Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

k'wala ma momy kira dasassarfa ta sauko daga step "wayyo auta gani


"suka fashe dakuka "wayyo momy kinga yadda nazamako kinga rik 'on da abban amina yamanko kinga sabodashi and'au fansa akaina amun ciki kinga yara....

Bata iya k'arasawaba sabida kukan dayaci k'arfinta momy ta dunga lallashi tare da d'aukar jidda "kiyi hakuri y'ata insha Allah kinbar hannun azzalumannan kinji.. "

Ta glad'a kai "momy inasu antyna? Ai sunyi aure suna Nigeria yanzu momy har yayyena suyi aure akasafad'a mun? "


Yi hakuri zaki gansu soon kinji dougther "to mommy.

"karki damu zakidawo yadda kikeda fiyema dahaka wallahi saikin koma kamar budurwa humaira badai kindawo gunaba tarungume momy tana murna..

..




Muje zuwa lol


Aunty maryam ina sonki over
[3/4, 1:47 PM] Kaunace Sila: *DAN* *FASHII!!*

*BY* *:* *ANFA*

*PAGE* *37* */* *38*




nagode da taaziyarku da wadanda suka kirani da wadanda sukayiman ta pc duk nagode Allah yasaka da alkhairi yabar kauna nagode sosai. 🤝😭👏



sannan wadanda suke cewa nacika abu a nvl dina inamai basu hakuri akodayaushe ni faiza mai amsar shawarace ko gyara duk wanda yamun gyara banajin haushin shi saidai nagode mishi koyi hkr kuyi hkr insha allahu zangyara 👏











anty Mai jidda musa hakika ke antyce ta gari nagode da shawarwarin dakika bani kuma in Allah tayarda zan gyara anty yabi ina mai baki hakuri kema


maman khaerat bansan dawane baki zangode mikiba hakika ke ma antyce tagari wlh nagode bansan dawane baki xangode mukuba👏









Dedicated to my grp fans anfa grp and dan fashi fans inamugunyinku wlh Allah yabarmu tare yakara hada kanmu 😍😜👏




Mmn khaery ciwon ta yatashi saboda oga zai.... 😜🤣🙈
Ammafa baruwana baninafadaba. 😜













Direct tanufi class escort d'inta natake mata baya su twins kuma suna gun Cristy....


Tana shiga class tasami wani set kusada wata yar Nigeria daga gani itama bahaushiyace humaira tasami kusa da ita tazauna tare dacewa... "


Sannu baiwar allah? Yauwa sannu y kike "lafiya lau wallahi "

Daganan kowa yayi shiru harsuka fito daga lecture.


Humaira hartakai bakin mota zata shiga kenan taji ana k'wala mata Kira tajiyo saitaga wannan baiwar allahnce dasuka zauna guri daya...


"pls sister idan bazaki damuba inaso muyi kawance "ayya badamuwa naji dadin ganinki kuwa wallahi "wallahi nima naji dadin haduwa dake yar uwa...


Pls what's your name? My name is humaira Ahmad maidala "OK nisunan basira kamis yarana uku aikine yakawo mijina nan amma munkusa barin kasar"


"wadannan yarankine? "a a banawabane kinga mesu nan tana dariya.

Basira tace anya "haji yarantane duka twinsne suka tsinkayoy muryar Cristy tana fadi..


"oh dama nakine shine zaki boyeman ko ?"basira ketambayat humaira suka sa dariya daganan sukayi exchanging numbers daniyar sai sunyi waya...



Nigeria "


Tunda master yadawo yasa ad'auko mushi humaira koda suka isa maigadin yamusu bayanin duk abunda yafaru yace... "


"allah sarki wallahi yanzu abban humaira ya amshe gidanshi dakomai nashi yanzu hakama matarshi da y'arshi suna gidansu dansauran sunyi aure...

"yanzu haka alhajin yana police station "OK to shikenan badamuwa..


...bayan sundawo suka fadama master sak 'onshi hankalinshi yatashi sosai da sosai...


