda kuwa kayan bacci ne.

Kallon shi tayi nan idon ta ya ciko da kwallah wanda sam batare da ta shirya xubowan su ba suka fara xubowa.

Ba kuma ce mata komai ba har kusan minti 20 sannan yace idan baxakiyi abun da nace ba,kifitan min daga daki.

Ba tare da tace komai ba tafara sabile kayan jikin ta tana mai cigaba da xubar da kwallah.

Murmushi yy ganin tana abun da yace kan daga bisani a hankali ta hau kan gadon,da hawan ta ta kwanta yayin da shi kuma yajawota kusa ya rungume yana sauke numfashi a hankali.

Shiru kusan mintoci suna a haka kan daga bisani tafara jin saukar hannun shi a kan kirgin ta yana wasa da nonon ta,ha'di da binta da wani irin salo da yafara sata saka masa kuka,cikin dakakkiyar murya yace ki rufemun baki idan bahaka ba na yau sai tafi ta jiya,idan kuma ki natsu baxan hawalar dake ba.

Kama bakin ta tayi ta hanyar gintse shi haka ya cigaba da shafa dukan tabarrakun jikin ta yana tsotsan yana lasa da wasa da shafa ko koinah.
Tana ji tana gani badaman kuka yafara haye mata yana sukuwa,wanda banda hawaye bb abun da takeyi,don itah dai axabar da takeji baya da vanbanci dana jiya.

A wannan dare ma sam bai barta bacci ba sai wuraren asuba.wanda shi sam da ma bai koma baccin ba,yana a kwancen yana sauke numfashin gamsuwa yyn da xuba ke karyo masa. Kirar salla ne dayaji yasa shi mkiwa ya nufi toilet ya tsarkake jikin shi sannan ya dauro alwala yafa nafila,wanda dama hakan dabi'ar sa ce.

Hmnm a haka a wannan wahalan tasa don komai karuwa yakeyi duk da abun da yakeyi mata kenan acewan sa ta hakane xai hukun ta ta,kullum suna a haka yana aikin laguda ta yana shan romonta,wanda sam bai lafa mata sai yaga tana shirin sume masa,wanda a haka kusan 1 mount kenan don a yanxu taga ma fita hayyacin ta jikin ta ya gyaru amma har yanxu tana nan yar falgen ta,ga ta kullum cikin xullumi don wahalan datale sha a hannun Muhammad yawa ne dashi.

A wata ranar asabar ne kasancewar weak end ne yasa shi tun karfe 5pm yake a gida,gashi yaja kunnen ta da ya dawo taxo inda yake basai ya neme ta ba,inba haka ba tasan sauran.

Don haka kaman kullum ta xaune daga kusa dashi yana abun da baya gajiyawa dashi sam,don sunan yana magana a waya da Anisa ne amma hannun shi na cikin rigar jikin ta yana wasa da nonon ta yana matsa su,firan da yy da'di ne ya matsa mata da karfi yana dariya a dole masoya sunyi nisa a soyyaya ya sata sakin nishin axaba ha'di da rintse ido sai hawaye kaman anbude famfo.

Kitttt ya kashe wayan yana cema Anisa yana xuwa,kallon ta yy ha'di da mata murmushi n mugun tan da yasaba,a hankali yace da xafi ne?.

Cikin kuka ta daga mashi kai,amma amaimakon ya tausaya mata sai ma ce mata yy ina ne yake maki xafin,nan ya hau matsa wurare yana tambayan ta nan ne,a haka har yaxo gun hadi da tambayan ta,nan ta daga masa kai alamar ehhh.

Ai ko nan yarike wurin ya danne iya karfin sa ya masa.wani marayan kuka tasaki wanda nan yy saurin daura hannin shi kan labban sa yana cewa" shishhh.

Nan ta rufe bakin ta tana cigaba da hawaye.

Abun da yasan yana firgita ta ya ciro mata gaba dayan ta,tsorata tayi ha'di da jah baya nan yadaka mata tsawa hadi da cewa" xo nan duk abun da nayi maki kimun shi.

Haka ta iso gaban sa jikin ta ko inah kyarma yakeyi, hannun shi ya kai ya kwantar da ita kan tankamemen gadon yana zare kayan jikin ya wanda sai da ya cire dika sannan ya kai hannun shi ha'di da shafo kasan ta yana wasa da belin ta, hadi da saka yatsan shi ciki yana matsawa.
Rufe ido tayi don tadanji sassauci a lokacin ko bakomai yanxu sakon nasa na cimmata.

Cire wandon jikin sa yy tuff sannan a haka ya turo mata 🍌 datayi cirr da itah,yana cewa oyahh matsa mun yanda nake maki.


Ganin yanda abun ke xillo yasata kwala wani magigicin kara saboda firgici da kuma mugun tsorata da tayi.........







Mutara a next episode kuma last free page don jin ya xata kaya🔥💃💃💃



Tohh fah koya zata kaya🤔

Kai amma fah Muhammad Adnan anyi dan air Allah ya shirya ka kawai🤗




Tohh fah karku manta littafi ta kudi ce kuma tana NA GAB DA KAREWA FREE PAGE DIN,DON XAI KARE A EPISODE 15 IN INSHA'ALLAH.




MAXA HANXARTA KI SAYI TAKI LITTAFIN DON HAR YANXUN BAFA AFARA KOMAI BA TIKUN LABARIN TANA A GABA NE...😻💃




DOMUN SAMUN CIGABAN LABARIN xakituro VIP #200 VTU ma #200 yan normal #100 duka ta wannan numbern 08081202932.








MAMAN TEDDY🧸
[3/8, 2:34 PM] Maman Teddy 🧸: *BAFULLATANAN RUGA*




*LAST FREE PAGE 15*




NA


*Maman teddy🧸*




*ALHERI WRITERS ASSO.📘🖊️*

*A.W.A*

*Kπuπgπiπyπaπ dπaπyπaπ tπaπmπkπaπrπ gπaπ dπuπbπ👈🏻 kπuπnπgπiπyπa mπaπsπuπ aπkπiπ dπa iπlπiπmi*
```GADON BARCI```






Xaro Ido Waje Tayi tana mai fasa masa irin wani magigicin kara."
Wanda kafin yy yunkurin wani abu tuni ta hau fara kwararo masa amai kaman xata fitar da yayan hanjin ta,cike da masifa ya dago yana mai shirin balbaleta da bala'in da yasaba,amma kuma mene da bai gama bude baki ba yaga tayi luuuu ta fado jikin shi.

Cike da fada don bai kawo komai a ranshi ba ya hau cewa"kehhhh tashi mun a jiki ki tafi side din ki,and then karki kuma kara xuwa inda nake kina jina?.

Ya fadi cike da dan daga murya".

Shirun ta da yaji ne yasa shi dago ta cikin 6acin rai wanda ganin idon ta a lumshe gashi bata ko fitar da numfashi yasa shi dan girgixata yana mai kirar sunan ta,wanda tun da yake bai taba kurar sunan ta yakai sau uku ba.

Ganin bata da alaman numfashi ya kuma bama tasan yana yi ba yasa shi saurin daukan wayan shi ha'di da danna Number n likitan dake duba Anisa.

Nan ba abata lokaci ba doctorn ya dauka.
Ai kafin yace wani Abu tuni Adnan yafara cewa"plz ina bukatan ka yanxu.
Yana fadin haka ya datse wayan yana dan kara kirar sunan ta ha'di da tattabata ko xata mike don gaba daya ya rasa sanin taimakon da zai mata by this time.

Nan cikin sauri ya nufi wadrop ha'di da fiddo mata da wasu kaya yaxo ya sanya mata,gaba daya hankli n shi yagama tashi wanda shi kanshi bai san dalilin daga hankalin shi akan BAFULLATANAN RUGA ba,wanda bai kaunar ta sam. Kuma ayo ko kashe ta yy ya kashe banxa sai dai inkuma haduwan sa da mahalicci.

Cike da damuwa yake mata komai wanda after 10 munute sai yagi karar door bell.

Ai dajin haka cikin sauri Muhammad Adnan yanufi falon dakin nashi hadi da nufan midle falon gidan,wanda anan ya hadu da doctorn.

Cikin damuwa yayi saurin nufan doctorn yana cewa ya shigo daga ciki ya duba mai matan na shi.
Wanda kirar sunan mairo da yy da matan shi ya bai ma doctorn mmki don yasan komai tun daga Auren Mairo da kuma komai dake tsakanin su da Anisa tunda da farko shi yake du Anisan.

Da isan su bedroom din nashi yy saurin nufan ta ha'di da dorata jikin shi yana cewa doctor come and asisst her plz.

Nufo su yy ha'di da fara fito da kayan aikin shi wanda da kai hannun shi xai taba jikin Mairo yasa Muhammad saurin tare hannun shi yana cewa" yaza ayi ka taba mata jiki,bayan ita ba maharraman ka ba.kawai inxaka taimaka mata kayi inbaxakayi ba katafi abuka.don baxan yarda da wannan dabi'a takuba.

Ganin abun na Muhammad da gaske yakeyi baxai taba Mairo ba yasa shi fara bashi baki akan yy hakuri suma ba ason ransu bane, yaxama masu dole ne hakan da kuma taimakon aluumma.

Da haka dai da kyar Muhammad Adnan ya yarda da magan ganun doctor sannan cike da kwarewa ya hau fara bata taimakon gaggawa.

Wanda bayan yan mintoci dakuma yan bincike d yy ne ya kalli Muhammad Adnan yana cewa" komai lfyl Amma inason ganin ka daga waje...

Sai a sannan Muhammad ya sauke wata irin sanyayyan ajiyar zuciya ha'di da shafan fuskan Mairo wanda sam bai san lokacin da bakin shi ya furta mata sorrrrryyy dear ba.

Kwantar da ita yy akan bed sannan ya nufo falo inda ya tadda doctor a tsaye.

Cike da murmushi doctor ya mika ma Muhammad Adnan hannu bakin shi na ambaton congrat Captain Adnan matan ka tana dauke da juna biyu na tsawon wata 1 kacal.

Cikin matsanancin farin ciki yayi saurin kara rike hannun doctor yana cewa" are u serious plz doctor told me d trued.

Cike da tausayin shi likita yace" da gaske nake captain Muhammad wannan shine iya kacin gskyn don haka plz karinga barin ta tana hutawa da bukatan ka,kadan ja mata baya na wasu kwanaki saboda samun isashen lfyn babyn naku.

Gadiya yafara sambada ma doctor wanda nan yajuya don bai kuma kara bi ta kan doctor ba ya nufi side din nashi.

Nufan ta yy yana mai zama gyefen ta yana kwantota jikin shi. Janye yar yaloluwar Rigar jikin ta yy yana mai shafa cikin nata da yake a shafe da shi.

Surutai ya shiga yi wanda nan ya daga wayan shi ha'di da fara kokarin kirar numbern Ammie wanda sam ya manta da ba Anisan bace ke dauke da juna biyun shi.da dagawan ta nan ya hauyi mata albishir da Ammi kwanan nan xaki rike jikanki...

Cike da murna ha'di da farin ciki Ammiy tace Alhmdllh Muhammad yau Anisa ce xata haifo mun jika kai mashallh.

Ai jin Ammiy ta ambato sunan Anisa yasa shi saurin datse wayan tasa,don sai a lokacin yasan kalan shirmen da ya tabka.

Shiru yy yana mai tunanin wanda xai mawa wannan kyakykyawan Albishir wanda nan khamis ya fado masa arai.
Cikin hanxari yafara dirlling Number n shi wanda kira daya biyu ya daga yana mai tsokanan da yasaba Ango Awajen Anisa Ango mai mata kyawawa yarinya danya kuma da matashiya ango na wajen Bafullatan Ruga.
Ya akai mutumin kwana biyu ka buya kodai Mairo ce ta hanaka fitowa.
Sai da yagama xubo surutun shi sannan Adnan ya nisa yana murmushi yace" khamis Maryam tana dauke da juna biyu fah.

Cike da taya aminin nashi murna ya hau hamdalah ha'di da cigaba da masa shakiyan ci wanda ganin haka yasa Muhammad Adnan kashe wayan yana mai cigaba da shafa ta ha'di da jin wani iri game da lamarin nata,shiru yy a zuciyan shi yana jin anyah bai yaudari Anisa ba kuwa?.

Suna a tare fiye da shekaru amma wai ace har yy Aure da wata bata sani ba kuma wai har hata da cikin shi.

Shiru yy tsawon a wanni yana tunanin mafita,amma yakasa samu wanda daga karshe ya nufi toilet ha'di da doro alwala dayin sallan nafila don nuna gdyn shi ga Allah.

Yana a zaune kan sallaya yaga tafara alaman motsawa wanda ganin haka yasa shi saurin nufan ta dai² tana tashi daga kwancen ganin shi da tayi yasata saka masa wani wahalallan kuka tana cewa" don Allah hamma kayi hakuri wlh na tuba.
Ae bata gama rufe baki ba ya kai bakin shi ta hanyar hadewa da nata wanda kusan minti 5 suns a haka sannan ya saki bakin nata yana dan bubbuga bayan ta ha'di da cemata is okay.

Dagota yy yana mai daga ta cakk yanufi toilet da ita yana cemata yake mata kidan watsa ma jikin ki ruwan dumi babyn mu ta samu lfy taji dadi itama.

Shiru tayi game laafewa jikin shi don bata fahimtan abun da yake cewa sosai,musamman yanda takejin jikin ta cikin wani irin kasala.

Haka ya cika baf da ruwan dumi yafara wanketa tsafff wanda sosai take mmkin shi da yake mata hakan don bai taba ba.

Sai da yagama wanketa ne tsafff sannan shima yafara wanke kanshi wanda ganin haka yasa tunda Mairo ta rufe ido bata kuma budewa ba sai da taji yana nadeta da towel.

A wannan rana sosai Mairo takeyin mmki yanda yake kula da ita koda kissing din ta xaiyi baya mata na mugun ta kaman da.

Amma kuma abun da take mmki shine yawan bude mata riga da yakeyi yana kissing din cikin ta,wanda a ranta take cewa yanzu kuma da wannan abun yadawo mata.

A haka tsawon kwana biyu kenan Muhammad Adnan bai kuma kara saduwa da ita ba.sai dai kullum suna a manne don san bai son yaji tayi nisa da shi,aikin shi daya yy ta shafa cikin ta yana surutan da bata fahimta don turanci yakeyi yy ta simbatan shafaffen cikin nata da ko dagowa baiyi ba.

Bangaren Anisa kuwa kewan mijin nata ne ya isheta gashi kullum tace ya taho yagan ta sai yace inyasamu free xai xo amma shiru takeji.

Don haka nan ta yanke shawarar ta howa nijeria.

Wanda da isan ta gidan ta na garin kaduna bayan ta huta ne take tmbayan masu aiki akan yaushe Muhammad Adnan ke dawowa gidan.?.

Amma anan taji bama ya kwanan gidan yyn da suka ce a daya gidan shi yake kwana.

Cike da dan mmki takejin komai wanda cikin rashin yarda da abun da zuciya n ta ke saka mata ta nufi gidan da yake can.

Da shigan ta gidan nan ms'aikatan suka fara gaisuwa yyn da cike da gadara ta tambayesu inda boss din nasu yake.

Yyn da jiki na rawa sukayi

Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment