Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

��ࡱ�>�� �����������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������������

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~�Root Entry�������� �F�WordDocument����1<0Table�������� Data
�������������������� P���KSKS�1<�o���������OOOO3��s�O������� ���$'��*�OO��OOOO��3�3�3��O3 &' 5���5���5���5��� 5���5���5���5���5��� 5���5���5���5���5���5���5��� 5���5��� &'


5؂�5؃�5�~�5؁�5؈� 5�p�5�}�5�s� 5؆�5؁�5�x�5؃�5؃�5�t�5�}�


5�q�5؈ޠ 5�u�5�p�5؃�5�t�5؈�5؉�5�p�5�p�5�w�5؁�5�p�5�w�


5� �5��5�
�5��5��5�� 5��5��5��5��5��5��'5�� 5��5��5��5��5��5��5��5��5��5��5�



(3E 'DDG 'D1-EF 'D1-JE


P�� B���




Alhamdulillah Allah ya nufa mun dawo, Dukkan godiya ta tabbata ga Allah SWT da ya �ara bani ikon dawo muku da sabon littafi Mai suna *Su ne Silar �addara Ta* Wannan labarin wani bangaren ya faru a gaske. Ya kunshi abubuwa da dama a ciki Akwai darasi mai zafi. Allah yasa sakon da nake son isar wa yaje. Allah yasa mu gama da duniya Lafiya. Allah yasa yadda na fara Lafiya in gama lafiya. Ina yi muku Barka da Sallah yan uwa Musulmai Allah ya amshi ibadun mu.
Ba zan yi Free Pages da yawa ba.



Book 1


5�m�5ؓ�5؆�5؆� 5�w�5؂�5؈�5؆� 1_5


-
-


KADUNA STATE, NIGERIA.


Around 2:00Am



�� Matashiyar budurwa ce tafe a cikin jeji da tsakiyar daren waige-waige take yi ji tayi kamar abu na bin ta juya wa tayi dan dubawa MACIJI ta gani biye da ita a razane ta juya ta nufi baya ta fara gudu.



�� Gudu take yi sosai a cikin dajin juyo wa tayi ta kalli bayan ta har yanzu macijin na biye da ita a bayan ta, cigaba tayi da gudun, tafiya mai nisa tayi har bata iya �iyastawa adadin ta tuntuSe tayi da wani abu ta faWi �asa a kiWime ta juyo tana kallon baya macijin ne ya taho inda take gadan-gadan yana Matsowa kusa da ita baya ta fara Matsawa a kiWime sai ihu take tana kuruwar neman taimako ji tayi ta jingina da abu juyawa tayi taga menene Bishiya ce tayi karo da ita ihun ta cigaba da yi tana neman taimako ba kowa haka macijin ya cimmata tana ihu da kururuwa tare da matsawa ko zata iya wuce wa kan fuskar ta ya nufa a take ya cire mata ido guda Waya wani gigitaccen ihu ta �ara saki kamar zata cika garin da �ara.....




� A firgice ta farka daga nannauyan baccin da take tana �ara taSa fuskarta tayi tana shafo idon ta, gani tayi yana nan. ajiyar zuciya ta sauke "Ashe mafarki nake" ta faWa a zuciyar ta gefen ta ta kalla budurwa ce kwance tana baccin ta bata san inda take ba. A hankali ta tashi daga inda take ta fice daga Wakin...



� !s�b�j




���� Kyakkyawar Matashiyar Budurwa ce zaune a bakin katifa ba�a ce ba can ba shiryawa take yi a gaggauce daga gani kasan fita zata yi a �alla zata kai shekara talatin zuwa da biyar a duniya. Turo kofar Wakin akayi Wagowa tayi ta kalli mai shigowar wata Yarinya ce ta shigo a �alla zata kai shekaru sha takwas zuwa ashirin atamfa ce a jikin ta riga da skirt wanda suka kamata magana ta fara yi mata da tsaiwa tare da gadara "Wai Anty Muhibbah ina zaki je ne kike ta shiri da sassafen nan" ta faWa tana hararar ta tare da �unkuni �asa-�asa

"Wallahi wajen malamin nan zan koma, kin san yace in dawo yau, kuma gashi nayi wani mugun mafarki gwara in je ya fassara min shi"

"Uhhmmmmm kullum haka dai, ni wallahi ba son zuwa gurin malaman nan nake yi ba, zan yiwa Maamah waya in sanar da ita gaskiya"

"Ai sai kiyi ta kiranta, Rafi'at kisan na tsani munafunci koh? Ba wannan ba ma daga nan zan wuce unguwa ina da aiki a can"

"To sai kin dawo, amma ki sani zan yiwa Maamah waya in sanar mata" neman gurin da zata zauna tayi turo �ofar akayi da �arfi a razane duk suka kalli �ofar.

Matashin saurayi ne ya shigo sanye da riga da wando kallon su yayi yana watsa musu harara sai kuma ya haWe rai yana cewa
"Wai bana hana ki zuwa yawon nan bane?"

"Aure na kake da zaka hana ni fita?" ta maida masa martani

"Ba Auren�ki nake ba amma ai gaba nake da ke, Kinga na isa in hana ki fita"

"Kai ka jiyo kuma, daWin tsiyar sana'a nake ba yawon banza ba" ta faWa tana hararar sa belt Win jikin sa ya zare ya yo kanta a zafafe kafin ta an kara har ya sauke mata belt Win a jiki, a rikice ta kalle shi tana cewa

"Na faWa maka ba tun yau ba ka daina duka na, ai kai ba ubana bane kuma ba mijina ba. Ko mijina ne kai baka isa ka dake ni na �yale ka ba" ta faWa tana �o�arin ri�e belt Win

"In dai baki daina yawon ban zan nan ba ba zan daina dukan ki ba" tashi tayi da sauri ta ri�e belt Win tana huci

"Haba Yaya wannan ai shirme ne, kamar baka da ilimi kasan ba kyau dukan mata amma kullum cikin dukan ta kake kamar jaka ka siyo" �aramar budurwar ta faWa tana murguWa masa baki tare da hararar sa

Juyowa yayi kanta yana cewa"Ni kike faWa wa wannan maganar Rafi'at Sa'an kine ne dan uwarki"

"Ba Uwarta ba dai wallahi, in Maamah ta kira wallahi sai na faWa mata in dukan kake so kaje ka daki matar ka mana ita fin mu tayi"

"Munafuka kema sai na zane ki zaki daina wannan munafuncin, bace min da gani anan" ya faWa yana nuna mata hanya

Wuce wa tayi tana �unkuni �asa-�asa, "me kike cewa?" Ya faWa mata

"Ba wani abu nace ba, Allah ya baka hakuri Yaya"

"Ameen, da kin maimaita abinda kika ce ai, Sace min anan" ya faWa yana jan tsaki. Dawo da kallon sa yayi kan Muhibbah yana cewa

"Ke kuma in na fita saura ki fita kin san sauran"

"Sai na fita Win ai ba akan ka nake ba" ta faWa tana jan tsaki. Fita yayi yana kada kai. Tashi tayi ta buWe drawer mayafi ta Wauko ta yafa fuskarta ta kara kalla a madubi ganin komai tsaf.
Fito wa tayi a �ofar Waki ta samu Rafi'at zaune
"Zan tafi" ta faWa tana kallon ta

Ranta a Sace tace "Sai kin dawo" tana Wauke kanta daga kallon ta

"Uhmmmmm" kawai tace ta fice tsaki Rafi'at taja tana kwafa tare da shigewa cikin Wakin.

�aton tsakar gida ne babba mai Wauke da Sangare huWu ne mutane �alilan ne zaune a tsakar gidan kowa yana harkar gaban sa fitowar ta yaja hankalin wasu daga cikin mutanen kallo ya dawo gare ta . Daga can gefe �an mata biyu ne zaune Waya na wanki suna hira ganin fitowar ta yasa su kallon ta suna sakin baki

"Hajiya Muhibbah za'a fita ne" wata daga cikin waWanda suke zaune ta fada tana kallon Muhibbah

Kamar daga sam taji maganar ta shiga kunnen ta inda maganar ta fito ta maida hankalin ta can sai kuma tace"Eh Wllh Jamila, fita zanyi ya safiyar"

"Alhamdulillah, To Allah ya tsare" ta �ara faWa tana sakar mata murmushi

"Ameen" tace tana Wauke kanta tare da wuce su. Binta da kallo suka yi wasu suna jan tsaki.
Wacce take wanki ce ta ce "hmmm Jamila kin bani haushi wallahi mene na mata magana"

"Menene dan nayi mata magana, gida Waya muke da mun tashi tare mu ba gaba muke ba balle ince"

"Sai kiyi ta yi Karuwar zaki Ringa yiwa magana, Ni fa zan daina kula ki indai zaki ringa kula Muhibbah"
shiru tayi sannan ta cigaba da cewa

"�an uwan ta ma Karuwa �ar iska yake ce mata sai mu dan mun faWa za'a ji haushi mu?"

"Mtwsssss ai sai kiyi tayi kanki ake ji, Wan uwan ta da kike zance sunfi kusa kin san ya tsane tane shiyasa yake haka" ta faWa tana mi�e wa ta shiga Sangaren su

"Shirme kawai dan nayi miki Magana akan kula karuwa kawai zaki tashi kinyi wa kanki"

"Yan uwan ta ma faWa suke yi ehhe" ta faWa itama tana wucewa bangaren su.....

Tana fita bata yi wani tafiya mai nisa ba ta tsare adaidaita faWa masa inda zata je tayi shiga tayi suka tafi.
�� Tafe take a cikin adaidaita sahu wayar ta �irar Tecno take dannawa kiranta aka yi Wagawa tayi.
Gaisawa suka yi da wanda ya kira shiru tayi bayan sun gama gaisawar tana sauraren abinda ake faWa daga can sai kuma tace
"Tohmm gani nan zuwa yanzu In Sha Allah" abinda tace kenan tana kashe wayar

"Malam muje Unguwar Muazu na fasa zuwa can Win" ta cewa mai machine Win

"Hajiya amma kuWin ki ya �aru akan nada"

"Ba komai muje kawai"

"Tohmm Hajjaju" ya faWa yana juya kan machine Win zuwa inda ta bu�ata. Har kofar gida ya kaita mi�a masa kuWin da tayi ta shiga cikin gidan.
Zaune ta tarar da ita a tsakar gida daga ita sai �aramin yaro baifi shekara biyar a duniya ba. Gaishe ta tayi matar ce ta fara cewaa
"Kin kwana biyu baki zo ba Muhibbah ko laifi muka yi Miki ne?"

Murmushi Muhibbah tayi tana cewa "A'a laifin me zaku yi min, Aunty aiki ne yayi yawa Wllh amma da kin san zan shigo ai"
Maida kallon ta tayi ga yaron da yake kusa da matar shafa kansa tayi tana ce masa "Altaf sai kai kaWai a gida" ta faWa tana shafa kansa. GyaWa mata kai yayi yana cewa "A'a Yaya Adnan yana ciki ai"

Aunty ce ta cigaba da cewa "To Muhibbah ya gidan, yana naga tayi min yawa nace ko za'a share min yanzu"

"Aunty gida Alhamdulillah, Thom bari a gyara miki"

"Allah yasa dai ba wani gurin zaki ba na katse ki"

"A'a Aunty daga gida nake ma"

"Ok ki shiga ciki Adnan yana nan ya baki kayan"
Thom tace tana mi�e wa ta shiga cikin gidan....


=؅�=؅�=؅�=؅�=؅�



Shichahai Scenic Resort, Beijing, China.


Zaune yake a club shi kaWai ne a gurin waiter ne ya �ara so a kusa da shi ya tsaya magana ya fara yi masa da yaren Chinese
"N� xky�o sh�nme" (Me kake Bu�ata) amsa masa yayi da Chinese Win

"Zh�y�o p�ji� ji� g�ule" (Giya kawai ta isa)

�"H�o de xinshng r�ng w� d�i gu�l�i" (To yallaSai bari in kawo) ya faWa yana wuce wa, gyaWa masa kai kawai yayi. Ba jima wa sai gashi ya dawo da kwalbar giya ajiye wa yayi ya tafi, yayi gurin minti ashirin sannan ya buWe ya fara sha. Wata budurwa ce ta �ara so tsayawa tayi kusa da shi "Hii Handsome" ta faWa tana sakin murmushi tana yi masa fari da kwarkwasa.
�agowa yayi ya kalle ta daga sama har �asa bai ce mata komai ba mai da kansa yayi ga abinda yake yi "Can i sit beauty?" ta �ara faWa ko kallon ta bai yi ba nuna mata gurin zama kawai yayi, Kujerar dake facing Win sa taja ta zauna kallon sa take yi, can sai ta soma yi masa hira sama-sama yake amsa wa wani kuma yayi mata shiru. Sun ja lokacin mai tsayi a haka tana yi masa surutu kira ne ya shigo wayar ta Wauko wa tayi daga jakar ta ganin time yaja yasa ko Waga kiran bata yi ba, zaro ido tayi ganin twelve har ta kusa "Oh my God" ta faWa tana rufe bakin ta da hannu. Maida kallon ta tayi gare sa sai tace
"Cutie I'm going to leave now, All the time we spent here, you didn't tell me your name" ta �ara sa fada tana kashe masa ido

"That doesn't concern you" ya bata amsa

Dan jimmm tayi sai kuma tace "Can i have your phone number"

"Can you stop worrying me with your talking" ya faWa a zafafe

�age kafaWa tayi sai kuma tace "Yeah I can" "Good Night Beauty" ta faWa tana tashi tare da Waukar jakarta ta fice daga club Win. Har gurin Wayan dare yana club Win daga yasha shi-sha sai giya sannan ya tafi......



���������� >�x�c'�>�x�c'�>�x�



RIYADH, SAUDIYYA.


Aiki take tayi kana ganin ta kasan a gajiye take yin aikin �arfin hali ne kawai take yi duba abincin da take dafawa tayi kira ne ya shigo wayar ta
"Innalillahi wainnaillaihir-rajiun" ta faWa tana dafe kirjin ta wayar ta janyo da sauri tana duba wane yake kiran ta ganin daga Nigeria ne ya saka ta sauke ajiyar zuciya Wagawa tayi jimmm tayi tana sauraren abinda ake faWa a can tsaki taja sannan ta fara cewa
"Ku yanzu haka zamu yi daku kullum masifa a cikin gida sai kace ku kaWai ne �a�a, na taho Nan nema mana abinda zamu rufa wa kanmu asiri amma kullum cikin faWa, ku kashe kanku kar wanda ya �ara kira na, na gaji" ta faWa tana kashe wayar tare da jan tsaki. Ajiye wayar tayi hawaye na zubowa daga idon ta. Babbar Mace ce ta shigo Kitchen Win Sunan ta ta kira a zabure da Wago tana amsa wa
"Kin gama girkin ne?" Ta faWa da larabci
"Eh, yanzu zan kawo In Sha Allah" ta bata amsa itama da larabcin. Bata ce mata komai ba tayi ficewar ta. Wani Hawayen ne ya �ara zubo mata......


#5�u�5�p�5؃�5�t�5؈�5؉�5�p�5�p�5�w�5؁�5�p�5�w�=�o�


Comments & Share Fisabillah >�p�=�O�

*Littafin sune silar �addara ta 500 ne kacal, dukanshi Book Win Idan kin shirya biya ga Details da zaki tura*

9047574404
Fatima Abdulhadi Garba
Opay

*bayan kin tura zaki bada transaction reciept ko screenshot na debit alert a matsayin shaida ku tura ta wannan number 07077791941*

Zaku iya samu na ta wannan number 07077791941

5�=�5�8�5�K�5�<�5�P�$!5�8�5�8�
!!5�8�
!
'�
&' 5���5���5���5��� 5���5���5���5���5��� 5���5���5���5���5���5���5��� 5���5��� &'



5؂�5؃�5�~�5؁�5؈� 5�p�5�}�5�s� 5؆�5؁�5�x�5؃�5؃�5�t�5�}�


5�q�5؈ޠ 5�u�5�p�5؃�5�t�5؈�5؉�5�p�5�p�5�w�5؁�5�p�5�w�



5� �5��5�
�5��5��5�� 5��5��5��5��5��5��'5�� 5��5��5��5��5��5��5��5��5��5��5�




(3E 'DDG 'D1-EF 'D1-JE


Book 1
5�w�5؂�5؈�5؆� 6_10

-
-


5�}�5�p�5�x�5�q�5�p�5؆�5�p�, 5�z�5�p�5�}�5�~�, 5�}�5�x�5�v�5�t�5؁�5�x�5�p�.



Garin damuna ne sanyin safiyar Asabar garin babu hayaniya sosai sakamakon ruwa da aka kwana anayi kowa yana gida. Gida ne Safe Content mai tsananin kyau tun daga waje zaka san gidan ya tsaru iya tsaruwa. Daga cikin gidan kuwa Palour ne madaidaici da Wakuna guda huWu a ciki sai kitchen da toilet. Zaune suke ita da Mijinta a palour'n ta Wora kanta akan kafaWar sa abu yake nuna mata a waya suna hira hankali kwance banko �ofar Waki akayi mace ce ta shigo sai huci take yi doguwa ce amma ba sosai ba dan za'a iya kiran ta da gajeriya masifa ce take cin ta ta hau cewa
"Ni zaka ci amana TAHEER yau kwana na amma ka bige kana hira da wannan matsiyaciyar" ta faWa tana nuna wadda ke zaune kusa da shi da janye kanta daga jikin sa tayi dan bata son tashin hankalin Jalila masifaffiyar Kishiyar ta wadda ta fison kullum suyi ta faWa ana jin su a waje
Mijin nasu ne ya tashi tsaye yana cewa "Jalila me yake damun kine? Kullum kin fison ayi ta jin mu a ma�ota"

Kusa da shi ta dawo tana huci da hura hanci ta cigaba da cewa "Ehh na fiso, baka da kirki Taheer inacan nema maka abinda zaka ci amma ka taho Nan cin amana ta"

"Komai a gurin ki cin amana ne" ya faWa kamar ya dake ta

"Ehhh Win" ta faWa tana �ara daga murya, nufo wadda ke zaune tayi tana ru�o wuyan rigar ta

"Na tsane ki FAKEEHAH bana �aunar ganin ki a gidan nan wllh" ta faWa tana zare mata ido

"Da mijina kika zo kika sameni bani na same ki a gidan nan ba. �addara ce tasa ya aure ki"

Fakeehah ce ta nuna Taheer tana cewa "Taheer ka faWa wa matar ka ta sake ni ko in mata abinda bata yi zata ba a rayuwar ta, shiru hauka ne? Ko wane irin shirme ta Wauko sai ta sauke shi a kaina"
"Ko an faWa mata kowa jaki ne mara ilimi ne kamar ta?"
"Kinga Fakeehah yi ha�uri ki shiga Waki, ke kuma Jalila kike ki haWa mana breakfast"
Cika ta tayi ta wuce bagazam-bagazam zuwa kitchen. Kusa da Fakeehah ya dawo kalamai na rarrashi yayi ta faWa da �yar ta ha�ura ya tasa ta a gaba suka shige Waki.

Fito wa tayi daga inda ta LaSe ta nufi Wakin Fakeehah buga musu �ofa ta fara da �arfi Taheer ne ya buWe �ofar yana kallon ta harWe hannu a �irji yayi yana cewa
"Lafiya kike wannan bugun?"

Harara ta Salla masa sannan tace "Ita tasa haka Taheer ka fita a ido na"

�ara tsuke fuska yayi sai ya ce"Jalila wai kece mijin ne da kike min irin haka? Kowa na jin mu"

"Why Taheer? Meyasa kake min haka, kalle ni daga sama har �asa mace ce ban cika ba ko me ranar gurki na kana gurin kishiya ta"

"Sai aka ce miki wani abu muka yi? Lallashin ta nake yi kin mata laifi"

"Lallashi Amma Kai Wan kutumar Uba ne Taheer, naci uwar lallashin ta fashe ma, wa yace ta kula min miji ranar girki na? Ita ta jawa kanta" ta faWa tana �ara hararar sa

Tsaiwar sa ya gyara yana zaro Ido ya �ara kallon ta da kyau "Ni kike zagi Jalila?"

KaWa kai tayi tana wani yamutsa fuska tare da gyara zaman Waurin dankwalin ta gashin ko kyan gani ba gyara sannan ta ce "An zage ka Taheer, Ubana ne kai ko Uwata? Zaman hakuri kawai nake da kai kasani?"

Shiru yayi mata sai kuma ya ce " Ni zance zaman ha�uri nake da ke Jalila �azama dake ba ladabi ba biyayya kullum gani na kike kamar sa'an ki amma shikenan Kije na sake ki" ya �ara sa faWa muryar sa wani iri kamar wanda zai yi kuka

Hannu Jalila ta Wora aka tana sakin ihuu "Wayyo Allah, Innalillahi wainnaillaihir-rajiun na shiga Uku ni Jalila Taheer ni ka saka" ta faWa tana nuna kanta. Bangaje shi tayi ta shiga Wakin. Fakeehah na zaune a gefen gada jaririya ce a hannun ta tana shayar da ita kamar bata jin abinda ke faruwa a waje ba nuna ta Jalila tayi hawaye na zubowa daga idon ta tana cewa

"Kinji daWi ya sake ni Koh? Ban saku ba wllh" ta faWa tana sakin makirin murmushi sai kuma ta cigaba da cewa

"Fakeehah ki sa a ranki sai na dawo ke kuma zaki fita wannan dole ne" fuuuu ta fice daga cikin Wakin.

"Allah ya fiki In Sha Allah"ta faWa tana raka bayan ta da harara

"Kisa a ranki karki cire wallahi sai na dawo ke kuma ki fita harabada ke da gidan Taheer Indai na dawo" ta faWa tana jan akwatin ta.........


<��=��<��=��<��=��<��=��<��



A gajiye ta dawo daga gidan Aunty ba kowa a tsakar gidan yanzu Sangaren su kawai ta nufa a �ofar Waki ta tarar da Yaya Basaam da yara guda biyu ko kallon inda yake bata yi ba ta shige ciki da sauri ya tashi ya bita cikin shima a tsaye ya tarar da ita tana cire mayafi Rafi'at na zaune tana danna waya kusa da ita yaje ya tsaya Wagowa tayi Mari ya Wauke ta da shi bata yi zata ba kawai tayi Mari a fuska lailayo wani ashar tayi tana cewa
"Kutumar Uba, kamare ni" ta faWa a fusace

"An mare kin, ko zaki rama ne?" Ya bata amsa

"Ba zan rama ba amma zaka gani, Wazu ma haka kayi min wannan haukan koh? Saboda na maka shiru shiyasa koh" ta faWa tana huci dawo da kallon ta tayi ga Rafi'at tana cewa

"Ke kuma" ta faWa tana nuna Rafi'at
Sai kuma ta cigaba da cewa "�azu Maamah ta kira ni sharrin da kika min kenan a gurin ta"

"Ni ban mata waya ba Allah" ta faWa tana zazzare ido

"Da kin mata waya da baki yi ba ke ta shafa, to ki sani tunda yau ya �ara marina wallahi sai munje Hisbah tunda ba mutunci ne da shi ba mtwsssss" ta faWa tana shigewa Waki ta barsu cirkwai-cirkwai......


=؞�>���=؞�>���=؞�


Kwance take akan makeken Royal Bed Win ta Bacci take yi sai juye-juye take yi bakin ta sai motsi yake alamun magana take amma bata fita sosai gumi duk ya ji�a jikin ta
"Muhammad wannan rayuwar yanzu ka zaSa wa kanka? Shaye-shaye Muhammad ba halin ka bane please ka daina" ta faWa tana �ara juya kan nata shiru tayi sai kuma ta cigaba da cewa

"Tafiya zaka yi ba zaka dawo gida ba Muhammad? Ina bukatar ka a kusa dani ka dawo gida dan Allah" ta �ara faWa tana mi�a hannu alamun tana mi�a wa wanda take kira hannu ya ri�e ta

"Muhammad karka tafi ka barni, ina cikin wani hali please karka tafi yarona" ta faWa tana sakin �ara........


#5�u�5�p�5؃�5�t�5؈�5؉�5�p�5�p�5�w�5؁�5�p�5�w�=�o�



Comments & Share Fisabillah >�p�=�O�

Book 2 300
Book 3 300
*Littafin sune silar �addara ta 500 ne kacal, dukanshi Book Win Idan kin shirya biya ga Details da zaki tura*

9047574404
Fatima Abdulhadi Garba
Opay

*bayan kin tura zaki bada transaction reciept ko screenshot na debit alert a matsayin shaida ku tura ta wannan number 07077791941*

Zaku iya samu na ta wannan number 07077791941

5�=�5�8�5�K�5�<�5�P�$!5�8�5�8�
!!5�8�
!
'�
&' 5���5���5���5��� 5���5���5���5���5��� 5���5���5���5���5���5���5��� 5���5��� &'



5؂�5؃�5�~�5؁�5؈� 5�p�5�}�5�s� 5؆�5؁�5�x�5؃�5؃�5�t�5�}�


5�q�5؈ޠ 5�u�5�p�5؃�5�t�5؈�5؉�5�p�5�p�5�w�5؁�5�p�5�w�


5� �5��5�
�5��5��5�� 5��5��5��5��5��5��'5�� 5��5��5��5��5��5��5��5��5��5��5�



(3E 'DDG 'D1-EF 'D1-JE


Book 1
5�w�5؂�5؈�5؆� 11_15
-
-


Beijing, China.


Zaune yake akan gado kafafun sa zube a �asa shi-sha ce a gaban sa yake busawa hayaki duk ya cika Wakin knocking �ofa aka yi biris yayi kamar bai ji ba �ara knocking aka yi a kan wani glass a ajiye ta ya tashi ya nufi �ofar. Daki ne mai kyau ba wani tarkace ne a ciki ba Tv ce a jikin bango sai wardrobe da table da computer a kai. BuWe �ofar yayi ganin mai bugun yasa shi sakin murmushi "welcome friend" yace yana matsa masa ya shiga ciki Wan China ne shigowa yayi ya zauna gaisawa suka yi abokin ne yace "ya kamata in Kai ka gurin sha�atawa ko zaka ji daWi kullum kama Waki baka da aiki sai shaye-shaye" ya �ara sa faWa yana sakin �ar dariya murmushi Muhammad yayi yana cewa "Li kenan ka barni a nan kawai" (Li yana nufin Ali haifaffen �asar China musulmi ne shi a Airport suka haWu da Muhammad tunda yazo Li yake son abota da Muhammad yana son ya daina shaye-shayen amma ya�i ji) ajiyar zuciya Ki ya sauke yana tashi wardrobe Win Muhammad ya buWe kaya ya dauko masa miko masa yayi yana cewa "kasa muje please" bata fuska Muhammad yayi alamun ba za shi ba shima Li hade rai yayi ja-in-ja suka yi tayi daga karshe Muhammad ya �arbi kayan yana shiga toilet ba jima wa sai gashi ya fito ya saka kayan sunyi masa kyau sosai fuskar nan sai shan kamshi yake suka fice.....


Beijing World Park, China.
Abinda aka rubuta a kofar shiga Park Win. Guri mai Waukar ido da hankali. �ofar wurin shakatawa an yi ta ne da ginin Gothic castle, corridor na Roman, da sassa�a�en taimako na granite. A cikin �ofar akwai lambun baranda irin na Italiya (Italy) tare da manyan matakala, maSuSSuga, da sassaka. �arin lawns da lambuna sun warwatse ko'ina cikin wurin shakatawa. A kan waWannan lawn Win akwai �ananan samfura na kusan 100 daga cikin shahararrun mutum-mutumi na duniya waWanda suka haWa da Mutum-mutumin 'Yanci na Amurka, Little Mermaid na Copenhagen, David Michelangelo, da Venus de Milo. Da zarar an shiga cikin kofofin, filin sha�atawa na Beijing ya �unshi manyan sassa guda biyu: yanki mai ban sha'awa da sayayya, wurin cin abinci, da kuma wurin nishaWi. Wurin ya haWu sosai direct gurin cin abinci suka nufa (tsayawa kwatanta muku kyan gurin ma bata lokaci ne=�)� ya haWu iya haduwa=� �) zama suka yi nan da nan waiters suka �ara so gurin su abinci suka yi order basu jima a gurin ba suka koma gurin sha�atawa. Muhammad yaji daWin fitar su sosai zaune suke a gurin Li ne ya tashi yana cewa "Bari inje in dawo please kar ka je ko ina" jinjina mishi kai yayi yana cewa "take care" wuce wa yayi ya tafi zama ya cigaba dayi bai jima ba sai gashi ya dawo daga su zagaya nan sai suje wani gurin sai gurin magariba suka tafi.........


=؎�<��=؎�<��=؎�<��


Fitowar ta kenan daga wanka tsaye take a jikin wardrobe kaya take duba wa wanda zata saka doguwar riga ta fito da ita karar wayar ta taji da sauri ta ajiye kayan gefen gado wayar ta Wauko tana duba waye Heart d'� ne danbarere ya bayyana a jikin screen Win ajiyar zuciya ta sauke tana cewa "Maamah kuma" ta faWa a hankali, katse wa kiran yayi kafin ta Waga ba jima wa sai ga wani kiran ya sake shigowa da sauri ta daga kafin tace wani abu muryar Maamah da take faWa ta kauraye tana cewa
"Yanzu dan wulakanci Muhibbah ina kira amma ba kuma Wagawa"
Muhibbah ce ta ce "Kiyi ha�uri...." dakatar da ita tana yin wata tsawa wadda ta ratsa zuciya da Sargon Muhibbah tana cewa
"Lallai Muhibbah Nima yanzu sai kin ga dama zaki Waga min wayar" ta faWa
Da sauri Muhibbah ta tari numfashin ta tana cewa "A'a bana kusa da wayar ne wallahi, Maamah ina kwana ya aikin"
"Ok Alhamdulillah, naji ance zaki kai Basaam Hisbah Koh?"
"Maamah waye ya faWa Miki?" Ta tambaya tana jin wani tsoro na tsarga mata
"Kar ki sake kije indai na isa dake, ku tausaya min mana ina nan kuna nan kuna Waga min hankali ku barni na huta mana"
"Maamah ya zaki ce haka, nima �ar ki ce fa, sai inga kamar ba kya sona" ta faWa tana sakin kuka
Tsaki Maamah tayi tana cewa "Na riga da na gama magana Muhibbah kar

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2

Please Login or Register in order to submit comment