Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

Compiled by Princess Aysha Muhammad (Humaira)

☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠



PART 2⃣
1
By gentle
Lady💃🏽

**--**--**--**--**--**-
Dasunan Allah mai rahama maijinkai"" dukkan yabo da godiya sun tabbata ga mahaliccin kowa dakomai"" Allah yakaramana imani da tsoron sa Allah yabamu ikon kiyaye dokokin sa""

**--**--**--**--**--**-
Kamar dai yanda nafadamaku wannan kagaggen labarine bawai anyi hakan da gaskeba nayi tunanin kawomakushi akan wadansu dalilai Wanda baikarantaba yasamu yakaranta domin akwai darussa dadama wadanda zasuyimasa amfanie nikaina banayishi Dan kainabane nayishine domin wannan yanafaruwa saimu kiyaye duk abunda kaji acikinsa inhar kanadai dagacikin masu irin halin saikatuba kadaina Allah yaganardamu haskiya ameen

**--**--**--**--**--**-
Takai karshen maganar dacewa wannan shine dalilin zuwana kasarnan""
Kaleed yace yanzun wannan matar tana duniya??? Kuma yana zaune da itah??? Khadija tace toyazaiyi kamar Wanda kasan yana tafiya acikin duhu atsammaninka zaihangi abunda yake gabansa tokamar hakane"" kasani dadynka baisan komaiba baisanma tanayiba shima kanshi ba abarsa banzaba ""

Kaleed yace yanzun kuma ido za azubamata bayan kinsan komai bakidauki matakiba

Khadija tace mezanyi kaleed sanin kankane nafadamaka mahaifiyar kawatace babu abunda zan iyah yimata sainakeji kamar nayiwa mahaifiyata

Kasani komai daren dadewa saidubunta tacika banaso nafadi aibunta dan maimunatu tace koda nafada kallon makaryaciya za amun kokuma maitabin hankali Dan babu Wanda zaice zata iyah aikata makamancin abunda ta aikata kaifa wandama kaji yanzun kawai

Shiru kaleed yayi aransa kuwa saisake sake yakeyi"" Khadija tace yanzun kaga kana iyah fara soyayya da kanwarka""

Murmushin gefen baki kawai yayi yamike yawuce baicedasu uffan ba yakusa fita saiga zainab tatashi tayita kwalamasa kirah yayimata banza yawuce bangarensu

Dawoda hankalinta tayi wajensu khadija tana kallonsu da tambaya abakinta Amman takasa furtawa saikuma tajuya dakinta dasauri

Khadija tace aidama nasan duk yaji wannan labarin dole hankalinsa yatashi Amman zuwa gobe zaidawo normal""

Mamar zainab tace Allah yasa"" khadija tace Ameen sukai zugun zugun"" kowa dakalar tunaninsa

Sai dare khadija takoma wajen hajiya harta baro gidan batasake ganin kaleed ba shima baishigo gidan ba saida yasake tambayar hassan danshi haryanzu baigama yarda cewa Sudin basune suka haifeshiba

Saida hassan yasake tabbatar masa ""yasake dabashi hakuri akan yayarda da kaddara itama khadija dakake ganinta halinda tashiga yasoma yazarta naka tundakai babu Wanda yasake bitakanka Amman ita haryanzun anakan so agakarshenta


Kaleed yadago raunannun idanunsa yace kuma duk aikin wannan matarne?? Yace kwarai nan yakwashe komai yasanardashi

Sai kaleed yaji nashima dasauki shiko zaiso ganin wannan mata anya batacikin zuriyar fir auna???

Hajiya ce tashigo falon dasuke tanata danneman fada"" hassan yace wai wannan fadan mariya na menene?? Wayatabaki cikin daren nan"" guri tasamu tazauna tace wazaitabani idanba ita ba

Yarinya saitaurin kan bala i ninagaji ace mutum bayajin hakuri "" kaleed itakawai yake kallo Amman hankalinsa da natsuwarsa sunawajen zainab

Hassan yace tome kuma tayi yarinyarda ko lafiya bata ishetaba"" tace hmm waifa tundazu taketa kuka nayi tambayar duniya tafadamun meke mata ciwo taki saifaman amai takeyi kuma na kumallo Dan bubu komai acikinta

Nibansan inda tatsiro dawannan dabi arba kuma nabata abinci takici"" kaleed baikoji karshen zancenba yamike zuwa bangaren su zainab din

Falon general yasamu kannenta suna kallo yaratsasu zuwa dakinta tana kwance haryanzu kuka takeyi tanajin sallamarsa tayi saurin share hawaye tarufe idonta

Tsaye yayi akanta daga bisanie yace damakinbude idonki dannasan ba barci kikeyiba

Dan muskutawa tayi tace Yaya barci nake fa"" murmushi yayi yace ahakan tokitashi magana zamuyi

Tashi tayi zaune tanaboye fuska" yace kidaina boye fuska nasan kuka kikayi ai gashi ankawomaki abinci bakiciba

Fuska ta yakuna wlh banajin dadin abincinne kawai"" yace idan nace kicifa??? Tace zanci kodabanajin dadinsa

Yace good tomaza tashi kiwanko bakinki kici abinci akwai abunda zanfadamaki yayi maganar yanaa sakarmata murmushi

Batareda musun komaiba tamike tashiga toilet din dakin yabita dakallo kirjinsa yana harbawa""

Bata jimaba tafito"yazuba mata abincin"" Yakoma gefe yana danne dannen wayarsa yakan Dan kalleta tagefen ido jefi jefi

Dasun hada ido saisu sakarwa juna murmushi kafin tafarga hartacinye"" sai yawo da chokali takeyi cikin plate bakomai

Kaleed yace bakomaifa aciki konakara makine??? Saiyanxu takai hankalinta akan gabanta tadan zaro ido taji yunwa sosai Amman bata taba tunanin zata iyah cinye wannan abincinba

Yasauko zaikaramata tace ah ya kaleed kabarshi nakoshi " yace banyardaba ""cikin shagwa babbiyar muryanta datake saukarma kaleed kasala tace wlh dagaske nakeyi nakoshi koso kake cikina yafashe

Yace"" idan yafashe nizankaiki adinkei "" tace Kai Yayana yanzun kanaso cikina yafashe??? Ah ah ainasan bazai fasheba danbabu Wanda natabajin yace cikinsa yafashe dankawai yaci abinci yayi maganar yana jawo kula yaxuba mata bamai yawaba yace oya! Cinyeshi saikisha magani dare yayi yayi maganar yana kallon agogon wayarsa

Tacinye Wanda yazubamata"" tasha maganin sannan yace takwanta yayi mata saida safe sannan yafita tabishi da kallon Kauna"" sunansa takirah ya kaleed"" harya fita yadawo dabaya hannu yadaga mata alamar ya???

Tayi murmushi Cikin jin kunya tace bakafadamun abunda kaceba"" yadan dafakai kinga kuwa namanta Amman kibari saigobe""

Tabata fuska kai ya kaleed kaifa kace danaci abincin zaka fadamun"" yace tokinshirya karbar albishirin??? Tagyada kai cikin murna

Cen kasan makoshi taji maganarsa yace ilove u"" talumshe idonta tabude bayau tasabajin kaleed yacemata hakanba Amman bata tabajin dadinta irin yauba murmushi yayi yace night yakashe mata wutar dakin yafita

Kannen zainab duk sunyi barci "" saisu uku ne kawai""

Yace" sutashi suje sukwanta yakashe kayan kallon dama""kuwa duk sungaji da kallon kamar abun dole yana " kashee kayan suka bingire wajen yasakai yayi hanyar bangarensa

Zainab kam saida yadade dawucewa sannan takoma takwanda danta Dade tanakallon gunda yatsaya


Washe gari kaleed yashiga bangaren hajiya yagaida itah"" ta amsa yace ina Mamar anwar"" tana daki yanzun kuwa tashiga kwantarda su sunkoma barci

Batama rufe bakintaba saiga Khadija tafito tana ganinshi tasaki fara a kaleed ne" yace ah nine ina kwana"" tace lafiya qalau katashi lafiya

Yana kallon kasa yace alhamdulillah"" waje tasamu tazauna sukasoma firah "sai kusan karfe shadaya yace bari yaleka wajen aikinsu tayimasa adawo lafiya

Al amarin lubabatu kuwa" tunda tadawo wajen bokan khairat tareda maganie tajikashi tayi wanka saitasamu dansauki takwanta harbarci yadauketa cen cikin barcinta taji kamar ana kartarta"" tazaburah tamike idanuwanta suka sauka akan kurajenta dasuka sake zama manya manya tamkar wadanda aka sakawa takin zamanie!!!

Aisha✍🏼

☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠


PART 2⃣
2
By gentle
Lady💃🏽


**--**--**--**--**--**-

Dasauri tasauko akan gadonta tana dudduba jikinta tafaashe dakuka nashig uku meyake damuna"" ??? Haka nabanie wayarta tadauko jikinta yana rawa takamo lanbar khairat

Saida tayanke tasake kirah""aka dauka hello cikin sauri lubabatu tace khairat nashiga uku nakai kaina nabaro"" saikuma tasake fashewa dakuka

Khairat tayi matukar kaduwa dajin furucinta tace menene yafaru Kawata ??? Khairat yazanyi?? Nabani na lalace

Khairat tace kwantarda hankali kiyimun bayanie lubabatu tashare kwallah tace wlh kurajen nan yanda kikasan abincine nabasu sun ninka najiya sau biyar hakazalika tsutsotsin sunkara girma

Khairat tace toyanzu yazamuyi??? Tayi saurin tarar nunfashinta tace kikoma wajen bokan kisanardashi koda akwai wani abun dazai sake taimakamun dashi


Khairat tace shikenan sunagama waya tace haka kurum kisani biyar hanya kullum ina ai banice nace ki kuskureba saikace karamar yarinya saida bokan nan yayita nanatamaki kikace bazaki kuskureba saida Abu ya lalace sannan kidawo kinayiwa mutanee kuka sai hawayen idonki yakare abanzama


Babu inda zanje inazaunenà inahutu taja tsaki

Hmmm kunga illar Kawar banzako??? Tazugata taje wajen boka alokacin tanuna mata itah din babbar masoyiyarta ne" Amman kunga da masifa tasameta tanuna ko ajikinta

Anan inakirah ga wadanda kawaye suke ingizawa acikin masifar bin bokaye kusanie duk yanda kawarki tabaki muguwar shawara bawaima saizuwa wajen bokayeba

Koda yanayin zamanki da mijinki kokuma yan uwansa ko kishiyarki surika zugaki yiwannan yiwannan kekinzama sakarya bakyayin komai da tunani dazaran ambaki shawara aganinki bakida wata babbar Masoyiya kamarta wlh karyane kigwada saudaya

Kicewa maibaki shawarar banza aikuwa Abu kaza yasameni kiganie zatashiga sahun masoyanki dazaran komai yakwabe maki zata tattara tabarki wagari yawaya???

Alokacinda hakan zaifaru zakidade kinayin nadama marar amfanie Allah yawadaran Kalmar danasani Sam batayiba

Duk lokacinda kikaji mutum yafurta danasani akwai Matsala kafin ayi Abu akeyin shawara basai an aikataba kekinada hankali kuma kinsan abunda yadace dawanda baidaceba

Misali kina zaune dakishiyarki zaman lumana kokuma anashirin yimaki acikin kawayenmu akwai gurbatattu wadanda sukeda gurbataccen tunani

Zasuyita zugata ke wlh karki yarda kishiyafa haka kurum "" saitace toyazanyi Kawata??? Sai itakuma tace akwai shawara mai bullewa ninan dakike ganie mai kaunarkice


Akwai wajen malaminda zankaiki"" saitabugi kirji malami??? Nifa banason zuwa wajen malami"" saitamere baki toshikenan kizauna akawota sabuwa dal kiga yanda mijinki zaiyita rawarkafa da itah ke an gama dake tunda kinhaihu kinsoma rage quality"" saitayi shiru tacigaba menene dankinje wajen malam ai Allah yace tashi intaimakeka wajen kwatowa kanki yanci zakije dayawa wadansu tawan nan hanyar suke somabin malamai

Daga malamai akoma wajen bokaye koyan bori itah atata wautar waccen masoyiyartace
Amman masufadamata gaskiya suce tayihakuri komai ainadan lokacine saitaga batada babbar makiyiya kamarta

Idankuma batabaki shawarar zuwa wajen bokayeba tozatace shawararda zanbaki itace kitada bala i da masifa kihanashi kwanciyar hankali haryafasa auren

Idankuma anyi tace kartasakewa amaryar fuska tatayarmata dahankali hartagaji tabarmata gidan"" to idan komai yakwabe tunmiji yana hakuri haryagaji idan yasakeki kina tunanin kawarki zatabaki wani mijin kamarsa??

Kozatabari ki auri mijinta??? Tayiyuma daga ranarda kikasanarda itah ansakeki saikuraba haja Kuma idan aka bibiya ita tanazaune lafiya agidan mijinta kedaice sakarya tadoraki agadar zare kunkuwasan bazatakai ko inaba

Tayiyu kuma tacemaki wlh Kawata karkibari ayimaki kishiya kitada bala I koke ko itah yazabi daya kicimasa kwala saiyazabi daya koyafasa auren koyasakeki

Nasan bazai iyah rabuwa dakeba dakincemasa hakan zaifasa nishawarace nake baki mai amfanie inkindauka tayi maki amfani inbaki daukaba ruwanki

Itakuma idan akai sa a kwakwalwar kifine da itah saitahau kan shawarar ta aikata abayyane atunaninta bazai iyah sakintaba

Saikuma tahau masifa kasakeni inka haihu da uwarka da ubanka kina tsammanin shidin she gene??? Baisan darajar iyayensaba

Idankuma yace tajegidansu yasaketa saitafashe dakuka dominfa tana sonshi saitadora hannu aka tace nabani na lalace nashiga uku yazanyi??? Saiyanzu zatasan ta aikata kuskure tace indatasani batayi hakanba dagabaya kenan sadaka da bazawara""

Saikuga idan taje tasanarda Kawar saitace mantadashi kinhuta dacin masara ai dabakar wahala koyanxu kikadau wanka zakisamu Wanda yafishi tasake zugeta

Zaman gidan iyayen yasoma isarta sannan idanma manema sunfito badai saurayiba sai maimata dayace ko biyu koma uku yazamana kece tahudun

Aganinki kinci riba?? Aidaki isko karama ace ke aka isko cendin dakike dagake sai yayanki itah batada Yaya

Amman tayiyu inda kika koma auren kisaneshi dayara ashirin ko goma jikoki babu adadi kegaki bakida ko dunge kiyita wahala dayayansa duk halinda zakishiga alhakin mijinkine nafari watakilma kisamu mijin yana duka yayita kilmarki kamar jaka kafin ajeko ina tayi baki ta lalace saitasoma fadin danasani dabanyarda da shawarar wanceba ina zamana gidan mijina dayan yarana biyu nahau masifa shiyanzu gashicen harfita yawon shakatawa akeyi da itah niganinan cikin masifa

Tayita danasani wacce batada amfanie har abadakuwa bazata daina danasaniba"" idankuma tagaji gidan akasaketa tasoma kirgar aure kenan tsakaninki da Allah wannan karuwace ko riba???

Kifahimci kawarki maisonki itace maibaki shawarar kwarai "" karkizauna damuguwar Kawa tamkar lalatattun kayan marmarine acikin masu kyau sannu kan hankali inhar ba acire masu kyanba saikuga masu lafiyar suma sun lalacee kamar hakane

Barinayi maku misali da dankalin turawa idan daya ya lalace haryakai yanazubarda ruwa harda tsutsa inhar bakacireshiba ruwansa dasuntabi mai lafiya shima zaikamu kamar waccen

Tomuddin kinada mugunyar Kawa bashakka akwana atashi saita lalataki shawara daya kawai kirabuda itah dakingane halinta tosaikifara yinbaya kidaina shigemata sannu kan hankali harkijaye jikinki da Itah

**--**--**--**--**--**-

Kwana biyu lubabatu taji shiru babu khairat saitasake nemanta tanasoma ringing khairat taka she. Wayarta"" zuwa yanzun ciwo yagama cin jikin lubcy bata iya fita ko kofar waje gashi labila tatafi kano wajen dubo hajiya batajin dadi kuma ranarda zatatafi tasamu dakin lubabatun arufe saboda kullewa takeyi dankartaganie
.
Saidai tayimata magana tajikin kofa"" anasaura kwana daya khadija tadawo labila tadawo

Kaitsaye sama tahaurah tanakiran mom dinta wani mugun doyi taji Wanda yasakata gaggawar toshe hancinta taturah kofar

Abunda tagani yabala in dagamata hankali lubabatu takoma kamar horo jikinta duka kurajene daga itab sai fant Dan kurajen idan tasaka kaya tsikararta Sukeyi


Labila tayarda jaka tafashe dakuka dasauri takarasa wajenta tace momy menene yasameki??? Tayi maganar tanasake kallon jikinta

Aisha✍🏼

☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠



PART 2⃣
3
By gentle
lady💃🏽




Lubabatu yunwar cikintama ta isheta dakyar ta iya buda baki tace banda lafiya"' labila tasoma girgiza kai tace haba momy meyasa baki kiraniba

Dadukkan alamu ciwon nan Yajima ajikinki"" wannan wace irin cutace tamike dasauri dole muga likita cikin gaggawa kaya tadaukowa lubabatu tataimaka mata tasaka tariketa zuwa wajen

Driver takwalawa Kira shikanshi dayaga lubabatu rudewa yayi yace yarlele mene yasameta?.. Labila tasharbe hawaye tace nima wlh bansaniba

Kataimaka kayi sauri kakaini hospital"" yadaga kai dasauri baya yabude mata tashiga tareda lubabatu sai sannu takemata duk ta firgitse

Allah sarki Ashe labila tanasonta hakan taraya aranta saitaji tabata tausayi" sunakaiwa asivitin labila tafito dagudu tayi cikin asivitin

Tasanarda likitoci saigasu da abun tura marasa lafiya akadaura lubabatu akawuce da ita dakinda aka Kaita Karamin dakine nazaman jinyar mutum daya""

Likita yazoda sauri ganin yanda labila duk tahirgice shikanshi abunda yaganie yadaga masa hankali yanafitowa yace lallai takira Usman

Cikin muryar kuka tace bayakasar nan doctor kataimaka banason inrasa mahaifiyata yace dolefa saimijinta yazo dansaida amincewarsa za ayi komai

Labila talalabo jikinta bawaya tamanta tanacikin Jakarta tace toka aramun wayarka saina kiran"" yace shikenan yadauki waya yabata tasaka nombarsa dayake amfani da itah idan yaje kasar waje akacemata kashetake

Tayi tsaki tome yasamu wayar dad??? Tasaka number dinsa ta gida saikuwa tashiga saiyadauka yayi sallama jinmuryar labila tanakuka hankalinsa yatashi

Yace meyafaru labila?? tace mom cebatada lafiya dad yayi saurin Tarar nunfashinta subhanallah yanzun kuna ina??

Ina hospital tareda itah doctor ne yace baza a tabataba saikazo" Usman yace shikenan bani mintuna ashirin ina airport yanzun haka tace to dad saikazo

Taka she wayar Tamikamasa tace gashinan zuwa ashema yanzun yasauka"" ,doctor yagyada kai Karin ruwa akasoma jonawa lubabatu saboda yunwarda takeji kozatasamu kuzari
Ba ashude mintuna talatin ba saiga Usman kamar iska yataso haka yashigo asivitin afirgice" yarasama inda zaibi saida doctor din yaganshi

Yabashi hannu suka gaisa Sam hankalinsa bayajikinsa" yace doctor ina matata??? Batareda yayi maganaba yanuna masa dakinda take da yatsansa baijirah jinkomaiba yayi hanyar dakin labila saikuka take muryanta harta shake"" tana ganinsa tatashi tafada jikinsa dad kaga yanda mom takoma banaso narasata

Hannu daya yasa yana shafar kan labila shikanshi baitabajin tashin hankali irin nayauba "" ya firgita daganin kurajen jikinta duk daya zaiyi kauri dakuma tsayin lubiyar aduwa"" dakyar yasoma rarrashin labila

Kiyi hakuri kinji yata in Allah yayarda babu abunda zaisameta"" inazuwa jayeta yayi daga jikinsa yafita babban takaicinshi daya wani namijin zaiga matarsa menene amfanin wannan yakamata ace akwai mata likitoci masu ilimi kamar sauran mazan tayanda zasurika taimakawa yan uwansu mata idan irin hakan tafaru

Wajen doctor din Yakoma "" yace yanzu wanne taimako zakuimata?? Yace ah to gaskiya tsutsotsin dasuke cikin kurajen sunakan cin sinadarin dake jikinta akalla yanxu sinadarin dake jikinta baiyi daya bisa ga hudun Wanda takedashi Kafin faruwar wannan cutar

Usman yakalleshi ido jawur yace waima taya akai hakan tasameta kodama akwai ire iren wadan nan cututtukan???

Doctor lawal tonikam banida masaniya Amman aikasan yanzun cuwarwatane suke samun yan adam wadanda ba asan dasuba wadansu sune sukejawo Kansu kotabangaren kazanta kocin wani abun"" yanzun abunda zamu iyah mata zamufashe kurajen saimu fitarda tsutsar

Musamata maganie saimu saka kada awajen ina tsammanin idan akai hakan shikenan Usman yace shikenan muje Dan Allah

Kati akabashi yacika sannan aka dauko kayan aiki doctor lawal tareda wadansu nurse biyu mata kowacce Dauke da faranti mai tarkacen kayan aikinsu harda ka'da

Usman yana tsaye akanta labila sawa akai tafita"" dama lubcy tayi barci Amman nawahala Dan allurar barci aka sankama mata

Sukasoma aikinsu idan anfasa kurjin sai Asa kada ashafe ruwan asaka maganin make ciwo sai alika kadar Asama

Haka akayitayiwa duka kurajen ana gamawa sai lubabatu taji sawaba taji kamar anciremata kaya ajikinta Iskan fanka aka sakarmata danciwon yayi saurin shan iska yamake

Sai alokacin hankalin usman yadan kwanta yasa driver yakaishi gida yahadomata tea yasulala mata indomie yawatsa ruwa yadawo hospital din

Da lubabatu tafarka yawankemata bakinta yabata tea tasha sannan taci indomin sai alokacin tasan tadawo lubabatunta

Taji dadi tarabuda masifa tasan nadan Lokacine zatawarke tadorah daga inda tatsaya

Tundahar silar yayan khadija tashiga wannan yanayin wlh saitasa anyimasu kisa mafi munie

Tofa haryanzu batasaki makamaiba duk da wannan jarrabawar data fuskanta saidai kuma Wanda Allah yatserar shine kawai yake gane ishara"" yakuma nunamasu illar aikata abun amisalai

Allah yabamu ikon kiyayewa dakuma nisanta kanmu dazuwa wajen yan bori koyan tsibbo ko malaman zaure harma dana daki idan akwaisu

Usman yakalleta da damuwa aransa yace sannu" tace yauwa waiyaushe kadawo??? Yanisa yauyaudin nan saukata kenan labila takiranie

Doctor yace ciwon nan yadade ajikinki haryasoma cin sinadaran Karin lafiya dasuke jikinki meyasa zakimun haka???


Tunyaushe kikejin ciwon nan Amman kika kasa kirana kisanardani???

Aisha✍🏼

☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠



PART 2⃣
4
By gentle
lady💃🏽

--**--***---***--**--*
Tamurmusa kayi hakuri banaso intayarmaka da hankali gashikuma abunda katafiyi yanada mahimmanci idan nasanardakai nasan zakadawo batareda Kayiba

Yace tosaime??? Aini lafiyarki tafiyemun komai lubabatu gaskiya banji dadiba kiga yanzu ciwon nan duk yaci jikinki dayawa indama tunfarkone baiyi tsananiba todasauki koyanzudai Alhamdulillah

Lubabatu tace tayi hakuri bazan sake aikata hakanba"" yace shikenan bakomai"" nan sukatayin firah harzuwa marece

Dadare Usman yace labila takoma gida shizaikwana anan dasafe saitazomasu da abun karyawa tace itakam bazataje ko inaba zatakwana anan shiyaje gida bataso takoma gida daga itah saimasu aikin gidan tsoro zatajie

Usman yace kinada gaskiya "" saiwajen larfe shabiyu yawuce gida yabar labila anan"" kodayaje gidan kasa barci yayi saida yakirah khadija sannan yadan samu sauki aransa sunsha firah yasake tabbatarmata gobe tabiyo jirgi tadawo gida danyanzu haka yanagida

Tace shikenan Amman baisanarda itah ciwon lubabatu ba"" sukuma acen sunacen suna firah gabadaya gidan mai martaba cike yake dayan uwan khadija harda gwaggo Husaina da yayanta duk sunzo khadija taga na ima maikamada itah""

Sainan nan akeyida su anwar haryanzu gidan babu wanda yasan ainahin tarihin kaleed ranar saiyazama kamarma anayin bukine agidan sarautar

Masarautar tacika makil tunsafe aketa shigowa dakayan alatu Na abinci dasauransu tsarabarda aka yiwa khadija kuwa saiwanda yagani da ita dahajiya kusan raba dare sukai


Al amarin lubabatu kuwa dareyanayi tasoma jin kaikayi acikin ciwon tuntana daurewa hartakasa tasoma sosawa

Duk tacire kadarda aka manne ciwon da itah saigawadansu ruwa sunafita tajikin ciwon kamar anfasa dunge ragowar inda babu kurji ajikinta shima yasoma fitarda wadansu kurajen

Lubabatu batasan sanda takwatsa ihuba labila tana barci taji ihunta Wanda yakarade gabadaya ilahirin asiviti

Duk Wanda baida nauyin kwana wannan ihun na lubabatu tuni yafarkar dashi yazama nazaune
Dasauri labila takunna wutar dakin takarasa saman gadon mom meyafaru

Saiyanxu idanuwanta suka sauka akanjikin lubcy tace Kalu innalillahi wa inna ilaihir rajiun meyasa kika cire kadar mom

Cikin kuka tace kiramun. Dadyn ki labila yafitardani kasar waje wlh bazan iyada wannan bala inba nagajie Cikin kuka take maganar take labila tafita dasauri zuwa Aron waya tasamu mutane sunyi zazzaune wajen wata Nurse taje tasamu Aron waya takirashi

Yana lazumi yajikiran wayarsa yatadakai yakalli agogo dayace karfe daya nadare gabansa yahau faduwa yamike yadauko wayar yanaganin bakuwar lamba labila tafadomasa arai

Yanashirin dauka tayanke kafin yakirah aka sake kira yadauka tareda sallama labila batasamu damar amsamasa sallamar ba tace dad kazo hospital mom ciwon yatashi gatanan saikuka takeyi" yace subhanallah toganinan zuwa

Yakashe wayar key din motar sa yadauka yafito yana kwalawa maigadi kirah shikanshi yayi nisa cikin barcinsa yajiyo Kiran yatashi firgigit yasheko dagudu ganin Usman a firgice yasaka yawartsake idonsa yace alhaji gani inafatardai lafiya

Yace lafiya maza kabudemun kofa yayi maganar yana shiga motarsa yatayar babu halin maidagi yatambayeshi inazashi Amman yasan bazaiwuce maidakinsa ceba ciwonta yatashi

Yasheka dagudu yabude masa kofa yafita aguje baitsaya ko inaba sai hospital din"" ko marfin motarsa baijira yarufeba yashiga ciki dasauri ""yasamu har lokacin lubabatu batadaina kukanba
Yatafi dasauri wajenta yace meyake faruwa??? Tace Usman wlh mugun kaikayi naji saina Sosa shine duk yatulbe ruwa dukadinga fita kalli kuma wadansu kurajen suna fitowa

Usman yadafe kansa yarasama yazaiyi "" yace waini menene musabbabin wannan ciwon?? Nitunda nake bantabajin labarin mugun ciwo irin wannan ba ""

Tayi shiru batace komaiba "" saida yasake tambaya kifadamun please dannasan ta inda zankama kirabu dawannan ciwon

Tace toyazanyi infadamaka tunda banice na azowa kainaba??? Nima haka kawai nafarka naji kwaikayi tayiyu kwarone yacijeni

Yace shikenann yihakuri bari nasa ayimun magana da doctor din idan sai anfita dake kasarwaje to
Dasauri yafita yasamu wata nurse dayake gidan doctor din yanacikin asivitin yace takirashi

Tace gaskiya baijima dawucewa gidaba Usman yace kitaimaka wlh tanacikin wani hali kicemasa nine nake Kira tace to tadauki wayarta takirashi

Tafadamasa yace togashinan tafe "" ruwa yawatsa yasauya kaya matarsa tarakoshi tare sukaje asibitin dama itama tana karatu ban garen likitanci danyabata labarin ankawo masa wata marar lafiya matar alhaji Usman

Tunda taji an ambaci Usman gabanta yayanke yafadi shinefa tabiyoshi danta tabbatarda zarginta shisam Usman haiganetaba tana ganinsa tafashe dakuka tace meyasamu Anty luba ne???

Yakalleta da mamaki yace dama kinsan tane??? Doctor lawal yakalleta yakalleshi yace kodai shine Usman tsohon mijinki kina nufin lubabatu itace matarda kikace tataimaka maki???

Suwaiba tagyada kai Usman shidai kallonta kawai yakeyi bakisake danshi baima ganetaba haryanzu lawal yayi murmushi Allah sarki kingakuwa mundade taredashi maigida nane Amman bantaba kawowa shidin kike nufiba

Usman yace waime yafaru doctor "" murmushi yayi yace bakomai"" suwaiba tace waibaka ganeniba ??? Nicefa suwaiba tsohuwar matarka saiyanzu Usman yagadota yadan bata fuska yace Allah sarki sannuko yakalli lawal yace muje Dan Allah

Tare sukawuce tanabin bayansu harsuka shiga dakin""

Aisha ✍🏼

☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠



PART 2⃣
5
By gentle
lady💃🏽




-- tayi matukar firgita dataga yanayin yanda lubabatu takejin jiki tatausaya mata ita kam batakoma kantaba dan abunda takeji bazaibar tama iyah gane mutaneba

Doctor din yaduba ruwanda suke fita wajen yataye tamkar wacce takone kuma abun Yakoma kamar kuna dabadan shine yayi aikin dazuba dazaice wutace
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment