Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


AURE KAN AURE
*Book1*
Chapter1*
Bugun qofar da ake tamkar za,a balle kyauren
shiya Tilastama Hajia nafisa tashi daga kishin
giden da take Tamkar wacce tasha wani uban aiki
ta gaji Tamkar wacce aka tunzura ta jira silifas
dinta dake gefen kujeran nata ta nufo qofar cikin
sauri Tana fadin dakata ku dakata Ta bude qofar
tana musu kallon Uku kwabo kamin taja wani
Dogon tsaki mtwwwww Kai bagidajen mutu baiba
a rayuwa inba gajidaje dan qauye ba Waye zaizo
yaita buga qofa yafi minti talatin ba,a budeba.
Kuma ya nace yaqi kama gabansa Ta kauce tace
ku shigo kar a koma qauye ace na hana yan uwa
shigowa gidan dan uwa Basuce da ita uffanba
saima da suka shige suka kama rawar jikin
gaisheta Ta daga musu hannu ku saurarar
Banason hayaniya kunji ko Kada ku cika mana
gida da warin baki tai gaba ba tare data basu
Izinin qarasowa ba Hakan bai hanasu damar
shiga falonba suna qoqarin zama kan kujera ta
daka musu tsawa Kai ku dakataa Karku sake
waye ya baku izinin zama kan kujera? Ku zube a
qasa duk wqacce ta zaunamin akan kujera wlh
sainaci mutuncinta Nina rasa irin wannan maita
sai kace ku kadai keda dan uwa Ku ala dole
dangin miji Ko wacce ta kwaso busassun
qafafuwanta babu ko wadatar basilin Dan a
ketamin yadin kujera da busassun. Fatar jikinku
ko To ku zube a qasa kuyita zama inya dawo dan
uwan naku kwa ganshi Ta balbalesu da harara
Tana fadin munafukai inda bashi Dashi babu mai
kallonsa balle ya taimaka masa da ko sisi Tai
tsaki ta juya ta haye saman benenta Tun misalin
qarfe hudu na yamma suke tule babu wanda ya
waiwayesu Saidai masi aikin gidan wata budurwa
da tsohuwa daketa kaiwa da komowa Akai sallar
magrib duk sunanan Zube soma suke a nuna
musu toilet dan su dauro alwala Suyi sallah
amman da sukaima yan aikin magana sai sukace
wai hajia bata basu iziniba Sunanan zaune har
akai sallar isha,I yar yarinyar waddah Bata wuce
shekaru27 ba ta dubi dattijuwar waddah ba zata
gaza Shekaru hamsinba Tace goggo kodai ki tashi
muje gida kawai Dubi yaddah aka watsar damu
sai kace bola anan Yar tsohuwar da ake kira da
gwaggo tace Ke tashi nan wawiya in zamu
kwanan anan munanan a zaune har sai yaxo In
har muka ganshi sakarya mun warke Ta gyada
kai to allah e kawoshi lfy Qarfe tara daidai aliyu
ya shigo gidan nasa yana shigowa yai ido hudu
da yan uwan nasa Da sauri ya qarasa yana Ah
gwaggo yaushe kukaxo? Tafiyar dare kukai? Ya
duqa gwiwa bibbiyu yana gaisheta ta amsa da
fara,arta Dajin dadi rakiya ma ta gaidashi Ya
amsa yana maimaita tambayar tashi yanxu
kukaxone Kokun biya wani kurin? Gwaggo ta tabe
baki tace ba inda muka biya ali gidanka muka
Yoma tsinke Wannan yar iskar matar taka marar
mutuncin ita ta zubar damu tun la,asar muke Nan
zube Kaidai bakai sa,ar mataba wlh Bakai sa,ar
maceba ali Cikin rashin jin dadi yace kuyi haquri
dan allah gwaggo Ya miqe da sauri sashin masu
aiki ya nufa yana kwalama ladidi Kira Tazo ta
zube a gabansa tace gani Yace anbama baqinda
sukaxo abinci kuwa? Cikin rawar murya tace ai
hajia Bataceba Ya dafe kai cike da takaici Ya
dago ya dubeta Yace jeki kai musu abinci sannan
Ki hada musu da lemukan kwali da juice kikai
musu Kuma daga yau duk wanda ya shigo cikin
gidannan kar,a sake a barshi ya fita har sai an
bashi abinci yaci ya qoshi saidai idan shine yace
bazai ciba Jiki na rawa tace an gama ranka ya
dade Sannan ya juya ya fita ya koma wajen
goggon tasa e zauna yana Fadar Amman ba
ganki da ruqayyah goggo ina mijin nata? Cike da
takaici tace ai kasan irin halin naku na maza ali,
Kishiya jibro yai mata kuma ya soma wulaqantata
dan yayi amarya Shine tayi yaji Kagantanan yau
kwananta uku Da mijin ya biyo sahu nai masa
Tatas Naja masa kunne nace Kuma gobe zan
koma da ita da kaina To kasan halin naku indai
mace Bata da wani dan sana,a bata maida taro
ya zama sisi Shikenan kun rainata kenan Shine
nazo Na rokeka ka siya mata wani dan abun da
zata dinga sana,a Dashi acan qauyen don allah
Ya gyara zama yana ai wannan Ba wani abu bane
Goggo Ya dubi rakiya yana fadar ke yanxu Me
kikeso a siyan miki Wanda kikasan yanada saurin
Kawo kudi? Tace duk abinda ka siyamin yayi
Goggo tace ni nasan abinda za,afi samun kudi
dashi Ka siya mata injin murjin taliya Da keken
dinki tunda ta iya Dinki tun tana gida Yace to
shikenan goggo allah Ya kaimu goben insha
allahu Zansa a siyo mata Nan suka shiga godia
ladidi ta shigo musu da kwandon abinci Ta jejjera
musu da flate Cokula da kayan drinks yace ladidi
Jeki kyara musu dakin baqi idan sun gama sai ki
nuna musu dan suje su huta Ta amsa da to Yace
shikenan goggo koda akwai Abinda kuke buqata?
Tace ba komai goggo allah yai Maika albarka ya
kuma sauya maka da mata ta gari Baice komaiba
murmushi kawai Yayi ya miqe ya nufi sama S
saman benen sashi biyu ne Hagu da dama.
Dauke da katafaren falo Wanda aka qawata da
manyan kujeru da kayan alatu Zamu iya kiran
wannan bangare da aljannar duniya A cikin falon
akwa bedroom biyu wanda yake dauke da
qaramin Toilet Duk abinda yake wannan sashin
akwaishi a dayan sashin Hatta capet din dake
tsakiyar dakin Sashin matarsa ya nufa ya kashe
kayan kallon daketa ruri Banza ya nufi bangaren
nata Kwance take saman katafaren gadonta dake
dauke da kayan alatu Daga ita sai wata
gajeruwar rigar bacce Iya cinya mai sulbi Gashin
kannan a barbaje saman Filo Tai rub da ciki
tanata latse latse A. Laptop dinta Yana sallama
ta tashi ta zauna Bakinta dake da murmushi
Wooo welcome my one Babu alamar zai mayar
mata da murmushin fuska ya qara daurewa Ya
jingina da bango ya harde hannayensa a jikin
kirjinsa Yana kallonta Tadai? Ta fada tana
kallonsa ba tare data qara matsawa daga inda
takeba Fuskar tashi ba walwala ya soma magana
Nafisa wulaqancin da kikemin ya soma isata cin
fuskar da kikemin ya isa haka Ki sani yanda
kikeson danginki yan uwanki da iyayenki haka
nima nakeson nawa dangin Yan uwana da
iyayena Ya taka har gabanta yana nunata da
dogon dan yatsansa Yana fadar Na rantse miki
da girman allah Ki kiyayi wulaqantamin yan uwa
ya isheki haka Wani murmushi taja hade da tabe
baki tana fadar Sannu mai iyaye dan allah kai
bakaji kunya ba? Ka dubi wadannan damejin
halittun har kake kiransu da yan uwanka.?
Kauyawa gidadawa wadanda kircin talauci ya
ishesu'' Ji yayi tamkar tana watsa mishi Garwashi
a kirjinsa Ya daga hannu zai watsa mata mari
Tunanin me yayi kuma sai ya fasa ya sake
hannun nasa Idanunsa sunyi jajir Ya juya a zafafe
yabar dakin Nata zuciyarsa na tafarfasa Kamar
garwashin wuta Shi nafisa take zagi? Yanxu ta
Zage masa tushensa asalinsa iyayensa? Ya
damqi sumar kansa yaja da qarfi Idanuwannan
suka rikice tamkar Jan gauta Shin wacce
qaddarace ta hadashi Da nafisa? Mai yasa yai
auren Kudi? Meya kaishi auren macen data
Kerema ajinsa? Kuma iyayenta suke taqama da
yayan banki? Mai yasa bai tsaya inda allah ya
ajeshiba ya auri tushensa irin asalinsa? Da yanxu
bai samu kansa a wannan baqin cikin da
takaicinba Ya ilahi Abinda ya fada kenan Ya fada
saman kujeran dake falonsa Zuciyarsa naci gaba
da tafarfasa Tamkar wanda aka tsikara ya miqe
da sauri yai hanyar fridge Ya bude ya dauko
roban ruwan faro ya murda ya dinga zazzagama
cikinsa Ya dire robar saman fridge din da qarfi Ya
koma ya kishin gida sanyin ruwan na ratsa mashi
zuciya Tunanin abinda suka faru shekarun da
suka wuce suka dinga dawo masa Shin meye ya
faru a shekarun Baya saiku biyoni danjin ko
wadanne abubuwane suka faru-------
AURE KAN AURE
CHAPTER 2
Musawa wani kauyene dake garin katsina Garine
dake dauke da jama.a da masu rifin asiri Gidan
malam shehuqaramin gidane ko a garin gidane
mai Qaramin katanga Wanda da ka hangoshi
zakasan Gidan talakane
Malam shehu mai almajirai sunan da ake kiransa
dashi kenan a garin
Ba boyeyyen mutum bane dan dan asalin garinne
Malam shehu su hudu ne wajwn mahaifinsu
Kowanne yana kasuwancinsa wato noma da kiwo
Saidai duk ba masu dashi bane saidai
Rufin asirin ubangiji
Malam shehu kuwa shi baima da gonan saidai
dan yawonsa da
Yake da koyar da almajirai a qofar gidansa
Duk Ran laraba suke harhada masa naira goma
goma
Dashi Yake samu yana rufama kansa asiri
Sunan matarsa hafsa ita kadai gareshi suna
zamansu lfy
Duk duniya da daya Allah ya basu wato aliyu tun
dagashi Allah bai qara basu
Haihuwa ba malam ya tsaya tsayin daka wajen
bashi ilmin mahammadiyyah
Dan yana dan shekara ashirin ya haddace
alqur,ani mai girma tare da sauran littafai
Aliyu yarone mai zuciyar neman na kansa hakan
yasa ya dake
Idan ya samu noma ko aikin gini kodai wani irin
aikine indai na Qarfine yake
Dan kawai yaga ya farantama iyayan nasa
Daga baya ya Bude wani dan case a bakin titi
yana siyar dasu rake biskit
Cingam tomtom dadai sauransu
A haka yake samu yana tausayama iyayensa dan
aliyu mutum ne mai Jin qai da tausayin iyayensa
Haka yasa suke matuqar sonsa fiye da komai a
rayuwa
Rannan kwasam cikin almajiran da ya koyama
karatu da yake akwai
Yan garuruwa da dama
Wani Daga ciki Wanda ake kira da muftahu
Dan asalin garin kano ne ya ziyarci malam shehu
Muftahu yayi kudi sosai dan harkar kasuwanci ya
fada tsumdum
Kuma yana samu dan yanada shaguna
Manya a kantin kwari
Bayan ya gaisheshi yai masa alkhairi
Bayan zai tafi ne ya roqi malam din Akan ya
bashi aleeyu ya
Taafi dashi dan ya saShi a daya daga cikin
shagunansa
Daa farko malam shehun yaqi yarda saida
yayansa malam sule
Yasa baaki saannan ya yarda
Sannan ya dauki aleeyu ya tafi dashi mahaifiyarsa
Kuwa har kukan rabuwa tai daashi dan tanason
dan nata kamar rai
Iyayensa sunsa masa albarka sosai
Zuwansa kano
Qaton shagone aka Bude masa muftahun ya
hadashi da wani yaro ana ce masa
Ubale
Babu laifi a shagon ana samun ciniki sosai kayan
costimetic ne ake siyarwa
Duk wata yake biyansu dan haka aleeyun ke raba
kudin biyu ya hau mota ya nufi qauyensu
Yakaima mahaifansa tare da yan siye siyen da
ba,a rasa ba
A haka alhaji muftahu ya shiga harkar siyasa
tsamo tsamo aka
Shiga damawa dashi
Mutum ne shi mai gaskia da qaunar mutane haka
Yasa bai cika samun tangarda
A Duk inda Yasa gaba
Kullun cikin kyauta yake baya gajiyawa
Takarar dan majalisa ya fito cikin ikon Allah
Kuwa Allah ya bashi sa,a ya lashe
Dan haka aka shga damawa dashi
Kasuwa ta Bude aleeyu har ya fara gyare gyare a
cikin gidansu
Ya canjama mamansa da babansa gado da ledar
qasa Yasa musu na zamani
Hatta yan uwan mahaifinsa bai barsuba yana
taimaka musu yaddah ya
Kamata
Iyayensa yanxu babu abinda sukeson gani irin
suga ya samu abokiyar rayuwa wato
Mata kenan
Shikuwa ta bangarensa babu wannan a zuciyarsa
burinsa kawai ya jiqa iyayensa
Hakan yasa ya toshe kunnuwansa game da duk
wani surutai da za,ai
Akansa
Alhaji muftahu baihau mulki ya saaukaba saida
yaimaa jama,a aiki
Naban mamaki hakan yasa jama,a suka qake
qara nunaa masa so
Aleeyu ya biyaa kudi ya zana jarabawa weaac
dan daman yaayi frimary da ya fara secoundry ne
ya watsar sbd matsalar kudi
Yayi jarabawaar a sa,a sakamako ya fito tai
masa kyau
Alhaaji muftahu ya tsaya masa shida kansa yaa
sama maasa
N,c,e yake zuwa ranar jumaa,a kaawai da asaabr
Ya maida hankalinsa a shekara uku yaa
kammaala y jona digiri dinsa
Shima a partyme yayi
Alhaaji muftahu siyasa saai abinda yai gaba dan
wannan karon kujeran sanata ya
Nema. Kuma Allah ya bashi sa,a ya samu
Wata ranar. Alhamis aleeyu na makaranTa
Alhaji mufthu ya kirasa a waya yace yai maza
maza yaje airport da mota ya dauko
Masaa yarsa nafisaa waddah zata dawo daga
qasar englaand
Da misalin qarfe uku
Ya amsa da an Gama yallabai
A take ya tau machine dinsa ya nufi
G,r,a gidan alhajin nasa daman ya saba. Zuwa
dan suna mutunci da matar
Gidan da yaransa suna girmamashi yaddah ya
kamata
Ya shige katafaren gidan Wanda za,a iya kira da
aljannar duniya
Ya samu hajia asiya a zaune kan kujera
Ya zube yana kwasar gaisuwa ta amsa cikin
sakin fuska tace kai tashi
Aliyu zauna kan kujera
Ko kuma qaraso muci abinci
Yace a,a hajia daman Alhaji ne yace naxo na
dauki mota naje na dauko
Nafisa a airport
Tai daria tace na sanka Aliyu abincin da bakason
ci yau sai naga gudun ruwan ka
Ya miqe tace ga key can Akan kujera ya dauka ya
fice
Yana daria. Har ya shga motar yana shirin tadata
ya jiyo muryar kausar
Tana kwala masa kira ya fito
Ta qaraso inda yake tare da murmushi da
muryarta mai cike da natsuwa tace
Tace yanxu ba zaka tsaya kaci abinciba
Jin shigowarkanefa yasa na shga kichin dan na
hada Maka juice
Ya sakar Mata wani murmushi Wanda ke sace
zuciyar yan mata
Yace
Amsorry kausar ba dadewa zanyiba nafisa kawai
zan dauko a
Air port just dirty minut
Lumshe kyawawan idanunta tayi tace to naxo na
rakaka?
Yace kin fasa hadamin juice din kenan?
Tai wani daria mai kama da murmushi tace
A,a zan hada Maka yaya aleeyu saika dawo
Ya juya yana fadin to kausar
Yaja motar ya fice shidai kausar tana birgeshi
Har qarqashin ranshi shidai yanason kausar
Itace irin matar daya cancanta ya aura
Kwata Kwata bata dauki duniya da zafiba yai
wani murmushi lokacin da take
Ya lumshe idonsa a daidai lokacin daya hasko
hotan fuskarta
Qarfe uku daidai ya isa airport din
SanadiYyar cinkoson ababan hawan dake kan
hanyar
Can ya hangota tana zaune a kan kujeran da aka
tanaza a wajen domin zaunawa
Da jakkunanta har guda biyu
Gabansa yai mummunan faduwa shidai duk
jarumtarsa yakan ragwance idan ya
Hadu da nafisa
Kyakkyawace ajin qarshe fara tas tanada siririn
hanci da dan qaramin baki
Idanunta basu da girma sosai sunfi kama da kalar
barci
Ta hadu anyi sa,arta saidai ba,ai sa,ar Hali ba
Macece sangartacciya an Riga an shagwabata
idanunta a tsaytsaye suke bata ganin mutuncin
kowa
Tun farkon zuwansa kano Alhaji ke aikansa gidan
amman da
Zaran yaje saita dinga kunyatashi a gaban
mutane
Taita tuntsirewa da daria tana nunama
qawayentta shi musamman idan yai
Kwalliya. Taita Kiran yan gidan tana suxo su kalli
kwalliyar dan qauye
Har akwai ran daa tacema daddyn ta daya dawo
Mata dashi gidan nasu dan kawai ta dinga
kallonsa tanacin daria
Haka kawai ta rainashi baisan me yasa ba
Gabansa ya sake faduwa a lokacinda ya hangota
tanaa duba aagogon hannuntaa
Ya qarasa da sauri tare da Jan wata doguwa
sallama
Da sauri ta dago tana kallonsa na wasu sakwanni
Tamkar mai karanta wani abu a cikin idanun nasa
Tunda take a duniya bata taba kallon idanun
namijinda suka saukar Mata da mummunan
mutuwar jiki kamar aleeyu ba
Zata iya wuni a haka tana kallon kyawawan
idanunsa
Ganin bata da niyyar amsa masa sallamar yace
kiyi haquri hajia
Goslo ne ya tsareni
Taja wata sanyayyar ajiyar zuciya
Ta lumshe idanunta ta Bude ba tare da taace
masa uffan ba
Taci gaba da kallon tsakiyar idanunsa
Ya sauke idanunsa ba tare da yayarda sun qara.
Hada idonbaa
Yace kiyi haquri bada gangan hakan ya faruba
Wani gajeran murmushi Taja tana wasa da
harshenta
Batace komaiba hakan ya qaara tilastaa masa
saake kaallonta
Tajaaa wani sakaran murmushi tana wasa da
idanunta a cikin naashi
Ji yai yanaa shirin faduwa yai saurin dafa qarfen
dake kusa dashi
Cikin kidima kuma ba tare daya kalletaba yace
zamu iya tafiya ko?
Cikin muryarta mai taushi tace zamu iya zama
anan inhar ka yarjemin naiata kallon kyawawan
idanunnan Naka da sukafi. Ko wane ido kyau a
duniya
Maganar ta dirar masa tamkar a mafarki Yama
rasa abin cewa ya kasa
Kallonta
Ta miqe taxo har gabansa dan har sunajin
numfashin juna
Tace na Fahimci kai marowacine amman muje
gida sai kai tsada na biya
Aure kan aure
Chapter 3
Tace bari muje gida sai ai tsada na biya
Bata jira amsarsa ba ta suri qatuwar jakan tata
ta hannu tai gaba shi kuma ya shuru akwatinan
ya saka a Cikin boot din motar ya shiga
mazaunin direba
Abin ya bashi mamaki ganin ta shiga Gidan gaba
ta zauna
Ita daya cancanci ta zauna Gidan baya ya bita
Yadan saci kallonta akai rashin sa,a itama kallon
nashi take
Ta kashe masa ido daya da sauri ya janye fuskar
tashi yasama motar key ya
Zungureta sukai gaba
Da hannu daya yake tukin ya daura daya hannun
nasa inda
Aka tanada dan daurawa ganin haka yasa tai
saurin riQo. Hannun nasa yai saurin
Waigowa tace
I like to se ur face please
Sauri yai ya maida kallonsa kan titin inda Allah
ya kiyayye da ya daki bayan wata
Babban mota yace ya Salam ganin haka ya
tattaro natsuwarsa ya daura Akan titin
Suna isa gida ya Bude. Qofa yana qoqarin fita ta
riqo hannunsa
Cikin bacin rai ya waigo ganinyanda taga fuskar
tashi
Ta canja yasa ta sakeshi tana wani
Ni,im taccen murmushi ba tare da ya qara
waigowa ya kalletaba yai gaba abinsa
Yan gidanne suka fito anata murna ga anty nafisa
ga anty nafisa
Kowa sai murna yake shi kuwa wani takaicine ya
isheshi yace shin daman
Haka Mata birni suke kodan baya hulda dasune
ko a qauye shi yasa
Bai fahimci hakanba
Yace kai ina Mata wasu ababene masu natsuwa
kawaici da kunya
To ya akai ita nafisa bata da ko daya to ya akai
kausar keda duk wadannan
Abubuwan amsar da e kasa ba kansa kenan
Ya shiga sashin momyn nasu ya Bama yar aikinta
makullun zai fice kenan ta fito tace ina yar
momyn takene aleeyu yai murmushi yace gasu
can a waje hajia
Sukai wajen tare tana hango momyn nata ta sasa
ihu tai kanta ta rungumeta sai murna suke shi
kuwa kai yasa ya raba. Zai wuce
Sai ji yai kausar na fadin yaya aleeyu kai yaya
aleeyu cewa fa kai na
Hada Maka zaka dawo kaci yai murmushi yana
kallon kyakkyawan
Sanyin yarinyar na tafiyar masa da hankali
Ya waigo yana mrmushi
Yace am sory kausae mancewa nai muje
Da murnanta suka jera dinning din kichiin ta
kaishi ta xuba masa komai
Sannan taja kujera ta zauna sai hira mai dadi
taake masa
Harya gamacin abincin aamman hirar bataa
qarebaa
Kamr an jefota ta fado kichin din
Da kaallo duk suka bita yaddah taai wani kichin
kichin zaakasha waani abun bacin ran ta gaani
Fuskar kausar dauke da murmushi tace me
kikesone anty ta
Qara hade rai tace me kike anan?
Tambayar bataima kausar dadiba dan haka ta
rasaa amsar da zata bata
Da hannu tai Mata nuni da tashi ki wuce kalaman
nata suka karya Mata
Zuciya idanuwanta suka ciko da hawaye muryarta
a sanyaye tace haba anty mae
Yasa........
Ta. Katseta ise get out jiki lakwas ta miqe ta kalli
yaya aleeeyum sannan ta gaba
Har Cikin ransa. Baiji dadiba takaicine fal a
zuciyarsa
Nai ankaraba saiji yai an dafa kafadara ya waigo
da sauri ransa a bace
Cikin kakkausar murya yace meye haka nafisa ya
kike abu kamar ba musulma ba?
Itama ta zaro idanunta tace yadai kake abu
kamar ba wayayyeba
Tace haba aleeyu dubekafa namiji har namiji babu
inda Allah ya tauyeka
Gaka dakyau kamar dawisu
Ga kwarjini kamar daamisa tunda nake ban tabaa
ganin namijin da zuciyata
Ta kwadaitu dashiba sai kai
Sonka nake aleeyu Wlh Sonka nake inada kishi
ban yarda ko qannena na dingaa ganin suna
kusaantarka ba ballantaana har hira ta shiga
tsakaninku
Daaan zan iyaa batawaa da Kowa akanka
Ji yai wata xufa na karyo masa Cikin hanzari ya
fice daga kichin din
Yai murmushi tace ya rage naka
Ta. Duqa ta dauki kofin da yasha juice din a ciki
ta lashe tas
Lol. Kunji mayyah
Abin duniya ya ishi kausar dan tabbas ta karanto
wani abu a idanun
Yayar tata to ya kenan?
Tace tunda take bata taba ganin Wanda lokaci
guda ta kamu da sonsa ba
Wanda ta taBbatar Shima yana son nata
Dan sau rari idan suna hira yana Mata wasu
kalamai
Dake kama Dana soyayyah tace tabbas idan
batasan abinyiba yayarta zata mataa
Shigaar saauri
Gidan Alhaji muftahu gidane dake cike da tarbiya
matarsa daya da
Yayaansa biya
Nafisa babba kausar me bi Mata
Sai ammar yusuf da kalifanafisa ta Gama digiri
dinta a wannan shekarar sai kuma kausar dake
level2. A. @B,u,k dake kano
Duk cikinsu nafisace kawai ta fita zakkah bataji
ko kadan. Dan har a dangi ana kuka da ita
Gashi ta liqema kamilin mutum irin aleeyu Wanda
kyale kyalen duniya bai
Gabansa to ya kenan?
Muje zuwa
Kwata Kwata aleeyu ya fitar harkaar Gidan sbd
shu,uma nafisaa
Dan ko Alhaji ya aikeshi Gidan sai yai saurin
kawo mishi uzuri
Abin ya fara damun kausar harta fara tunanin ko
yai fushi da abinda nafisa
Tai masa ne
Dan haka ta yanke hukuncin kiransa a waya
domin ta bashi haquri da sauri ta nufi dakintaa
ringin daya biyu ya dauka da fara,arta tace yaya
aleeyu ai mana afuwa tuba muke idan har laifi
mukai
Idan har laifi mukai da aka yanke mana wannan
hukuncin
Yai murmushi yace waneni kausar ba abinda
kukai min
Taace to shine ka yaadamu yau sati daya kenan
baka zoba dan ko daddy bai aikokoba kaana
zuwa duba momy duk ran juma,a
Yace tuba nake ranki e Dade inanan zuwa gobe
insha allahu
Tace yauwa yayana dagananma akwai Maganar
da nakeson zamuyi
Yai murmushi yace kinsanni da qaguwa Akan son
Jin zance fara labaartamin naji
Aransa addu,a kawai yake Allah yasa cewa za(ai
tana sonsa
Tace a,aa yayaa saidai kaxo yace alqawari fa
tace eh nayi
Sukai sallama ya kashe wayar
Har ranta tannason bawan allahn yanada kyau
gashi da kyawawan dabi,u
Bayan sallar isha,i duk suna zaune a falon
daddyn nasu mommy da sauran yaran
Qannenta da afisa tana kusa da mommy tace
Shinema ko kiyi cigiyata tun yammah ko?
Mommyn ta kalleta da murmushi
Tace na leqa ai naga kina Barci daxun
Tace yauwa momy daxun mukai waya da danki
yace wai yana gaisheki wai gobe zaizo
Momyn tace yai zamansama aini nai fushi dashi
Nafisa ta dubi Momyn nata kamin ta maida
kallonta kan kausar din
Ke kuma meya hadaki dashi?a ina kika samu
lambarsa?
Tace ke kinjimu da anty dan bakison mutum saiki
hana Kowa mu,amala dashi
Nafisa tace uban wa ya gaya maki bana sonsa
iye?
Kausar ta dauke kanta daka kallonta tana kallon
daddy dake fadin
Ke meye haka bana hanaki wannan dabi,ar ta
zagi ba?
Ta shagwabe tace to daddy nifa sonsa nake haka
kawai
Sai taita shishshige masa
Yace waye?
Tadanyi murmushi kamain tace aleeyu mana
daddy danka
Wani irin fara!a ce a fuskarsa yace alhamd yata
Ba qaramin farinciki wannan abun yasaniba
Da kaina zan masa magana gobe daman dazu
yake fadamin ya kammala
Karatunsa kinga sai!a tsaida rana kawai
Ko kusa mommy bataso hadinba dan haka
fuskarta ko walwala babu
Tace amman kuwa Alhaji ya kamata a tuntubi
yaronnan aji
Tabakinsa dan hadinnan Kwata Kwata baiba
Dan halinsu ko kadan baixo dayaba inama laifin a
hadashi da kausar
Dan da itace kawai zasu iya samun kwanciyar
hankali
Nafisa kuwa ta raina Kowa bata ganin jama,a da
gashin arziqi
Ga girman kai
Alhajin yace ni nasan ba zamu samu matsala da
yaronba sannan ita kausar din ba sai in
tanasonsa ba
Kinsan ni bazanma Dana auren doleba tunda dai
ita nafin na sonsa
Sai muyi fatan alkhairi
Momy taace haba Alhaji ai baabu yarinyar da
za,aa Bama aleeyu tace bai mataba
Dubi iyayi irin na nafisa amman tace tanasonsa
inaga kausar
Kawai saidai muce Allah ya zaba abinda yafi zana
alkhairi
Ya amsa da amin
Kausar ta dago da idanunta wadanda suka kada
Sukai jajir
Ta miqe jiki a sanyaye ta fice
Tuni tausayin yar tata ya kamata dan Tuni ta
Gano kausar Nason aleeeyun
Kuma Shima ta fahumci yana sonta
Saidai babu yaddah zasuyi da abinda aallah ya
hukunta
Lokacin da Alhaji muftahu ya tunkari aleeyu da
jancen
Ya rasa shi a wace duniya yake ba halin yaqi
aaamincewa dan
Bazai iya watsama uban Gidan nasa qasa a fuska
ba
Don haka ya amince
Da kansa alhajin yaaje qauyensu aleeyun ya
sanar dasu aauren ba qqaramin faarin ciki Sukai
ba aka tsaidaa ranar auren wataa mai kaamawa
Tunda akaa tsaaida maaganar auren aleeyu ya
gazaa zuwa gidaa Sbd tashin hankalin da yake
ciki
Ta yaya zai iya rayuwa babu kausar?
Alhajin daa kaansa yaima aaleeyu magaana
aakaan rashin zuwansaa zance yaji kunya sosai
dan haka ya tsaida ran Akan yau zaaije baaaayan
sallar isha,i
Yana gamaa sallr kuwaa yaaa wuce ba wata
kwallliyace a jikinsabaa
Tshirt ce kawaai baqaa da jeans
Yaasan shi mai laifine hakan yasa kai tsaye ya
nufi Cikin gidan
Yai sa,a
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment