Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE



You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

*👄👄ZAƁIN ABBANA!👄👄*




*NA*
*Ummeey muhammad lawan*



*DASHEN ALLAH*
*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*
{D.A.W.A}
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*


Bismillah rahamanin  Rahim    ya Allah yarda nafara wanan Littafin cikin. K'oshin lpy Allah kabani Ikon kamallawa cikin K'oshin lpy.


*WANAN. LITAFIN. NA SADAUKAR  DASHI NE GAREKI.   YAR..UWA  RABBIN JIKINA FATIMA ZARA  MOMY. MU.ALIN  ALLAH YA BARMU TARE.*


Page *1&2*


"UMMEEY wai haryaxu baxaki daina wannan tunaninba?". Ko sokike saikijawa. Kanki wata matsalla?'  ummeey a kullun inason kixamo Mai mik'a lamuranki ga' Allah domin shine" xaikawo Miki d'auki cikin lamuranki.'        

ummeey bakisan  i'rin  tashin hankalin.  Danake. Shigaba    indan Naganki.  Cikin. Wanan yanayin."  D'ago. Kai ummeey tayi ta  d'aura. Dara daran" idanuwanta akan mama Wanda suka cika tabb....  Da k'walla.'  Cikin. Muryarta Mai. Sanyi. Tace  kiyi. Hak'uri" mama  nima. Hakan  Tana faruwa ne bada  son  Rai naba.......!


Mama. Xan. Hak'ura. Da haydar.  Xan karb'i xabbin da Abba yamin kodan, Naga nafaran  tamasa.  Rai," mama xankasace. Mai. Biyyayah a gareku?, Koda kuwa hakan xaixamo sanadiyar. Rasa. Raina  nidai a kullun burina. Naganku cikin. Farin cikin".


"Tashi. Tayi cikin. Takunta Mai d'aukar. Hankali ta Isa. Inda. Mama take" ta durk'usa. A'gabanta  Tana. Mai share. Hawayen dasuka. Bata mata fuska.,  tace k'iyafemin mamana insha. Allah baxaki sake ganina. Acikin. Damuwaba  namiki. Alkawari mama.",



Jikin. Mama yayi. Sanyi  take  taji tausayin. D'iyar Tata yakamata, cikin wanin i'rin yanayi.mama Tace ummeey  Allah yamiki" al-barka  yarda. Kika. Xab'i farin. Cikin. Mahaifinki. Fiye da naki  ummeey hak'ik'a. Ke "Yan.ce Tagari" wace. Duk wata uwa. Xataso ace kinkasace D'iya agunta.


Ina ma" ace inada hanlin  Daxan  iya cika mikin burinki  Ina ma ace a'kwai wata hanyar daxanbi wajan ganin burinki. Yacika.  na auren Wanda kike muraddi."   wlh ummeey da a'kwai  hanyar. Daxanbita. kodan kema Naganki cikin farinciki ama. Kashh  babu. Wata hanya  data. Rage  Mana  ummeey

UMMEEY'   abbanki. Yana.  Da. Tsauri,. Akan. Ra'ayinsa.  abbanki. Kaifi. D'aya ne  idan. Har" yafad'i.  Magana  toh Saiya. Aikatashi UMMEEY  kiyin Hakuri A  matsayina na mahaifiyarki inajin ciwo a cikin Raina a kan aure. Daxa.a'miki. Nawanda  bakya son ama"  inajin ajikina wanan. Aure. Xaixamo. Al-kairi. A  rayuwarki


Kallon mama UMMEEY, tayin.  Tarik'e. Hannayeta tace kidaina. Fad'in haka mamana  tun da. Har  Abbana ya a'minta da muhammad   toh nima xanyi k'ok'ari. Nakoyawa xuciyata sonsa kodan nafarantawa. Abbana Rai  nasashi  cikin. Farin cikin  Kuma. Ina Mai farin cikin da xab'in Abbana..!


Murmushi. K'arfin. Hallin ummeey tayi. Tace. Mama wai. Yaukan Mai xamu. Dafane?" 
Mama. Wanni.  Sanyi. Taji. Yana. Ratsata, harcikin. Xuciyarta"  tabbas samun. "ya "ya nagari Babar. Ni'imace. A rayuwa

Allah ka.axurta mu da "ya."ya nagari amiiiiin ya Allah

Mama tace ummeey nabaki. Xab'in duk abuda kikaga yadace kidafa mana. Cikin jin dad'i. Tace toh mama. Wuta tahura. Ta. D'aura. Shikafa. Da wake da Mai da yaji.

Bata wani Bata lokaciba. Takamalla pillat. Ta d'auko taxuba musu dama tare suka Saba cin  sunacin abincisu. Cikin farin ciki da kwanciyar hankalin...........






By ummeey Muhammad lawan...✍🏽*👄👄ZAƁIN ABBANA👄👄*





*BY*
*UMMEEY MUHAD LAWAN (UMMU AFNAN)*




*DASHEN ALLAH*
*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*
{D.A.W.A}
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*



```Dasunnan. Allah. Mai. Rahama. Maijin kai.  Ya Allah yarda. Nafara. Wannan LITAFIN  cikin kwoshin lpy Allah kabani inkon kamalawa  cikin koshin lpy amiiiiiin ya Allah.```



WANNAN. LITAFIN. SADAUKAR WANNE   GAREKI  YAR UWA RABBIN JIKIN  FATIMA ZARA  MOMY  MU.ALIN   ALLAH. YABAR.MU. TARE



Page  *3&4*


___“Suna cikin hiransu ita da mama. Abba ne yayi. Sallama yashugo a' tare suka amsa" sallama  suka yimasa sanun da dawowa" Abba ya Amsa cikin farin cikin  ummeey taje tad'auko Masa abinci" da ruwa a kofin   tace. Abba ga abinci cikin jin dad'i yace yauwa sanu da k'ok'ari mamana." kamar kuwa  kisan yuwa nakeji. murmushi mama tayi tace toh  gashi Kuma abunda kafi son ?yar.taka ta  dafa", a gidan cikin jin dad'i Abba  yace  madalla lalai kinkyauta? mamana." 


"Juyawa tayi daniyar tafiya sai Abba yace Ina Kuma xakije?', kixauna kijirani inason xamuyi magana." ciki ladabi tace toh Abba samu guri tayi ta xauna."  take tajin xuciyarta nabugawa  addu'a takeyi acikin ranta,

Abba nagama cin abinci  kallonta yayi yaga yanayinta duk ya canja  gyaran" murya yayi yace ummeey inaso, kisanar Dani wane irin hukunci Kika yanke daga ne da xab in danayi Miki
Na had'aki aure da muhammad?"

Ummeey idan har bakyaso  wannan aure toh inason kisanar Dani  domin ni baxantab a yiwa 'ya.ta aure dolleba..!

Ummeey nagartarki" da nutsuwarki da tarbiyarki shine yasa D'an uwana abdallah yaga yadace yahad'aku aure da yayanki  Kuma banaji akwai wani abuda, abdallah xai nema aguna harna i'ya hanashi ama idan bakyason muhammad baxanyimiki dole ba......¡


Hawayen datake b'oyewane suka xubo daga idanuta ciki wani i'rin yanayi tace
Abba na amince da xab'inka."  nayarda kuhad'amu aure da yayana...!

Xan xauna dashi xayi Masa biyayya i'ya i'yawata cikin jin dad'i Abba yace Allah yamiki albarka  tashi kijeki shima yayannaki xaixo anjima saiku fahinci juna dama muriga da mun tsaida ranar nanda sati uku xa.ayin bikin....

Mama da tuda yake magarna batace komaiba ama jin yace  har sun tsaida" ranar bikin  Saida taji babu dad'i

Ummeey ko k'afafunta kasa d'aukarta sukayi saboda irin tashin hankalin da tashiga durk'usawa tayi a gun tagagara motsawa ko Ina wai itace akasaka ranar aurenta Kuma bada haydar ba". innallillahi.wa.inna.illahir raju.u  dama haka rayuwa take kowa da irin tasa jarabawar",

Mik'ewa tayi Tana tafiya a'hankalin tamkar wata maran lpy d'akita tashige tafad'a kan katifarta. cikin tashin hankalin
Taceya Allah kabani hak'uri da juriya a'kan abuda yake damuna ya Allah kasayayamin xuciyata naxamo Mai biyayya ga Abbana nacika Masa burinsa",

Tana cikin wannan halin barci Mai nauyi yayi awun gaba da ita, cikin barci tafara mafarkin  Haydar  cikin wani, mawuyacin halin miko mata hanu yayi yana cewa ummeey ki dawo gareni  kece farin cikina  ummeey mutuwa xanyi kawai sai ya fara tari take jini yafara fita tabakins." xubewa yayi a'k'asa sumame wani Kara ummeey tasaka wada yayi sanadiyar farkawanta  mamane tashigo da sauri cikin tashin hankalin" domin bak'arami tsorata mama tayinba kalon ummeey wace duk tabi tajik:e da xufa"

Mama tace ke ummeey lapiyarki?. kuwa cikin kid'ima tace mama inaji a jikina haydar Yana cikin wani mawuyacin halin. kullun nakwanta barci sainayi mafarkinsa a wani irin yanayi  takarashe maganar cikin kuka.........


Mama tace ki kwantar hankalinki, ummeey ai shi mafarki ba gaskiya bane" mafarki annabawa ne gsky a hakade mama takwantarwa da ummeey hankalinta tacigaba da mata nasiha akan yarda da k'addara Mai kyau ko akasin haka".
Ummeey de tadauki nasihar da mama tayin mata hartasamu nutsuwa acikin xuciyarta

Tashi tayi tashige bayi tayin wanka ta d:auro al wala tayi sallah adu.oi tadiga jerowa Fitowa tayi ta, iske mama a tsakar gida samun guri tayi taxauna xatayi magana sukaji sallama mama ce ta amsa sallama yarone yashugo yace wai ummeey taxo ijin wanin mama tace jekace Tana xuwa ummeey kallon mama tayin tace .......!_*ZABIN🤵🏻‍♂ ABBANA NE👨🏻‍🦳*_

_*NA*_
_*Ummeey muhad lawan*_
_*( ummu Afnan)*_
_*💃🏻'YAR AUTAR💃🏻 DASHEN🍃ALLAH*_

_*For more inf... 08140801885*_


_*Page 5&6*_

_________"Mama bamusan kowaye banefa yake kallonta..!
Mama ce, tace "Au harki manta abbanki yace yayanki zaizo...?

Sai alokacin ummeey tatina da Abbanta yasanar da ita zuwan muhammad d'in.

Tashi tayi tashige daki tanajin wani irin a cikin xuciyarta hijjabi tasaka tafito tace "Mama sai na dawo..!
kallonta mama tayi taga duk yanayinta ya canja "toh a dawo lafiya
Ummeey nafitowa taganshi tsaye a jinkin motarsa Kai tsaye Ida yake tanufa sallama tayi masa bai Amsaba saima cigaba da danna wayar dake hannusa yakeyi..

Shuru Ummeey tayi nadan wani lokaci sannan tace "inayini Yaya muhammad, cikin gadara da izzah yace "lpy...
Cikin gadara yace ummeey iyayyemu sunna son hadamu Aure nidake ama kinfi kowa sani cewa keba kalar mace danake son aura bace, koda ace mata sunkare a duniya yaxamana dagani saike toh baxantaba Aurenki ba barai harnaji sonki a raina
to dan haka, Inason kitaimaki kanki kisanar da iyayyemu cewa kebakya Sona...!
Saurara wa yayi na 'yan sakanni sannan yaci gaba da cewa
"Inko kikaki toh wlh nashirya Miki axabba iri-iri wada zaki tarar dasu a cikin gidana dan wlh saiki gwamace gyara mutuwa daxama dani domin babu ke acikin tsarin rayuwata....

Dago Kai ummeey tayi ta kalesa tace "Yaya muhammad meyasa Kai bazaka sanar dasu Abba cewa baka sona ba, kuma bakasan aurena, kaga kaine Namiji kaiya dace kafad'a musu, amman kakesan sakani infad'a, menene dalilin ka nayin hakan...

"kasani nikan bazan iya kallon idanun iyayyena ba nasanar dasu cewa zabbin su baimin ba wlh baxan iyaba Koda kuwa mutuwa xanyi...

" Yaya muhammad a shirye nake dana dauki duk wata u'kuba da azaba daza kamin in harde zan cika burin Abbana na Auren wanda yaza 6amin burina a kullun Naga farin ciki nagudana a zuciyoyin iyayyena...

"Zan iya jure azabbarka ama bazan iya jure azabar mahalincina ba azzabar mahalincina xata samenine idan har banbi iyayyena ba ban kyautata musuba banguji duk wani 6acin ransuba..

"Cikin fushi yace okay hakama kikace koh toshikenan inason ki saka a ranki cewa gidana daxaki shiga ko, to tamkar ma'kabarta ne agareki.

"Zan manta cewa ke Yar uwatace tajini xan axaftar dake tayarda xakiyi danasanin wannan auren nawa bazaki taba samun farin ciki daga gareniba, yaja tsaki yayi shigewarsa cikin motarsa yamata key, yabar wajen.

Wasu hawaye ne masu xafi suka zubo daga idanuta cikin tashin hankalin ta daga kafafuta tayi cikin gida mama na tsakar gida tana aiki sai ganin ummeey tayi tana hawaye..

Karasowa inda Mama take tayi tace "Mama Yaya muhammad bayasona yace nasanar dasu Abba cewa baya 'kauna ta, garashin mutuncin dayace zaimun Mam...
"Mamana tunda har yanuna cewa baya son wannan aure to abari kawai.
"To bari Abbanki ya dawo xansanar masa, kawai dasu ha'kura da wanan aure shine yafi alkairi tuda har shi yanuna baya son hakan....

"Cikin kuka ummeey tace. Aa mama kada kisanarwa da Abba kikyaleshi wlh mama Raina fansane gareku xan SADAUKAR da rayuwata akanku iyayyena mudin xan ganku cikin farin cikin...

Mama tace "nifa bazan taba barin ki auri wanda baya kaunarki ba , Allah ne shaida biyayyar iya biyayya kina mana ummeey tsakanimu dake saide san barka dakuma Addu'a.

Dur'kusawa tayi tace "Mama Dan Allah kada kisanar da Abbana kede kawai kitayani da Addu'a
Shiru mama tayi nadan wani lokaci tace "Shikenan ummeey baxan sanar dashiba Allah yaza6ar mana da abunda yafi alkairi..
Ummeey tace "Amin Mama.

Haka Ummeey taci gaba da rayuwarta cikin tashin hankalin saide bata yarda mama tagane halin datake ciki ba, gashi yanxu biki yarage saura kwana goma...


Abangare ango Kuma babu irin rokon da bayiwa dady shi akan aha'kura dawannan auren ba, Amman ina dady'n nashi ya'ki ya amince , domin yace wannan aure idan yaga ba ayishiba to baya rayene, hakade yaha'kura amako yaci alwashin saiya tarwasa wannan xumunci nasu.........


_*By ummeey muhammad lawan........✍🏻*_
_*YAR AUTAR DASHEN ALLAH*_*👄👄ZAƁIN ABBANA👄👄*

                




*NA*
*Ummeey muhammad lawan ( ummu Afnan)*




*DASHEN ALLAH WRITER'S*
*ASSOCIATION📚📚*
《D.A.W.A》
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
```{ƙungiyar dashen allah ƙungiyace ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajan rubutunsu dan ganin sun kawo muku labarai wanda zai wa'azantar daku ilimantar faɗakar da ku gami da nishaɗantar duku wani aikin sai dashen🌲allah.}```
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*



08140801885

Page *7&8*


Ummeey xaune da k'awarta hauwa. suna hirasu ciki farin cikin. Hauwa. Tace, wainikam tunani aure ne duk yasaki Kika rame haka?" kinga yanda Kika koma kuwa?" ko sokikeyi mukaiki gidan muhammad d'in duk a'rame?"

Dan Allah sister" kirage yawan tunani aure fa ba mutuwa bane." daxa kiwani ta da hankalinki.

Wasu hawayene" masu xafi suka xubo kan fuskarta tace baxaki gane halin" danake ciki bane." wlh Ina cikin tashin hankalin maran misaltuwa i'dan, natuna da yanda haydar" yasoni tamkar ransa. mukayiwa junna al-k'awari baxamu tab'a rabuwa ba sai gashi k'addara tarabani da Mai Sona tahad'ani da Wanda baya k'aunata..!

A' kullun i'dan, nakwanta barci sainayi mafarki haydar cikin mawuyacin halin Natabata" duk inda haydar" yake toh inaji ajikina shima yanana tare da dakon soyayyah ta." Ta, k'arashe maganar" cikin kuku.

Hauwa tarugumeta itama Tana hawaye cikin tausayawa tafara rarashin ka'nwartata kiyi hak'uri ummeey nasan irin radad'in dakikeji a'cikin xuciyarki"
Dan haka baxan hanaki kuka ba domin kukama rahamane."

Saide nabaki shawara kidaure, kicire haydar a' cikin xuciyarki saboda kinkusa kixamo malakin wani ummeey inaso," kikasace daga cikin bayin Allah salihai. wad'anda suke karb'ar k'addara a'duk yan da taxo musu...

Ummeey" dama tucan Allah yariga da ya k'adarra haydar ba mijinki bane toh Dan Allah kada kitakura kanki a'kan abuda." Allah yatsara Miki

Kishare hawayenki ki daure kada kinunawa duniya cewa kina cikin damuwa"

Share hawayenta ummeey tayi tace nagode 'Yar u'wata ako da yaushe kina k'aramin k'arfin guywa wajan ganin kin kawar da damuwata bansa Mai xacemikiba saide" nace kema Allah ya faranta mikin kamar" yanda kika farantamin."

Cikin jin dad'i hauwa" tace amin sis amma karki damu nidake ai muriga da muxama d'aya ai'ke kinwuce. jaka. aguna saide" nakiraki da 'Yar u'wata mik'ewa hauwa tayi tace kinga xanwuce gida kar umma taga nadad'e sosai

Itama ummeey mik'ewa tayi tace to bana rakaki hanya a'tare suka fito mama tace hauwa bade" tafiya xakiba?" baki ci. abinciba.
Hauwa tace wlh mama nak'oshi wlh Saida naci abinci. nafito mama tace to shikenan kigaishemin da ummanki hauwa" tace toh xataji insha Allah,"

Ummeey tace mama xanrakata hanya mama tace to a dawo lpy suna tafiya suna hirarsu. ummeey tace sister xan barki anan

Hauwa tace toh shikenan hakama yayi nagode da rakiya. ummeey tace ai nice da godiya yanxu sai yaushe kuma?"

Hauwa tace sai jibi xanxo muje raba Kati gidajen k'awayenmu" daga kan ummeey keda wuya ta sauke i'donta akan wani saurayi suna tafiya su biyu

Da sauri ummeey tayin gunsu Tasha gabasu tace Adam .....yace lafiya kuwa 'Yan mata a Ina kikasan sunana hauwa ma bita tayi tace sister lafiyarki kuwa ummeey tace Adam Ashe kamantani? ummeey cefa ummeeyn haydar

Xare idon Adam yayi yace ummeey dama kinana hawayene suka xubo daga idonta tace inanan Adam Ina haydar ...




By ummeey muhammad lawan.....✍🏻*🤵🏻‍♂ZABIN ABBAN👳🏼‍♂️*


NA
Ummeey muhad lawan ( Ummu Afnan)
💃🏻YAR AUTAR💃🏻 DASHEN🍃 ALLAH


*DASHEN ALLAH WRITER'S*
*ASSOCIATION📚📚*
《D.A.W.A》
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
```{ƙungiyar dashen allah ƙungoyace ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyau masu aikida ilimi wajan rubutunsu dan ganin sun kawo muku labarai wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku faɗakar daku gami da nishaɗantar daku wani aikim sai dashen allah🌲.}```
*Alƙalami✍🏼yafi takofi🗡️*


For more inf...08140801885


Page 9&10

_________"haydar yana nan kullun cikin tunaninki "ummeey tuda haydar yarasaki shikenan bak'in ciki ya d'arsu a'cikin xuciyarsa haydar Yana rayuwa ne tamkar wanni xautace komai nasa yatsaya." Babu wani Abuda yake burgeshi, acikin wannan duniyar .......

Cikin kuka ummeey tace dama nasani zuciyoyimu baxasu tab'a i'ya jure a'zabar rabuwa da junnamuba....!

Adam tuda narasa haydar kullun xuciyata cikin bak'in cikin da tashin hankalin sune suka xamo a'bokan tarayyata....!


Nasha yawon naiman haydar amma inna, Allah bai hadani da Wanda yasan Shiba nashiga tashin hankalin narashin ganin masoyina...

Tausayinta ne yakama Adam take jikinsa yayi sanyi tabbas yatausaya musu ada, ya d'auka abokin nashi shikad'ai yake haukabsa Ashe i'tama tananan cikin tinaninsa tabbas so bak'arya bane ... i.m sorry ummeey kidaina kukan haka ita rayuwarna da kike gani kowa da irin tashi k'alubalen Dan haka ummeey kid'aga hanuwanki kikalin sama kin godewa Allah ."

Dayayi sanadiyar had'uwarmu ummeey nazo gombe domin kawowa kakata ziyara Kuma kin,gani cikin i'nkon Allah saigashi Allah yahad'ani dake Allah maji ro'kon bawansa yau gashi . Adu.ar abokina takarb'u...!

Inason Mujemu inga gidanku..! ummeey kallon hauwa tayi tace sister Mujemu ko hauwa tace a'ah kujeku Kinga nadad'e umma xata nemeni..!

Ummeey tace toh nagodee sister kigai da umma sallama hauwa tayimu tawuce gida...!

Suma su ummeey suka wuce sunna ina,sowa k'ofar gidasu ummeey tace Adam bana sannar da mama zuwan,ku shigewa tayi cikin gida.
Ko sallama batayiba mama tadubeta tace ke lafiyarki kuwa cikin zumud'i tace mama al-bishirinki mama tace goro mama Muna cikin tafiyar nida had'uwa saiga Adam .. mama tace waye Kuma Adam?"

Ummeey tace mama harkin manta da Adam abokin haydar?" mamaki ne yakama mama tace Adam de kikace abokin haydar toh a Ina kuka had'u dashi?,

"Wlh mama muna tafiya nida hauwa sai muka had'u dashi Ashe shima kakarsa Yar gombe ce." yakawo mata ziyarane mama tace yanxu Yana inane ummeey tace sunna k'ofar gida..!
Mama tace kice sushigo mugaisa., cikin farin ciki ummeey tafita tayi musu inso..

Suka shigo shida abokinsa mama tashi ta fito musu da tabarma suka gaisa anane Adam yake sanar da mama i'rin Neman da haydar yamusu
Babu inda haydar baishiga Neman kuba ama ba a daceba ama gsky mama bak'aramin tashi hankalin abokina yashigaba." sanadiyar barinku Kano. Mama ta tausayawa haydar sosai...!

Adam sukayiwa mama sallama suka fito ummeey tarak'aso har k'ofar gida tace. Gashi Adam ga sak'ona kakaiwa haydar wasik'a ce tamik'a masa Adam yakarb'a sukayi sallama washe gari Adam yayi shirin tafiya yakama hanyar Kano.......




By ummeey muhad lawan....✍🏻*🤵🏻‍♂ZABIN ABBANA👳🏼‍♂️*

                 NA
*UMMEEY MUHAD LAWAN UMMU AFNAN.*

'(Yar autar💃🏻 Dashen allah 🍃)



*DASHEN ALLAH WRITER'S*
*ASSOCIATION📚📚*
《D.A.W.A》
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
```{ƙungiyar dashen allah ƙungoyace ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyau masu aikida ilimi wajan rubutunsu dan ganin sun kawo muku labarai wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku faɗakar daku gami da nishaɗantar daku wani aikin sai dashen allah🌲.}```
*Alƙalami✍🏼yafi takofi🗡️*


For more inf...08140801885

Page  11 & 12


__________'ADAM, yana shigowa Kano hamdallah yayi  ya godewa Allah daya, dawo dashi cikin k'oshin lafiya!!!


"Yana shiga gida ya Tarar da mom da dady a fallo saikuma k'an,warsa Ruk'ayyah ' tasowa tayi cikin xumud'i tayi gunsa tace " oyoyyyyyo,"Yaya Adam sannu da dawo Tana karb:ar jakar dake Hannusa tayi d'akin shin da ita...

" Mom tace babana kasha gombe to yasu inna tamu? Lafiyanta qlau inna tanana sai rigima tace, a gaisheku ma.
" Dady ya kallesa yace gidanku Adam innar tawace Mai rigima"
'Adam yayi dariya. "yace kayi hak'uri dady ama wlh tsohuwace a'kwai rigima wai haka fa indai taga xan fita shikenan saita tada hankalinta wai karna fita nikad'ai naje narasa hanyar dawo wa gida wai saide nanemin D'an rakiya" kajifa dady ..

"Nidanake haifefen da cikin garin Kano ace wai nine xan B'ata a gombe !!!!. Ruk'ayyah tace wlh Yaya inna haka take nima haka tamin da mukaje hutu saifa da taje tanemomin wata 'Yar mak'wof,tansu wai ta xaga Dani gari.." nama Saida taita mata gargad'i wai talura Dani kar,nayi wani gurin..

Adam ya kwashe da dariya yace dady kunji i'rin daru nata ko hararasu dady yayi..

'Mom tace ai gata tayi muka in bada abunku ai, bawani sani gombe kukayi sosai ba..

Murmushi yayi yamik'e yace nikam nashige cikin mom tace abinci fa?, ko d'anki xa a kaima yace eh..

' cire kayan dake jikinsa yayi ya wuce toilet wakan yayi yafito jikinsa d'aure da tawul gyara jinkisa yayi ya d'auko wata dakekiyar shada ruwan ka'sa yasaka bak'aramin kyau Adam yayi ba turare masu k'amshi yafesa Ruk'ayyah ce tashugo d'akin d'auke da, sallama amsawa yayi cikin kullawa ya Amsa.!

Ajiye abinci tayi tace "Yaya ai na d'auka xanxo nasameka kana hutawa sai Naga kamar fitama. Xakayin koh?,

"Eh xanje gun haydar ne amma baxan dad'eba xan dawo tace toh ammade Yaya xakaci abinci kamin kafita koh?,. Daga mata Kai yayi a'lamar eh..!

Xama yayi taxuba Masa abinci yaci ya k'oshi atare suka fito suka Taran da su mom...!

Kalonsa mom tayi tace inaxuwa Kuma daga dawo warka ko hutawa bakayin ba?,
Kafun yayi maganna dady yace Kika sani ko a'samo miki, suruka..

Murmushi mom tayi tace aiko danaji dad'i Dani bani da buri dayawuce ace, Naga Aure Adam kallonta Adam yayi saikuma yasu kuyar dakai.."

'Yace wlh

Please Login or Register in order to submit comment