Aranshi ko tunaniyake taina zaifara nemanta "amma megadin yafadamuku kasar dataje? "

"a yafada mana "Yace suna England "ok toshikenan zaku iyatafiya...


Bayan faruwar haka da wata biyu master yashirya yanufi England domin nemo humaira....


Ayanzu inkaga yadda humaira tazama saikayi mamaki "ga kyau ga class yanzu yanbiyunta watansu nabiyu kenan...


ayaune master ya dira kasar England domin dubo abun kaunarshi...



Tunda ya isa ahotel ya sauka yaci abinci yahuta sanna yafita yaje yasami hayan mutane yabada cigiyarta...


Wasa wasa master baisami labarin himairaba gashi yau satinshi biyu dazuwa kuma yayi aljawarin bazai komaba saiyaga humaira...


Humaira nazaune a falo tana danna system dinta jidda tasata agaba itama saita danna tajiyo ana sallama tana waigawa tags basira...


"oyoyo bestyna yakike ya garin? Wallahi alhmdllh yababyna rigimar metakeyi? "


Kimga wani assignment nakeyi to ita tadauka wasanakeyi aciki shine take rigimar inbata bayan ubanta baitaba bani kudiba...


"yauwa niko tambayar danakeso bamiki dama itace "wai ina baban su jidda? "


Yana gidansu barikiji wani abu yadda akayi nahaifesu nan talabarta ma basira komai... "


"a lallai kunyi kokari amma kinsan cewa yadda yasaba miki dinnan bazaki iya hakuriba? "


"chab hakuri nanawa nikam bani bukatar komai"karyakikeyi wallahi suka kwashe da dariya....



"tshi mushiga ciki yar uwa "suka wuce dakin humaira "


Ke bakisan wani abuba wannan miskilinne zaibiyoni aidole yabiyoki tunda kin dandana mishi zuma kingudu kinbarshi...



Pls kuyi hkr dawannan nashiga busyne yau.









Muje zuwa.









My XEXENNI SMART love u wujiga wujiga Allah yafito muna da danbava lfy😜
[3/4, 1:47 PM] Kaunace Sila: *DAN* *FASHII!!*

*BY* *:* *ANFA*

*PAGE* *35* */* *36*



















Wannan shafin nasadaukar dashi gareki kawar alkahiri ZUWAIRA (UMMU MARYAM) wallahi inayinki irin totally dinnan amma nakusa cewa ZUWAIRU danyafi dadi🤣😜








Ba k'araman dad'i HUMAIRA tajiba 'yadda taji MOMY nacewa saitafi yadda take dama....



Tundaga ranar da HUMAIRA tadawo Momy ke kula da ita da yaranta '..


Ranar wata lahadi da yamma dady yashigo yasa aka kira mishi HUMAIRA tanazuwa "DADY gani ''yauwa auta naje nagama miki komaine 'inaso kicigaba da masters d'inki ne 'ko bakyaso? "


Wayyo dady" HUMAIRA ta k'ank'ane dady "wallahi inaso momy nagefe tana murmushi ''

"to aifa shikenan HUMAIRA ta dawo shagwab 'a ta dawo' to gwanda ma kirage ga jikokinan kinsama mana nida abbanku ko? "


"a a wallahi momy ni haryanzu banida y'ay'a 'to wad'annan fa? "na anty safiyya ne nibanawaba tana maganar tana turo Baki dariyama tabasu..


"to shikenan ya isa auta gobe Monday ko?"a abba gobe Monday 'yauwa to gobe zakifara zuwa nasamam miki maitayaki rainon twins itakuma jidda namata rigester a school itama inkika fita saiki ajiyeta inkintashi ki d'aukota..

Inkuma baku tashiba sai aje ad'aukota daganan "kai barshima kikaita kawai sai ad'aukota gudun sab'ani ko yakika gani hajiya? "

"a wallahi yayi hakanma..

"Allah sarki abbana i love you modern anything in the world "wow that's why I love you too...


"o kinfi san abbanki dani ko? "to MOMY da ina shan wahala abbanane yake ta k'ok'arin ganin ya k'wato ni..

"HUMAIRA momynki ita tamatsa sainaje Nigeria natahidake wai saboda tana mugayan mafarki yanzu akanki..


....momy kema kinsan you are so special to me bazan iya had 'daki dakowaba ketadabance 'dariya momy tayi..



Washe gari humaira tayi wanka tazauna gaban dressing mirror tana tsantsara makanta kwalliya dan rabonta da kwalliya maisunan ta kwalliya tunkafin zamanta gidan master aranta tace "


"HUMAIRA is back dan daga yanzu takoma asalin humaira bayan tagama makeup d'inne ta d'auko riga da skirt na kanti cikin kayan da momy tasaimata tun kafin ta dawo..


Bayan tagama tayana kanta da mayafi wow abunda nukaina na iya furtawa kenan ...


Fans bari namuku wata gulma idan master yaga humaira yauko hmmmmm Ba a magana fa😜

Gawani hill datasa mai shegen tsini tajuya ta k'are makanta kallo dan ita kanta tasan tahad 'u saidai mahassadi Kai ko hasidin iza hasadan yaga humaira saiya yabeta..

Baza katab 'a cewa tanada aureba balle y'ay'a 'haka ta tako cikin k'asaita tanufo falon momy suna kan dining "

"wow"

Abunda momy ta fad'i kenan yajawo hankalin dady yakalli inda take kallo sukayi murmushi "kai auta wannan irin kyau haka tayi dariya kai momy to banadawoba? "


"a gaskiya nasheda HUMAIRAN da tafara dawowa "gaskiya ni momy bazani da yaranchan ba tana pointing twins d'inta.

"to ubanwa zaki barmasu? "kezan barmawa? To wane nonon zasusha ?"tayi dariya momy ganaki ko kuma dady yasiyo madara ko kikira babansu yakawo..


"chab momy ni ko nmbrshibanida 'dan fashin mezaisa nasaka nmbrshi awayana to waima nida ko wayar ma banida balle nmbrshi.....


"to kidaina cemishi d'an fashi tunda uban y'ay'ankine saiga jidda amfito da it's cikin uniform d'inta ''


"Wow my sweet baby kinyi kyau wallahi Cristy narik 'e da hannunta ta k'wace ta nufi gun momynta dasauri humaira ta d'afata sama tana juyawa da ita suna dariya dukansu...


"waike ba aiki bane ajikinkiba? To ai yawarke kinsan bairin wanda akeyi akamunba two days ne mutum kedawowa normal...


To dady zamu wuce "to Allah yakiyaye hanya 'da sauri humaira ta d'uk'a kusa da dady tana koro mishi addu'oi bakomai humaira inbanmukuba wazanmawa...? "


Allah yabani arzi 'ki ne sabida inkula daku sannan intai maki Al'umma annabai tashikije kinji anajiranki Allah yamiki albarka "ameen abbana yama jidda kiss agoshi yaciro kud 'I yabata tasa hannu ta amsa tana godiya suka fita....


Suna fita harabar gidan motocine tagani harguda uku sababbi gal murmushi tayi tana k'ara kwararo ma abbanta addu 'oi ..


Suka shiga motar Cristy narik 'e da twins d'aya a baya d'aya ahannu...


Suka ajiye jidda school d'aya daga cikin escort d'inne yakaita class ..

Suna isa Cambridge University oll eyes on them harsuka isa parking space dasauri suka zagayo domin bud'e mata mota ahankali taziro k'afarta kowa wow...
gashi tasha no respect a fuskarta kai had'uwar da humaira tayi fad'ama westing of time ne....



Muje zuwa lol
[3/4, 1:47 PM] Kaunace Sila: *DAN* *FASHII!!*

*BY* *:* *ANFA*

*PAGE* *39* */* *40*















Mai dambuna bazan taba mantawa dakeba wlh nagode sosai kina raina akullum ina yabanki saboda kinchancnanci fiye dahaka tnx for the love and support 🤝😍😜









Dariya abun yaba humaira "keko basira 'taya za ai yabiyoni bayan baisan inda nakeba.


"ko baisan inda kikeba zai nemeki kinsan garin masoyi baya nisa....!


Dariya ma maganar basira ta bata "to ai koda yabiyoni wallahi saiya raina kanshi dan a yanzu zannuna mishi true colour dina....

"to adaimushi ahankali kar garin hukunci ki afka hannu "tab wallahi vama zaiga wannan fuskarba balle yace zaimun wani abun danni ayanzu nawuce ajinshi saidai nagaba dashi "

Tayi dariya "hmmmmm mudaijezuwa humaira zaki bani labari namijinefa kekuma macce...


Haka sukaita hirarsu har basira ta tafi....


Bayan kwana biyu yautakama Monday humaira tashirya tanufi school itakadai batare da Jidda ba saboda ita yau driver ne yakaita... "


Tana isa escort dinta suka fito dagudu suka bud 'e mata k'ofa ta fito cikin riga da skirt na yadi pink and blue ya matuk 'ar matseta musamman yadda ta k'ara k'ibannan..

A hankali tafara taku domin shiga class tana kaiwa daidai kwanar dazata sadata da class d'insu 'taji tayi karo da mutum dasauri ta d'uk'a domin kwasar wayoyinta dasuka fad'i har d'aya nafashewa dasauri ta d'ago Kafin ta ida d'agowa tace ...!


"haba mal...


Bata k'arasaba saboda Wanda ta gani tsaye a gabanta ' gabanta yayi mummunar faduwa amma ta dake ta rab'a tagefanshi xata wuce ya fincikota fad 'o jikin shi...


"kaga malam banason iskanci "haba baby kinsan tunyaushe nazo ina nemanki? "

"pls kiyi hakuri kiyafe man nasan nayi kuskure amma shiyaja miki wannan mara imanin... "


"kitausayaman "yana rungume da ita kamar zaiyi kuka.

Tayi saurin k'wace jikinta tashige class d'insu tana shiga yabiyota atare suka k'arasa ya kuma fincikota agaban students d'in..


"wai miye haka tana mishi magana ahankali ga uwar kunya ta rufeta.


Kamal yajiyo yana kallonsu yak'araso wurin "kamal kaganta itace nagaya maka ina nema duk yarude pls kabata hakuri dan Allah..


"to kasaketa mugama karatu sai musan abunyi? "

Dasauri ta k'wace jikinta tare dacewa "

"kar kasake tab'ani wallahi coz I'm not your class ta ja wani uban tsaki tawuce tazauna ahun yayi mishi ciwo amma bayadda zaiyi ita kanta tayi mamakin yadda tayi mishi wannan rashin kunyar vatare daya maretaba...!


sai jin kuskus kakeyi yana tashi acikin class d'in saida kamal yadaka musu tsawa sannan sukayi shuru.

Yaja hannun master suka fita yanata tausar zuciyarshi..

Bayan sungama lecture sunfito itada basira zasu wuce gida ' yagansu yak'arasu tare dayi musu sallamabasira ta amsa itako humaira juyar dakai tayi...


"k'awarmu pls kitayani bada hakuri atausaya man "

"kayi hakuri insha Allah zata dawo daidai yace "yauwa danyadda naganku tare nace to kece k'awar tamu?"

Taja tsaki mtswwwww "kinsan banason tsakiko ranshi ab'ace yake maganar yafincikota ya natseta ajikinshi suna kallon Juna tafara kuci niyar k'wacewa amma takasa...

Yadda suke kallon juna jiyayi kawai yana sha'awar kissing d'inta aiko bata ankaraba taji yafara kissing dinta ahankali ' ta dunga tureshi amma ta kasa itako basira saitavasu wuri saida yagaji dan kanshi sannan yasaketa...

Yana sakinta tace mugu kawai naye tayi saurin shigewa mota dama anbud'e mata k'ofar motar ita akejira...


Yak'arasa gun basira "pls bani numberta tace ok saita bashi sukayi sallama....!


Tunda humaira takoma master yaketa kiranta amma taki d'auka saboda taga lokacin da basira tabashi numberta..

Three days after.

Humaira nakwance da daddare tanataji yanakira taki d'agawa chandai ta d'auka..

"wai miye? "

"pls listen to me i want to talk to you but it has to be verbal......!


Muje zuwa lol




My hakabs I love you so very much u are so amazing 'special and kind i heart u wujiga wujiga 😜🤝







mmn Khaery ta i love you so very much wlh keta baban khaerat ce ke daya wallah inyakaro muzo muja rengem ooooo😜🤣💃
[3/4, 1:47 PM] Kaunace Sila: *DAN* *FASHII!!*

*BY* *:* *ANFA*

*PAGE* *41* */* *42*




















Dedicated to ummu affan wannan shafin nakine kiyi yadda kikeso dashi nabakishi kyauta kawata i love you so very much dear 😜😍🤝

















"dawa zakayi magana?"badai daniba danbanida time d'inka.

"pls karki kashe wayan kisaurareni mana kinsan irin abo..


aikafin yakarasa tuni takashe wayanta shiko master kamar yayi kuka barci gagararshi yayi cikin darennan dan yamatsu washe gari tayi yaje school din ko zai ganta...


Dasafe master yashirya yanufi school din su humaira tunda ya isa yake dubata baigantaba zaishiga mota kenan yahango basira zatawuce gida yak'arasa gunta tare dacewa...!


"barka dai k'awarmu tajiyo dasauri saitayi murmushi yauwa barkadai mijinmu "


"pls adress d'in k'awarki zaki bani 'ok badamuwa tafad'a mishi yamata sallama yawuce aiko direct gidansu humaira yanufa.

Yana isa yakirata dawani number "ta d'aga.

"hello pls kifito ina k'ofar gidanku ' aiko bayan 10 minutes saigata ita da Jidda tana mata k'iriniya saitabata chocolate tana isowa taga shine tayi mamakin yadda yazo gidansu sai basira tafad'o mata arai..

"pls kitsaya kisaurareni "waike bakiyi missing d'inabane? "yayi mata maganar in a could voice.

Ta tab'e baki "Allah yakiyaye inyi missing d'inka ' bakya bukatatane?"

"pls repit your words coz i dont get u" i need more clarification.. "

shiko mamakima tabashi yadda takemishi magana cikin fada kamar she dont know who is he..

Yana wannan tunani yaji tanacewa.

"wallahi karka kuma dawowa k'ofar gidanmu nafad'a maka Jidda ta riko hannun shi tanacewa "

"dady kazo myshi ga kaga granny mamaki taba humaira tajuya zata shige abunta yafincikota tafado jikinshi.


"haba baby bakida tausayine yana maganarne tare da tura hannunwanshi cikin rigarta tayi saurin dafe hannuwanshi daketa yawo cikin rigarta shiko haryafara fita haiyacinshi.


"wai miye haka vanason iskanci wallahi kasakeni "to ni inason iskancin yaza ayikenan tunda ni inaso sannan kuma ina cikina? "


"bansaniba aikasan kaman ciki dazaka dunga tambayana inayake to bansaniba..


"wallahi ko kifad'i inda babyna yake kona miki wani cikin kuma agidanku Kuma ba abunda zaifaru aiko yadda taga ranshi ab'ace yake saitace..


"to kasakeni nafad'a maka still hannunshi nacikin rigarta saida taga mota nashigowa cikin get d'in sannan taja jikinta tare datureshi tayi ciki dagudu ashe dady ne yadawo..


"sannu dazuwa dady "yauwa sannu jiddama taje dagudu tarungumeshi saiyatsaya yakalli Jidda ya Kalli master sai yaga muguwar kamar dasukeyi dady yace yaro daga ina dan y'ata matar aurece yadukar dakai dady ni mijintane nayi mata laifi bazoneman yafitarta amma taki yafeman yana maganar idonshi cike da hawaye "

"to mushiga daga ciki suka k'arasa har falon dadyn "yauwa to yadubanka? "

"sunana Abdullahi Muhammad kaita "a a kaiyaron alhaji muhammadne? "

"a to ai Bokinane kuma wanane sabida dataimakonshi nadawo matsayin danake ayanzu gaskiya naji dadi dayakasance kaine mijin humaira amma ya akai meyahadaku nan master yabashi labarin komai "


"to inaso naji meya had'aku da alhaji Umar tafida master yafara dacewa.

"mutakwas ne agurin abbanmu muntaso cikin wadata dan bamusan raina nagaba damuba duk da kudin damukedashi amvamu tarbiyar girmama duk wanda ya girmemu.

"akwai babbar yarmu sunanta aisha itama to sun hadu da alhaji umar tanasanshi sosai asheshi saboda kudinta yakesanta ahaka sukayi aure kowata biyu basuyiba yakwace mata Komainata kuma yasaketa lokacin mumuna yara kuma koda tadawo dacikinshi lokacin bamu kaihakaba to haryanzu bata Kuma farinciki yadda takedava.

Nikuma nayi alkawarin saina ramamata abunda yamata gashi sunada ya guda daya shiyasa har yartashi dashi kanshi bana sonsu..


"to kaji kadan daga tarihin rayuwarmu.


Alhaji yanunfasa "tabbas yafadaman duk abubuwan daka fadaman yanzu.

"danhaka humaira matarkace halakmalak kuma inafatan yadore har mutuwa gatanan duk sanda kakeda bukatar ganinta koyaranka kanada damar shiga duk inda kakeso.


"to dady nagode Allah yasaka da alkhairi kadaina godeman Dan kunwuce haka awurina..

Dahaka master yatafi yana jindadin yadda sukayi da abban humaira..


"bayan kwana biyu master yadawo gidan baitadda kowa afaloba yanufi wani d'aki yana shuga lokacin humaira tafito daga wanka tana jiyowa suka hada ido dagudu takoma zata shige bayin yayi saurin fincikota sai towel d'in yafita daga jikinta....


Muje zuwa




Lov u oll my fans


Anty jidda musa Allah yakara sauki yabaki lafiya mai dorewa.

Anty yabi Allah yakara miki fasaha da kwarin ido. 👏
[3/4, 1:47 PM] Kaunace Sila: *DAN* *FASHII!!*

*BY* *:* *ANFA*

*PAGE* *43* */* *44*












*Dedicated* *to* *anty* *yabi* *Y* *B* *k*

*$*

*Anty* *mai* *jidda* *musa*







"wai miye haka nifa bana son iskanci wlh tana maganar ne tare dakare jikinta.

"to ina buk'atar kineshiyasa kinsan kematatace inada right d'in dazan zo miki lokacin danakeso kuma aduk sanda naga dama.


"jitayi yafara shafata ' kaga mallam wallahi zan maka ihun barawo saijin bakinshi tayi cikin nata tareda yamutsa mata boob's saita kasa hanashi saboda wani salo dayake mata mai wiyar fasarawa...


Yana k'ok'arin kaita k'asa tayi saurin tureshi ta d'aura towel ta bar d'akin da dan gudu gudunta.

Yadade adakin tare da dafe cikinshi sannan yafito falo yaga twins kwance kan kujera ya d'aukesu yana mai jindadin wai wadannan diyanshine bayan yagama ganinsu yamatso kusa da ita....


Yashafa kirjinta tayi saurin matsawa yaduk'o daidai saitin kunnenta yace.


"baby pls revert to what's app..


Taballa mishi harara "kemafa kinaso kina kaiwa kasuwa karki cutar damu kibari muji dadi mun dad'e bamuji ba pls my baby...


Tayi banza dashi haka ya Hakura yabarta tare dacewa saiya dawo Jibi...


Haka rayuwa tacigaba yanzu saura wata uku humaira tagama masters d'inta gayaranta sunyi wayo..


Master yafito da daddare yanufi gidansu humaira yaci saakuwa yasameta a falo ita da Jidda sun sa riga da Wando iri d'aya sunyi matukar musu kyau hatta gyaran gashinsu iri dayane..

Yaduka yarungumesu dukkansu dan basuji shigowar shiba tawaigo dasauri.

Pls baby I want your help ina buk'atarki wallahi bansan yadda zanyi ba ko kinaso nanemi matan banzane? "

Tayi banza dashi jidda ko tak'ara rungumeshi suna haka momy tasauko humaira tayi saurin k'wace jikinta.

"barka dazuwa momy master yafada kanshi akasa yadda momy taganshi yabata tausayi duk yawani susuce saboda dady yafada mata komai..


"Abdullahi yaushe kazo? "momy yau watana biyu kenan.

"kinyi bako amma ko ruwa baki kawo mishibako? "oya get up jekikawo mishi abinci ta mik'e ko ina najikinta yana motsawa shiko yabita da ido harta b'ace ta d'auko mishi abinci ta kawo mishi hade da ruwa da drink tanafitowa momy tabar falon...

Ta karaso gabanshi ta dire abincin ya rikota tare da dorata kan jikinshi.

"pls baby ni bana jin yunwa kekadai nake buk'ata amma gashi kina cutar damu yana maganar yana shafata tareda mutsutsu kamata boobs dinta.

"dukkansu nunfashi suke maidawa ahankali batare data ankaraba yadauketa sai dakinta akangado yadireta yana wasanni da ita kafin tayi yinkurin hanashi kawai taji yafara aikinshi tadinga kuka tana tureshi amma bai bartaba saida yaji yagamsu sannan yasauka akanta...


"Allah ya isa kusantata dakayi wlh banyafeba mugu azzalumi maye bunsuru dan bunsura...

Aikafin ta karasa yajera mata mari guda uku yadaga hannu zai karamata wani tayi saurin shigewa jikinshi ya hankadata tafadi k'asa ya fita ranshi abace batare dayace komaiba...


tunda master ya bargidansu washe gari yaje yayi biza yakoma Nigeria cike da bakincikin abunda tamishi..


Ayaune kowa yasheda graduation din su humaira farin cikinta bazai misaltuba tayi balain kyau ahaka har taron makarantar ya watse ...


Dady yakira humaira tana zuwa yace...


Jibi insha allahu zamu koma Nigeria achan zaamiki walimar ki tagamawa kuma saikiga dangi ko? "


To dady Allah ya rufa asiri Jidda tahaye bayanta twins ko saiwasansu sukeyi agun momy haka dole ta mike da ita agoye..

da daddare tana kwance ba abunda take tunani sai master yadda yabar gidansu cikin bacin rai gakuma zagin datamishi sai ayanzu take ganin rashin dacewar hakan...


















muje zuwa lol
[3/4, 1:47 PM] Kaunace Sila: *DAN* *FASHII!!*

*BY* *:* *ANFA*

*PAGE* *47* */* *48*











Dan Allah kuyi hakuri jiya nayi mistake wurin suna nayi amfani da sunan Jidda instead of humaira I'm so sorry guys 👏

















Ta dage sai romancing d'inshi takeyi da k'ayr ya k'wace jikinshi suna maida nunfashi tareda maida kansu jikin kujeran set d'in...


Da kyar ya saisaita kanshi sannan yaja motor d'in harsuka isa gidan daida notice d'in humaira ya kwance saboda tsabar had'uwar gidansu master gabaki d'aya ko ina dojojine ga shi saida suka shiga get uku sannan yasadasu da hanyar shiga falon...


"ki fito mana?"hmmm humaira tace saboda taga abunda idonta bazai iya daina kallon shiba..

Saiji tayi yakama lips d'inta yana tsotsa sannan tadawo hayyacinta murmushi ta sakar mishi shima yamayarmata..


"tunanin me kikeyi my beauty? "

"bakomai kawai sankane yake k'ara shigata kinasona to meyasa kika k'iyarda muji dadi sosai? "

Ta matso daidai saitin kunnenshi tare dacewa ..

"kabari sai muntare sabida naji dady yana fad'ama momy next week zamu tare ....

Wata irin wawiyar runguma yakaimata "gaskiya beauty dady yana sona sosai wlh yana son d'inshi yana buk 'atar matar shi suka yi dariya yadauki twins itakuma ta rike ma Jidda hannu saboda suna isowa ta tashi ahaka suka nufi falon...


"oyoyo my baby hajiya tafadi tare da amsar su twins su anty lami suna ta murna yanuna mata anty aisha da abban amina ya cuta...

Sai dukar dakai humaira keyi dan sai nannan akeyi da ita itako Jidda kamar tasansu sai likemusu takeyi...


"baby tashi kikawo man abinci ta banka mishi harara "o dama Chan itakekawo maka? "

"daga zuwan y'ata Zaka fara bata wahala ko? "


Takara dukar dakai sabida kunya ' haka akaita nannan dasu har abba ya dawo shima kamar yamaida y'an jiko kinshi ciki....


"wai ke amina vazaki daina sa damuwa arankiba kidinga cin abinciba ?"


"wallahi umma vazan iya rayuwa batare da master ba inason shi kamar zan mutu umma sabidashi nakamu da ciwon zuciya kawai ta fashe da kuka umma dady tacucemu meyasa yacuci momy aisha kuka takeyi kamar ranta zai fita ga nunfashinta daya fara fita dasauri nan suka d'auki ta suka nufi asibiti da ita emergency aka shiga da ita...


Kuka kawai umma takeyi doctor Ahmad ne akanta yakira master yafada mishi dayake yasan matarshice ada...


Yakira anty aisha yafada mata humaira naji tafara kuka dan ita tanada zuciyar imani koyaya batason ganin wani dan adam cikin halin taimako...


Itako faty saikuka takeyi jin ance y'ar uwarta batada lafiya tana kuka harsuka iso asibitin ...


Suna shiga falon sunan himaira take Kira da master da gudu humaira ta k'arasa gunta tare da rungumeta tana kuka..


"kiyafeman humaira nacutar dake kaima kayafeman master zan mutu da sanka araina shikanshi master jikinshine yayi sanyi...


Banana baizuvar da hawayeba saboda tausayin amina Faty tarungumeta..

"kudaina kuka sabodani mutuwa zanyi kuyafeman adduarku nakenema sa...


Kafin ta karasa sukaji shiru humaira tashiga girgizata tana kuka tare da kiransunanta tanacewa..

"wallahi nayafemiki amina pls kitashi amina ke yar uwatace haka tadinga sambatu saikuka sukeyi dukkansu shima master daurewa kawai yayi ummako sai kuka takeyi tafita dady nakiranta amma bata waigoba direct ta nufi police station akabarta ta shiga ana fito dashi dakyar zaka ganeshi saboda dukan dayaci taci kwalarshi tana kuka tare dacewa...


"Allah ya isa tsakanina dakai kakashenan yata karabani da farincikina sai Allah yasakaman shima yasa kuka yanacewa amina ta mutu? "

"karkaceman komai abunda kayine yake bunka kaci amana sakayyar bayin allahce take bunka dama duk abunda kayi shizaka girbe dama ance inzaka gina ramin mugunta kaginashi ahankali inbahakaba watarana dakai zai fad'a ...


Haka tabar wurin tana kuka tana isa gida angama shirya amina andauketa za akaita..

Allahu akubar duk mairai mamacine yaudai ga amina karshanta yazo dama inhar kace kaine to wallahi bakai bane..















muje zuwa
[3/4, 1:47 PM] Kaunace Sila: *DAN* *FASHII!!*

*BY* *:* *ANFA*

*PAGE* *45* */* *46*








*Dedicated* *to* *maman* *khaery* *wannan* *shafinkine* *kedaya* *kiyi* *yadda* *kikeso* *dashi*😜❤💋







Yaune su jidda jirginsu ya d'aga zuwa nigeria..

Suna isowa suka wuce kano gidan abbansu suna isa saiga su anty rahama ita da anty saudat Sun iso dama dady yafada musu yau zasu dawo...


"oyoyo my sister" anty rahama tarungume jidda tana jindadi itama ta k'ankameta..

"ok sistern ki kawai kikasani ko? "kindade baki ganniba amma ta y'ar uwarki kike ko? "

"ayya sorry nomy dole muyi murnar ganinta kinsan mundade bamu gantava anty saudat ta fad'a tana dariya...

Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment