Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[5/3, 5:49 AM] 🥰Mujaheedah🥰 (Matar💖Mlm): *ZUCIYAR ❤️ NAMIJI!!! 🅿️ 1&5 Free book, 2022*




_RUBUTA LABARI DA TSARAWA.....✍️📝_
_🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) AMMYN KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN... TAURARUWAR ROYAL STAR WRITE'S✨🌚🥳🥳🥳_



_^HAPPY SALLAH EID FITIR ALL MY FAN'S^_




Godiya da yabo suntabbata ga Allah maɗukakin sarki maikowa da komai,
Ina godiya ga Allah daya sake ban damar rubuta wannan labarin nawa maitaken *ZUCIYAR ❤️ ƊANAMIJI!!* Ina fatan zamu ƙaru datarin darusukan da keciki, kuma muwatsarda marasa kyau dake ciki, *HARYAU ZANCI GABA DA FAƊAMUKU BANDAN NISHAƊI KAWAI NAKE RUBUTUN LITTAFAINA BA, INA RUBUTAWANE DAN MUSAMI DARASI DAMA ƘOƘARIN GYARA RAYUKAN AL'UMMA BA KOWANNE MARUBUCI KEƁATA TARBIYA BA KUDAINA MANA ƘUƊIN GORO KAMAR YARDA ACIKIN MASU KARATU AKWAI MASU FAHIMTA KUMA NAGARI TO HAKA YAKE A MARUBUTA KUMA KUSANI MARUBUTA MUNE ƘASHIN BAYAN AL'UMMA INAJINJINAMA ƳAN UWANA MARUBUTA MUSAMMAN WAƊANDA SUKE RUBUTA ABUBUWAN KIRKI,,ALLAH KASA MUDACE,,,,, DA WANNAN KUMA NAKE MIƘO SAƘON BARKA DA SALLAH NA GADIKAN ILAHIRIN MUSULMAN DUNIYA BAKI ƊAYA INAMUKU BARKA DA SALLAH, ALLAH YAƘARƁE IBADUNMU ALLAH YANUNA MUNA WATA SHEKARA MUNA MASU RAI DA LAFIYA KUMA ALLAH KABAWA ƘASARMU NIGERI'A ZAMAN LAFIYA NI MUJAHEEDAH (MATAR MLM) AMMYN KHAUSAR HEEDAH HYDAR OSTHMAN TAURARUWAR ROYAL STAR WRITE'S NAKECEWA HAPPY EID FITIR ALL FAN'S🥰🥰🥰*





```NASADAUKAR DA WANNAN LITTAFIN GADIKAN ILAHIRIN MUSULMAN DUNIYA WANNAN SHINE BARKA DA SALLAH NA GAREKU MASOYANA......... Ƙaɗan daga littafan marubuciyar ---- RAUNIN MACCE... SO SIRRIN ZUCIYA.. BARRISTER KHALEEL .... SAINA KASHE MIJINA... SILAR ƊA NAMIJI... MAIZAMAN KANTA 'PAID BOOK"..... BAƘIN KISHI "PAID BOOK"....... DOCTOR HEESHAM 'PAID BOOK"
And know *ZUCIYAR NAMIJI!!*.......```






*MONDAY 2/5/2022 MAY*




_BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM_






Banzame ko inaba A wannan karon dan ɗanko muku wannan labarin sai garin Sokoto

Wani ɗan matsakaicin gida nagani daga wajensa dik yaɗan ɓurma kuma Anmasa cahi da laka kusan ginin lakane gidan. bin gidan nayi da kallon inda ko ƙofar gidan ta kwanoce gashi dik yayi tsatsa inzaka shiga dole kaɗan sunkuya, Shiga ciki nayi inda gidan yake tsaf bawani datty gefe har ƴan shuke shuke Akayi irinsu sure rama wake,....



Hahhhh wannan dai ƙauyen sokoto na nausa dan kawo wannan lbarin maikamanceceniya da rayuwar wata baiwar Allah.....




Wata matashiyar budurwa nahanga saifaman tada zana ""wasu karane ƙanana da Ake haɗewa guri ɗaya wanda har Akesamunsu irin kasuwar ƙauye suna rumfuna dasu, Atamu hausar shimuke kira zana"..
Dik ruwansama sun kwantar dashi dan lokacin damana ne ba'ajima dagama ruwan ba..

Ahankali naɗan leƙa fuskarta nacika da mamaki ganin bazata haura shekara 23 ba Amma take wannan wahalar tanada kyau da fari ga dogon gashi saidai kallo ɗaya zaka mata kasan tana cikin yanayin ƙunci dan baƙaramar rama takedaba nalura gashin nata dik yarage saboda rashin samun natsuwa kuma farin yadisashe, lokaci lokaci takan share hawayen da ke silalo mata.



"Kai fan's taban tausayi sosai wllh harnaso nace ina mijinta ko wani ɗan Uwanta dazata irin wannan aikin namaza da kanta? saidai kuma nayi shuru inabin ƙofar ɗakin da kallo""




Wani matashin namiji naga yafito yana wani miƙa ga Alama tashinsa bacci kenan bazai haura 30 years black beauty ne yanada kyau gasaje da gemunsa masu kyau sun ƙawata kyakkyawar fuskarsa.


Ɗakin naɗan leƙa Asaman rufin maimakon naga kwano ko sleeling sai kawai naga ledar siminti itace Aka yaga Aka ɗinka Akayi sleeling da ita bawani kayan Azo Agani ɗakin katiface kawai babba ba gado balantana kujeru kayan kallo kam zuwa na more rayuwa ba'a magana dan ko muhallin zamansu babu.....





Da isa Yace," Ke Khairy kaimun ruwan wanka idan kingyara banɗakin,"





Cikin matiƙar sanyi Tace," To bari naƙarasa tada zana kasan itace rufin Asirin dik wanda ke banɗakin,"



Baice komai ba yakoma gefe ya zauna yana wani latsa wayarsa.


Itakuwa saifaman wahala take gun gyaran katangar ta banɗakin.






Sake ɗagowa yayi Cikin faɗa Yace," Wai meyasa kike lazy ne khairy komai naki bakisan kiyi da sauri ba? Kinason namakara ne ko ya!? yaƙare maganar cikin daka mata tsawa.





Allah sarki baiwar Allah jikinta har rawa yake Tace," dan Allah kayi haƙuri wllh Aikine baida sauƙi gashi sainayi gina sannan nasake tada katangar dan Allh kayi haƙuri , Taƙare zancen tana ƙoƙarin haɗiye hawayen da keneman silalo mata,"






Tsaki yaja Mtswwww "sai kuka ke fanfo ba Abu ƙaɗan kuka dallah malama kije kikaimun ruwan nace!!,"





Da saurinta tahaɗa ruwan takaimasa yashiga wankan, bayan yagama yaɗauko tilin wanki ya watsemota "Gasunan kafin nadawo kiwankemusu tass" yasakai harzai fice da sauri tamiƙe Tace," to ƙuɗin tokafakasan ba sabulu kuma ba ruwa A gidan waccan rijiyar inatsoron jan ruwa tayi nisa kuma ga.......,"






'"Ya isa haka sarki sarƙin ƙorafi marason lada lazy kawai kiyi dabara irin taku tamata mana dan ni banda ƙuɗi ko Abinci da ƙuɗinki zakimana ni bandasu,"

Baisake sauraranta ba yasakai yafice.



Durƙushewa gurin tayi tahau rera kukanta data saba dan basanda batayi, sabida Allah inazata sami ƙuɗin? dik tarasa komai ta sanadinsa gashi ɗakinta yadawo kamar na tsohuwa ko tsohuwar mara gata da galihu Itakan datasan hakan Mummanan *ZUCIYARSA* Take wllh dabata Aure shiba, gaba ɗaya haka *ZUCIYAR NAMIJI!!* take Ashe batasani ba saida tafaɗa komarsa tabbas *ZUCIYAR NAMIJI!!* Bata da imani ita Ayanzu kowanne namiji ma haka *ZUCIYAR KOWANNE NAMIJI TAKE*..................







```IDAN BA COMMENTS DA SHARHINKU TO BAZANCI GABA DA TYPING BA GSKY KUDAURE KUYI SHARHI DA COMMENTS DAN SAMUN CIGABAN LABARIN MUJAHEEDAH {MATAR MLM} AMMYN KHAUSAR NIƊINCE DAI KETAYAKU NISHAƊI🥰```


_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_






WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
[5/3, 1:51 PM] 🥰Mujaheedah🥰 (Matar💖Mlm): *ZUCIYAR ❤️ NAMIJI!!! Free book 2022*




🅿️5&10

_RUBUTA LABARI DA TSARAWA.....✍️📝_
_🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) AMMYN KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN... TAURARUWAR ROYAL STAR WRITE'S✨🌚🥳🥳🥳_



*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) / 💪💪💪💪
UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ```
*ALƘALAMINMU ƳANCIN*
[5/3, 3:04 PM] 🥰Mujaheedah🥰 (Matar💖Mlm): *ZUCIYAR ❤️ NAMIJI!!! Free book 2022*




🅿️5&10

_RUBUTA LABARI DA TSARAWA.....✍️📝_
_🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) AMMYN KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN... TAURARUWAR ROYAL STAR WRITE'S✨🌚🥳🥳🥳_



*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) / 💪💪💪💪
UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖 ```
*ALƘALAMINMU ƳANCIN*




Sosai tayi kuka ganin batada wata mafita dole yasa tamiƙe Abunda tasaba shitayi Sarƙanta taɗauka taje bakin kasuwa tasaida inda tasiye sabulun ƴan sauran canjin tasiye Abinci tadawo, Awahalce tayi dika Ayukan tanajan ruwan hannayenta suna zogi saboda dik yafashe, ga hayaƙi dan da kara tayi Aikin,

Bayan takamla tayi wanka tazauna taɗan hutawa kamar wanda Akajefo Akibiya ƙanensa yashigo bako sallama balantana girmamawa..


"khairi Ina Abincinda kika dafa yunwa nakejifa,"



Taɗago take kallonsa Abige yake dan dama shi barshi gwanine gunshaye-shaye da sace-sace ga shegen cin tsiya haka yake mata kullum,



Batace masa komai ba taɗauko sauran Abincin tabashi, Yaƙarɓa yafice.




Rayuwa haka tacigaba da tafima Khairi bawani farinciki A gidan Nura tindaga kan ƴan uwansa harzuwa kansa babansa ne kawai kesonta Amma ƙiyayyarda ba dalili ƴan uwansa sunɗaura mata gata da haƙuri bata komai kan wannan...



Ahankali tasaba dawata sabuwar Amarya da Aka kawo kusada gidanta sunzama ƙawaye ita mijinta bamai zama bane matafiyi ne shiyasa indai nura bai nan to suna tare, yau da gobe har Humaira tagano khairy nacikin matsala tajinjina mata sosai irin haƙurinta harta neme son jin Ainahin labarin ta dama Ina Ahlinta suke...?




Murmushi kawai tayi "Kona faɗi Ai ba'abinda zai tsinanamun dan bacanzawa zaiyi ba, Ada bahaka yake ba Humaira shiyasa kullum nake tinanin zai canza, kuma babbar matsalar ni ba ƴan nan bace tabbas Auren nesa matsala ne dashi wllh"




Humaira tace," Allah sarki Amma kina wane gari? shin meyajanyo faruwar hakan.......................






_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_







WhatsApp number 07064904617 or call number 09031012948
[5/3, 10:26 PM] 🥰Mujaheedah🥰 (Matar💖Mlm): *ZUCIYAR ❤️ NAMIJI!!! Free book 2022*




🅿️11&20



_RUBUTA LABARI DA TSARAWA.....✍️📝_
_🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) AMMYN KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN... TAURARUWAR ROYAL STAR WRITE'S✨🌚🥳🥳🥳_





Saida taɗan numfasa kafin tafara bata labarinta kamar haka.......



*PLASH BACK 15 YEARA A GO*





Alhaji sani yaro malamin Almajiraine yayi suna sosaj tayar da kowanne gari Ana iya kawo masa yara karatu, mutum ne shi mai maitiƙar haƙuri yanada mata 2 hajara da ƴaƴa 4 Jafar ƙhaseem kubra Ummul khairi dataci sunan mahaifiyarsa Anakiranta khairi, khairi tin tana ƙarama takasance mai matuƙar haƙuri saɓanin kubra dik wanda yasan khadeejatul kubra yasan ta da masifa .

(Hakane kam maisuna khadeeja Akwai masifa wllh Au bari dai nayi shuru kada masu sunan suji musamman kedanaga kinata Aikomun harara Nana Khadeejarh M shaban🤭🤭🤭)




Kusan ita ketarewa Khairi faɗa,


Bayan sungirma Akwai sanda Aka aike khairi Anan tahaɗu da nura saukarsa garin katsina kenan yazo gabatar da N.y.s ɗinsa,

Tinda idansa idansa yafaɗa kanta yarasa natsuwarsa yaso ta saurareshi kan hanya Amma taƙi kawai tabashi Address ɗinta dan yasameta gida yayi magana da babanta,

Hakan datayi baƙaramin ƙara burgesa tayi ba, baiyi ƙasa A guiwa ba ranar yaje yasami babanta yana fama da ɗaliba yajira saida yakammala sannan yaje masa da maganar, yayaba da hankalinsa danhaka yabashi damar ganinta,


Ahankali harsuka saba maganar Aure tashigo ciki, Kuma Mlm ya Amince tindadai kari nason Abunta,


Kubra kam sam bataji daɗin hakan ba kobayan nisan da zatayi da ƴar uwarta haka kawai Nura baimata ba gashi har nesa yake itafa tana tsoron Auren nesa gaskiya,



Nura koma yayi garinsu yasanar Amma fir babansa yace baisan zancen ba,

Yanason khairi bazai iya barinta ba hakama itaɗin tanasonsa kodawowarnan dazaiyi saida tasiye kaya dayawa Akan yakawowa ƴan uwansa tsaraba musamman nusaiba dan kosanda yanacan suna yawan waya ita da nusaiba,


Ankai ruwa rana yayinda khairi taƙi kowa saishi taɓata tsawon shekara 8 tana jiransa har Akasamu baban ya Amince dama mahaifiyarsa tajima da rasuwa tin yana yaro,

Masu ƙuɗi da dama sunso khairi Amma taƙi ita sai nura, Har Allah ya ƙaddara bikin nasu sosai iyayenta sukamata kayan ɗaki dik da nesane, Kubra dasu jafar sunjima da yin Aurensu mijin kubra mai ƙuɗine gaskiya dan yanada gidan manshi na kanshi petrol da manyan mutoci shiɗinma khairi yaso bayan taƙisa ne ya Aure yayarta,


Sarƙoƙin gold na Azurfa kusan 5 kubra tasaiwa khairi tabata Amatsayin nata gift...


```sune sarƙoƙin da tasiyar dan kula da Nura da gidansa```


Gida maikyau Nura ya Ajeta nagani nafaɗa sai bayan gama komai dik ƴan uwanta sunwatse yamaida ta shegen gidan tindaga ranar batasake jin labarin ƴan uwantaba dan har wayar hannunta ya ƙarɓe,


Gashi ko nusaibar wata ƙiyayya suke mata wadda batasan dalilinta ba,

Nura yarasa Aikinsa yanzu bashida Aiki sai bacci Abunda yakasa ganowa Alhakin Khairi ne Amma shida Ahlinsa sun ɗaura mata laifi dik kayan ɗakinta yasaida yacinye kuma baida Azabtar da itaba, koda yaushe saidai tayi kuka tana nadamar Auransa dama faɗowa garinda batasan kowa ba, gashi tafaɗa hannun mugun Namiji Tabbas *ZUCIYAR NAMIJI!!!* Mummunace tariga tagama sakankancewa da hakan.........





*CONTINUE TO STORY*........................




_KASH NAGAJI SAIDAI NEXT PAGE...... INA GDY DA ƘOƘARIN KI AKAN SHARING BOOKS ƊINA MARYAM YUSEEF WATO UMMUN JUWAIRRIYA NGD SOSAI_





_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_


WHATSAPP NUMBER 07064904617 OR CALL NUMBER 07031012948
[5/4, 11:38 AM] 🥰Mujaheedah🥰 (Matar💖Mlm): *ZUCIYAR ❤️ NAMIJI!!! Free book 2022*




🅿️21&30




_RUBUTA LABARI DA TSARAWA.....✍️📝_
_🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) AMMYN KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN... TAURARUWAR ROYAL STAR WRITE'S✨🌚🥳🥳🥳_




Hawayen da suka zubowa Khairi Humaira
tashare mata.


Tace," idan kikaji matsalar wata wllh khairi cewa zakiyi Ani'ima kike dika mazan nan dakike gani wllh halinsu ɗaya dik matar da zatayi prounding Akan mijinta nagari ne *ZUCIYAR SA* Batada kowace matsala to wllh ƙarya take ko kuma tana gida batasan tsiyar da yake shukawa wajeba kawai namu mata haƙuri haka Allah ya ƙaddara mana ba yarda zamuyi, kinganni nan nikaina nasha baurin Namiji *ZUCIYAR NAMIJI* Nasanta cike da waje, Sani da kike gani miji kowa zai iya bashi shaidar mutumin kirki Amma wllh *ZUCIYARSA* saidai Allah kyauta, ba Amarya nakeba Akalla nashekara 14 da Aurensa kawai ƴan wannan unguwar ne suke kirana Amarya dan ganin komai nawa sabo dakuma banda yara,
Khairi na sakankance na miƙe ƙafa kancewa sani yana sona bazai taɓa cin Amanta ba, nakasa fahimtar musu nan *ZUCIYAR NAMIJI* Bata zama fara kullum narufe ido natoshe kunne naguje kowa nabar kowa saboda shi Amma daga ƙarshe gani inata nadama mara Alfanu, kinganni nan khairi Wllh brest ɗaya nake da!...




Cike da ranazana tajuyo tazuba mata ido tanamai mata kallon tausayi dan tini Action ɗin face ɗinta ya sauya zuwa kalan tausayi...


*LABARIN HUMAIRA*



Niƴar Asalin garin gangola ce mahaifana sunjima da rasuwa nataso hannun ƙanen babana inashan wahala hannun Matarsa kusan itace tahaɗani Aure da sani dayazo kamar baida ganin hakan yasa Ta Auranmun shi Ashe yanada ƙuɗi saidaga baya hakan tabayyana taji ciwon Abun saidai bayarda zatayi dan Aikin gama ya gama tini ma ya ɗaukeni garin yamaidani jos zaman lafiya muke da nishaɗi da ƙaunar juna ga dukiya yanada ba Abinda zan nema narasa nasaba da maƙota Acan nayi ƙawaye masoya wasu daga cikin ganin irin sonda nake masa dakamai sainace mijina yafi sunyi ƙoƙarin ganar dani cewa Namiji Namji ne gaba ɗaya *ZUCIYAR NAMIJI* Haka take amma na watsar,

Yamun daɗin baki da lallami kan muje muyi Planing Acewarsa kada mutara yara da wuri bamu gama cin Yarintarmu ba da Amarci muzo mutsufa da wuri.

Dafarko naƙi yarda Amma ganin ya sauya yadaina kulani yadaina komai hakan yasa nabashi haƙuri na yarda Amma da sharaɗin sheƙara ɗaya kawai,
Munje Ansakamun robar bayan shekarar nayi nayi Akan ya maidani Acire nifa inason yara gaskiya amma fir yaƙi, danaga yaƙi nasami chamist babba Akaciremun Ashe Amininsa ne kuma yafaɗa masa tinda ranar yatsira sakamun wata ƙwaya wadda bansan Amfaninta ba kuma bansan yana sakamun A lemu ba,
Harmuka shekara 5 bawani labari daganan Mamansa tafara masifa ni juyace dole yaƙara Aura, tinda naji zancen nafara masa kuka Akan shine yajanyo hakan kada yajuyamin baya A yanzu buɗar bakinsa to naje na haihu shima yana son yara A yanzu,
Najima inayawon Asibitoci kinsan Abun mamaki kuwa khairi??

Wai doctor kesanar dani nayi Amfani da ƙwayoyin hana haihuwa dan hakan maifata tariga taɓaci bazan taɓa samun haihuwa ba kuma muddin nacigaba zan iya illata lafiyata.

Inaji inagani ya ƙara Aurensa bayan yagama illatamun rayuwa Ashe dan tsabar mugunta baidana ban ba, saigashi nafara ciwo koda Aka kaini Asibiti Akace inada Cancer wadda tayi mugun illata breast ɗina dan haka dole Acire indai bahaka ba zata iya kama ɗayan.....................







_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_




WHATSAPP NUMBER 07064904617 OR 07031012948
[5/4, 2:56 PM] 🥰Mujaheedah🥰 (Matar💖Mlm): *ZUCIYAR ❤️ NAMIJI!!! Free book 2022*




🅿️39&40




_RUBUTA LABARI DA TSARAWA.....✍️📝_
_🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) AMMYN KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN... TAURARUWAR ROYAL STAR WRITE'S✨🌚🥳🥳🥳_







Nayi kuka kamar ba gobe haka inaji inagani Aka yanke ɗayan tindaga ranar nafara ganin sauyi Atare dashi, ga matarsa tahaifamasa yara gani banda damar ganin nawa yaron ga matarsa da lafiya gani banda lafiya idan sukatashi sutafi honey month kusan shekara 5 ko fiye da hakan bamazan san da labarin fitar ba sainaga sunjima basunan Anan zangane sunbar ƙasar ne,

Nidai gani nan kawai kamar wata photo baƙincikin yau daban na gobe daban dik A silar *ZUCIYAR NAMIJI* Daga ƙarshe saita nuna tagaji da zama da musaka mara brest ɗaya nayi mamakin datasan matsalata koda yake ba Abun mamaki bane dan *MIJIN MACCE 2 KO 3 KO 4 WLLH MUNAFIKI NE* Iyakaci nayi kuka kawai tindako tanuna tagaji da zama dani hakan kuwa takasance shine silar dawowata nan gari Ina shekara bansashi idona ba ni Ayanzu na watsarda lamarinsa kawai nabarshi da Allah nasan Allah zaimun sakayya,!...

Taƙarasa magana zubda hawaye sosai....



Lallashinta Khairi tafara tace,"tabbas komai damuwarka dama matsalarka Akwai wanda yafika taki damuwar tahaura tawa Amma tabbas ke mumuna ce tinda haryanzu kike zaune A gidansa bayan ko labarinsa bakiji,"




Humaira Tace," Hakane Amma kawai mucigaba da hƙr Allah ba Azzalumin bawa bane Ai watarana sai labari,"




Rayuwa tana tafiya inda Humaira da Khairi haƙuri kawai suke......





Idan Ana ruwan sama sam Khairi bata bacci saboda ɗakin ruwa yake Amma gogan naka harda mishari itakam saidai tadinga tara kaya suna cika tana fiddawa tana zubaraa dan baƙaɗan ruwan ke zuba ba,


Batada risho ko gas saidai tayi Aiki da murhun duwatsu da kara,

Kullum cikin kawai Allah kukanta take Allah ya A zurta mijinta tahuta da wannan wahalar....



Alllah majiƙan bawa domun kuwa Nura yasake samun Aiki mai ƙarfi Wanda Albashir farko yasiya musu gida naji nafaɗa A wata katafariyar Unguwa yasiye manyan motoci 3 na hawansa yabada mota ɗaya Anan masa kasuwanci yabuɗa shaganuna ya saka masu tsaro Nura dai yaɗauka ka Adare ɗaya,


Randa khairi suka tare sabon gidan Aranar taga Ankawow nura Amarya Abunsa.. ......






_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_






WHATSAPP NUMBER 07064904617 OR CALL NUMBER 07031012948
[5/4, 6:14 PM] 🥰Mujaheedah🥰 (Matar💖Mlm): *ZUCIYAR ❤️ NAMIJI!!! Free book 2022*




🅿️49&50



_RUBUTA LABARI DA TSARAWA.....✍️📝_
_🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) AMMYN KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN... TAURARUWAR ROYAL STAR WRITE'S✨🌚🥳🥳🥳_









Mamaki ya kamata sam takasa gasgata wai Amaryar ta Nura ce,


Saida dare yayi taganshi da Abokansa saifaman rawar kai yake, suna shiga ɗakinta tana zaune shuru tana tinani, ƙaraɗinsa da Abokansa ya sata waigowa gaisawa sukayi bako kunya yake gaya mata wai Amaryarsa ce ta rakasu,

Cikin dauriya Tace," Basai naje ba kawai kuje daga baya ma gaisa ɗin Ai yanzu kaida Abokanka kukafi dacewa kuje,"




Yana wasar baki Yace," hakane kumafa Amarya nacan natajira kutashi muje,"




Tafiyarsu sukayi sukabar ta Sam ranar kasa bacci batayi banda kuka maitaɓa zuciya, ba Abinda take sai kuka, yarda taga dare haka taga rana Agon kuwa Yanacan yana sheƙe Ayarsa..............






_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_







WHATSAPP NUMBER 07064904617 OR CALL NUMBER 07031012948
[5/5, 10:42 AM] 🥰Mujaheedah🥰 (Matar💖Mlm): *ZUCIYAR ❤️ NAMIJI!!! Free book 2022*




🅿️51&60





_RUBUTA LABARI DA TSARAWA.....✍️📝_
_🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) AMMYN KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN... TAURARUWAR ROYAL STAR WRITE'S✨🌚🥳🥳🥳_







Tinda yayi Sabuwar Amaryarsa tarasa gane kansa Kullum wahalar yau da ban tagobe daban gatashi gata ƴan'uwan sa ga Amarya,

ƴan uwan nashi sunhaɗe kai da Amaryar sai suzo gidan suyita zaginta suna shewa Abunsa gogan kuwa bazaice komai ba,



Anacikin haka Shagunan da yabada haya suka kama suka ƙone lokaci ɗaya,


Yana kwance ɗakin Amaryarsa wayarsa tafara ringing ya ɗaga ɗayan ɓangaren Akace "Ogarh kana ina wllh ga shagunan kanan sunata ƙonewa kuma Anrasa maikiran motar kashe gobara gashi Ankawo kayan Millon 8 Anzuba A shagon wutar ta tashi ba'asan meya tadata ba,"




A zabure yamiƙe tsaye yana faɗin "Nashiga uku dukiyata ganinan zuwa,"


Kota
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2

Please Login or Register in order to submit comment