Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

*KOMAI YAYI FARKO ZAIYI KARSHE*

*Story and Written by : Fateemah (S) Ibraheem*

*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*

*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "




*WhatsApp Group*
https://chat.whatsapp.com/EJyDTUGRuWoCSv2hvGEPB3

*Facebook Group*

https://facebook.com/groups/791305719158499/

BISMILLAHIRRAH MANIRRAHIM INA GODIYA GA ALLAH SUBHANAHU WATA ALA TSIRA DA AMINCI SU KARATABBATA GA FIYAYYAN HALITTA ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) DA ALAYANSA DA SAHABBANSA DAMA DA DUK WANDA YABI HANYA IRIN TASU DOMIN ITACE HANYA TA GARI

*Page 1*

A harkar rayuwa yau kaga fari ne gobe kaga baki domin ba kullum ake bacci a kan gado ba'! A rayuwata ban taɓa jina cikin farin cikiba sai ranar da mahaifina yabiya kudin kujerar zuwa aikin hajji, Kafin zuwan wannan rana da ALLAH yanufi dady da biyan kudin zuwa aikin hajji ƙawayena da muke wasa dasu waɗanda iyayensu sukaje makka sai tukiya da tun kaho sukemun, kowane lokacin kuma sunamun gori idan munyi faɗa saboda wai iyayen su sun zama (alhazai) Ana cikin haka wata rana dady yakiramu nida yayyena. Inada yayye maxa su biyu babban sunansa Aliyu muna kiransna da Alhaji, sai mai bi masa Sadiq, ni kuma babu abinda yake kara ɓatamun rai irin wannan gorin,wata rana ma idan gorin yayi yawa har kuka nake natafi gida nafadawa dady shikuma yabani hakuri akan komai lokacine. Nayi farin ciki sosai kasan cewar yabani kwarin gwiwa, to da UBANGIJI ya yarda yakuma bashi ikon biya, abun nema yasamu wai matar falke ta haifi jaki.wani abun kuma dayasa ni farin ciki dangane da tafiyarsa shine nasan idan yaje zai tahomun da jallabiya da kayan wasa da agogon hannu dan duk wadannan abubuwan suna bani sha'awa sosai agurin ya'yan alhazai wanda suka kawo musu daga makka bayan wannan nasan dazaran yadawo za'arika kiransa da (Alhaji Nuraddeen)tunda shima yaje makka ALLAH UBANGIJI maji rokon bawansa mai kuma biyan bukatun bayinsa, cikin hukuncin UBANGIJI kuwa duk abunda nasa rai dady na yataho mun dasu wannan shine dadi bisa dadi kenan. Ai daga nan nima nafara shiga cikin ya'yan manya, yayyena maza sune bro Ali, dayan kuma Sadiq muna ce masa yaya Sadiq sannan sai aunty farhan wacce daga ita sai aunty Ihsan, zaune muke da daddy a cikin falo, gyaran murya yayi kafin ya fara magana kamar haka: " Duk abunda nariga nafada yazama dole sai na aikatashi ko yayi muku dadi ko karyayi muku."
" Hmm haba dady ai kasan yanzu nafara canzawa.." Inji yayyena, Dady yace to " ai haka akeso ALLAH yayi muku albarka."
" Amin." suka fada atare, ƙara gyaran murya yayi sannan yaci gaba da cewa " farhan ke mace ce kuma kin mallaki hankalin ki kuma kinsan kanki dukda haryanxu baki gama fahimtar rayuwa ba amma nasan kindan fahimci wani abu ko kadan?" Ita kuma tace " hakane ddy." Dady yaci gaba da magana kamar haka: " kinsan aminatu kanwarki ce kuma ita kadai gareki yar' uwa mace duk abunda xatayi ba daidai ba kiyi kokari ki nuna mata dukda dai kina ƙoƙari",tace " hakane dady insha'allh zanyi iyakar kokari na"
"To ALLAH yabaki iko kuma yayi muku albarka."
" Amin" suka fada atare kowa yadanyi shiru na ya'n dakiku dady ne yace " Dama inaso nafada muku zankawo muku aunty wacce zata rika kula daku saboda zamanku a haka bai dace ba! Cikin murna sukace " eh wlh dady dama gidan ba dadi," amira tayi saurin cewa " hakane wlh aunty farhan kowa yaji dadin maganar."
" to bara ni zan tafi office." Inji daddy. Aunty farhan ce tace " am dady meza'a girka maka ne??" Yace " sakwara nake so da miya."
" ok to adawo lfy." dady yace " aliyu kai yanzu zaka fitane??" Mikewa yayi yace " yes dady," sadiq ne yace "farhan ina key din motarki ne bani naje school nawa yayi kura kuma bansa anwanke minba,"
" Ok amira dakko key yana saman mirrow"

*Page 2*

" ok." Inji Amira, da gudu tashiga tadakko tafito, " yaya sadiq gashi."
"ok thanks natafi sai nadawo."
" Bye adawo lfy yaya ayomun tsaraba."
" ok to saina dawo."bayan kowa yatafine yarage daga amira sai farhan, amira tace " wlh aunty farhan harna kagara yy ahmad yadawo asa bikinku."
" hmm amira meyasa kikace haka ko kingaji da ganina ne???"
" Laah a'a wlh sbd naga yayar khadija zatayi aure shiyasa kuma naga kusan sa'arki ce."
" wace khadija." cewa farhan.
" khadija kawata mana tagidan su farooq." tace " ohhh wai khadija??"
"ehm maryam din gidansu zatayi aure,"tace " ALLAH sarki waini yajikin maman su kuwa??"
"Hmm da sauki jiya ma munje ganinta" cewar amira, " to ALLAH ya bata lafiya," "amin." sunɗan jima suna fira saiga kiran yy ahmad murmushi amira tayu tace " kice ina gaishe dashi"
"ok zaiji bar natafi berdroom." Inji Farhan, " to sai kin dawo."
Tana zaune a falour tana kallo saiga bro Ali, amira " tace harka dawo yy??" Yace " eh angama girkine?? "Tace "yy yunwa kakeji ne??"
" Eh wlh sosai ma "
" hmm wlh ko daurawa ma ba'ayiba."
" what?? Tap to wlh bazan zauna yunwa ta kasheniba bara naje restaurant."
"To gaskiya yy mutafi dama wlh nagaji da zama nikadai." yace " to ina farhan din?"
"Tana daki yace to cemata zamu tafi kada taji shiru." cike da murna tanufi dakin aunty farhan " zamuje cin abinci nida bro Ali"
"Ok to adawo lfy ayomun tsaraba."
"ok to sai mundawo bye"

*Page 3*


Direct (AFNAN RESTAURANT) suka nufa bayan minti 2 da zamansu zuwa 3 saiga wata mace takawo musu list din abubuwan da ke akwai kowa yayi tic daidai abunda yake bukata.ba'ajimaba saigata dauke da su. Sunɗan jima suna fira saiga wata beutiful baby tazocin abinci itada kanwar ta azahirin gaskiya kyakkyawa ce dan duk namijin daya ganta sai yakyasa kai bama na mijiba har mace idan taganta saita raina kanta sbd kyanta dakuma surar da ALLAH yayi mata. Amira na ganinta tace " wow yaya kaga wata. Kyakkyawa gaskiya ta burgeni sosai bara nayi mata magana wlh tashiga raina." harara ya wurga mata yace " shiyasabanaso naje dake wani guri sbd sai kin bada mutum ga shege surutu sai kace Radio, nace miki banganta ba hala? a rayuwa babu abunda na tsana irin surutun ki sbd rabi duk shirmen banzane," ran amira ne ya baci ta ture plate din dake gabanta tana tafasa, cin snarks ɗin da batayi ba kenan, tana turo baki, " kuma ni kamayar dani gida" idanunta cike da kwalla, mamaki ya tsaya yi haba kafin kace kwabo tuni ta falla dagudu ta nufi wurin wannan yarinyar tana kiran " aunty aunty??" Yarinyar ita kuwa sunanta Khairat, juyowa tayi da ganin wake kiranta.amira ce takaraso tana shashsheka tace " sannu "cikin mamaki khairat ke kallonta tace" yawwa ykk? "
" Lfy lao" khairat ce tace " I am sorry fa bangane kiba" amira ce tayi murmushi wanda ya ba sunanta miemie. a bangaran bro Ali kuwa baki yasaki yana kallansu. Amirace tace " bara nayi wa yayana magana ku gaisa". " ok" tafada, ya tafi can duniyar tunani yaji amira na magana " yy kataso muje ku gaisa wlh batada matsala" "oya let's go mana " tanadan kashe masa ido jan hannunsa tayi harsuka isa gurinsu khairat.sallama yafarayicikin muryarsa mai rikata tunanin yan mata, kujera yaja bayan ya xauna ne yafara gabatar mata dakansa cikin kwanciyar hankali, miemie ce tace " amira xomudan xagaya kafin tunani ya fara xiyartar xuciyarta wanda itama batasan dalilinsa ba. shin itama tana sansa kenan? Tambayar datayi wa kanta kenan khairat maganarshi ce tadawo da ita duniyar tunani yace " pls karki biyemun kawai kifadi abunda ke ranki kina sona??" Sunkuyar dakai tayi tace "eh" kunyace ta kamata tarufe fuskarta da kyawawan hannayanta.murmushi yayi gamida jin dadi yace " ok ina godiya da lokacinda aka bani"


*Page 4*


murmushi tayi tace " nima haka." aliyu ne yace " bara mutafi gida munbaro farhan ita kadai"
"ok " tafada ahankali, " amma kinga na manta baki bani phone number dinki ba"
" eh nima namanta." Bayan sunyi exchenge din numbr ne su amira suka taho, " yaya mutafi koh inada islam fa." "eh dama tafiya xamuyi." yawwa aunty khairat ko zamu ajiyeku gida ne? " 'Aa wlh amira kubarshi kawai mungode" bata rai amiratayi tace " uhm" ganin ranta ya bacine yasata cewa " ok to muje" murmushi tayi taja hannun miemie suka nufi mota.baya suka shiga itakum khairat tashiga gaba.suna tafiya suna labari har suka isa g.r.a unguwarsu miemie kenan akofar gida ya sauke su sukayi ban kwana sukuma sukayo gida. Suna isa gida suka samu farhan ba lfy. " sunhanallh farhan lfy? " Cewar bro ali, aman da yataho matane yahana ta yin magana jikake shaaa sai kace fanfo amirace ta kidima tace munshiga ukku yy mutafi hospital kawai.hawaye ne cike da idanunta. " meyake damunki ne farhan cewar bro Ali. Ahankali tace " I don't know." ok canxo kaya mutafi asibiti, ok ahankali tanifi daki tasako kaya tafito tunda suka shiga mota take amai duk ya saka mata galabaita sosai direct emargency suka nufa.bayan an aunata ne akace tana dauke da typort ne.magunguna aka rubuta sann akasa mata drip tadan samu sauki hakan yasa drip din nakarewa aka sallamesu, bayan sunkoma ne sukasamu dady a flour yace "ina kukajene?? Gidan bakowa." Farhan ce ta kwanta kan tiles. " subhnlh farhan yadai." " dady batada lfy fa" cewar amira kamar xatayi kuka. " innalillh meyake damunta." "Typort" cewar amira "to ALLAH ya sawake ALLAH dai yasa ba ruwan fanfan can kika sha ba." " sutakesha mana." cewar Aliyu ko rann saida nayi mata magana tunda munada sona ammh wai tafisan na fanfo" " aikinga irinta sai kikiyaye"
" ok"tafada tace bara na tafi daki to bdmw kikula da kanki.murmushin yake tayi tanufi berdroom. Sundan jima suna fira saiga yy sadiq yashigo amirace tace (oyoyo)yaya harkadawo eh ndw masoyiya ykk? Lfy ammh ba lauba.xaro ido yayi yace lfy?? Aunty farhan ce b lfy topa meyake damunta?? Typort ok muje naduba ta.ahankali suka tura kofar "


*Page 5*


yace sannu ashe bakiji dadiba uhm daga masa kaitayi tace ammh dasauki to ALLAH y kara sauki to ga pizzarki koh murmusjin jindadi tayi tace ngd no bdmw idan ban yi mukuba suwa xanyiwa?? Eh hakane tashiyayi yace to saida safe sunbatar kumatun amira yayi yac( I HOPE YOU HARD A SWEET DREEMS) and you tafsa ahankali byee ban kwans sukayi.amirace tafito daga daki tasamu bro Ali a kwance kan kujera tace mekakeyi ne? Idansa nakan wayarsa yace chart ohh ALLAH dai yasa d aunty khairat ne? Tana murmushi, daga nan Amira ta nufi wurin Aunty Farhan, " Aunty Farhan baki ce kina gaida sabuwar antin Bro Ali ba," murmushi farhan tayi tace ke amira banasan karya wace aunty kuma?? Ninasan bro bashida wata budurwa"dariya amira tayi nan take takwashe komai ta fada mata tare da tambayarlafiyar jikinta,taji sauki.ohhh ALLAH yakara sauki cewar khady,ke na manta fa jiya uncle farooq yabada home work.pls tayani fiddawamira cikin fada.ohhh sorry kawata.amira ce t tashi tana dafe ciki tana washh khady ce ta lura da jinin da yabata mata rigarta.dafe kirji tayi kamar tayi magana kuma tafasa sbd tasan halin amira yanxu tasa mata kuka sbd tsabar an shagwabar da ita abun kukama baya mata wuya khady ce tace amira muje clinic koh?keni wlh ba inda xani hja kawai da mutum yaje karbar magani sai ace allura ni gaskiya baxan jeba idanunta acike d hawaye sbd ciwon kamar wasa ammh yafara fin karfinta.uncle farooq ne yashigo yasame su carko carko yace lfy?? Amirace tasa kuka dama kmar jira take tace uncle cikina ciwo yake garinya yafada atakai ce,ganinta batayi magana b yasashi cewa kuje clinic mana,lura d jininda ke jikin uniform dinta ne yasashi dogon tunani kenan wannn yarinyar ta fara priod ne yar karama d ita?? Hhhm tao lallai allh y sawake to banda ma shashanci tasan xaixo meyasa bata kintsa b? Tsikar jikinshi ce ketashi abmd ba abunda yatsana a rayuwarsa kamar ganin jini koda na dabba balle mutum.dawowa yayi daga tunanin yah haryanxu suna tsaye mtssww wai me kukeyi nanne?? Ke wuce kije clinic jebkum ki karbomn marker inajiranki yace wa khadija ok sir.tafada cikin yanayin rashin jin dadi axuciyar t tace lallai uncle baida tausayi me mekon m yace naraka ta sai yace ....jinya dsa mata tsawa ne yasa ta fita aguje tanufi principal office domin dakko marker.haryanxu amura bata isa clinic b tafiya take tanahutawa yayinda kowa yaketa kallanta maza d mata kowa da abunda yake ayyana wa gameda jinin masu dan hankali ne ke tysaya mata sbd basu san miye ba......


Za a ci gaba a ranar Laraba 4 September, 2023.......

*Faɗimatu Sani Ibrahim Kuki*

+234 904 020 8830



*KOMAI YAYI FARKO ZAIYI KARSHE*

*Story and Written by : Fateemah (S) Ibraheem*

*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*

*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "

BISMILLAHIRRAH MANIRRAHIM INA GODIYA GA ALLAH SUBHANAHU WATA ALA TSIRA DA AMINCI SU KARATABBATA GA FIYAYYAN HALITTA ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) DA ALAYANSA DA SAHABBANSA DAMA DA DUK WANDA YABI HANYA IRIN TASU DOMIN ITACE HANYA TA GARI

*Domin ganin farkon labarin*
https://www.kingarticlenovels.com/2023/10/kome-yayi-farko-zaiyi-arshe.html

*Whatsapp group*
https://chat.whatsapp.com/EJyDTUGRuWoCSv2hvGEPB3

*Facebook Group*
https://facebook.com/groups/1756414801245712/

*Page 6*

khady ce ta hango Amira aikam tamanta da dakko marker tanufi gurinta amira, Zo muje kama mata hannu tayi suka shiga.uncle yusuf ne yace lfy?? Amirace tasa kuka wai bata da lfy? Ke dallah yiwa mutane shuru ke kullum idan aka tambayeki sai kiyiwa mutane kuka sai kace wata yargoye.mtss lura yayi da blood ɗin da ya ɓata mata uniform ne haan yasa yace on kikeyi?? Kallansa tayi cikin rashin fahimta.khady ce tace eh sir.tan sunkuyar dakai.zanan amira kukbta ne ya tsananta itadai tsoran uncle yusuf take sbd shine maiyiwa kowa allura idan hakan tataso.kin xuwa tayi tatsaya tana raba ido.ke ba magano ammh wayayimn? Nidai wlh nasan ba yar'iska bace ALLAH ma yana shedata.innalillahi wa'inna ilaihirraji'un.mtwws uncle yusuf ne yace ke dallh kin ishi mutane uban waye yace cikine dake anan? Shiru tayi sbd batada amsa.dallh jeki toilet ki wanke.toilet din tamufa jiki b kwari.khadija yakira yabata pards d fant yace ta taimaka mata sbd yaga batasan komai b gameda wann.itakam tasani sbd tana xuwa karbar pard ok tafada tanufi toilet din kai tsaye ta shiga amira ce takara sa kuka khady ce yafara kwantar mata dhankali tace bakomai ammh idan taje gida tafadawa aunty farhan.ba gardama t amince direct class suka nufa daidai lokacin uncle farooq yafito daga class din xai wuce gida.ahankali yadago rararan idanunsa yace kuje nayi note ku kwafa sann nabada assingment.ahankali amira tace uncle pls nidai wlh baxan iya xamaba sbd uncke yusuf yabani wani famfas nasaka a fant dina kuma ni wlh baxan iya xamaba nidai dan ALLAH kabarni natafi gida tana fadar hakan tana kuka.shidai yayi mamaki sbd yarda yaga tana tafiya sai kace mai koyon tatata ammh bai damuba sbd acewar sa wann matsalar tace ♀kukanda takeyi ne yasashi jin tausayinta yace khady ta dakko mata school bag dinta xai sauketa agida mamaki khady tayi sbd tasan halin uncle farooq mata ma basu dameshi b sbd shigani yake yawuce d ajin yayi soyayya d wata yarinya a cikin school din

*Page 7*

Saboda yana ganin yaxubarwa kansa da mutumci sau dayawa yan ss3 suna xuwa domin nuna soyayyarsu amma ba fuska.hakan nema yasa kowa yashafa masa lfy .khady ce tashiga class ta dakko jkar tabata.uncle farooq ne yakarba sannan yabude wa amira kofar gaba.kowa mamaki yakeyi wata ss3 ce ta hango duk abunda yafaru aikam ranta sai tafasa yake tare da daukar alwashin indai ta bincika taganimo akwai wani abu tsakaninta dashi wlh Amira tashiga ukku a school dinnan. Tunda suka bar school amira ke sharbar kuka tun farooq bayajin komai akanta haryafara jin wani irin yanayi ajikin sa shikansa mamaki yake shin me hakan kenufi?? Ganin bashida amsa ne yasashi yin shiru.lura yayi da Amira tanata dafe ciki hakan yasashi cewa haryanxu jinin bai dainaba ne?? Eh tace idanunta alumshe kamar me barci.kura mata idanu yayi ahankali yana kallan kyakkyawar fuskarta dukda take mai kananan shekaru hakan baihana bayyanar kyawunda ALLAH yayi mata ba.ahankali yace masha ALLAH.bude ido tayi yace amma inane layi naku naga munshigo g.r.a. ehh kaga gidan can konanma xaka iya saukeni saina karasa ngd uncle ba musu ya sauketa ahankali take tafiya kamar batasan taka kasa.duk wanda yasan tafiyarta to yasan tabbas ta canxa kamar yadda shima yadade da lura da hakan,murmushi yayi fili yace allh sarki allh yakara sauki.kai tsaye falour ta shiga ananne ta tarar da aunty farhan tana karatun wani novel ganin Amira ce yasata ajiyewa tace lfy Amira? Daga ina naga lokaci baiyi ba kuma naga idanunki duk sun kumbura meya faru? hawayen da ke idantane suka xubo rungume aunty farhan tayi tana kuka hankalinta ne yakara tashi tace amira wai lfy?? Koso kike nima nayi kukan waya dakeki? Noo aunty farhan cikine dani fa subhanallh ciki kuma amira?? Kamarya waye yafada miki? Ninaga alama mtsww ke banasan hauka wana irin ciki ana xaune kalau yo wayayi miki cikin? Tamata hakane dan tagano wani abu nima wlh bansani b krma dai aikinsan ni ba yar'iska bace koh? Eh mn amira nasani ammh meyasa kikace haka? Ko hospital kikaje ne?? Aa. Aunty to fadaman.zaunar d ita tayi tanso taji abundake damun yar'uwar tata ahankali amira tafada mata komai tana kuka.hhhm murmushi farhan tayi tace ke bafa cikine dakeba bara nafada miki wata magana.gyara zama amira tayi sbd itadai hankalinta atashe yake tace inajinki aunty.

*Page 8*


to kafinnan taso muje kicire school uniform din koh? Daga mata kai tayi suka nifi berdroom cire kayan tayi sann tace aunty farhan wani famfas ne uncle yabani nasaka a fant dina fa nikuma wlh cireshi xan dukya hanani sakewa hhhhhm dariya farhan take tace badai famfas ba, pard dai ko? Eh kamar haka naji khady tace.hmm hankali farhan tafara magana .amira tunda nake ban taɓa yin magana mai mahimmanci dakeba kamar wannan saboda haka bansan wasa kijini sosai to tafada ahankali sbd takagara taji miye daliln wann jinin amira ke yarinya ce haryanzu ammh kisani yanzu girma yafara zuwa miki yakamata ki nutsu ki fahimci rayuwa kisan irin mutananda zaki rika mu'amala dasu kisan yadda zaki rika zama da mutane!ki kare mutuncin kanki sannan ki kare mana .kusan tarayyarda zaki rikayi da maza koda kuwa yan'uwanki ne kiguji shigewa maza domin hakan bashida amfani.kisani yanzu rayuwa ta canza amira maza ba abun yarda bane sbd zai nunamiki yana sanki kamar gaske ammh bake yakeso yanaso ya cutarda rayuwarki ma'ana ya lalata miki rayuwa.dasunga kin yarda dasu sai suyi amfani da wann damar su lalata miki rayuwa sann sugudu su barki.kisani idan harkika yarda kika zubarda mutuncinki a waje to wlh bazaki tabajin dadin zaman aure b ke bama lallai bane kisamu wanda zaizauna dake saida wani ikon ALLAH.dukda haka ba duka sukataru suka zama dayaba akwai masu kirki sosai wa'anda basu sa rayuwar duniya agaba ba sune masu tsoran ALLAH (SWA) saboda haka ki kwantar da hankalinki ki fahimci rayuwa kuma wannan period din dakikaga kinyi kowace mace dakika gani duniya tanayi kuma hakan yasamo asaline tundaga nana Hauwa'u matar Annabi Adam Alaihissalam) kuma duk wacce batayi ma to anaso asamo mata magani kuma idan anayi ba'ayin sallah kuma ba'ayin axumi ba'ataba alqur'ani mai girma sai idan akwai wani babban dalili.ammh kisani azumi idan harkikasha to zaki rama.kingane ?? Daga kai amira tayi tunda farhan tafara mata bayani kanta yake kasa kuma tabbas ta gamsu da abunda tafada mata don haka wannan ba abun damuwa bane murmushi amira tayi gami da jindadi harcikin zuciyarta

*Page 9*

ok bara naje nawatsa ruwa dan wlh jikin duk badadi.ok tafada.suna zaune a falour yy sadiq ya shigo yace amira lfy naganki agida?? Eh wlh bro ali zazzabi nake da ciwon cki ammh d sauki ohh to ALLAH yasawake amin.am farhan angama abinci kuwa?? Eh bro gashi ma a dining.yanaci suna labari saiga dady cewa yayi amira yana gank a gida?? Turo dan karamin bakinta tayi tace banida lfy.subhanallah meyasa meki? Xonan tabuda baki kenan zata fada masa sai takalli aunty farhan girgixa mata kai tayi hakan yasa tayi shuru. Amm zazzabi amnh dasuki ok to ALLAH yakaro sauki amin dady,fira suke cikin nishadi wanda kowa yaga hakan saiyayi sha'awar yayi rayuwa dasu kodan shima yasamu farin ciki.dady ga abinci mikewa yayi yace bara dai nafara yin wanka nayi magrib naji gatacan ana kira idan nadawo sai naci.ok adawo lfy suka fada atare kowa zuciyarsa cikeda san dan'uwansa.bayan sudawo daga masallacine amira tace dady akwai wasu text books daza'asiyamn gobe kau zaka kaini school koh?? Ok badamuwa amira ALLAH yakaimu.murmushi tayi tace amin dady,suna zaune suna lbr saiga yaya sadiq bayan yashigo ne yace amira kice harkin warware.rufe fuska tayi tace eh mn to ALLAH yakara sauki amin yy.dady ne yace bara yaje yadan huta bnkwana sukayi masa dafatan ALLAH yatashesu lafiya baki daya.aunty frhance tace nimadai bara nagudu gobe inada lucture 7:10 saida safenku ok byeee amira ce tace yy nim saida safe murmushi sukayi yace kema yau tunda wuri zaki kwanta?? Ehmn konazaun kuyimun tatsuniya hhhhhm dariya sukayi sukace aa kije ki kwanta sai da safe.amirace taje ta sumbaci kowane a kumatu tana musu byee.haryanxu murmushi suke gamida jin san kanwar tasu fiyeda kowa aduniya.amira ce tashiga berd room gani tati aunty frhan ta saka sleeping drees itama tabude trolly ta dakko tasa sannan ta canza pard sannan sukayi addu'ar bacci suka kwanta.Washe gari tunda dady yatashe su sallar Asuba ba wanda yakoma sbd yau kusan duk da safe xasu shiga school.amira ce tasaka school uniform dinta alokacin ne farhan tafito itama
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment