You Cannot Download this book untill you login but you can read it .
Login Register
rai ai duk abinda ya sameni kaine sila saida nace ba fadan da zanwa Binta da Abu kace kaisam
saina musu gashi abin daya jamin dagir mana da komai na yanko ta cikin unguwa da gudu kowa na kallona
Yanzu binta da Abune sukai maka haka a garin nan cewar me gari
Liman yace hmmm ni nasan su sarai shiyasa tin farko naki kadage kace sainayi yanzu gurin saukarma ba halin zuwa
ta kona babban rigar sukuma wayan nan kaga dai yanda tai musu harda manja a jiki kamar za a Kada miya gashi badamar na koma gida yanda ranta yake a bace
Kai kutashi kuje Ku ne mo min su
A'a kudawo Ku zauna Allah ya baka yawan rai nayafe Abarsu kawai nidai goggo me tuwo itace kadai damuwata ita taimin hakafa
Nan yakwashe duk abinda ya faru yafada wa megari
Shine zakace a barsu gwara mu koya musu hankali cewar megari
Eh Bakomai a barsu cewar liman
To shi kenan zansa a kiramin gogo me tuwo zan mata bayani karka samu damuwa
To shikenan godiya nake Allah ya baka yawan rai
Kai tsaye suka shiga gidan ba sallama
Yaushe zaku girma abin naku kara lala cewa yakeyi ko Abu da Binta cewar Inna
Saida suka samu guri suka zauna sannan sukace salama Alaikum
Inna tace Allah nagode maka binta da Abu Nura yatafi maka rantar boko
Yinme inna cewar Binta
Inna tace Yaje saku a maka rantar boko daga nan yamai daku isilamiya dan harda rashin ilimi a abinda kukeyi
Abu tace Boko tab ba inda zani Inna bokoko awuta kike nunfin zamu toko su yan bokokon Awuta tsoron bokon sukeyi ba inda zani saidai ko binta gata nan
Waaaaniii tab namutu Allah yasani awuta ba bokon da zani cewar Binta
New writer's
Taku *husba'ahfama*🌹🌹💋
👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝
💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄
👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠
Written by *husba'ahfama*
11-12
Wlh baku isaba haka kuke so mu zauna daku a jahirce cewar Inna
Yasin bazani ba wuta tsilim cikin sauki bokoko Awuta bada niba cewar Abu
Binta ta tashi daga inda take ta koma kusa da Inna
Tace Inna kisa baki akahe maganar nan dan baze taba yiyuba Yasin haka kawai ze Kaimu lahira da kanhi
Kanshi kanshi inna taji yana tashi A jikin Binta
Tato she hanci tace Binta warin me nake ji haka kardai kema kinhau layin rashin yinwanka
Dariya Abu tayi tace Inna nice nan nadorata alayi tam bayeta kiji ita kanta tafijin dadin jikinta yanzu fiye da da
Rufemin baki sakarai qazama nayi dake *'YAR KWALLIYA* Binta kiyiwa Allah karki bari Abu ta koya miki rashin Wanka da Wannan maya taccen KWALLIYAR nata
Inna saidai kar a kuma dankuwa karatu yamin qanhi yabi jiki bakiga irin kallon da megari yake minba nikadai nagane meyake nufi cewar Binta
Abu tace Nagani rabu dahi binta ze fado hannu banda hima ya tema kawa kanhi besa bakiba aida tuni munkoya mihi hankali kamar yanda muka koyawa liman
Oohni Inna ina zansa kaina nan nasamu lbr anga liman yana zuba gudu a gari har ana zaton ya Hauka ce ashe ba Hauka cewa yayiba gamo yayi da 'ya'yan Aljanu binta da Abu babban gamo yai cewar Inna
Abu kwaso kayan KWALLIYAR muyi muje gidan Amaryar da aka kawo nan bayan layin ku cewar Binta
Abu tace Hakane fa banjeba kuwa
Tashiga ta dauko ta ajiya a gaban binta
Inna tace shiyasa tin farko banso qawan cen kuba wlh nasani sarai cewa abinda kuke da NA yanzu saiya fishi kuma gashi na gani
Suka kafe inna da idanu
Inna tace bance komai ba ni badaku nakeba Allah yabaku hakuri
Suka juya suka cigaba da
KWALLIYA
Salama Alaikum inna nadawo
Wa'alaikumus salam gonda da Allah ya kawo ka
Yi shiru Inna nasamu lbr komai inaji nasan sune zasu aika tawa liman haka komai yazo karshe na sasu amaka rantar boko hakama isilamiya ga kayan maka rantar nasu
Alhamdulillah shikenan kurinkus kandan bera boko Saikun je kokuna so ko ba kwaso cewar Inna
Abu tace Boko Boko dai hikenan naji duk abinda ake fada akan boko ance yan wutane hine mu za a kaimu saboda ba a sonmu
Ba a San naku gobe zaku fara zuwa daga nan idan kuntaso saiku wuce isilamiyar malam rabi'u
Binta ta tashi ta daka tsalle tace rabi'u Yasin ba inda zani Wannan bakin mugun baki da Wannan kan nahi dayake kyalli kamar an cirohi A tandun mai
Malamin naku kinga binta nasan irin takun sakar da kukeyi da malam rabi'u idan kika bari yakawo min karar ki kikuka da kanki irin dokan dazan miki baze faduba harda ke Abu cewar Nura
Abu tace hikenan dai zamu leka wutar bakomai amma idan mukaji da zafi bazamu sake koma waba
Tsaki Nura yayi yatafi ya basu guri
Sukaci uwar KWALLIYA suka fice basu cewa Inna komai ba
WASHE GARI
Abu tana tashi tasa kayan maka ranta ta janyo kayan KWALLIYA zata yi
Nura yace karki sake kiyi KWALLIYA makaranta zaki ba dandaliba
Abu tace Tab yaya Nura gaskiya bazan iya fita banyi KWALLIYA ba ga kanhin tirare i nayi Amma ba KWALLIYA a fuska ta
Nura yace Eh ba a KWALLIYA idan za aje makaranta Abu dole kidena wasu abubuwan yanzu tinda kinfara zuwa makaranta
Binta ta shigo ba sallama agaban kayan KWALLIYA ta zauna zatayi KWALLIYA
Nura yace ke Binta ba sallama Bakomai kiwani zo gaban kayan KWALLIYA
Binta tace yaya Nura tinda nafito banyi magana da kowaba Gahi yanzu kasa nayi magana Almiskin bakina yafita
Hanci yatoshe yace naji Almiskin kice kema kinbi layin qazantar Abu ko makaranta zaku zakuje kuga yanda Ake safta
Binta tace *'YAR KWALLIYA* mezan gani haka meyasa bakiyi KWALLIYA ba
Abu tace Binta kibarni kibarni kwai ni Abu *'YAR KWALLIYA* ni za a hana yin KWALLIYA badole kiga haka ba
Binta tace shine kike daga hanka linki ina Inna
Abu tace tana ciki
Binta tace yaya I na bayanka gwanda daka hanata bani kayan KWALLIYAR NA shiga dasu au baza kibaniba bari na dauka da kaina
Binta na shiga ta juye kayan KWALLIYAR a Jakarta tafito
Binta tace bata cikifa
Abu tace hakane yanzu ta fita zomuci Abinci bayan sun gama cin Abinci Nura ya kaisu maka ranta
Duk wanda yaga fuskar Abu ba KWALLIYA sai yayi mamaki dan bata taba fita ba KWALLIYA ba
Suka shiga Aji
Binta tace Abu Albishirin ki
Abu rai a hade tace goro
Binta ta bude Jakarta tace kalli
Abu cikin mamaki tafasa kara ta rungume binta ta tsalle a aji
Hankalin daliban ya koma Kansu
Abu tace muna fukai me kuke kallo da sannu duk zanyi maga ninku
Daliban Suka dena kallon su
Suka baje kayan KWALLIYA sunayi malami ya shigo aji akatashi ana gaisuwa banda Abu da Binta KWALLIYA kawai suke yi
Malamin ya karaso gurin su yace Ku meye haka kwalliya a cikin aji me kukeyi a nan aji bantaba ganin kuba
Abu tana shafa Jan baki tace baza kasan muba hime maka rantar be sanar dakai komu suwaye bako hege wato ya cinye kudin ko to hikenan
Yace bagane me kuke nufiba fa
Binta tace kaga waimu sa babbin dali baine kuma nanne ajin mu kana jiko jeka to
Yace kee Nifa malamin kune kibani girma bakowana magana zaki dinga fada minba
Abu tace inji kaba girma idan karike girmanka mutayaka rikewa idankuma kaki rikewa mubi takai mu wuce
Malamin yayi murmushin keta yace kugoge fuskarku sannan kubani kayan KWALLIYAN
Abu tace tab ba abinda zamu baka kuma ni Abu bazan goge KWALLIYA ta ba
Binta tace nimadai bazan gege ba malam kabar daliban naka a tsaye fa
Yace kuzauna yayi murmushin yaje gaban Allo yafara koyar dasu kamar yanda ya saba
Abu tace gaskiya nagaji baza a yi wani abin bane bayan Wannan kazo ka I hemu da surutu
Binta tace a he kekina jin hi tinda yafara har I yanzu banji komai ba ni yunwa ma nakeji
Yace Anya karatu kuka zoyi kuwa
Abu tace waya sani Abu a duhu Nifa karatun higa wutan nan beda meniba dahi da bahi duk1ne bokoko Awuta
Binta tace gaya mihi kadai koyarda su dan naga kamar suna gane wa
Yace anya Ku muta Nene kuwa ke dawani fuskarki kamar aljana waya gaya miki karatun shiga wuta nake koyawa
Binta tace baka jiba bokoko a wuta hine zakace bakaratun higa wuta bane
Yace kutashi Ku fita daga ajin nan kufita kuyi shir menku a waje
Abu tace seme danka koremu kahiga wutar kaika dai kacike gurin karkabari asa wani
Yace keni zaki fadawa haka
Tamurguda baki
Yadauko bulala ya zuba mata
Tasaki kara
Binta tace meyasa ka daketa kai ko a qauyen mu mune muke yiwa maza duka hmmm
Yace me kike nufi nima dukana zakuyi kenan
Abu tace meze hana tinda ka dakeni saina rama
Yace waya gaya miki idan malami yadaki daliba tana ramawa
Binta taja hannun abu
Tace Abu rabu dahi zomu fita ze fito ya same mu damu yake maga mekoya karatun higawuta dole mukoya mihi hankali
Suka fita
Abu kinga ya aika a siyomai abinci
Abu tace waye ya aika asiyo mihi abinci mekoya karatun higa wuta
Binta tace Eh hine zomuje
Yaron ya siyo abincin zekai wa malam binta da Abu suka tsare shi
Abu tace Kai bamu abinci kaje kadebo min ruwa zansha kagani ba quwace
Yace malam ya aikeni bari nakai mishi nadawo saina debo miki
Binta tace harna hadiyi yawu banga abin dake cikiba amma nasan zeyi dadi tafada tana dariya
New writer's
Taku *husba'ahfama* 🌹🌹💋
👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝
💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄
👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠
*GODIYA GA DUK WANI* *MASOYIN NOVEL DIN 'YAR* *KWALLIYA INA GANIN SAKON* *NIN KU NAGODE* *ALLAH YA BAR ZUMUNCI* 😍😘
Written by *husba'ahfama*
13-14
Abu tace Kura kyaci da Gashi tobaci zakiyiba na me koya karatun higa wuta ne
Yaron yace Gashi barina debo miki
Abu tace yauwa na gode ga abincin me koya karatun higa wuta a hannun Binta zomuje
Binta ba labari idonta nakan kwano baki a Bude
Abu tace Binta kinga halin naki ko to cika dan Kibar sauran akwai abinda zanyi kafin yaron ya dawo
Kan Abu ta gama magana harbinta tasa hannu tayiwa abincin wawan diba saida yayi rabi takai baki
Abu tace kaiiii Binta kincinye ai bakomai zodai muje
Binta tace nidai da zaki temaka kibani na cinye abincin yayi hegen dadi
Abu tace Bazan baki badain sarkin kwadayi dake
Binta tace Bakomai kome zakice kice kinsan idan naga abinci wani shaukine yake kamani sai naji hannuna yana rauwa
Abu tace hannun yafadi kasa inyaso cine dai bazan baki kiyiba
Abu tayi gaba wajan me abinci tabar binta da side hannun
Abu tace me abinci kinada gihiri
Eh Gashi
Abu tayi murmushin tace nagode
Tabude ledar gishirin ta zuba gishirin a cikin abincin tajuya dafa dikan shin kafa ne
Ta mikawa me abincin sauran gishirin
Tace Gashi nagode
Garuwan na debo miki
Abu tace na gode ga abincin kakai mihi
To yace yatafi kaiwa me koya karatun higa wuta
Malam ga abincin
Yace to jeka zauna kuyi sauri kugama nasa hannu
To malam yaran suka ce
Malam ya wanke hannu yabude abinci ya ganshi kadan be damuba ya sa hannu yadebo a abincin yakai baki cikin bacin rai yafurzar da abincin
Kai a wurin wa kasiyo min abinci
Abu tace Agurin me abinci nikuma na kyara maka abincin yanda zeyi dadi yakaji to
Yace Keee nizakiyiwa haka kinsan nawa nasa nasiya kuwa
Binta tace konawa kasa be da me muba badai ka daki Abu bako hmmm
Me koya karatun higa wuta ya dauko bulala ya nufi gurin su
Binta taimaza ta watsa run a hanyar da ze taka rai a bace ko gabanshi baya kalla sai Abu yana sa kafarshi santsi yajashi ya fadi kasa daliban aji suka sa dariya
Cikin muryar tsawa yace kuyi shiru nace inba haka ba duk kanku sai kunyi kuka
Abu tace mekoya karatun higa wuta a kasa yara kuyi dariya iya san ranku ba abinda ya isa yamuku
Yace saikunbar makarantarnan yau din nan nake gaya muku
Binta tace idan mubamu bar makarantar ba kaika bari
Yace ko haka kuka ce
Abu tace kwaraida aniya kaga tafiyar mu
Binta tace Abu ina zamu
Abu tace gurin shugaban makaranta mana wanda yaya Nura yakaimu gurin hi dazu
Binta tace hakane muje kafin ya rigamu
Salama Alaikum
Wa'alaikumus salam Fatima zainab yaba kwacikin aji yanzu bayan kowana malami na cikin aji
Abu ta fashe da kuka
Yace zainab meye na kuka kuma wani malamin ne ya da keki
Sai Binta tafashe da kukan karya tace damu aka daka ai abin da sauki amma kamar kai wai za a wayi gari wani yana zaginka
Yace ni waye kuma ya zageni Fatima
Abu tace me koya karatun higa wuta ne yace hiwai ya gaji da aiki a karka hinka ba abinda kake bahi wahalar banza kawai yake maka nibama Wannan bane ya dameni tafashe da kuka
Binta tace waikai baki ka ajiye katon ciki kana zaune kana sheniska sukuma kabarsu da yara suna henwuya idan
yasamu dama saiya sace maka katon cikin ka dan mun masa maga munce mekai masa yake zaginka hine yace mufita mubar mihi aji
Rai a bace yace ban gane malamin da kuke nufiba amma muje ajin naku na gan shi
Binta da Abu na gaba yana binsu a baya harsuka isa aji
Yanzu kai lawan abinda zaka min kenan duk irin abinda namaka da Wannan zaka saka min
Me nayi kuma
Baka ma san kome kayiba ko meka fadawa yaran nan
Ni lawan mezan fada musu babu wata magana da mukayi hasalima bakaga irin abinda suka minba yakamata akoresu daga makaranta karsu koyawa sauran yaran halinsu
Idan ban Kore suba kaina koreka daga aiki irin wadan nan mugayen kalaman zaka jefeni dasu kaje na koreka
Dan Allah karka min haka da aikin nan na dogara dashi nake ciyarda kanne na da mahaifiyata idan kakoreni inazani nashawuya kafin ka daukeni aiki
Abu da binda sukayi dariya
Abu tace su gaban maka ranta ayi mihi hakuri idan ya sake sai kadauki mataki
To shikenan na dawo dakai Amma kar hakan yasake mai maita kanshi
To nagode sosai insha Allahu hakan baze sake faruwa ba
Shikenan nizan koma Fatima zainab kuje kuzauna
To suka ce
Yana fita suka kalli malam lawan
Ya kaga aikin mu kayarda cewa mu zamu iya sawa a koreka cewar Abu
Yace kuje Ku zauna
Bayan antashe su daga makaranta hanyanzu na komawa gida suka wuce kasuwa wasu maza suka tsaya a gaban su
Abu tace lpy kuwa
1 daga cikin samarin yace Lpyar kenan shine kuka sa aka kori yayan mu sannan kukasa aka dawo dashi yanzu abinda kukeyi mukeji a gari ya fado gidan mu
Binta tace ba abin mamaki bane dan kana jin lbr yanzu kuma yafado gidan Ku mu ai ruwan darene gama duniya
Yace yanzun nan zamu koya muku hankali tinda Ku bakuda kunya
Abu tace Allah ko sannu me kunya saika koya mana muna jira
Binta tace 🗣jama'a ga barayin da suke muku sata dan munce zamu fada muku hine suka ce zasu dake mu
Nanfa mutanan kasuwar suka zageye samarin suna cewa dama kuwa ansaba mana sata gashi yau Allah yatoni a sirin Ku
Samarin sukace wlh muba barayi bane
Dama zakuce haka mekuke jira da sune cewar Abu
Nanfa mutanan suka rufesu da duka
Abu da binta cikin farin ciki suke Binta tatafi gidan su Abu ma haka
Abu na shiga gida taga baban ta ya dawo
Naji dadi daka dawo sannu da zuwa baba kaga yaya Nura yasani a bokoko awuta yauna fara zuwa amma sanda me koya karatun higa wuta ya dakeni cewar Abu
Yace yi hakuri yar baba shikenan komai ya zo karshe ke bari na zokarshen zancen bazaki sake koma waba daga yau
Abu tace Yasin naji dadi hiyasa banaso kana tafiya baba idan kana nan bame min fada komai nayi daidaine a gurin ka kuma nafi sakewa
Saiki bishi kutafi tinda haka kikace cewar Inna
Yace abin harda kishi yar baba shiga ki cire kaya kici abinci dan nasan wanka ba a yi danga qanshi naji zanyi magana da Babarki
Tayi dariya Tatashi ta shiga daki
Yace ina kike jiya mukayi wata magana da yayanki Alhaji nasiru Shine yasa meni yace meze hana nabashi Abu tayi karatu a birni kinga Amal tasamu kawa kenan shine nace ya bari nayi magana dake tukunna
Inna tace Ehhhto birni a kwai karatu nasani nasan kewa na damun Amal kasan cewar ita kadai ce mace a gidan su abin shine yardar Abu shine matsala dayanda zasu jure hala yanta a can
dantani ba matsala wlh saidai yanzu Abu tayi qawa duk inda zata tare suke zuwa komaka ranta da Nura yatashi Atare yasa su
Yace To wacece qawar tata dan nasan dole ya kasan ce kucakace irin ta
Inna tace au dakanka kake ce mata kuca ka Ashe kasan kuca karce bari na kirata taji da kunnen ta Abu
Yace bari mana yar baba yi zaman ki
Inna tace daka bari nakirata ai bawata bace illa 'yar gidan malam murtala me rasuwa Binta
Yace Auzubillahi karki cemin binta gagare Sarkin kwadayi
Inna tace ita dai
Yace babu inda za aje da ita idan taje birni ai saita sawa yangidan hawanjini konida ba mazauniba nasan halin Binta amma kinyi kokari tab ya Abu take ita kadai balle an hadata da binta gagare
Inna tace gaskiya baze yiyu kazo ka raba suba bacci ne yake raba Abu da Binta wani lokacin binta Anan take kwana abu ma tana kwana a gidan su shine zaka ce haka nasan yaya nasiru sarai bazeki karbarsuba yarike nawasuma balle Binta data zama yargida
Yace to shi kenan Allah ya kaimu gobe muga yanda za ayi dan gobe yace zezo amma dan tani babu inda za a da Binta gagare
Inna tace ya zaka dinga take halin 'yarka kana hango na wata idan har gaskiya za a fada Abu ma da halin ta dan harwanka tahana Binta
Yace ina ruwan ki qawance baya yiyuwa sai hali yazo 1 yanzu kekinsan irin halinda Abu ta koya a gurin ta
Inna tace A'a bansani ba
Yace to gingani mubar komai dai se gobe in Allah ya kaimu
New writer's
Taku *husba'ahfama*🌹🌹💋
👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝
👠👠
👝
💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄
👝
👠👠
👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠
Written by *husba'ahfama*
15-16
WASHE GARI
Alhaji Nasir yazo tafiya da Abu
Tin a kofar gida da Abu taga mota ta Tsaya tana shafa motar
Abu tace I nama ace na higa cikin jirgin yan binni mu Anan daga amalanke sai keke sai jaki suko yan binni suna jin dadi
Ta shiga leka cikin motar tana dariya
Baban taya fito ne manta
Yar baba aike nake nema zo kiga
Kerere ta Tsaya a gaban su ta Ciro hudarda ke soke a kugunta tana shafawa
Munzali yace Yar baba ga Alhaji nasiru yazone danya tafi dake birni
Zabira tayi ta saki hodarda yake hannunta tace da gaske zani Binni barina kira Binta tazo mu tafi
Kaiiii Yasin bazan yardaba hodata ta fahe yanzu mezan dinga sha fawa idan naje birni tafada tana kuka
Alhaji nasir yace Yi shiru Abu ni zan siya miki wani idan munje birni akwai wanda yafi wannan a can sosaima
Abu tace nidai gaskiya bazan yardaba bayan Ance Ku yan binni bakuda cika Alkawari nidai kawai kabani kudi naje na siyo wani
Munzali yace Yar baba yazakice haka yan birni suna cika alkawari Wannan da kike gani shima mahai finkine yayan
mahaifiyar kine kuma Amini nane sosai kodan lokacin dayake zuwa kina yarin ya shiyasa baki sanshiba
Abu tace nidai ba ruwana abi yani huda ta kuma guda2 nake so daya ni daya Binta
Alhaji Nasir ya Ciro 1k ya bata
Waiyoo dadi dolema naje binni tahin farko nera dubu me yafi raina Bari naje na hado sa babbin kayan KWALLIYA ta yanda idan nayi KWALLIYA zan sumarda samarin binni da yan mata
Munzali yace yar baba bari nafada miki idan kikayi Wannan KWALLIYAR taki a birni sai maza dubu sun suma hamsin sun mutu hamsin kuma suna gadon Asibiti inada tabbacin haka
Abu ta gyara tsayiwa tana juyi
Baba bari na fadawa binta tashirya mu tafi
Yace yar baba wai Wannan Binta dakike fada kanwa tace kota Inna kekadai zaki tafi kina jiko
Abu tace baba Nifa idan ba binta babu inda zani ehhhe
Alhaji Nasir yace wai wacece binta nan ne da Abu take nagana a kai
Abu tace kawa tace baban ta ya mutu ita kadai ce a gurin ummanta
Alhaji nasir yace Bakomai indan mahaifiyarta zata yarda sai mutafi da ita Bakomai
Abu tace hine magana Nina tafi
Gidan su binta Abu taje ko sallama babu ta shiga gidan tana kiran binta
Binta tace gani lpy kike min irin Wannan kiran
Abu tace jeki hado kayanki kizo mu tafi binni
Binta tace anya Abu lafiyan ki kalau kuwa dasafen nan kiwani tasoda maganar zuwa birni nidai bazan kaiki ba kinji na fada miki
Abu tace kinga bake zaki kainiba yayan Inna