Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

💞💞💞💞💞💞💞💞

😭🙆🏻 ​​​​​```ABOKIN MIJINA​​```​🙆🏻😭

💞💞💞💞💞💞💞💞

*​​​WRITTEN BY​​​*
*​​​MOMYN MUSADDIQ​​​*📚✍🏻

*​​​​​DEDICATED TO ZEEYRUMA​​​​*

```​​​​BISMILLAHI RAHMANIN RAHIM​​​​```

```​​​​​​DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN KAI​​​​​​```

​​​​​​```YA ALLAH KAMAR YANDA NA FARA LAFIYA ALLAH KASA NA GAMA LAFIYA.​​​​​​```🙏🏻

​GARGAD'I!​

```​​​​​​BAN YARDA WATA KO WANI YA JUYAMUN LABARI BA YIN HAKAN BABBAN KUSKURE NE SABODA HAKA A KIYAYE!​​​​​​```

*​​® ​​REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS​​​​*

​ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ​


# WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
# ​IG PML WRITERS​
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com

*​PAGE 1~5​*

"Wai kai sai wani d'oki kake kamar wanda yau aka kai maka matar."

"Abokina bazaka gane bane Wallahi tunda na auri Husna ban ta6a kusan tantaba kai baka tunanin zan shiga hakk'inta?" Ya k'arasa maganar fuska d'auke da damuwa.

Wani dad'i ne ya lullu6e Yusuf sannan yace

"To ai sai kayi hak'uri tunda kasan tsoro take ji kuma idan kayi bata cire wannan tsoron ba Wallahi ciwo zaka ji mata kaca-kaca."

Gaban Farooq ne yayi mummunar fad'uwa sannan yace
"To Abokina menene mafita?" Ya tambaye shi.
"To mafita dai d'aya ce kawai ka hak'ura har sai ranan da Husna ta bude baki tace ka kusanceta."

Waro ido yayi yace
"Kai Wallahi Husna bazata iya cewa na kusanceta ba koda kowa zamu shekara ne sai dai kawai na cire tausayinta nayi abinda yake raina dan kuwa Wallahi yana damuna kasan dai abinda Doctor yace mun."

Wani kallon tsana Yusuf yayiwa Farooq sannan yace
"Kenan kayarda ka kashe 'yar mutane ko?
Dan kuwa nasan kai bazaka sausauta mata ba."

"No Yusuf yanzu nazo wajen kane dan kabani shawara saboda kai ka dade da mata kuma kaine aminina dan haka nazo gunka please Abokina ka taimaka mun."

Murmushi mugunta Yusuf yayi sannan yace
"To shawara ta d'aya ce kajira ta nan da sati d'aya idan kaga babu halamun buk'ata a tattare da sai kawai kayi abinda kayi niya."

"Hmm to Allah yakaimu nan da satin amman Wallahi nikam a matse nake."

Haka dai suka tayi a tsakanin su sannan suka yanke akan sai nan da sati.

Yusuf ne ya rak'oshi har gida a lokacin da suka shigo gidan wani wawan k'amshi ne ya daki hancin su Wanda sai da gaba d'ayan su suka shiga wani hali.


Zaune take akan d'aya daga cikin kujerun da suka zagaye parlour.

Swiss lace ne a jikin ta Wanda ya amsheta kamar dan ita akayi.

Farooq ne yayi sallama wanda Yusuf ya kasayin Sa.

Amsa musu tayi cikin zazzak'ar muryan ta sannan ta tashi tana musu sannu da zuwa.

Yusuf sake rikicewa yayi da ya kalli halitattar Husna Wanda bai ta6a tsammanin tana da shi ba.

Farooq ne ya d'an bigeshi yace
"Kai kuwa sai kace Wanda baka Santa ba sai wani kallon ta kake" ya k'arasa maganar cikin zolaya.

D'auke idon shi yayi a kanta sannan yace
"Wallahi abokina sai naga kamar Yau ta chanza mu....."

"Sannun Ku da zuwa"
Yusuf yayi saurin amsawa da cewa
"Yauwa sannu amarya ya kike?"

Murmushi tayi tace "Lafiya k'alau Ya Yusuf, ya Anty Hafsat?" Ta tambaye shi.

"Lafiya ta k'alau gobe insha Allahu zan kawota ku wuni saboda Ku fara sabawa tun yanzu."

"Kai amman naji dad'i Wallahi ya Yusuf Allah yakaimu."

Shikuwa Farooq yana zaune yana kallon amaryar Sa wacce duk kallon da zai mata sai yaji wani abu a jikin shi.

Juyowa tayi tace
"Sannu da zuwa ya Farooq."
"Yauwa sannu uwar gidana uwar 'ya 'ya na ya kike?
Ya kuma kad'aici."
"Alhamdulillah
Ya office?"
"Alhamdulillah My Angle."

Wannan kalamai na Farooq ne ya fara 6atawa Yusuf rai hakan ne yasa shi katseshi da cewa

"Abokina nifa yunwa nake ji muci na gudu nima gida na."

Murmushi Farooq yayi yace
"To ai ga abinci a dining muje mana."

Haka kuwa suka tashi suka nufi dining dan cin abinci amman ina Husna Sam ta kasa sakewa dan wani kallo Yusuf yake mata hakan ne yasata tashi tabar abinci.

Bayan sun kammala sun koma parlour in zauna Yusuf yace da Farooq
"To Abokina ni zan gudu amman dan Allah kar ka kusanci yarinyar nan Wallahi yanda na fahimceta har yanzu tsoro ne a ranta kagani dai ko abinci ta kasa ci."

"Eh nima dai hakan nagani amman kasan bazai yu na zuba mata ido ina kallon ta ba, dole sai nayi abinda yake rai na."

Mugun kallo ya masa sannan yace
"To naji ka k'irata kuzo Ku rakani zan wuce."

Haka kuwa ya tashi yaje ya kirata suka rakashi bakin motar shi sannan suka dawo cikin gida.


Bai tsaya a ko inaba sai gidan shi,
ba laifi yau tayi wanka tayi kwalliya har da turare ta saka a gidan ta abinda rabonta da shi har ya manta.

Sallama yayi ya shiga kamar yanda yayi tsammanin a parlour ya sameta kwance akan three siter.

Amsa mishi tayi ya shiga
"Sannu uwar 'yan jin dad'i ai daman nasan kina nan kwance."

Turo mishi baki tayi tace
"Sai yanzu kadawo kasan inajin yunwa."

Kallon ta yayi yace
"Wai ni bawan kine da zan dinga dafa miki kina ci to Wallahi Yau bazan dafa ba sai dai ki kwana da yunwa."

Mik'ewa tayi da k'yar ta zauna tace
"Haba ya Yusuf kaima kasan bazan iya fad'awa ba kuma ko na daga bazan iya ci ba ko naci ma amarwa nake."

"To Allah yasa kar ki iya ki zauna nikam bazan dafa ba" ya k'arasa maganar yana hayewa sama d'akin shi.

Ita kuwa cewa tayi
"Oho dai idan baka dafa ba zan iya badawa a siyomun."

Haka kuwa tabawa Isyaku mai wanki da guga kud'i ya siyo mata tsire kasan cewar tanada yogurt a friez.



B'angaren Farooq kuwa hankalin shi gaba d'aya baya jikin shi yanda yau yaga Husna........




*​Taku har kullum Momyn musaddiq​*📚✍🏻

💞💞💞💞💞💞💞💞

🙆🏻😭 *ABOKIN MIJINA*😭🙆🏻

💞💞💞💞💞💞💞💞

*​​WRITTEN BY​​*
*​​MOMYN MUSADDIQ​​*📚✍🏻

*DEDICATED TO SADNAF*

​​​```Wannan page d'in naki ne ke kad'ai My Sadnaf kiyi yanda kike so dashi nabaki shi kyauta​​​```

*​® ​​REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS​​​*

​ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ​


# WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
# ​IG PML WRITERS​
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com

*​Page 6~10​*


Yanda yaga Husna tana mishi wasu irin salo Wanda bai ta6a tsammanin ta iya irin su ba haka kuwa shima ya biye mata suka ci gaba da jin dad'in su.

Ringing d'in wayan shine ya dawo da su daga duniyar da suka tafi.

Ganin Number Yusuf ne yasashi d'auka da sauri ya kara a kunnen Sa.

"Hello Abokina bakayi barci ba" Yusuf ne ya tambaye Farooq.

"Eh Wallahi banyi ba amman dai lafiya ka k'irani cikin wannan daren?"

"Lafiya k'alau kawai dai na kiraka muyi hira idan amarya tayi barci."

"Hira kuma nida inada mata kaima kanada me zaisa muyi hira bayan ga matan mu."

"To sarkin iyayi ai cewa nayi idan sunyi barci ko kai naka har yanzu batayi ba?"

"Eh batayi ba sai nan gaba."

"Kai dai kawai bakason muyi amman me zaisa Husna zama har yanzu batayi barci ba."

"To shikenan tunda baka yarda ba to gatanan kaji muryan ta" ya k'arasa maganar yana mik'a mata wayar.

Wani dad'i ne ya lullu6e Yusuf daman abinda yake nema kenan gashi kuma ya samu.

Kar6an wayar tayi ta saka a kunnen ta badan ta so ba.

"Hello Yaya Yusuf baka yarda cewa banyi barci ba?" Ta tambaye shi.

Murmushi jin dad'i yayi yace
"Ina kuwa zan yarda bakiyi barci ba dan nasan wannan lokacin ba abinda zakiyi."

"To shikenan sai da safe." Ta kashe wayan.

Ba dan yasoba saboda yanzu a rayuwar shi ba abinda yake so kamar yaji muryan Husna.

Shi kuwa Farooq tsaki yaja yace
"Wallahi Yusuf ya cika matsala war yanzu zai kira mutum a waya kawai ya katsemun jin dad'i na" ya k'arasa maganar yana rungumo Husna.

"Husna dan Allah inason na miki tambaya ina fatan zaki bani amsa."

Gyara kanta tayi wanda yake k'irjin Farooq sannan tace
"Ina jinka ya Farooq."

"Husna meyesa kike tsoro na? Kike tsoron bani hakk'ina?"

Juyowa tayi ta kalli fuskan shi sannan tace
"Wanne irin tsoro Yaya?"

"Husna nasan tunda aka kawoki gidan nan kike tsoron had'a shinfid'a da ni shiyasa nima na barki har sai wannan tsoron ya fita amman kuma naga har yanzu banga kina buk'ata naba."

Rufe fuskan ta tayi Alamun jin kunya sannan tace

"Aa Yaya kar kasa mala'ikun Allah su tsine mun."

"Amman har yanzu baki bani amsa na ba."

"Yaya Wallahi ba wani tsoron ka da nakeji ba, sai dai kasan duk wata mace dole sai tayi far gaban first night d'in ta."

Murmushi yayi sannan yace
"To yanzu kin yarda da nayi abinda naga dama?"

Wani irin kunya ne ya lullu6e ta wanda ya sata tusa kanta tsakanin pilo.

To yanzu tashi muje muyi alwala mu gabatar da sallah raka'a biyu.

Bata amsa mishi ba sai ma kara danna kanta take ganin zata 6ata mishi lokaci ne ya d'auke ta zuwa bathroom.

Alwala sukayi sukazo suka gabatar da sallah sannan ya musu addu'a sosai tukun suka nufi gado.

Sai Yau Farooq yasan cewa yayi Aure sun faran tawa junan su sosai sai misalin k'arfe d'aya na dare Farooq ya barta.

Farooq ji yake kamar zai mayar da Husna ciki tsabar yanda yake jin k'aunarta yana k'ara shiga cikin zuciyar shi.

Yau Husna ta shayar da shi madarar soyayyar ta.

Ita kuwa Husna taji maza Wanda haka yasata narkewa sai faman kuke-kuke take na shagwa6a.

Toilet ya shiga ya had'a mata ruwa mai d'umi sannan ya dawo yace mata
"Heartbeat tashi na d'aukeki muje na miki wanka."

Turo bikin ta tayi gaba tace
"Aa Yaya nima zan iya kabar shi kawai nayi."

"Aa Heartbeat nasan kin wahala bazaki iyayi ba kibari kawai na miki."

Kuka tasa mishi tace
"Yaya nace zan iya Wallahi zan iya kayi hak'uri nayi"......

" Aa Baby kar kiyi kuka dan Allah tashi ki shiga ina jiranki."

Tashi tayi ta shiga
Tana shiga shi kuwa ya cire beshit d'in ya chanza wani sannan ya cire mata wasu sleeping dress masu d'an nauyi.

Fitowa tayi d'aure da towel da sauri ya k'araso inda take yana mata sannu yace mata
"Sannu Babyna zo muje na saka miki sleeping dress."

Sake narkewa tayi tace mishi
"Ya Farooq jikina yana mun ciwo."

"Ayya sorry Heartbeat ko zan kaiki hospital ne?"

"Aa basai munje hospital ba."

"To ko nasake had'a miki ruwan zafin ne?
Shiyasa nace ni zan miki amman kika k'i."

Bata mishi magana ba ta wuce.

A hankalin ta k'arasa bakin gadon ta zauna.

D'auko kayan yayi yasa mata ya kwantar da ita sai da ya tabbatar tayi barci sannan shima ya shiga toilet.

B'angaren Yusuf kuwa dad'i yake ji sosai dan kuwa ya tsorata Farooq ko ba komai burin shi zai cika.

Tashi yayi yaje d'akin Hafsat a zaune ya sameta tana chart hakan ne yabashi daman k'arasawa.

"Bakiyi barci bane?"
" Eh amman yanzu zan kwanta."
"Daman in son na fad'a miki gobe insha Allah zamu tafi gidan Farooq zamuje mu wuni."

"Gaskiya kuma fa ya kamata mu tafi gidan shi."

"To sai ki shirya gobe 8:30 zamu tafi."
"To Allah yakaimu goben."



Washe gari Farroq shida kanshi ya shiga kitchen dan had'a musu breakfast.

Dankali ya soya musu da eggs sai kuma tea.

Bayan ya gama da yadawo d'akin se ya same zaune tasha kwalliya sai k'amshi take sha ga kuma kayan da ta saka sun bayyana suranta.

K'arasowa wajan ta yayi yana murmushi yace
"Heartbeat har kin warke kinsha irin wannan kwallayar gaskiya ya miki kyau."

Wani irin fari da ido tayi wanda yake k'ara mata kyau sannan tace
"Na warke mana ya Farooq ko bakason na warke ne?" Ta tambaye shi.

"Aa na isa ai ni nafiki damuwa,
Yanzu ba wannan BA tashi muje dining muyi breakfast."

Tashi sukayi suka nufi dining amman suna zama sukaji...........


```​​​Masoya littafin BARRISTER JANNART ina mai baku hakuri da jina shiru nayi niyan yimuku shi Yau amman kuma zazzabi ya hanani plz ina mai neman addu'ar ku​​​```



*​Taku har kullum Momyn Musaddiq​*📚✍🏻

💞💞💞💞💞💞💞💞

😭🙆🏻 *ABOKIN MIJINA*😭🙆🏻

💞💞💞💞💞💞💞💞

*​​WRITTEN BY​​*
*​​MOMYN MUSADDIQ​​*📚✍🏻

​```DEDICATED TO MOMYN SULTAN```

```​​​Wannan page d'in nakine ke ked'ai Momyn sultan kiyi yanda kike so da shi na bakishi kyauta​​​`

*​® ​​REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS​​​*

​ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ​


# WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
# ​IG PML WRITERS​
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com

*​Page 11~15​*


Sallaman su Yusuf sukaji daga k'ofar parlour dan su ko bude k'ofa basuyi ba.

Farooq ne yaje ya bud'e musu, ganin abokin shi da matar shine yasashi yin murmushi sannan yace
"Aa Abokina kaine da sassafan nan?"

"Eh nine ko bakason zuwan mu ne?"

"Aa bai kai ga haka Ku shigo sannun ku da zuwa." Ya k'arasa maganar yana nuna musu hanya.

Hafsat ce ta kalli Farooq sannan tace
"Abokinka kad'ai Ka sani ko?"
"Aa k'anwata kiyi hak'uri ai dole na gaida ki."

Gaba d'ayan su a parlour suka zaune itadai Husna badan ranta yaso ba saboda kwana biyun nan ta kasa gane me Yusuf yake nufi.

Farooq da Hafsat ne suka gaisa cikin mutun ci da girmama juna saboda it a Hafsat ta d'auki Farooq tamkar yayan ta.

Shikuwa Yusuf sai faman zuba ido yake nason yaga Husna amman ina bai ganta ba hakan ne yasa yace da Farooq
"Wai kai ina Amaryan ne ko har yanzu bata tashi a barci ba?"

"Aa ta tashi tana dining ko breakfast bamuyi ba."

Ita kuwa Husna yanayin kayan jikin ta ne yahanata tashi hakan yasa ta koma gefe ta zauna.

Yusuf ne yace
"Yauwa nima haka yunwa nake ji kutashi muje mu karya."

Haka kuwa suka tashi suka nufi dining.

Tsayawa yayi cak ko motsawa ya kasa sai faman lashe le6e yake kamar sabon maye ya zuba mata ido musamman yanda yaga na shanun ta sun kunburo a cikin k'aramin riganda ta saka.

Farooq ne yace
"Ya katsaya ne bazaka zauna ba."

Sai a lokacin ya d'an motsa sannan yace
"Zan zauna Amarya me ta girka mana?"

"kai yau ba nata girkin bane nawa ne."
"Kana nufin kaine kayi girki?"
"Eh nine wani abune?"
"Aa ba komai kawai dai naga ga Amarya ne."
"Kai kabari kawai yau Heartbeat d'ina batajin dad'i."

Wani wawan juyowa yayi ya kalli Farooq sannan tace
"Me yake damunta."
"Zan fad'a maka amman ba yanzu ba muci abincin mu kawai."

Ita dai Husna batada bakin magana saboda duk wani iri take jinta.

"Ya Farooq" ta furta a hankali.

Matsowa yayi kusa da ita yace
"Na'am my Angle."
"Dan Allah kabani hijabi na a d'aki."

Sai a lokacin shima ya gane abinda yasa taki sakin jiki bare tayi magana.

Da sauri ya mik'e ya shiga d'aki ya d'auko mata k'aton hijabi har kasa ya bata ta saka.

Sai a.lokacin tace
"Sannun ku da zuwa Anty Hafsat."
"Yauwa sannu Amarya ya kike?
Ya Amarci?"

Cikin jin kunya tace
"Lafiya k'alau
Alhamdulillah."
"To ni kuma baza'a gaidani ba?"Yusuf ne yayi magana.

Murmushi tayi tace
"Aa wallahi Ya Yusuf zan gaida Ka
Ina kwana."
"Sai da na rok'a za'a gaidani banaso."

Farooq ne yace "to yanzu dai muci abinci ba wai surutu ba."

Haka kuwa sukaci abincin su duk da Husna ba dad'in cin abincin take ba saboda Yusuf ya zuba mata ido duk motsin da zatayi.

Bayan sun kammala parlour suka koma suka zauna shi kuwa Farooq zan Husna yayi tace suje ya chanza mata kaya.

Kusan 30 minutes sukayi wajen chanza kaya wanda duk ya dami Yusuf ji yake kamar ya bisu yaga me sukeyi.

Sanye take da wata atamfa me d'an green a jiki Wanda ya mata kyau sosai duk da ba wani kwalliya tayi ba,
Rike suke da hannun junan su kana ganin su sai sun baka sha'awa.

Farooq kenan da matar shi Husna.

Wani bak'in kishi ne ya bige Yusuf wanda yasa zuciyar shi bugawa da k'arfi amman sai ya danne yace
"Wai kai Farooq bakajin kunya ne dan Allah?
Kana gani a gaban mu zaka rik'e mata hannu kuna tafiya."

Cikin mamaki Farooq yace
"Haba Abokina wannan fa Matata ce ko kamanta lokacin da Ka auri Hafsat a gabana kake d'aukanta dan ni na rik'e hannun ta shine rashin kunya."

"To naji kayi hak'uri kazo Ka zauna muyi hira."

"To tashi muje parlour na yau akwai labari."

Wani kallo ya mishi sannan yace
"Dan meye sa bakason mu zauna anan tare da matan mu?"
"Kai dalla cewa nayi zan baka labari kuma banson suji."

"To shikenan muje."

Haka kuwa suka tashi suka wuce parlour Farooq.

"To inajin Ka menene labarin?"
"Abokina jiya na kusanci Husna nasan wacece ita kuma nima na samu lafiya Alhamdulillah."

Tunda Farooq ya fara magana YusufYa shiga cikin wani hali wanda shi kanshi baisan dalili ba.

Sai kuma yace
"Haba Farooq dan meyesa Ka kusanci yarinyar nan a yanzu?"

Cikin mamaki Farooq yace "kamar yah ban gane ba?"

"Ina nufin ai dakabari sai zuwa wani lokaci."



```​​​please kuyi hak'uri da wannan ba yawa jikin ne har yanzu ba dad'i​​​```



*​Taku har kullum Momyn Musaddiq​*📚✍🏻
💞💞💞💞💞💞💞💞

😭🙆🏻 *ABOKIN MIJINA*😭🙆🏻

💞💞💞💞💞💞💞💞

*​WRITTEN BY​*
*​MOMYN MUSADDIQ​*📚✍🏻

*DEDICATED TO FATY AZLAND*
```Wannan page d'in naki ne me kad'ai my Azland kiyi yanda kike so da shi na baki shi kyauta```


*® ​​REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS​​*

​ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ​


# WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
# ​IG PML WRITERS​
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com


*Page 16~20*


"Kamar ya Yusuf?
Dan meyesa kake mun haka ne?
Yau fa aure na wata d'aya amman sai jiya nasamu.".......

Katseshi yayi da cewa
" to naji nataya Ka murna amman ina baka shawarar kar kabari tayi ciki yanzu dan wallahi nima na Hafsat ba so nake ba dan zai hanaku jin dad'i."

"Hmm kai wallahi kacika matsala naji kuma nagode shikenan."

"To yanzu tashi muje nifa inason na zauna kusa da mata na ina kallon ta."

"Kai wallahi maye ne kaida kullum kuna tare shine yanzu zakace kanason kallon ta" ya k'arasa maganar yana kallon shi yana dariya.

"Naji dai tashi mutafi wallahi inason kallon mata ta."

"To tashi muje."

B'angaren su Husna kuwa hiran su suke sosai da Hafsat, itama Hafsat ta sake jiki da Husna dan taji tanason ta.

Husna ce tace
"Anty Hafsat me kike son kici zan shiga kitchen na d'aura abinci."

"Aa Husna komai kika dafa zanci dan bana sha'awan komai."

Ta tashi zata shiga kitchen kenan sai gasunan sun shigo Farooq ya bud'e baki zaiyi magana amman Yusuf ya rigashi da cewa
"Aa Husna ina zaki naga kin tashi?"

Juyowa tayi ta kalleshi sannan tace
"Kitchen zan shiga d'aura girki."

Farooq ne yace
"Yauwa yayi dai-dai muje muyi girki kai kuma sai Ka zauna wajen matar ka kafin mu gama" yana k'arasa maganar ya ja hannun Husna sukayi kitchen.

Shikuwa Yusuf wani bakin ciki ne ya lullu6eshi daman shi yazone dan Husna kuma gashi ta tashi wanne hanya zaibi dan ya dawo da su.

Ai kuwa a take wani abu ya fad'o masa da sauri ya mik'e shima ya shiga kitchen d'in.

"Haba dan Allah ya munzo gidan ku zaku shiga kitchen Ku barmu a parlour."

Husna kam har ta tsorata dan batayi tsammanin mutum ba.

Farooq ne yace
"To Idan bamu girka muku abinci ba ya zamuyi kenan?" Ya tambaye shi.

"Abu mai sauki anjima kaje kasiyo mana."

Da k'arfi Farooq yace
"Abincin siya!
Sanin kanka ne kasan bana cin abincin siyarwa Yusuf dan Allah kaje Ka zauna yanzu zamu gama mu dawo."

Zuciyar shi cike da Kuna ya dawo ya zauna yana kullah abinda zai shirya.

Gyaran murya yayi sai a lokacin Hafsat ta d'aga ido ta kalleshi.

"Hafsat inason nayi mana gyaran gida kuma bansan ina zamu komaba inason kafin ki haihu an gyara mana gidan mu."

Cikin mamaki Hafsat take kallon shi sannan tace
"Gyaran gida fa kace? naga gidan namu ba abinda ya sameshi duduma yaushe aka ginashi auren mune fa."

"Eh nasani Sweetheart bakyason idan anzo suna aga sabon gida?"ya tambaye ta.

Sai a lokacin Tayi murmushi tace
"Gaskiya ne kuma fa wallahi sai yanzu na fahimmace ka."

"To shine bansan ina zamu zauna a mana gyaran gidan ba, kinga ai bazai yu mu zauna ana gyara ba ko?"

"Ai kuwa haka ne to ai ko gidan haya zaka iya kamawa kafin a gama gyaran."

Wani mugun kallo ya watsa mata sannan yace
"Haba wanne irin gidan haya?
Ki bari kawai zan samu zuwa gobe ko anjima."

Ita dai kallon shi kawai take dan tasan akwai dalilin wannan maganar nashi.

Su Farooq kuwa suna girki suna zuba soyayyar su haka sukayi har suka kammala.

Rice and stew sai kuma salat da kunun aya wanda yasha kayan had'i
A dining suka jera komai da komai hatta plate da cups sai da Farooq ya d'auko ya ajiye sannan ya bar wajen.

Kasan cewar suna gamawa aka kira sallan azahar Farooq yaja Yusuf suka wuce masallaci su kuma sukayi sallahn su.

Gaba d'ayan su suna zaune suna ci Yusuf kam baya magana sai kwasan na gara yake.

Bayan sun kammala cin abincin parlour suka koma suka zauna
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6

Please Login or Register in order to submit comment