Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[11/25, 5:27 PM] Yusrah Musa Abubakar: *👑YARIMA ABDUL-MALIK 👑*






*💫ANNURI WRITER'S ASSOCIATION💫*






*Story & written*

*By*
*Yusrah Musa Abubakar*
*(Mrs Al'ameen Ahmed)*



*Dedicated to Zarah Musa Dan Adam*




*In the name of Allah the beneficent and the most merciful*





*Be good be helpful everybody will like 💗 u*



*Page 1*





Abuja fct babban birnin tarayya, misalin karfe shida na safe, hadari ne sosai ya taso garin ya bada kala mai kyau. Sakamakon rana bata fito ba, gashi ana kada iska mai ni'ima.


Wani kayattaccen layi ne, yasha kwalta mai kyau, sai walwali yake, gashi an kawata shi da fitilu masu d'aukar hankali. Tun daga farkon anguwar zaka san ba anguwar masu karamin karfi bace, yadda tsarin ta yake da tafka tafkan gidaje na alfarma.

Wani kyakkyawan gida ne, mai dogon gini ya gaji da kyau. Kuma ko ba'a fada maka ba kasan gidan sarauta ne, saboda yanayin zanukan jikin gidan da tambarin masarauta. Dai-dai wannan lokacin, wasu matane uku ne, ri'ke da wani mutum da kayan fadawa a jikin su. A yanayin rikon da sukai masa zasan laifi yai suka kamoshi.

A kofar tangame man get d'in gidan suka tsaya. Tare da 'kwan'kwasawa. Ganin haka yasa nace, bari na bisu, domin naga meke faruwa fadar. Irin tsaruwar gidan bata lokacine, tafiya ce mai tsawo sukai, sannan suka tsaya a wata iriyar kofa ta glass. Da alama wani suke jira. Sun kai minti goma a gurin, kafin suka hango shi tafe ta cikin glass d'in, da sauri suka bud'e kofar, cikin girmamawa suka duka masa.

Wai wai wai, masha Allah. Zan kad'i, wani kyakkyawan saurayi ne, fari tas dashi. Ya fito sanye da kayan army, wand'an da su kai matukar bala'in yin masa kyau. Umh da gani babu tambaya, wannan shine yarima Abdul-malik. Zare glass d'in idon shi yai, tare da zuba wa wanda aka kamo ido, tabd'i. Ni dai kauda fuska ta nai, dan wadannan razanannun idon na sa bazan iya kallonsu ba, wata firgitacciyar tsawa ya daka. Wanda ba mai laifin ba, hatta fadawan sai da suka tsorata. kowa yai zaman dabas a kasa, jiki na rawa,😂cikin fada ya fara magana" suraj na yarda dakai, shine zaka min haka? sai ka fada min uban waye ya baka poised, yace ka zuba min cikin abin sha, ko kuma ka karasa rayuwarka a gidan yari".


Kuka wanda aka kira da suraj keyi, amma ko kashe shi zaiyi bazai taba fada masa wanda ya bashi gubar ba. Ganin yadda jikinsa ke rawa, ya kasa mgn ya musu nuni da cewa, su tafi da shi su tambaye shi har sai ya basu amsa. Mikewa sukai, cikin girmamawa. suka tafi dashi, yana wani irin kuka. Dan yasan Allah ne ka d'ai yasan irin azabar da zai sha a gurinsu.

Gashin kansa yake shafawa cikin dunbin tunani to waye zai bada poised a bashi? waye keson ganin bayanshi? ganin ya kasa samun amsa yasa ya fito a part d'in, cikin wani irin taku ya nufi palon kakan sa, lokacin daya shiga dukkan ahlin gidan suna zaune a palon. Amma banda maman sa, dan bata wurin du'kawa yai, cikin girmamawa a gaban mai martaba. cikin tsananin so mai martaba ya riko hannun sa, yana murmushi. A duniya yana son Abdul-malik matuka a ransa. Kowa fuskarsa da walwala, banda Yahanasu da takejin duk duniya ba wanda take 'ki kamar sa. Wani irin firgitaccen kallo take binsa da. Ganin yadda mai martaba yake lailaya shi kamar jariri. Mai martaba ne ya fara magana "Muhammad ina fatan baka da wata matsala?" murmishi yai cikin jin dadin kular da mai martaba ke bashi yace "bana bukatan komai". kallonsa mai martaba yai "ka tabbata?" kai ya d'aga yana sakin wani kayattaccen murmishi. Ganin yadda yaha tai da fuskarta ita da mahmud kamar anyi musu mutuwa.

Abban mahmud shima dake kallon Yariman cikin kauna yace "idan akwai matsala ka fada min baba na, kasan ban san ganin ka cikin damuwa" tun kafin yai mgn yaha ta tare shi da fadin "haba mai sai kace wani yaro, sai tambayar sa kake, ai yana da hankali idan yana da matsalar zai fada. Idan adalci ne, ai ga mahmud meyasa shi baka tambaye shi ko yana da matsala ba?"

Murmishi abban mahmud yai yana kallonta, yace "ai in dai lamarin baba na ne, ni yafi gold a gurina. Ina ji dashi, ina ririta shi tamkar raina". Cikin bacin rai, yaha ke duban yarima kamar ana 'kara hura mata wutar 'kiyayyar sa a ranta. Kallon mahmud tai "tashi mu tafi" mi'kewa su kai, suka fita a dakin. Da kallo abba ya bisu yana mamakin wacce irin mace yake aure kamar yaha mara tunani haka Allah ya sau wa'ke. Duk ranar data kai shi bango zata sha mamakinsa.

Mi'kewa Yarima yai yana musu sallama ya fita, suna sa mai albarka. Part d'in maama d'in sa ya shiga, don kwata kwata idan bai ganta ba baya samun nutsuwa, yana shiga palon ya hangota kishingide, ganin sa da tai yasa ta mi'kewa zaune, tana tarar sa da murmushin kauna. Bako kunya yana zuwa ya kwanta a jikin ta. Hannu tasa a suman kansa tana shafawa, cikin murya mai sanayi tace "baby baka rabo da rigima har yanzun jinka kake yaro, kafa girma kosai ka fara ganin naka yaran zaka san ka girma?" mi'kewa zaune yai yana rike mata hannu a hankali yace "I love u my sweet momy fatan kin tashi lafiya? kuma ba wata matsala?" dariya tambayar ta bata tace "wato baby na fahimce ka, tambayar dasu mai martaba suke maka yau kuma ni ka kewa?" 'Kara rike hannunta yai cikin shagwaba yace "haba mama, kin san yadda nake jinki a raina ke d'aya ce tamkar da dubu. Dukkan wata soyayya da kulawata a gareki take ina matukar son ki my mah".
Murmushi tai cikin jin dad'i tace "na sani ba wanda kake so sama dani Allah yama albarka, sannan kuma kaci abinci? abinda baka so nace dagowa yai yana ganin ta kureshi da kallo yasa yace " eh zanci idan na koma" har lokacin kallonsa take tace "oh da gaske? toni ban yarda ba tashi muje ga abinci can kaci kada ulcer ta kama min kai".

Bata fuska yai irin baya so d'innan, mama tace "bazan barka ka tafi ba sai kaci ko kad'an ne," shiru yai yana karya wuya ya koma kalar tausayi dan ta barshi ya tafi. kiran sa akai a waya ya d'aga yana son kwacewa daga rikon datai masa amma taki sakin sa baiwace ta shigo da abincin ta ajiye sauke wayan yai yana kallon abincin ya dauke kai daukan spoon in tayi tana dibowa takai saitin bakinsa. Yai saurin rufe ido ganin idan ta biyeshi ba ci zaiyi ba ta aje spoon in tamai durar karfi da yaji.

Batun yaha kuwa suna komawa part d'ita ita da mahmud ta soma zagaya palor cikin taikaici, zama Mahmud yai cikin jan tsuka yace "wai dan Allah umma me yasa abba na yake min haka? kamar ba shine ya haifeni ba. Gaba d'aya ya tattare soyayyar sa, ya dorata akan Abdul-malik. kafin ya kira sunana sau d'aya, ya kira nasa sau goma. gaskiya na gaji". yaha ce ta juyo tare da cewa " af kwantar da hankalinka mahmud, na kusa daukar mataki kowama ya huta, amma kafin nan sai mun san yadda zamuyi mu shiga jikinsa. Kaga daga nan hakan mu yacimma ruwa, sai mu kashe shi ta ruwan sanyi, ba tare da an zarge muba. shine aure zanje gaban mai martaba nace ya kawo lokacin daya kamata ace ya aje iyali, idan har mai martaba ya yarda zan fadi yarinyar daya kamata ace ya aura"
Mahmud da hankalinsa yadan tashi yace "to wacce zaki zaba masa idan mai martaba ya amince?" zama tai tana kalln sa, tace "ina nufin hajara yar gidan yaya, kasan ta kusa zuwa". Mi'kewa mahmud yai" what umma hajara fa? aa da sake, abinda na dade ina mafarkin samu" yaha tace "kamarya? yace "haba amma ai kinsan nike son wannan yarinyar, gky ban amince a bashi ita ba".

Dafa shi yaha tai tace "karka damu mahmud zanyi maka bayani, ba kana son ganin bayan Abdul-malik ba? to ai dole sai ta wannan hanyar ce ka d'ai zamubi mu samu nasara, yanzu idan mukace zamu kasheshi ba wani dalili. Hakan zaiyi mana wuya, amma idan ya auri hajara zata she'ke mana shi, ba tare da munsha wahala ba. Kuma ba mai zargin mu, kaga zamu dawo mune da fada a gurin mai martaba idan ya zama babu shi. Kayi tunani ta wanna hanya ce ka d'ai zamu iya shafe shi, mu batar da tarihin sa har abada."
Cikin gamsuwa mahmud yace "kuma haka ne fa, kinga riba biyu zan samu, an kashe shi, kuma na auri wacce nake so" cikin jin dadi yaha tace "shiyasa nake yinka. Akwai fahimta, yanzu kaje ka tafi hospital kada lokaci ya kure ma, kuma ka sake tunani akan abin dana fad'a maka," tana kaiwa nan ta wuce shima mi'kewa yai ya fita.



***
Kano farawa, wata budurwace tafe a wannan anguwa ita ka d'ai, kyakkyawa ce ta ajin farko, kuma yanayin kayan dake jikinta bazai nuna maka cewa yar talakawa bace, sai dai ba haka abin yake ba muje zuwa mahaukaci yahau kura.

Wani gida ta bud'a ta shiga, amma iya yanayin sa zai nuna maka cewa gidan hayane, da wata tsohuwa suka hadu zata fita a gidan cikn tausayawa ta kalleta tana cewa "sannu kinji zainab, ki 'kara hakuri komai mai wucewa ne, ki daina sa tunani a ranki in Allah ya yarda wata rana zakiga ribar hakurin ki." Murmushin karfin hali zainab tai tana daga mata kai tace "ngd da kulawarki inna, sai kin dawo Allah ya tsare amin" inna tace tana ficewa. Ita kuma ta shiga gidan, bangare biyu na inna da nasu.
Da sallama ta shiga tanai wa matar dake zaune a gaban kuloli sannu da gida, ko cira kai batai ba balle ta sa ran zata bata amsa. Wuce wa tai ta shiga d'akin ta tana tunanin yaushe ne zata samu canjin rayuwa? rashin iyaye baiyi ba, gashi batasan kowa nata ba, balle ta koma wurin su. Mahaifanta sun rasu bata san danginta ba, sai hjy bilki kishiyar maman ta, wannan wacce irin rayuwa ce ta tsinci kanta a ciki? goge hawayen fuskar ta tai jin bilki na kwalla mata kira, cikin sauri ta fito tana cewa "gani umma".

Tsaki taja "wato zainab wuyanki ya fara 'kwari ko? sbd ke tinkiya ce kullum sai nayi da baki na akan fita da abinci shago saboda kin gado bakin halin uwarki, to wallahi wuya zaki sha a gurina" kuka zainab keyi dan idan akwai abin data tsana a duniya shine ka zagar mata mahaifa.
Bilki tace "inye hamshakiya danna zaki uwarki kike kuka? to ko tana raye zan zageta balle tana bayan kasa, ke dalla tashi ki fitamin da kayan sana'a ta, dan wallahi kikamin kwashe duka zaki mi'kewa tai ta f
ara diban kulolin tana fita dasu, tana shago taga Tanimu ya sauke hindu a mota dan girgiza kai tai cikin takaici, sai bayan la'asar ta koma cikin gida duk da abincin ya kare tun wuri, zaman ta a wajen yafi mata alkairi. Bata kud'in tai dai-dai Hindu ta shiga da bakar leda a hannunta, ta mi'kawa Bilki tana cewa "wanka zanyi in anjima Tanimu zai zo" kallon Zainab tai "ke jeki d'ebo mata ruwa za tai ba'ko, ba irin ki bace mai bakin jini, kuma ki dawo ki dafa mata wannan kazar"
'Kala zainab bata ce ba, ta d'au bokiti tana fita a gidan, bayan ta d'ebo tana shigo wa gidan a zaure suka hadu da Bashir, yana ganin ta cikin murna yace "masoyiya ta dama ke nazo nema, ya gida?" kallon sa tai, cikin takaici taja tsuka, zata wuce ya jawo hijab d'inta. bokitn ya fad'o ya fashe






WASH ALLAH GASKIYA KUNA KOKARI 😥
[11/25, 5:27 PM] Yusrah Musa Abubakar: 👑YARIMA ABDUL-MALIK 👑



💫 *ANNURI WRITER'S ASSOCIATION* 💫

By
YUSRAHMS ABUBAKAR


#YMA

Dedicated to Maman khaleel
Safiyya Aliyu

Ina matukar godiya da nuna kaunarki a gareni MY FEEDOH may Allah bless you and your household wannan page din naki ke daya har zuwa page 20 mallakar kine.

*If you go to the river dont swim 🏊 it can carry you away 🏃.

Page 2


Da gudu Bilki ta fito ganin abinda daya faru yasa tace kan ubancan amma Zainab anyi muguwar yarinya sbd bakin hali saida kika karasa min bokiti to wallahi baki isa ba saikin biyani mayya kawai mitsiyaciya ta karasa maganar tana janta ciki hakuri Zainab ke bata amma wani irin gigitaccen Mari ta sauke mata saida ta durkusa har kasa bisa kafafunta saboda azaba wanda hakan yai daidai da shigowar Inna da sauri ta karaso tana dago Zainab din dake kuka fuskarta tayi ja wani irin kallo taima Bilki mai nuna cewa wata rana zaki nadama tace amma wallah Bilki baki da da'a sau nawa zan fada miki ki daina dora hannunki akan yarinyar nan rashin iyaye fa ba hauka bane kinsan irin bala'in da kike kwasarma kanki kinsan hukuncin mai zaluntar maraya me yasa baki da tunani ko kadan ina tsorace miki ranar da zaki kuka da idanunki Zainab ba yarinyar da za'a wulakanta bace duk abinda ya sameki ki kuka da kanki na fada miki.

Kallon sama da kasa Bilki ke mata tunda ta fara magana sannan tace ahayye nanaye kaji mace da kwarton munafirci meye ruwanki a ciki amma ba laifinki bane da alama yunwa kike ji ga dusa can idan kin gama ci kije ki sha ruwa munafikar tsohuwa kawai tana kaiwa nan ta wuce ta koma ciki.

Da kallon suka bita inda sabo kuma Inna ta saba da wulakancin Bilki ba tun yauba hannun Zainab ta rike tace muje dakina Zainaba ki huta kinji ki ta hakuri komai mai wucewa ne Allah ya jikan Umar da Khadija ameen Zainab ta furta cikin damuwa amma ko babu komai tana samun sauki idan Inna ta wuni a gida.

Yau Yarima ke shirin zuwa kano gurin kakarsa zaune suke a palor mama ta kalleshi tace gaskiya babyna kana da kyau kamar balarabe "harka shirya kenan"? Da kai ya bata amsa taci gaba da cewa Allah ya kare min kai baby inaji a jikina kamar zuwanka gurin ammi alkairi ne tamkar zaka hadu da wani abu dazai saka farin ciki kuma ya zamo maka garkuwa a rayuwarka.

Ido ya zuba mata bayan ya gama jin jawabinta yai murmushi har dimple dinsa na lotsawa amma baiyi magana ba mikewa mama
tai tana kire hannunsa suka fita har mota tai masa rakiya kafin ta koma.

Lokacin daya dayai perking da mota a harabar gidan da mamaki Mustapha dake tsaye kafar shiga palor yake kallon motar da tunanin waye a ciki bai kare mamaki ba Yarima ya fito yana gyara agogon hannunshi domin shi kadai ya bata shi mutum ne wanda baya bukatar takurar wasu fadawa ko bayi duk inda zaije shi kadai yake zuwa ko driver baya bukata.

Dagowa yai sukai ido biyu da Mustapha wani ihu yai yana rungumeshi cikin nuna tsantsar murna yace abokina kaine dama zan ganka kwana kusa gaskiya nayi kewarka yaushe raban da mu hadu kusan shekara biyu fa murmushi Yarima yai yana kallon shi yace sorry ba gani yau nazo muje ciki na gaji inason na huta shiga sukai wata farar mace ta dago tana kallonsu tace dama saida tunani na ya bani tunda naji Mustapha na ihu yana cewa abokina nace nasan kaine ba wanda zaizo yayi wannan haukan sai kai ta karasa maganar da murmushi.

Rungumeta Yarima yai a rayuwarsa yana matukar son ammi Mustapha ne ya fara dariya yana cewa wato Abdul-malik har yanzu baka janye wannan dabi'ar taka ba yanzu runguma ce gaisuwa dagowa yarima yai yana kallon ammi alamar ta tanka Musty yace malam bafa zakazo ka sanya tsohuwata magana ba ka baro taka acan tana hutawa zaka wani takura min tawa harararsa Yarima yai kafin ya mike yana cewa muje na gaji inason na huta bani da lokacin ka wucewa sukai yana cewa ammi bari ya dan huta.

Zainab ce zaune a tsakar gida tana hada kunun aya Bilki ta fito a daki tana cewa Zainab me kikeyi anan? dagowa ta tana kallonta tace kunun aya nake hadawa
[11/25, 5:27 PM] Yusrah Musa Abubakar: Innalillahi dan Allah amin afuwa ban gama typing ba nayi sanding.

*👑Yarima Abdul-malik 👑*

#Yusrah m Abubakar

Yusrahmusa65@gmail.com


*💫ANNURI WRITES ASSOCIATION💫*


*Page 3

Tana kallota tace "kunun aya nake hadawa".
Kudi ta mika mata jeki sayo min kayan miya bari na rika dura miki to Zainab tace tana amsar kudin tasa hijab ta fita a gidan Aliya ce ta shigo tana cewa, a'a Bilki harda kunun aya kika koma yine? Um lallai liyafa taci gaba ta karasa maganar tana zama a kujerar da Zainab ta tashi sai a sannan Bilki tai magana "a'a ba nawa bane na Zainab ne makaranta zata tafi dashi jin haka yasa Aliya tabe baki tace wallahi shiyasa duk yarinyar nan tabi ta rainaki ashe guri ta samu kina mata bauta Bilki zatai mgn Zainab ta dawo dan haka tai shiru aje kayan miyan tai tana dauka jakanta ta fita a gidan haduwa sukai da hindu a karshen layin anguwar suna tsaye da wani bata ko kalli gurinsu ba ta tsaida napep ta shiga.

A shirye suka fito shida Musty zai rakashi makaranta dan lecturer ne ammi ce ta kalli Yarima cikin wasa tace me soja zaije yi makaranta karfa ka firgita dalibai dan murmushi yai yana kallonta yace, dama ana gane soja ne ko baisa kaya ba? Dariya Musty yai ana ganewa mana musamman rashin fara'arka.

Mikewa yai yace to naji muje tunda ban sako dakai ba fita sukai suna shiga mota basu zame ko'ina ba sai makaranta babu yadda Musty baiyi ba akan ya karasa office dinsa amma yaki yace ya barshi anan idan yana bukata zai biyoshi hade rai Musty yai zaiyi magana Yarima yace masa "sorry"cikin haushi yace a'a uban sorry dan iska kawai wucesa yai shi kuma ya tsaya jikin motar yana waya da mama kamar saida akazo saitin kunnensa aka kwalla kiran Zainab wallahi ki tsaya kibani abuna idan na kama ki zaki sani haka kawai xuciyarsa ta tunzura shi ya kalli inda ake maganar idonsa ne ya sauka akan Zainab dake tsaye tana dariya rike da fefa a hannunta tana kalla alamar karantawa take wani irin kallo ya bita dashi cikin mamakin da baisan yayi hakan ba.

Karasowa waccen din tayi zata kama ta sukayi wani lungu da gudu dan dafe kirjinshi yai tare da runtse ido Musty ne ya dafa shi bai dago ba cikin mamaki yace abokina yadai meke faruwa? Shiru yarima yai ba tare daya bashi amsa ba saima shiga mota dayai abin ne ya daurewa Musty kai dan haka shima shiga yai daidai zaiyiwa motar key ya kuma cewa Abdul-malik wai dan Allah meke damunka naga gabadaya ka canja ba haka muka taho ba kodai kayi gamo ne? Wata uwar harara Yarima ya sakar masa batare da yace kala ba rabuwa dashi Musty yai dan ba amsa zai samu ba.
Koda suka koma gida ma kasa samun nutsuwa yai daya rufe ido ita yake gani lokacin da take dariya gabadaya ko abinci bai samu yaci ba har dare.

Bayan kwana biyar yau weekend ne Zainab tana zaune a daki taji muryar bashir ya shigo yana cewa masoyiyata ina kike? Ga kayan marmari na kawo miki da gudu Bilki ta fito daga daki har tana tuntube ta karbe ledar hannunsa tana cewa kai wanne irin banza ne ai ba ita zaka kawowa ba ni zaka kawowa tunda nice uwar 'ya cikin muryar yan kwaya bashir yace gaskiya ni kullum sai karbe min kudi kike kuma kinki fada min yaushe ne auren zama Bilki tai tana bare ayaba tace kwantar da hankalinka an kusa kadai kaci gaba da kawo kudi aure da Zainab kamar anyi ne shigowar hindu kenan ta karasa maganar tana cewa kwarai kan zamu sha biki ankon yi shirunka maraya zamuyi😂 amarya kuma sai ta dinka azari lilo da takalmi silifa dariya gabadaya sukai Zainab dake sauraronsu ta girgiza kai tana neman tsari daga sharrinsu 😡.

Yau Monday har Musty ya gama shiri Yarima na kwance yana kallonsa juyowa yai yana kallon sa yace wai malam lafiyarka kalau ko junnu suka shafeka gabadaya ka bi ka sauya to nidai tashi ka shirya ka rakani makaranta.
Mikewa Yarima yai yana daukar towel yace jeka bazani ba gida zan tafi zaro ido Musty yai kai da kace zakai saki uku daga daya kace wai tafiya zakai shiga toilet yai yana cewa eh idan kuma zaka hana to dariya Musty yai ni asuwa kare da gudun layya ka gaishe min da aunty na yana kaiwa nan ya fita.

Cikin minti goma ya gama shiri sama sama yai sallama da ammi ya kama hanyen Abuja lokacin daya isa gida tararsa harda mai martaba kamar zai mayar dashi ciki wani irin abune ya tsayawa Yaha a makoshi dakyar take hadiyar yawu ganin yadda kowa yake rawar kafa akansa barin gurin tai kamar zata tashi sama tana shiga part dinta tafara kaiwa da komowa ta ciji yatsanta yafi sau a kirga harsai da
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment