Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

ZAMAN MARINA
littafin NABILANCY
Ebook created by Shuraih Usman
Published at www.hausaebooks.com.ng



[4/7, 13:46] Nabilancy Luv: *ZAMAN MARINA*‍‍‍👧
*4rm* Nabilancy luv
Page.... 1-5
Kyawawan yn matane su hudu zaune akan kujerun dake ckn kayataccen falon dayaji kayan alatu kowacce fuskarta ba walwala balantana annuri dukkansu sun rafka tagumi tamkar masu jimamin mutuwa, alokaci daya suka kalli agogon bangon dake manne a dakin suka mike atare jin dirin motar wacce suke jira, dasaurinsu sukayo waje,daga can bakin gate kuma kyakykyawar matashiyar ce ckn mota ta danno da kan motar ta ckn gidan bayan megadin ya bude mata, kai tsaye ta wuce parking space ta faka motar tata sannan ta manna bakin glass a fuskarta ta dauko turaren *five star* ta feshe motar kana ra futo ta rufeta, da saurinsu suka nufo gunta ganin yanayin fuskarta yasa suka sha jinin jikinsu cewar lallai ba ai nasaraba, babbar cknsu dasuke kira da Aunty Ruby takamo hannunta ta jata zuwa kayataccen gurin da suke zama dan shan iska a farfajiyar gidan gurin kewaye yk da fararen kujeru ga babbar rumfa da akaiwa gun kawanya da ita,dg can nesa kadan kuma dan karamin swimming pool ne da gun hutawa kamar gado agun, kowaccen su tasami guri ta zauna suna fuskantar sis Zuby wacce ta cire space din fuskar tata takallesu one by one kana tagirgixa kanta tagoge dan siririn hawayen dy taho mt a kuncinta, bataso ta karyar musu da zcy dan taga yanayinsu amma dole ba yanda ta iya kowacce tasan sirrin yr uwarta basa boyewa juna komai sbd kaunar d sukewa junansu, kowacce na dmw da dmwr yr uwarta,karamar cknsu ta dafata ckn sanyin murya tace mata"sis zuby baki dace ba kenan?daganin yanayinki bakiy nasaraba pls cool down ki gaya mana koma ya kukai insha Allah zamu samu wata hanyr bullewar,
Dan murmushi rayi dabekai zcb, sannan tace"tabbas simoli banyi nasaraba amma nasamu ganin mahaifina saidai har yanzu yaki yai accept dani narasa ya zanyi da raina matar uba tai nasara akaina abu yk ci yaki cinyewa Aunty Ruby dazaki kyaleni walh da bazan koma gida ba zantayin yawon bariki nane har karshen dny tunda haka yk so shine silar sakani awannan hanyr amma yakiyin yafiya agareni ya yakeso inyi da raina?, tafashe da kuka tareda kwantar da kanta ajikin Aunty Ruby wacce itama hawayen takeyi dama ita simoli tunkafin Zuby tai shiru dazancen
taketa tsiyayar hawaye tanada raguwar zuciya gata da saurin kuka, hakama Laila Ukhty tausayi ne da ita sosai itama kukan takeyi,sai fiddausi Feedy yr dagwas batada saurin kuka amma manyan idanunta sunyi jajir ranta abace yk gata batada hkr ko kadan nan da nan taharzuko tace" a gaskiya mahaifinki mutunne me tsanani amma beyi miki adalci dukda akwai saka hannu a al amuran naku ni abinda nake gani yakamata mui xuga muje hr can kanon walh musami matar mahaifinnan naki mui mata.....
Hannu Aunty ruby ta daga mata da sauri tace"mui mata me? Kefa a,muranki sunada karancin nazari,inmukace zamuyi abinda kk nufi to zamu bata shirin mune, kunsan me zamui? Sukace a, a, zamuje ga dadyn zuby dukkanmu domin mutayata rokarsa tare da kai masa mgn me dd, dasauri zuby ta dago kanta ta kalli Aunty Ruby tace"wace mgn ce aunty? Murmushi Ruby tayi tace,maganar Auren khalid mana, akwai mahaifin
daza aje masa da zancen aure ne yaki awannan marrar?
Zuby tace"Aunty mahaifina daban yk ada can ma ya bujere wa aurena balle yanzu daya cire hannunsa akaina, alokacin yaki na auri wanda nakeso ma adalilin ya kasance talaka, "to idan da yaki yanzu zaiso insha Allah sbd saimunyi addu a zamu tunkareshi, "aunty baxan Auri khalil bafa... For what? Aunty ta watso mata tambaya, "khalil yana miki mugun so zuby zai iya komai akanki yaro da kudine khalil dan manyana ne shi mahaifinki bazai guji auranku ba mahaifinsa shine sanate a yanzu kullum khalil yana mk naci kina kinshi why? Zuby tace"ina ganin kamar nagirmeshi aunty yaimin yarinta.. Dry laila tayi tace"hhhhh wadatar biki tsarki da romo lallai sis zuby ki godewa allah kada ki bujerewa ubangijinki yakamata kiy koyin ma aiki tunda shima ya auri nana khadija tafishi shekaru kuma ki sani wannan damar insha Allahu itace sanadiyar shiryuwarku da dady, Tace, to Allah yasa, tana yin shiru megadi yana bude gate wata arniyar mota ta kunno kai ckn gidan direct ya wuce prkng spc ya jera motarsa kusada tarin motocin nasu, murmushi aunty tayi. Tace :"dan halak na gidana. Yakaraso da fara arsa dama yana da barkwanci saiyahau waka yana dry"yn matan gidanmu guda 4 ne sunki jinin wasa in aure kukeso kunsamu Auntyn mu kin yarda? 😁 dukansu suka kwashe da dry ya sami guri kusa da zubyn sa ya zauna *khalil ma' aji dala kenan*
*nabilancy luv*💘💘💘
[4/7, 13:46] Nabilancy Luv: *ZAMAN MARINA*‍‍‍👧
*4rm* ~NαβilancyLuv~®
*page 10-15*
Gidan yn *marina* shine sunan da akaiwa gdn yn mata 5 dinnan lakabi sbd ynda mutane suka fuskanci zaman kansu suke zamane na kazo nazo amma nasu zaman me tsaftane suntab'a karuwanci wanda kuma Allah ya shiryesu a lokaci d'aya adalilin wani shehin malami daya nuna yana son Auren d'aya dg cknsu, k'erarren gidane nagani na fad'a wanda yk a ckn Abuja unguwar metama sule, wannnan gida sunyi h'adin guiwa ne wajen siyansa dmn kowaccensu me kudin kantace banda kudin da suke samu gurin maxa suna business agefe guda, saidai yakasance a samunma daya tafi d'aya samu, sunci wahala ta ryw kafin suxo wannan matsayin nazama guri guda, sunyi zaman gidan haya don anan suka had'u suka hade kawunansu gu guda.
Babbar cikinsu itace Aunty Ruby tanada shekara 38 sai mebi mata sister zuby wacce takeda shekara 32 sai kuma metake mata baya feedy "yar dagwas shekararta 27 sai Laila Ukhty me 25 years sai Autar cikinsu simoli tanada 22.
Rayuwarsu zamansu gwanin ban sha,awa kansu ahad'e yake matuk'a ba'a jin kansu suna matuk'ar bin maganar Autynsu Ruby basa tsallake mgnrta itama tanaji dasu tarigasu tara arxik'i dan haka atun farko komai sukeso tana musu harkawo yanzu bata denaba itake ajiye kayan abinci agidan,Aunty Ruby macece me matukar tsafta, haka kuma tana tsawatr musu intaga sunyi ba dai daiba kfn su daina barikinsu bata tab'a bari sui kwanan gida,kwanan waje knn, bata so su kwana a hotel,duk abinda zasuyi to daga safe zuwa darene ko krfe nw zasukai bazatai fad'aba akan dai su kwanan tunda komin dare insuka dawo akwai megadinsu zai bude musu kowacce tanada motarta, su suke biyan megadin ckn asusun gida da suke zubawa haka me aikinsu yrnyace karama dg k'auye take suna biyanta kudi metsoka, basa barin gidan ba kowa,Ruby tana business dg dubai zuwa kano ana d'auko mata kyn funitures yn gaske akan farashi mesauki tana samun ciniki sosai tanada ma'aikata dasuke zaune a shagunan nata suna kula mata da kayan, Sister Zuby kyakyawace fara komai yaji tanada farin jini sosai akwaita da d'aukan hankln yn maza gata dason k'amshi turarirrikanta masu tsadane komai nata daban ne hatta motarta akwai turaririka sunkai 5 ciki wanda kowanne akwai tym din fesashi, hakama kuma d'akinta inka dubi kan mudubinta saika gaji d k'irga turare, itama business women ce tanada babban shago dake dank'are da turarika da english wears wanda ta d'ora masu kula mata dasu, Alh sada shike shigo mata da turarika diseiner dg waje, Alh sada dan majalisane yana kashewa zuby kudi sosae domin shine yasa mata wannan jarin,
Fiddausi feedy dasuke kira yr dagwas kyakykyawa ce chaculet kala gata da gashi har gadan baya ga hanci kmr biro, tanada wani hali na saurin fushi yanzun nan zaku hautsine amma batada rik'o ko kad'an tana girmama Aunty Ruby da sis zuby domin su suka jata jikinsu yakasance bata wulak'anta abarikiba, saidai tana drinking alcohol wanda dakyar Aunty Ruby ta rabata dashan giyar, infa tasha dakyar take kawo kanta gida daga mashaya, akwai saurayinta yusif sisco wanda shine ya koya mata shan giya tunkafin tasan su zuby, sisko shine silar hautsinewar komai nata arayuwa, Aunty Ruby ita tadage akanta hartaga ta rabata da zuwa mashaya domin intasha taringa kelaya musu amai knn har tsahon kwana 2 Aisha simoli itake gyarata sbd tanada tausai da jinkai, sukuma sukai burus da ita dataimakon Allah dai tayakice shan barasa, Laila ukhty kyakykyawa ce fara yr duma duma tamkar balarabiya take duk da ta tab'a zaman saudiyya wanda daga can tafara tab'arb'arewar ta silar wasu larabawa, tanajin larabci,hakama ayanxu hk ta dalilinta ne shiriyar Allah taxo musu domin wani bawan Allah ne magidancin shehin malami daya nuna yanason Auranta ya shiryar dasu wanda sun tab'a hdw a makka,
Aisha Auta (simoli) yr fulanice fara beautiful tanada k'aramin jiki tanada girmama nagaba da ita, ita bata dad'e dashiga barikinba.....
*Nabilancy Luv* 💘💘💘
[4/7, 13:46] Nabilancy Luv: *ZAMAN MARINA*‍‍‍👧
~NαβilancyLuv~®
*page 5-10*
Aunty Ruby tace da Kalil 'dan halak yanzun nanfa nake zancenka ashe kana tafe, kwana 2 ina kashiga? Khalil ya juyo da kallonsa ga Aunty yana murmushi yace'sorry Auntyna nayi yr tafiya ne bansanar mukuba, bansan dani za, ai tafiyar nanba ne sai adaren Aunty Umma take sanar mini cewar ni zankaisu yola,
Aunty Ruby tace'dama ku yn Yolana ne? Haba _no wonder_ naga alamomi dayawa daga gareka....'hhhhh aikuwa dai Aunty na baki cankaba don mahaifina d'an maidugurine mahaifiyata kuma yr yobe state, "to meya kaiku yola hr 2 days kuna can? "hhhhhh yan mata yaudai Auntyn mu tazama yr jarida, yafada yana kallonsu, sudai sai Aikin murmushi suke,khalil yace"wato Aunty matar mahaifina mesuna Aunty Umma itace yr yola gidansu mukaje mahaifiyata ta rasu itace tazama tamkar ita ta haifen, tana da kirki sosai, a kullum ina mata zancen zuby ta aminta da ita akullum dokinta taga ruby soyayyar da takemin ita takewa zuby tana ganin hotunan zuby a awayata dan Allah Aunty kibamu dama inje inkai mata zubaida dan taganta hankalinta ya kwanta, ya dawo da kallansa ga zuby data zuba uban tagumi tana kallonsa yana zuba, batai maganaba sai Aunty Ruby ce tace"wato khalil ka kwantar da hankalinka indai zuby ce ka kusa samunta dungurun gum domin na shirya mana tafiya gun mahaifinta inmunje za a tsaida maganar Auranku insha Allah kaidai katayamu da Addu, a domin samun nasara sbd mahaifinta yanada tsatstsauran ra, ayi, dan hk ka kwana da sanin zubaida takusa zama taka gaba daya, nandanan khalil yahau dry farin ck ya lillibeshi tamkar mahaifin nata nema ke ms wannan albishir din, tabbas dolene yaji ddi domin burinsa yakusa cika na mallakar wacce yk so, mafarkinsa zai tabbata, lallai daya zama me sa, a inhar yasami mallakar *zuby k'amshi2*
Ya juyo ga zubaidar yai mata wani kallo me tsuma zcy tareda kanne mata ido guda yana murmusawa, yace"toya amaryata zaki je gidanmu tukunna ki gaida Aunty Ummah me kaunarki ko kuwa saina fara zuwa gun dadyn naki? Murmurshi itama ta mayar masa wani abu in khalil yayi kunya yake bata amma saita kanne tace"gaka ga Aunty nan duk yadda ta tsara haka za ai,
Aunty Ruby tai dry tace"khalil na amince zuby taje ta gaida Aunty umma tukunnan _latter_ saimuje gun dady da namu shirin koya kuka gani ladies? Ukhty ta gyada kai tace'hakan yayi Aunty, Feedy yr d'agwas tace'hakan za ayi Aunty amma ina ganin kada mui jinkiri gara mugaggaguta tunda da zafi2 kan daki karfe, Aunty takalli simoli tace'toke Auta bakice komaiba ko beyiba hakan kinada naki tsarin? Da sauri simoli tace"haba Aunty yyi mana aiduk abunda kk tsara yy, saidai inason inmuki tuni da labarirrikan juna da kk ce zamu baiwa junanmu kafin mu rabu tunda kinga kowaccenmu nanda dan lokaci zamu koma gidajen iyayenmu.
'wannan hk yake gara da kk tunamin wannan shiya kamata ma musaka agaba domin jin labarin junanmu yana da muhimmanci domin na bayan mu su dauki darasi agunmu, dan hk mutashi muje mui sallah anjima saimu had'u a _main falo_ domin mukoro _history_ dinmu _one_ _by_ _one_ tokai khalil saika zauna ckn shiri zan iya kiranka akoda yaushe inmunshirya tfyr dg gobe zw jibi,
Khalil yyi murmushi yace _ok_ my Aunty bari na tafi saina jiki. Sukai sallama ya tafi sukuma suka mike suka d'unguma zw ckn gida dan gabatar da sallar magriba.
*nabilancy luv* 💘💘💘
[4/7, 13:47] Nabilancy Luv: *ZAMAN MARINA*‍‍‍👧
*4rm* ~Nαβilancyluv~
_wannan_ _page_ _din_ _nasadaukar_ _dashine_ _ga_ _Auntyna_ _*deejatu* _dorayi_ _maman_ _muhibbat_ _tareda_ _my_ _doghter_ _*pharty*_ *B*~*B*
_Alherin_ _Allah_ _yakai_ _muku_ _inda_ _kuke_
*page 15-20*
Bayan sunyi sallar magriba da ishsha,i misalin ~8:05pm~ suka had'u a babban falonsu wanda yake d'auke da d'akunan kwanansu 5 ck d'akuna biyu suna kallon d'akuna biyu hud'u knn sai wani a tsakiyarsu na Aunty Ruby ne,tsayawa fad'a muku irin kayan alatun dake cikin d'akin b'ata bakine da _westing_ _tym_ domin kudi yai kuka wajen siyan kayan funture falon kuwa kamar agidan wani me baban matsayi a siyasar, suna zaune akan kujeru da babban table atsakiya wanda yk d'auke da kayan motsa baki,shugabar tasu bata isoba kowacce tana cin abinda takesone wanda kuma ko mara nauyi akaci shikenan saida safe kuma abinsu gwanin sha,awa, zuby _milk_ d'in kwali takesha sai _cake_ guda d'aya data gutsura ta ture, itako feedy yr dagwas danbun shinkafa takeci,sai lemon kwakwa datake korawa dashi Aisha simoli kuwa best food d'inta alale mekayan hade hade takeci dayake itake yawanyinsa tasaba cinsa ak'auyensu, Ukhty kuwa shawarma ce agabanta tana ci ahankali tamkar anmata dole tacin, da sallama ta k'araso cknsu taja kujera ta zauna tareda yi musu sannu, suka amsa suna yi mata barka da fitowa, tace"kunjini shiru a d'aki walh waya nake me muhimmanci shiyasa, zuby tace"aini Aunty nak'ara naji labarinki kawai shiyasa na matsu da fitowarki, Ruby tai dry tace"ai zakijine yanzunnan kuwa amma saiki shirya dan kece _second to d history_ sukai dry sannan taja ganganin malt ta bud'e ta kurb'a tai gyaran murya ta fara kamar haka:......
*****
Kamar yadda kuka sani sunana Rubayya hashim an haifeni agarin kaduna amma mahaiifiya ta yr k'asar Nijar ce acan mahaifina ya aurota, ni kadai suka haifa Allah yai mata rasuwa,sai rikona yadawo hannun kishiyarta da suka zauna tare duk da ba zaman ddi sukaiba dan dai mamana macece me hkr tana bin inna kulu sauda k'afa shiyasa basa fad'a sai tsananin haushinta da inna keji sbd baba yafi son mamana shatu sbd irin biyayyar d take masa, basu tab'a fad'a ba batai masa musuma, amma inna kam idan tana masa fada tamkar itace mijin shi matar har shayin ta yk sbd takan dan ci da gidan shiko baida sana a dayake itace uwar gida yaranta 2 duk mata sun girmemin zainab da Aisha me sunan mama na, zainab din talla take d'ora mata sai Aisha dayake sa, a tace bamu da wayo sosai, inna tana lelen Aisha yr primaryn da muka samu megari yasakamu nida Aisha saita cireta wai ana cin zalin yrta, nikuma haka a dan dakyar nasamu nakai aji 6. Inna bata saka Aisha ko zainabu aikin gida saidai ni nayi na horu da wahala komai ni nakeyinsa daga cefanen abincin siyarwar har kai nik'a da shara wanke wanke dana gama primary ma sai girki ya dawo kaina,baba bashida bakin mgn dayai mgn saitace yadaukeni yakaiwa dangina ni inyaso sai su aurarni haka yk zuban ido amma yana tsananin tausaina,ni kadai nake kwana a d'akin da mahaifiyata ta rasu ta bari, sukuma d'akinsu daya, inna tana samun kudi sosai banda kudin tallan harda nasamari inzainabu takawo karbewa take ga yn sana o in gida da take su kuka ,kubewa karkashi da sauran busassun kayan miya......
*Nabilancy Luv*💘💘💘
[4/7, 13:47] Nabilancy Luv: *ZAMAN MARINA*‍‍‍👧
*4rm*~NabilancyLuv~®
*Page 20-25*
Ranar dabaxan tab'a mantawa da itaba itace ranar da Muka fara had'uwa da wani kyakkyawan saurayi me suna munir akan hanyata ta kai nik'a abayana ya biyoni a motarsa mekyau yanata matsamin hon,harsaida najuyo Nad,an tsaya agefe Dan atunanina ko hanya yakeso nabashi zai wuce,saigani nayi yai fakin ya futo yanufoni da fara,arsa Wanda tak'arawa fuskarsa kwarjini da haiba,
kasa yin gaba nayi harsaida najira k'arasowarsa gareni yaimin sallama Na amsa masa,yagabatar da uxurinsa gareni ya bayyana min sonda yake min wai Ashe wannan shine gani Na 3 dayaimin akan hanyar saiyau Allah yabashi ikon saduwa dani,munnir yaburgeni kyansa yatafi dani Wanda nantake Na aminta dashi naimasa kwatancen gidanmu.
Ashe Munnir dai kyan d'an macijine dashi asalin gidansu babu tarbiyya mahaifinsa mekud'ine sosai yashara yaransa maza hud'u mata uku ya Aurarsu,amma kaf cikin mazan kowanne da mugun halinsa Wanda suke aiwatarwa babu kwab'a balle harara,dukkansu a k'asar waje sukai karatu amma daga masu shaye2 sai masu bin mata da lalata yara alayi sai Wanda suka had'a duka mahaifiyarsu ma basa jin maganrta inma taso tsawatar musu to mahaifinsu kemata togaciya akan lamuransu dole itama tasaka ido akansu duk nima bangano hakanba sai bayan faruwar abubuwa da dama.
Aranar da muka had'u da munir saigashi bayan sallar magriba ina kan sallayata Na idar da sallah ina addu,a akan Allah yasa munir Mijin Aurena ne Allah yakawon domin Na matsu danaga nai Aure kina samu nutsuwa da "yancin kaina
Sannan nai addu,a akan Allah yasa munir yanada kyan hali domin tashi guda zuciyata takamu da sonsa, koda yaro yashigo yace ana kiran Rubayya awaje saida inna ta zabura danjin abinda bata tab'a jiba harcewa yaron tayi yajedai yatambayo Aisha akace ko zainabu? Nidai nai shiru agefe dannasan kwanan zancen itanma zainabu babu ko kare daya tab'a zuwa gunta saboda muninta,🙄😉
Yaro yadawo da k'arfin guiwarsa ya jaddada mata cewar Rubayya akace masa,aiko inna tahau raba ido ta tambayeshi waye yafad'a mata cewar wani ne a mota,aifa nan naga bak'in ciki ka'rara duk sukai tsit dama baba bayanan yana masallaci,natashi asanyaye nafuce,
Munsha hira da munir wayayyene sosai ga iya tsara kalaman soyayya nasace zuciya aifa nan da nan kafin murabu nasaki jiki dashi tamkar mun dad'e tare,banshiga motarsa Wanda shi naga hakan yaso Dan harda kwantar da sit wai naxauna Niko nak'i sbd rashin sabo,kuma ina tsoron baba yadawo yaganni a cikin motar namiji tunda kullun yakan nunamin innutsu inkame kaina kada zubda mutuncina Na "ya mace ganin yanda " yan uwana suke a sakaka ba kwab'a basajin maganarsa dama kodon suna ganin inna ta renashine kokuma ganin bashi dashine? Kokuma ganin in yana musu fad'an innar Na shigar musu kota hana,to nikam nasan marainiyace kamar yadda yake gayamin akullum inrik'e maraicina ko Allah ya yashigen gaba.
Da munir yaxo tafiya wata bak'ar Leda yabani cike da kayan kwalam su biscuit da alawowi masu tsada da kuma kayan kwalliya harda kud'i ya k'aramin Wanda dak'ar nak'arba saida naga ya matsa min Na karb'a ckn jin nauyi,
Ina shiga gida inna nagani atsakar gdn tana zarya tamkar tana jirana,aiko ina shiga tai caraf ta karb'e ledar hannuna ta bud'e takwashe kayan kwalliyar tace zainabu xata baiwa ita yakamata tagyara baniba,
Ta wullon alawowin sannan tace dole nabata kudin daya bani domin tana zaure tana kallon lokacin daya bani,ban nuna damuwataba Na bata domin bansan zansamesuba balle Na damun,
To Ashe abinda bansani bama harda zainabu ayimin "yar labe in munir yazo sbd zuciyarra takwadaitu da munir kullum inyazo saita mak'ale azaure tana kallonsa domin yana zuwan yamma inyasha wanka yaxo tamkar in lashe nima Dan had'uwar dayake yafi kyau da k'ananun kaya,
tabbas munnir d'an kwalisa ne gashi abin hannunsa berufe masa idoba,duk zuwa saiyabani kud'i amma danasan cewa inna nake karbarwa sai nadena karba duk nacinsa Na saida karb'a saida y hkr sai in kayan kwalam da mak'ulashe yakawon ne nake karb'a sbd inna 2 take rabawa tabani rabi kuma bana dmw Dan arxik'ine nima inbasu shaba sunmin yawa dole nakyautar, akwai ranar Dana gane lab'en da zainabu takemin munnir yakawon atamfofi guda 2 nakarb'a munrabu nayo gida kacibus mukai da zainabu a zaure aiko naxuba mata ido da mamaki afuskata itako bata damuba Dana gantan saima harara data bini dashi naiciki ina Allah wadai da ita araina dankam girma ya fad'i,
intak'aice muku wad'annan atamfofi basu zama rabonaba dan inna karbesu tayi ta rabawa su zainabu da Aisha to nanma bataga nadamuba Niko nake gani 'yan uwanane in inadashi zan iya musu abinda yafi hakama tunda abin duniya ai fararrene k'ararre.
*nabilancy luv* 💘💘💘
[4/7, 13:47] Nabilancy Luv: *ZAMAN MARINA*‍‍‍👧
*4rm*~NabilancyLuv~®
*page 25-30*
Tafi-Tafi soyayyarmu da munir ta mik'a munyi kusan wata 2 tare,Ashe abinda bansaniba Zainabu Yr Uwata Son munir yasakata awani hali hr rashin lfy ta kwanta
baba yasata agaba yana tambayarta meke damunta tak'i gaya masa Dan tana ganin bazai iya mata mgnn matsalar ba tunda tasan baba yana sona bazai rabani da abinda nake so yaba taba,haka a dole ya hkr ya kyaleta don yaga kullum inya shigo gidan tana kwance a tabarma a tsakar gd kuma duk ta rame,shi tsoronsa ko ciki ta d'auko tunda yasanta da rashin kamun kai dama Aisha ce Yr nitsattsiyar
to itama kullum tana hanyar tallar abinci bin shago2 da kasuwa da tasha shikam don dai ba yanda xaiyine daya hana amma bashida power
toshikansa shayin innar yk juyashi take sai abinda tace dashi saida yaga inna bata gurinma ya iya tuhumar zainabun Dan inna harzuk'o ms zatayi.
Dataga zata cutu bashiri tasami inna da zancen aifa dad'i kashe inna dama tasha kwad'aita hakan aranta dontasan in zainabu munnir ya Aura zatafi kowa hutawa amma inhar Rubayya ce matarsa bazatai ta itaba dangin mahaifiyarta zata nema.
Aranar inna taja zainabu gidan wani bokanta da take kai Babana can,
Da kudin dayake bani tana karb'ewa dashi akai mana mugun Abu domin tagayawa bokanta k'udirinsu akanmu tanason arabu kwata2 ya mance dani yakid'ime da zainabu yaji duk duniya ita kad'aice agabansa
Mak'udan kud'i ta direwa boka d'an tsulaye nan ya bata wani kwalli da turare kwallin yace inyaxo zatasaka aranar da zasu had'u kada ta had'a ido da kowa saishi,turaren kuma Na mallaka ne duk randa yaxo gunta zatasaka shi,
Hakan kuwa tayi tabi ka'ida don kuwa Ni aranar inna ta aikeni in kai mata kudin adashi da takeyi ranar juma,a ce hardacemin in me adashin batanan
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment