Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

🤴 GIDAN SÁRAUTA 🤴
(The house kingdom)

🌹Autar Ammi 🌹
(Sakeenah)

To Alhamdulilah Àllah ya kawo mu ina rokon Allah ya sa in fara lafiya yasa in
gama lafiya

**Piad Book ne**

*₦300*

Marubuciyar
**Holbereh**
**Aljanah Ce**
Yanzu kuma
**Gidan Sarauta**
Wannan iƙirarin labari ne

Free Page 1️⃣➡️2️⃣

Autar PERFECT ESSENTIAL WRITER'S ASSOCIATION
💫P.E.W.A💫
Home of Perfect Writer's together we stand🤝

ESSENTIAL WRITER'S 📚🖊️*


-------------------------------------------------------

Bauchi State

Gari ne wanda ya haɗa masu kudi da talakawa wanda talaka sun fi yawa a garin Bauchi inda kuma suna da cima na kayan gona

Kofar fadar sarki Rilwanu Suleiman sarki ne idan kana bauchi zaka san shi me tausayi talakawa da taimakon al'umma

Sarki Rilwanu yana da mata daya tak da yara biyar maza biyu da mata uku

Azeel shine babban yayan su wanda ke karatu a kasar England yana karantar ''pharmacology'' inda yanzu saura mishi wata daya ya fito da kwalin kwararre likita me zaman kanshi

Se kuma Aseel na biyu kenan wanda ke military school dake Abuja inda shi kuma burin shi yazama soja kasa da kasa

Akwai Hadiza da mariya se autah Khadijah wace ake kira da hajaju

Mommy!! mommy kinga aunty hadiza ko bata son na dauki noor

Mommy dake zaune akan royal chair din ta Hadiza ki kiyaye Ni fa wani irin iskan ci ne zaki ce baza ta dau noor ba saboda ke ce mutum na farko da ta fara haihuwa ko ?

Mommy yanzu fisabidillah yaushe na zo amma har kin fara min fada saboda wanan abin ta fada tare da hararan hajo

Mommy kinga tana harara ta ko

Barta kishi take saboda ita ba Autar mommy da daddy bane shiyasa

__England__

Tafiya yake yi kamar me jin tausayin kasa kan shi a kasa farin rigar lab coat ne ajikin sa daga gani daga lab ya fito

Doctor Azeel!! Naji wata budurwa da bazata wuce 22 years a duniya ba ta kira shi yi yayi kamar beji me kiran sa ba sake kiran shi tayi

Dago kan sa yayi Ni kuwa nace Masha Allah dogo ne shi saurayi me jinin sarauta shi irin wankan tarwada ne ga shin kanshi a kwance luf eyelashes din sa kamar na mata daga gani ya hada jini da Fulani

Am sorry sir wata yarinya aka kawo kuma tana emargency room shine doctor mike yace se an kira ka tafada tare da wani kulle idon ta kamar me jin barcci

Ko kallon ta beyi ba yace me ma sunan ki

Mtwssssss wannan guy din ba abinda zaka mishi ka burge shi ta fada a zuciya

Mariya sir

Ki je ina zuwa

Sir amma ance emargency ne fa

Wani irin kallon ya watsa mata da yasa ta wucewa bata sake bi ta kanshi ba saboda ba karamin aikin sa bane ya ce ze mare ta

Waye mariya

Yar Alhaji Ahmed me gwala-gwalai baban ta shahararren me kudi ne kuma ita ce yarinya guda daya tilo wace Allah ya azurta su da shi

Hajiya falmahta mahaifiyar mariya kenan

Mariya Allah ya dora Mata son Azeel tunda suka fara piratical gashi kuma Allah ya hore masa kyau

Ita yarinya ce me kyau sosai da kyau hali


__Bauchi___

Unguwar winti

Gidaje ne da kaga unguwar zaka san cewa talakawa ne a gun sossai saboda yanayin ginin gujin

Safiya!! Safiya!! Don ubanki zo ki debo mana ruwa shegiya Kamar idan anyi abincin baza ki ci ba

Ni fa mama na dena cin abinci tunda se na ibo ruwa za'ayi girkin to bazan ci ba

Safiya ni kike wa magana haka dama kin saba ai idan baki ibo ruwan ai ubanki baze ci abinci ba

Se me ai ke ma ubanki baze ji dadi ba a kabarin shi tunda bakiyi biyayya ga mijin ki ba

Innalilahi waina ilaihi rajun yanzu safiya ni kike zagi Ni mahaifiyar ki kike zagi

A'a ban zage ki ba kince ubana Ni kuma na ce ubanki baze ji dadi ba


Don ubanki kinji Ni nace ubanki

Ba uba na bade

Tana fadan haka ta fice da gudu

Allah ka shirya min safiya ameen ya rabbi

Safiya kenan ya ga Mallam Ibrahim me gadin makarantar Hawza dake bakin titi Mallam Ibrahim mutum ne kamilale me tsoron Allah yana da rufin asiri duk wata yana karbar albashi da shi yake ciyar da iyalinsa safiya itace tilon yar su amma Allah ya hore mata rashin ji wanda ko maman ta bata bari ba baban ta kawai take tsoro saboda shi ke bude mata ido idan tayi lefi....


Baba ina wuni inji safiya

Ji ta kamar wata mutuniyar arziki

Turo bakin ta tayi gaba tana gunaguni

Abinci baba yake ci wai ke Hassana me matsalar ki ne yanzu me tayi Miki

Hmmm Mallam ...........zayano mishi komai tayi

Kallon safiya yayi hawaye ta fara yi

Marfin Samira ya dauka ya kwada ma ta a kai

Wayyo mama baba y kashe shikenan na mutu ya fasa min kai shikenan bázanyi yi aure ba

Idan bikiyi min shiru ba zan karkara ya ki ne


Zo ki dauki abincin ki

Bazan ci ba tashi tayi ta wuce daki tana kunbure kunbure

Gari yayi shiru kowa na barcci amma safiya idon ta biyu kallon mama tayi wace tayi nisa a barcci

Tashi tayi sadaf sadaf kamar wace tayi sata

Kitchen din ta wuce bude tukuyan tayi taliyar da mama tayi da wake ta fara ci a tukunyar taci sosai kokarin tashi take taji muryan baba na cewa waye ne

Zazaro ido ta fara yi ................


Idan kuna comment ni kuma zana muku yanda kuke so

Comment and share

Luv u oll 🥰🥰






🤴 GIDAN SÁRAUTA 🤴
(The house kingdom)

🌹Autar Ammi 🌹
(Sakeenah)

To Alhamdulilah Àllah ya kawo mu ina rokon Allah ya sa in fara lafiya yasa in
gama lafiya

Marubuciyar
**Holbereh**
**Aljanah Ce**
Yanzu kuma
**Gidan Sarauta**
Wannan iƙirarin labari ne


Comment dinku kawai nake so


Free Page 3️⃣➡️4️⃣

🌹 Autar 🌹PERFECT ESSENTIAL WRITER'S ASSOCIATION
💫P.E.W.A💫
Home of Perfect Writer's together we stand🤝

ESSENTIAL WRITER'S 📚🖊️*

-------------------------------------------------------

Zazaro ido takeyi kamar wacce tayi wa sarki karya

Jin baba na ta tahowa ne yasa ta zame wandon ta tafara fitsari a gun

Haske baba ya hasko

Safiya me kike a cikin kitchen? Au dama a cikin kitchen nake tafada tana jan wandon ta

Wallahi baba na zata ina bayi ne Shiyasa kayi hakuri

Allah shirye ki

Ameen baba

Wucewa daki tayi wani irin ajiyar zuciya tayi kamar wacce tayi gudu

Wannan tsohon saboda ya haife ni yaringa gasa ana tsoron shi fa


_*Abuja*_

Wani matashin saurayi ne zaune akan kujera fuskan shi da murmushi akai ga dimple din sa na lostewa duk da cewa ba dariya yakeyi ba

Aseel kenan kamar sa da Azeel kamar an saga kara abinda ya bambanta su shi ne launin fata shi fari ne amma irin fari ne kyau

Waya ne makale a kunan sa daga gani waya yakeyi

Yanzu ke puppy love baza ki dena rigima ba baki san kin girma ba haba watarana se gidan miji ba

Ta dayan bangaren

Wallahi yaya ka dawo yanzu shekara dari kaki dawo saboda baka sona ko

Dariya yake yi shekara dari fa puppy love chab meyasa baza ki kira yaya Azeel ba

Zaro ido tayi kaman yana ganin ta so kake ka zo ace na mutu kenan ko wanan da yake daure fuska kaman wani kashi Ni fa i na tunanin cewa ba mommy ne ta haife shi ba mutum kamar hadari baya dariya

Shima zaro ido yayi chab ba ruwa na

Bye see you

Kashe wayar yayi batare da yaji me za ta sake cewa ba

Murmushi yayi tare da shafa sumar kansa
"Yaya Azeel kenan ko yaushe ze chanja oho "

Sir Aseel

Kamal lafiya

Wallahi kasan sati me zuwa za'a bamu matsayi ko

Ehh nasani

Wallahi ban yarda da Jamal ba saboda shi tsananin zafin hasada da kiya shi ya mishi mugun aikin ina so kayi taka sansan da shi

Murmushi yayi kafin yace kamal abu daya nake so ka dogara da shi wato "Allah" Jamal ba shida ikon cire min rai se Allah ya so ka dena sa irin abun nan a ranka

Shima kamal murmushi yayi saboda abinda ya sa yake son Aseel kenan yana da tsoron Allah ga addini tunda suka shigo Barack din mata ko shaye shaye be dame shi ba

Ok na gode

Yanzu de zuwa anjima za mu shiga suleja saboda zan siyo tsaraba wa hajaju na

Kai da autar kun nan se ahankali

Dariya yayi yana fada mishi abinda ta fada game da Azeel

Wallahi ko Ni tsoron shi nake ji me yasa be zo aikin soja ba yaje aikin hospital

Ra'ayin sa ne hakan


_*England*_

Azeel wai meyasa kake irin wannan tunanin ne wallahi ba abinda ze sami Dan uwan ka i na fada ma duk musulmi fa ya kamata yana tunani me kyau ba mara kyau ba

Wallahi sadiq baza ka gane ba idan har na kwanta barcci ba abinda ke zuwa min se ganin Aseel na kuka yana ne man taimako na

Yafada duk jikin sa yayi sanyi

Kana addu'a insha Allah ba abinda ze faru

Ameen na gode sosai sadiq

Babu komai

Rike kansa yayi saboda maganar da yayi sosai

Jinin sarauta basu son magana ko ya fada da tsigan tsokana

Harara ya galla masa


Nace ina mariya.......

Kwance take se faman kallon hoton Azeel takeyi hawayen da ya taru a idon ta ta share

Ya rabbi kasan meyasa ka dora min son bawan ka

Allah ka dora mishi sona kamar yanda ka dora min

Kuka ne yaci karfin ta

( Wallahi har ta bani tausayi soyayya
kenan)

_*Bauchi*_

Fadar sarki Rilwanu

Me martaba Allah jawo tsawon rai ya kara daukaka

Murmushi sarki Rilwanu yayi

Ameen

Kana da bako

Waye?

Alhaji Ahmed me gwala-gwalai

Barshi ya shigo

Bayan Alhaji Ahmed ya shigo sun ci sun sha

Me martaba ka manta ni kenan

Ina zan manta da aminina

Hira sukayi sosai

Ya maganan Mariya da Azeel

Yana nan inji me martaba se da sukayi hira sosai kafin alhaji ya wuce

Ni kuwa na ce wani magana kenan

_*Unguwar Winti*_
Wanka ta fito tayi kwaliya amma hoda da jan baki se kwali

Kaya ta sa kamar ba ita ba

Mariya kenan tana da kyau sosai duk da cewa ba karamar yarinya bace saboda a shekara yanzu haka tana 13 years amma kuruciya be bar taba

Mama na tafi islamiyya se na dawo

A dawo lafiya

Bayan taje islamiyya ana karatu bayan anyi musu hadda kawar ta A'isha

Nifa wallahi ina son na aure dan gidan sarauta

Mtwssssss ke dama tunanin ki ai bana mutane bane

Me kike nufi

Nifa wallahi yan sarauta baya burge ni a to Ni da in aura Dan sarauta gwara na aura idi ( saurayin ta)

Dariya A'ishah ta kwashe da shi

Allah ya sa ki aura Dan sarauta

Ke daga yau karki sake min magana shegiya me fuskar bangon mutanen duniya

Yi hak...... Marin da safiya ta mata ne yasa ta yin shuru wucewa tayi kamar zata tashi sama

Ai wanan iskanci taya zata ce min zan aura Dan "gidan sarauta" shegiya bazan sake mata magana ba don uban ta

Masifa take tayi


Kuyi comment and share

Ni kuma inyi muka novel ✍️✍️✍️

Daga Alkalami
🌹**Autar Ammi** 🌹






🤴 GIDAN SÁRAUTA 🤴
(The house kingdom)

🌹Autar Ammi 🌹
(Sakeenah)


Daga alkalamin ✍️✍️Queen of essential writers

To Alhamdulilah Àllah ya kawo mu ina rokon Allah ya sa in fara lafiya yasa in
gama lafiya

Marubuciyar
**Holbereh**
**Aljanah Ce**
Yanzu kuma
**Gidan Sarauta**
Wannan iƙirarin labari ne


Comment dinku kawai nake so


Free Page 5️⃣➡️6️⃣


PERFECT ESSENTIAL WRITER'S ASSOCIATION
💫P.E.W.A💫
Home of Perfect Writer's together we stand🤝

ESSENTIAL WRITER'S 📚🖊️*

-----------------------------------------------------

Masifa take yi kamar zata ara baki

Ko sallama batayi ba ta shige cikin gida

Ke da waye kuma safiya inji mama

Mama wallahi zanyi rashin mutunci taya A'ishah za tace wai dan sarauta zan aura

Ke kuma ai fata me kyau ta Miki

Ni na dena mata magana ma

_*Fadar sarki Rilwanu*_

Duk ma aika tan gidan aiki suke yi

''Ni ko nace me ake yi bari de mu shiga daga ciki''

Hajaju na gani ansha wanka tayi kyau masha Allah saboda ta fito kamar princess dinta

Daddy please i want to follow u

Me zakiyi a airport ne wai Khadijah haba

Kashe mutane zanyi ta fada tana turo karamin bakin ta

Kallon ta kawai me martaba yakeyi

Me sunan mama Allah shirya min ki

Ameen ni fa Yakamata ana bani girma tunda sunan hajjo gareni amma duk kun renani kai da mommy ga wannan yaya Azeel haushi ma yake bani wallahi matar sa taji jiki balle yaran sa


Kinga ba ruwana kinji

Jakadiya me kulla da Khadijah ce ta fito
Tana murmushi

Me martaba kana fama da surutu hajaju ai se ku bar min miji a aepot kuke cewa ko me


Dariya ne ya kubucewa wa Khadijah wai ke tsohuwa yaushe zaki waye ne kuma a haka yaya na ze aure ki chab ae gwara me fuskar samudawa ki aure sa


Daddy mu tafi k..........

Maganar ne ya yanke tsanadiyar rashin ganin me martaba baya gun

Idon tane ya kawo ruwa

Mama hansai ina daddy yake

Ba surutu kike yi ba taya za ki San ko ya tafi ko be tafi ba


Kuka takeyi kamar wacce aka ce wa maman Sweety zata kwace mata mommy (😂😂)


Tsaye yake da trolly din shi eye glass fari a idon sa fuskar de kamar na samudawa inji hajaju da fada

( Nace ba Aseel ne ze dawo ba ?)

Hmmmm Finally kasar haihuwa yafi kasan aro

Motoci ne kusan guda biyar suka zo daukar mutum daya

Murmushi yayi har dimple din sa ya loste

U are welcome my son

Daddy Ina wuni

Ya hanya ?
Lafiya qalau sarki Rilwanu Suleiman

Hararan sa daddy yayi ka rena Ni ko

Azeel


Mota suka shiga


Ita duk a zaton ta yaya Aseel ne ashe boss ne

Birki ta ja

Yaya kai ne

A'a bani bane
Ya fada tare da hararan ta

Ya dawo ai kuma dariya tayi tace daddy yaya Aseel fa

Gobe ze dawo Insha Allah


""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""
Wanka tasha tayi kwaliya tayi kyau sosai ta fito a yan mata

Mama mun wuce

To Safiya A'isha kuyi a hankali don Allah kun san de gidan sarki za ku wannan wawiyar wai da bazata je ba

Se anjima tafada tare da jan hanun A'isha


Motoci ne birjik a cikin gidan Aseel ne ya fito daga mota se wata budurwa kallon budurwa nayi da kyau ikon Allah

Me kuma mariya keyi a gidan me martaba


Ku biyo NI don jin ya zata kaya

Comment and share






🤴 GIDAN SÁRAUTA 🤴
(The house kingdom)

🌹Autar Ammi 🌹
(Sakeenah)


Daga alkalamin ✍️✍️Queen of essential writers

To Alhamdulilah Àllah ya kawo mu ina rokon Allah ya sa in fara lafiya yasa in
gama lafiya

Marubuciyar
**Holbereh**
**Aljanah Ce**
Yanzu kuma
**Gidan Sarauta**
Wannan iƙirarin labari ne


Comment dinku kawai nake so

Free Page 7️⃣➡️8️⃣

PERFECT ESSENTIAL WRITER'S ASSOCIATION
💫P.E.W.A💫
Home of Perfect Writer's together we stand🤝

ESSENTIAL WRITER'S 📚🖊️*

Azeel dake kokarin rungume Aseel tsayawa yayi kallon ta yake ita kuma se faman washe hakwaran ta takeyi

Brother Ina ka samo wannan kuma ya fada kamar be santa ba

Big bro se kabari mu shiga ciki ai ko

Hada fuska yayi kamar ba shine yayi maganar ba hararan sa yayi kafin ya rike hannunsa su ka wuce ciki

Daddy da mommy se murmushi suke yi saboda yanzu gidan ze dawo gida


My puppy love

Na'am my Yaya soja mazan fama

Hada giran sama yayi

Waye mazan fama kenan

Rike haba tayi kafin tace wa ai yaya na mazan iska ne ba na fama ba

Barin je inyi wanka lil sis

Yanzu fa kadawo suna daban daban zan na ji

Wucewa yayi ko jin ta beyi ba

_Azeel_

Daki ya shiga na ce Masha Allah dakin ya hadu iya haduwa daga gado se closet din shi se bayyan gida komai Black and white ne ba buri amma komai ya hadu

Wanka yayi ya kusan 5 mins a toilet din kafin ya shirya cikin gezina fari yayi kyau sosai se kanshi Tulare yakeyi na Royal Black

Tunani yakeyi to me mariya keyi a gidan su kuma ba wanda yayi magana ko dai Aseel na sonta ne ? A'a da yana son ta ai baza tana sona ba duk da cewa bata fada ba amma yanayin ta ya nuna

Share zancen yayi tare da fitowa zuwa parlon

Kowa ya halara har ta mutanen unguwar sun zo murnar dawowar yaran sarki Rilwanu Suleiman


A'ishah kiyi sauri don Allah kinga kar mutane su riga mu cika gujin haba kina tafiya kamar sabuwar amarya

Wallahi duk na bi na gaji ne ai mun iso ma

Shiga cikin gidan sukayi

Dogarin suka nuna musu inda ake bikin

Ki ga saboda dawowar yaran sarki Shiyasa aka shirya biki

Shiyasa fa suke bani haushi wallahi Basu san za fin kudi ba

Kinga safiya yi shiru kar ajimu

Aseel da Mariya se hajaju ne zaune

Suna hira yayin da me martaba da mommy ke magana da manyan bakin su har da mahaifin mariya

Nifa wallahi aunty mariya i dan kina maganar wanan mugun haushi kike bani ga handsome bro dina ki aure Sa mana

Kallon ta mariya tayi kafin tace ai handsome bro dinki Yana da budurwa

Kallon sa hajaju tayi da gaske

Ehhh mana za ta zo ma

Tsalle ta yi kafin tace wow my Dan uwa yanzu yaushe ne auren kuma zata haifama na baby's ko

Eh

Tashi yayi tare da nufan inda Azeel yake kawai suka bangaje juna

Da masifa ta fara magana baka da ido ne zaka buge Ni

Kallon ta yake yi yanda take mosta bakin ta gata kaykyawa da ita

Ai dama haka kuke yaran masu kudi baka da ikon da zaka ce min yi hakuri

Don Allah kiyi hakuri ban sani ba shiyasa amma ina neman tafiyar ki

Kallon shi takeyi gashi da kyau abin sa

Ba komai tace tana kokarin jan A'isha da ta tsaya kallon mutum kamar wani dan India take kallo

Uhmm yi hakuri zan iya sanin sunan mallamar kuwa

*SAFIYA* kawai tace mishi tare da wucewa amma tana kallon kyau sa da haduwar sa amma bayi da girman kai


Kinga wannan shine yaro na biyu ga me martaba

Safiya kallon A'ishah takeyi don jin karin bayani

Wallahi kuwa soja ne shi ba ruwansa yana da fara'a ga shi be damu ko kai talaka ko me ba kowa yana wasa da shi

Akwai babban yayan su shima amma ban san sunan sa ba saboda sunan su iri daya ne kuma dukan su ance suna da saukin kai

Amma Aisha ke munafuka ce taya kika san abubuwan nan

Wallahi nima summaya ce take fada min wai tana son wannan da ya tambaye sunan ki

Wucewa sukayi

Aseel har suka bace mishi kallon hanyan yakeyi haka kawai yaji yana son ta ga shi sunan ta me dadi


Wucewa yayi zuwa gujin Azeel da ya zauna yana dadana wayar sa

Big bro

Dago kansa yayi tare da zubama masa sexy eyes din sa

Nayi mata wallahi

Murmushi ne ya bayyana a fuskar sa

Wallahi she is very cute ga gashin kanta ya bayyana a goshin ta amma fa tana da masifa daga gani

Wacece kuma wace tayi Sa'a

Sunan ta safiya wai amma i luv her ya fada kamar zeyi kuka

Ka fada mata mana taki tsaya wa ma

Don't worry she is ur wife to be inshallahu

Ameen bro

Tambayan da yayi ina suka san juna da Mariya

Yar Alhaji Ahmed me gwala-gwalai ne fa aminin daddy Kuma a airport na ganta na abuja tace min wai nan ta nufa muka taho tare kuma kasan akwai mota na a airport shine muka hada hanya da ita

Wallahi yaya mariya bata da matsala she is nice

Kallon da yayi masa ne yasa shi yin shuru

Anyi biki an waste A'isha anyi saurayi wani dan Alhaji Abubakar kuma har ya karbe number ta se soyayya suke sha duk da cewa kunya ya hana ta magana da shi sosai


Suna hanyar su na koma wa gida ne Khadijah ta rike safiya tana cewa yar uwa don Allah ki boye ni wallahi wannan tsohuwa nan bazata barni ba

Kallon ta kawai safiya keyi saboda kaman da suke yi da Aseel sosai

Jakadiya na zuwa ta finciko ta

Ke ranar bikin ma baki girma ba wallahi anji jiki da ke

Nifa ba inda zani meeting din ai ba dole se naje ba

Aunty na ki ce mata Ni na girma

Dariya safiya tayi kafin tace mama ki barta ai ita babbar yarinya ce

Ya ta ki bar wannan yar duk taga wahalar Dani gobe za ta cekul

Kingan ki ko school ake cewa ba cekul ba tsohuwa kawai

Aunty na bye

Daga mata hannu tayi amma yarinyar ta shiga ranta sosai

Safiya kinyi farin jini fa a gidan nan

Ita ce Autar su

Juyawa sukayi har sun kai bakin gate din fita taji an rike mata hannu ta

Kallon hannun tayi ta kalle sa

Sorry pls sake hanun ta yayi kallon Aisha yayi yace don Allah dan bamu minti ɗaya

Murmushi tayi kafin ta masta kadan

Ni sunana Aseel Rilwanu Suleiman

Kiyi hakuri na tsayar da ke a hanya ko kuma a ina zan ce ma oho ya fada yana murmushi

A gaskiya ina son ki kuma
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2

1 Comments On GIDAN SARAUTA
avatar
khadija-9-3

7 months ago

Reply

Aslm

Please Login or Register in order to submit comment