Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[1/6, 6:20 PM] Kausar Luv💞: ```🕸AKAN SOCIAL MEDIA (YANAR GIZO)🕸```


```©Kausar M Hassan```


Page 1 to 10.


Bismillahi Rahmani Raheem!

Masoyana Ina baku hakuri akan rashin zuwan littafin *MUGU BAI DA KAMA*. Wannan ya farune saboda bayanai da nake tattarawa akai. Kapin zuwanshi ina maku sallama da wannan takaitaccen littafin nawa mai suna Akan social media (yanar gizo)






K'arar sakon daya shigo a wayantane yasata yin firgigit ta miqe dga zaune da take ta d'auki wayanta, sunan da tai saving dashi na "My one" ya fitah akai. Wani d'an karamin tsaki taja saboda wasu guntayen hawayen da suka zuba mata a fuska. Kanta ta kifah akan guiwowinta ta fara shiesiehkar kuka.
Dea2 wannan lokacin wata yar matashiyar mata ta shigo gidan, baqa mai matsakaicin tsaye, mai kyau da itah.
"Keko fadila mai yasa ki cikin wannan yanayin? Tun d'azun naketa rafka sallama gaki zaune kin kasa amsawa"?
Hawayenta ta share ta d'aga idanunta ta dubietah, cikin muryar kuka mai d'auke da nadama ta furta
"Farry ina cikin hatsarin ruwa, na shiga ukki na lalace"
Zaunawa farry tai ta dubeta cike da d'umbin damuwa
"Ke kuwa fadila mai yasa? Dan Allah ki deana fad'ar haka, kisani fa cewan komai na Allah ne, kuma duk abunda ya sameki Allah ya kamata ki miqawa ai"
Hawayenta ta k'ara shareware, ta dubie farry
"Farry na cuci kaina, naci amanar mijina da iyayena da kuma rayuwata gabad'aya"

Hannunta farry ta kama
"Look! Fadila idan bazaki fad'amin damuwarki ba billahil azim tafiyana zanyi"

Idanunta ta saukar kasa tare da tashi tsaye ta juya bayanta
"Farry, tun kapin inyi aure ina chatting da wani mai suna Adnan"
Farry ta tari numfashinta
"Adnan dai wanda nasani"
"Eh shi farry, tun muna chatting a 2go, facebook, muka dawo whtsapp, hr muka fara imo dga nan sai video call farry"
Dakatawa fadila tai tacigaba da cewa
"Adnan ya kasance abokin firata a online idan banga adnan ba bana iya yin komai, ya kasance ya fara jan ra'ayina muna video call, haka adnan zaisani in cire kayana tas shima ya cire nashi muna video call, babu abunda muke fad'a inba maganganun batsa ba"
Kuka yaci karfinta ta dakata ta cigaba da cewa
"Farry, tun banyi aure ba gashi ynxn nayi aure har na shekara d'ayah, amma na kasa deanawa. Duk ranar da banyi video call da adnan ba, farry ji nake kamar zan mutu. D'aki nake shigiewa inyita kuka har garin Allah ya waye, gani da miji amma bana bari muna kwana a daki d'ayah, wayata ko ina security code ne da itah"
Komawa tai ta zanah ta maida kallonta ga farry data saki baki take kallonta
"Farry bazan iyaba, dan Allah ki taimakeni inaso in deana, dan Allah"
Hannunta farry ta rike da itama d'in kukan takeyi
"Fadila! Dan Allah kicemin mafarki nakeyi ne ba gaske neba"
"Wallahi farida iyakar gskyr kenan, ki taimakeni dan Allah"...

**************
"Rashida"
D'agowa tai ta dubie mai kiran nata
Cikin murya ta fitsara ta amsa da
"Yes! Akuy damuwane"?

D'an murmushi mai kiran nata yayi
"Tun d'azun nake binki fa tundga makaranta kinsani kuma kin ganni amma kin fito kin kyaleni"
Daria rasheeda ta kyalkyale dashi ta kalleshi tundaga sama har kasa
"Chabb! Wallahi bazan aureka ba, kai bara kaji bana sonka ma, dubeka fa ko kyau bakada, yar motar nan ta hawa ma bakadashi. Ni mai kyau nakeso mai kud'i mai kuma motah ehe"

Tsaki rashida taja masa ta wuce ta gabanshi ta shigie gida ta maida kopa ta kulle...

```®Kausar Luv💞```
[1/6, 6:21 PM] Kausar Luv💞: ```🕸AKAN SOCIAL MEDIA🕸
(YANAR GIZO)```

```©Kausar M Hassan```


Page 11 to 20


Kai ya girgizah saurayin mai suna sani ya kama hanya ya wuce gida abunshi.


*Fadila*
Hannunta farry ta rike gam da jikinta ya hau rawa
"Kinga ki kwantar da hnklinki dan Allah, ynxn ina sauri buh in shaa Allah zan dawo sea muyi magana, kada ki fad'awa kowa"
Kai ta d'aga mata tare da share hawayenta, farry ta tashi ta fice dga gidan. Yayinda wayan fadila ya qara hawa ruri, again dai text msg ne dga adnan, hannu ta zura kamar ta d'auka kamar kada ta d'auka, jikinta ya hau rawa, tana d'auka yana kiranta a wayah.
Ilaharin hnklinta gaba d'aya ya tashi saboda tsabar firgici, da sauri ta kifa wayan kasa ta juya bayanta ta cigaba da hawayenta.



********
Dea2 misalin karfe 2 na wannan rana, zaune take akan kujera wayarta na a hannunta tana cikin wani group mai suna
"Girke2 da kwalliya"
posting akai dea2 lokacin akan yanda mace zata rika gyara jikinta da kamshi kala2, da kuma wasu dabarun girki.
Sallaman da tajine yasata d'aga idanuwanta ta duba mai yin sallaman
Ganinshi da tai yasa ta d'an gyara zamanta tare da rufe datan wayanta ta maida kallonta gareshi
"Sannu da zuwa mijina, abun alfaharina, awa d'aya idan nai banganka ba ji nake kamar anshare wasu shekaru masu tarin yawa"
D'an murmushi ya sakar mata a fuska
"Matata rabin raina kenan, kisani cewan kece mallakin zuciyata, dake nake alfahari a kodayaushe"
Murmushi tai masa
"Bara in kawo maka abunci"
Tashi tai ta miqe zuwa kitchen yayinda ya d'auki wayanta ya shiga whtsapp d'inta ya fara dubawa, dae2 lokacin ta dawo ta ajiye masa abuncin akan carpet ta bud'e kolan ta fara zuba masa, towun shinkafa da miyan ganye.
"Wato dama nan ake koya maku girki da kwalliya ko"?
Murmushi tai masa
"To kadea gani, groups d'inne ynxn kowanne da nashi fa'idah, ka manta na fad'amaka cewan har wani group ke garemu mai suna Matambayi baya 6ata? Gskya sunayin posting mai ma'ana kuma ynda kasan makaranta haka ake tafiyar dashi"
Ido ya kanne matah
"Kai salmana, nidea ngdewa dya had'ani da matar kirki, ynx dea a bani abunci inci sea inyi wanka dan ynxn sea kuma wata safiyar nida fitah"
Murmushi salma tai
"Yes sir angama"


A wannan gida rayuwa suke cikin jin dad'i wal2 da kirkiza, basuda wata damuwa, saboda a cikinsu kowanne yana kula da hakkin d'an uwanshi a bisa gskya.


```Fadila```

Karfe 9pm dea agogo ya buga, fadila ce zaune a falonta tana kallon TV, ta baya taji an rungumeta sosai. Cikin sanyin murya ta furta
"Haba zaid dan Allah, meye haka ne"?
Murmushi yay
"Fadila wea dan Allah halan ba auren soyayya mukai ba? Ki duba kigah yau shekara d'aya kenan da aurenmu amma kin kasa sakin jiki dani, a kullum kina d'aukata kamar wani baqo"
Fuska ta d'an saki kad'an
"Em am wallahi zaid ba haka bane, kawea bana jin dadin jikina ne"
Da sauri ya juyu ta bayanta ya fuskanceta
"Fadila mai ke damunki? Sannu kinji taso muje ki kwanta naga kamar jikinki da zafi"
Wayarta ta d'auka zaid ya rika hannunta ya shiga da ita d'aki, ya kwantar da ita akan gado, bargo yasa ya rufeta, ya kashe mata wutar d'akin ya fitoh.
Fitarsa baifi minti 10 ba ta tashi ta kunna light d'in d'akin sakamakon kiran da adnan ke matah. D'akin ta maida ta rufe da sakata.
D'auka tai tare da zaunawa kan gado. Yana kallonta tana kallonshi. Adnan ya fara magana
"Fadila! My one, talk to me plzz"
Kallonshi tai
"Adnan dan Allah ka fitah rayuwata ka kyaleni nifa ynx matar aure ce"

Murmushi adnan yay
"Fadila nasani mana, amma kema ai kinsan ina sonki sosai, dan Allah ki deana wannan maganar, ynxn dea inaso ne kimin kiss"
Kallonshi ta karayi da hawayen dake zuba a fuskanta
"Adnan plzzz dan Allah ka kyaleni"

Fuskarshi wasai ta nuna alamun damuwa
"Baby dan Allah ki deana kuka, idan kina kuka ji nake kamar jinina ne ke fitah dan Allah, look, zo inyi hugging d'inki"

Kalamai adnan ya rika ratsawa fadila wanda har yasata ta kara aikata wannan aiki.



```Rashida```
Wayarta ce a hannunta, tayi zugum tana kallon group d'in da take ciki mai suna
"Novels world"
Typing ta d'anyi kad'an
"Ummi Aisha muna jira pls a cigaba da sanadin gata"
Bayan kamar minti 3 da faruwar haka sea gashi anyi posting page 30 to 35. D'an Murmushi tai ta rubuta
"Tnx" ta aika ta gyara zamnta ta fara karantawa, bayan ta kammala wannan episode d'in tai murmushi, a cikin zuciyarta ta furta
"Bazanyi aure ba sea mai kyau kamar Haydar d'in cikin littafin Khaleesat na maman shakur, gashi na kamu da soyayyar Anas (blue eyes) gashi ina son mai kud'i kamar barraq.
Fuskarta ta yamutsie
"Mtsww ya Allah ka cika min burina ta furta a fili, ta cigaba da chatting d'inta.

```salma```
Addu'ah sukai tare da kwantawa akan gado d'aya laqamie da juna.


```Rashida
Salma
Fadila```

Ya rayuwa zata cigaba da kasancewa a wad'an nan gidaje"?

```®Kausar Luv💞
[1/6, 6:21 PM] Kausar Luv💞: ```🕸AKAN SOCIL MEDIA🕸
(YANAR GIZO)```


```©kausar M Hassan```



Page 21 to 30

Washe garin ranar da asuba, salma ce ta farka dga bacci, kasancewar yau sun d'an makara ne yasa ta tashi mijinta mai suna bilal
"Yaa Bilal ka tashi zamu makara bamuyi sallah ba, tashi yay suka d'unguma zuwa toilet, yayinda sukai alwala suka dawo d'akin dmn yin sallar asuba.


```Rashida```
Tashi tai dga kwanciyar da tai, tai miqa dea2 lokacin an kammala sallar asuba, bayi ta shiga tai alwala ta fitoh tai sallah kapin nan ta koma bacci.


```Fadila```
Kayanta ta tattara gefe tana mai jin haushin kantah, ta tashi ta shiga toilet tai wanka har guda 2 kapin nan ta fitoh ta chnza kayan jikinta ta maida gabanta gabas tai sallan asuba, ta tsaya tana rokon Allah akan ya shiryata ya kuma sa ta daena wannan mummunar d'abi'ar.
Dea2 lokacin zaid ya kwankwasa kopar d'akin, hannu tasa a fuskanta tai maza ta mike ta d'an kimtsa gadon kapin nan ta duso kopan ta bud'e. Kallonta ya tsaya yanayi akan kopar
"Fadila y jikin? Hope dea ynxn kinji sauki ko"?
Murmushi tai masa
"Alhmdlh zaid naji sauki, ynxn dea muje in had'amana breakfast"
Murmushi yay ya rungumeta
"To ki bani hot kiss sea muje in taimaka maki"
Matsawa tai tare da furta
"Plzz zaid, ka barni mana"
Murmushi yay
"OK matar laushi, less feeling less emotional, muje"

Haka suka kama hanya tana gaba yana bayanta har suka isa kitchen, tare da taimakawarshi ta kammala had'a masu breakfast d'in.


```Salma```
Kusan karfe bakwai na safe ta kammala had'a masu breakfast d'insu, indomie ta dafa masu, akasa ta dire farantin sukayi basmallah suka fara cin abuncin, suna fira irinta masoya wasa da daria.


```Rashida```

Bayan ta kammala karyawa ta shirya tsaf cikin uniform d'inta ta kama hanyar zuwa makarantar islamiyya kasancewar bana ta kammala secondary. Kasancewar dga gidansu zuwa makarantar akuy yar tazara.
Ta kusa isa a mkrnta taji ana yimata horn, juyawan da zatai ta hangi wani santalelen saurayi a cikin mota, batasan sanda tai wata irin murmushi ba
Saurayin saukowa yay dga motan
"Yan mata sannu ko"?
Fuska ta d'an gimtsie
"Yauw, sannu"
"Plz idan bazaki damuba ni sunana abdulmaleek, amma ana kirana da abdul, zanso ki bani lokacinki, dan wallahi kin burgeni kuma ni bada wasa nazo ba da maganar aure nake tafie"

Kallonshi tai tare da k'arewa motarshi kallo
"Tohm yxn dea kaga makaranta zan tafie"
"Ba damuwa, mss...??
"Rashida"
"Yauwa rashida, plzz ki bani number d'inki zuwa idan kin dawo sea muyi magana ko"?
Fadamashi lambarta tayi shi kuwa ya d'au katuwar wayarshi fara tas ya fara rubutawa akai, bayan ya kammala yay saving ya danna kira.
Vibration wayanta dake cikin jaka ya farayi
"Yauwa ta shigo"
Juyawa yay zuwa motanshi ya shiga
"Zuwa karfe 1 zan kiraki nasan kin zama available, ki kula da kanki rash, I love u"
Wucewa yay abunshi yayinda rashida tai tsaye tana jin kamar mafarki takeyi.
"Yeeeeh! Abun kamar a novel wallahi, mai kyau mai kud'i yana son yar talakawah, yeeeee! Burina ya cika. Zan wataya inyi walkiya kan daula.
Anya kuwa rashida rayuwar novel d'aya take data zahiri kuwah? Inji kausar. Zamu gani dea.

```®Kausar Luv💞```
[1/6, 6:21 PM] Kausar Luv💞: ```🕸AKAN SOCIAL MEDIA🕸
(YANAR GIZO)```

*Page 31 to 40*

```Rashida```

Karfe d'aya na rana, kira ya shigo a wayan rashida, murmushi tayi, ta d'auka tare da karawa a kunne
"Assalamu alaikum"
Abdul yay sallama
"Amin alaika salam, gskya kam kana da cika alkawari"

D'an murmushi yay
"Gskyne amma kinsan abubuwa suna zuwa haka ai, yxn dea kimin misalin gidanku idan na tashi zuwa karfe 7 na dare zanzo in shaa Allah"
Fari da ido tai kaman wanda ke ganinta ta fara yimasa bayani
"Well! Nagane sea kinganni"
Haka sukai sallama rashida dake zaune ta fitah wajen tsakar gidansu
"Innah!!!"
"Ke lapiya kike kwala min kira haka"?
Ajiyan zuciya ta sauke
"Inna kinsan na ta6a karanta maki labarin littafin martaba ta na ummi aisha ko"?
Kai ta d'aga tare dayimata wani irin kallo
"To inna abun kamar haka, yau na had'u da wani handsome, zuwa darema yace yana nan zuwa, shiyasa kiga inna na dage na iya abunci kala2 saboda tsaro"
Murmushi innah tayi tare da cewa
"Allah ya kyauta"


```Fadila```
Bayan tayi wanka tayi sallah ta d'an kishiengid'a kanta akan gefen kujerah.
Ji tai gabad'aya batajin dad'in jikinta, wayanta ta d'auka kaman zatai kirah, sai kuma ta koma ta ajiye, bayan kmr minti 2 haka ta k'ara d'auka ta danna kiran number d'in adnan. Video call.
Murmushi yay
"Kyakyawa ykk? U miss me"?
Kai ta d'aga masa
"Yes! Adnan plz mai yasa bazaka fitah rayuwana ba"?

Ido ya kanne mata
"Ni adnan in rabu dake fadila kema kinsan abune wanda ba xai taba yuwu ba, just relax ki cigaba da kulamin da kanki kinji"

Hawaye suka zuba mata a fuska
"Adnan kasan cewa zamu mutu kuma zamu koma ga mahallicin mu, abunda muka aikata dashi Allah zai mana hisabi, mai yasa bazamu deana ba"

Tsuke bakinshi yay
"To dga yau kada ki kara kirana a waya, zan goge number d'inki a cikin wayana in koma gogeki a cikin zuciyata da kuma rayuwata"

Jin kalamanshi da fadila tai yasata cikin tashin hankli, stammering ta fara yi, kapin ta bud'e baki ta bashi amsa ya kashe wayan tare dayin tsaki.
Ido tabi wayan dashi da idanunta da suka chanza kala, take ta maida kiran nashi, har sau 3 kiran na shiga yana tsunkewa bai d'auka ba. Jikinta ya hau rawa gabad'aya ta fita hayyacinta, idanunta suka chnza kala saboda kukan data soma tana fad'in
"Plzz adnan pick d call, plzzzzzzzz"

Sea a karo na hud'u adnan ya d'aukie wayan
"U see! Baxaki iya rayuwa badani ba my one, am in need of u, kina jina? Come on cire min hijab d'in nan, kinji"?

Kallonshi tai, saboda maganar adnan kamar ta zama maganar iyayenta bazata iya kaucewa duk abunda yakeso ba.
Kamar yanda yace haka ta aikata
"Yauwa my one, kinsan fa ina sonki, fuskanki mai kyau, gaki chocolate colour, hancinki har kusan baki, ga manya ido, ga...
Bai karasa ba taji sallama, da sauri ta katsie wayan ta maida dubanta ga matar dake cikin d'akin
"Mother"!
Ta furta a sanyaye
"Nice fadila ba wata ba, mai yake faruwa ne haka"? Naga kamar kinyi kuka?
Murmushi tai
"Laa! Mother banyi kuka ba, ynxn dea zaunah, bara in kawo maki abunci"
Tashi tai ta wuce kitchen ta zuba mata abunci a plate ta hadu mata da drinks ta dawo ta kawomatah ta ajiye, mother na saman kujera ita kuma fadila tana kasa.


```Salma```
Sallaman zaid da tajine yasata waigawa tare da sakin murmushi a fuskarta
"Yaana barka da dawowa"
"Yauwa matata, wlh nagaji sosai, bara inyi wanka in fitoh"
"OK"
Tashi bilal yay ya shiga toilet ya watsou ruwa ya fitoh ya chnza kayah zuwa d'an 3quarter black da farin riga karama ya feso turare ya dawo zuwa ga salma
"Yaa bilal baxaka ci abunci bane"?
Murmushi yay
"Kinga wallahi dga office dana tashi sea na biya gidan hajiya shine fa ta bani towu naci"
Murmushi salma tai
"To shikenan sea mu barshi muci da dare ko"?
"Haka za'ayi matata kizo gareni"
Matsawa tai kusa dashi ta zaunah a kasa, bilal ya d'ora kanshi akan cinyarta yana wasa da hannunta
"Ki bani labari"
Wayarta ta d'auko
"Kaga bara in karanta maka wannan"
"Emhum ina jinki"
"Yauwa! Wato wannan labarin ynxn akai mana posting d'inshi a group, wea wani mutum ne yanada mata, a kullum idan xata fitah sea tayi kwalliya ta kure adaka iya iko, ta bad'e jikinta da turare, to mijin yayi2 ta deana takie bari, kawea watarana suna tare da abokinshi sea ta wuce, abokin yace
"Waiyh gskya kamshin turaren nan yayi"
Mijin ya juya yace
"Ubanwa yace ka kallie matata"?
Sea shi abokin nashi yace
"Wai dama matarka ce"?
Mijin yace
"A'a dan ubanka uwarka ce"
Mijin tashi yay ya wuce gidah
"Ke dan wanda y haifeki nagaji na sakeki"
Matar sea ta fashe da kuka tana rokonsa arziki akan ya mayar da itah
Fafur mijin yaki hakuri.
To wea idan kaine ya zakayi"?
Daria bilal yay
"To ai shine dea2 amma shima ya kamata yayi hkuri ya kara bata dama"
"Hkne yaana, amma itama ai bata kyauta ba, bai kyautu ba matar aure zata fita ta rika saka turare har wani namijin da ba nata ba yanajin kamshin turaren ta ba, haramun ne"
"Sannan kamshin turare yana jawo sha'awah, dga sha'awa kuwa sai a afkawa zina, hakika yayana wasu matan auren suna keta haddin aure. Wasu a zahiri wasu kuma a social media"

Hannunta bila ya kara kamawa
"Data why nake alfahari dake, duk da kina amfani da yanar gizo baki chnza minba, kinada lokacina, kina kula da hakkina na aure, kigafa abokina yanada mata amma wlh yace idan ta kama wayar hannunta tofa baya gabanta batada lokacinshi, sea dea kawea chatting, kuma ko kad'an wayanta baya zuwa hannunshi"

Murmushi salma tai
"Allah ya kyauta dea, zan cigaba da baka labarin"

Haka dea salma ta cigaba da baiwa bilal labarai a cikin whtsapp d'inta yana faman daria, wasu kuma labaran su maidau topic of discussion. Har shi da kanshi yake kar6an wayan yana karantawa ya shiga whtsapp d'inta yayi duk yanda yakeso abunshi, hankalin salma zaune zuciyarta kwance.
Saboda bata bar yanar gizo ta lalata mata rayuwa ba, kowanne abu yanada nashi amfani yana kuma da rashin amfani.
Mujeh zuwa dea akan yanar gizo.

*****
Karfe 7pm abdul ya dira a kopar gidansu rashida yakirata a waya ya sanar da ita cewar yana kopa.
Dama ta shirya tsaf abunta turare ta kara fesawa, ta kamo hanya cikin takun k'asaita ta fitoh wajen.
Kallonta abudul yayi ya bud'a baki yace...

```®Kausar Luv💞```
[1/6, 6:22 PM] Kausar Luv💞: ```🕸AKAN SOCIAL MEDIA🕸
(YANAR GIZO)```

*Page 41 to 50*

"Rashida kamar ynda na fada'maki ni aurenki nake son yi, kuma kapin inzo nan sea da nai bincike a kanki, saboda haka bana son a 6ata lokaci idan dai har kina sona"
D'an murmushi tai wanda ya kara mata kyau. Rashida kenan, fara kyakyawar yarinya mai matsakaicin tsaye, ga tsabar shigar rai.
"To yayi ba damuwa, zan fad'awa innah. Kasan cewa Allah yayiwa babana rasuwa"

"Hakane rash, Allah ya jikanshi da rahama ynxn dea...
Jin ana sallama ne yasa Abdul dakatawa
"Yes! Malama lapiyah"?
Bawan Allah sani ne rike da leda a hannunshi
"Rashida gunki nazo"
D'an murmushin yaki ta saki
"Abeg malam tafi ka bani guri wallahi bana son haka"
Ko kad'an sani bai nuna alamun damuwa a taredashi ba, juyawa yay abunshi yayinda abudl ke mamakin rashidah, gata dea mai ilimin addini amma tana wulakanta bayin Allah, kodayake ai baisan mai ya had'asu ba.

Sun d'an jima suna fira kapin nan sukai sallama.


```Fadila```
Bayan ta kammala sallar isha ta shiga toilet tai wanka ta fitoh ta d'anyi simple make up ta koma kan kujera ta zaunah, wayarta ta d'auka ta shiga whtsapp d'inta ta fara duba msgs d'inta.
Karo da number d'in adnan tai
"My one"!!
Ya rubuta har kusan hamsin, ga voice note ya ajiye mata kusan goma dukda basu jima dayin sallama a waya ba, voice note din ta bud'e ta fara saurara, wasu tayi murmushi wasu ta dubie kanta wasu kuma ta kyalkyale da daria, haka dea har ta kammala ta maida mashi da amsah.
Bayan d'an lokaci sukai sallama akan anjima zai kirata suyi video call.
Ba'a fi minti biyar da faruwar hakan ba, sai ga zaid ya shigo falon d'auke da sallamanshi. Kusa da ita yaje ya zauna ya kalleta
"Em fadila dama inasone zanyi tafiya gobe
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment