Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

, sai murzasu yake yana shafawa tare da danna kan ta da bakin ta a saman tsuliyar sa . Itako ta zage sai sha masa take ,saboda yace zai saye ɗan wake ,gashi dama kuma yau babu kasuwar ɗan Waken . Inalallahi wai'ina ilaihir rajiun , Umaima tace Cike da raɗa tana rufe bakin ta da hannu . Ji tayi wani Abu fachal fachal da ta rasa meye yake wannan sauti kaman ruwa . A hankali ta kai kunnen ta ga Fatima da tayi mutuwar tsaye tana cewa " Fati Meye ke wannan fachal fachal ɗin?. Ke Umaima nima fa ban sani ba . Dama Magajiya karuwa ce?. Eh mana ba gashi kin gani ba Umaima.! Zan kawo washhhh Aahhh ushhh ka tare zai fita aahhhh washhh kasa ciki ciki aahhhh.... Rintse ido Umaima tayi don ta rasa meye Magajiya ke nufi da ciki , sam Fatima bata san lokacin da taji Muryar Umaima na cewa " Yah Allah ina roƙon ka kasa duk wani mazinaci namiji irin ƙyauta ka tona masa asiri a idon duniya , ko kuma ƙasa yayi hatsari a moto gindin sa ya fita ko ya ƙwanƙwatse ya dawo irin na mata...!


Buɗe baki Fatima tayi zata gudu Umaima ta riko ta ,tana cewa " Mai ɗan wake dama haka kike? Ashe yaudarar Baba Tsoho kikeyi?? To yau asirin ki ya tonu , har kina zuwa Wurin Baba na kina ce masa ya hanayi sana'a r shayi ,ke ga tijararriya , to Yanxu zan fara talla dake a duniya , kuma shayi yanxu na fara sayarwa . Tana gama faɗin haka ta juya cikin sauri itama Fatima tayo bayan ta. Magajiya ne da tayi mutuwar tsaye ,haka shima Ƙyauta don suna nanne da juna ,tsuliyar tasa na cikin nata ,sam ya kasa ciro ta ,don firgita da yayi da maganan da sukaji na Umaima . Suna jin motsin tafiyar ta , Magajiya ta saki wani irin ihu ƙasa ƙasa tana cewa " Tun da nake iskanci asirina bai taɓa tonuwa ba sai akan ka ƙyauta. Ka ja mun bala'i bani bakai . Ka matsa ka bani wuri , kar ka ƙara zuwa wuri na da wani Abu ,ka nema a gaba.


A maimakon Taga ya zare Sandar girman tasa ,gani taga ya daɗa shigar da ita ciki ,yana faɗin to bari nayi na ƙarshe . Kawai sai taji ya fara wani irin mata mugun ciiii yana zungura mata ƙatuwar Buran sa ciki ,yana buga mata gotso fat fat fat , kawai kake ji , yana ƙoƙarin ƙwaleta , wayy...washhh...ashhh Ƙyau....taaa..ya isa bana da ƙarfin nan Ashhh , a hankali ushhhh ahhh aiiiiiihhhhh , wayyo Ƙyauta wani uban gotso yayi mata ,kika ji fatttttt nan bakin ta ya ɓame , hannun sa yasa yana juyawa da ita tana kallon bangon tare da sa hannun ta ,tana dafa masa bangon , kina daɗiiii Magajiya baxan iya rabuwa dake ba , ki juuu..juyyyya.... Yayi maganan yana cire zanin ta baki ɗaya . Saurin sunkuyawa tayi zata duƙa , hakan yayi dai dai da saita Gindinsa ta ƙasan ta , yana zurata tare da fara buga mata gotso , abun da bata taɓa yi ba duk a yawon iskancin ta . Wani irin daɗi take ji ta gaban ta ta bayan ta. Washhh Aahhhh Ƙyauttt... Ashhh , shima haka yake ihun daɗi yana zura ta har da wani tsalle don dama kaman wanda haka yake sai iskanci. Shigar shigar shigar ,wayyo gindi daɗiiii ashhhhhh ƙyauta daɗiiiii...cikin wani irin murya kaman numfashin sa zai ɗauke yake faɗin " Daɗiiii Magajiya...Daɗiiii Ashhhhhh buɗaaaaa naji cikiiiii aahhhh gindi daɗiiiii zai fitaaaaa waii ashhhhhh ....jin ya fara jero mata wasu irin gigitattun gotso yasa ta cewa " Wayyyy Ƙyautaaaa.... Aahhhh Ƙyauttt ushhhh...

***

A hankali take saukowa daga stairs ɗin falon Idanun ta sanye cikin mediacal fari wanda yayi mata ƙyau ƙwarai ,dattijuwa ce wacce da gani kasan wata ce a gomnati , da ganin ta kaga cikakkiyar Hausa Fulani , farar mace mai kyakykyawa , wanda ƙyaun nata ya boye tsufan ta . cike da natsuwa ta sauko tana nufar royals cushines ɗin falon tana zama , tare da kallon plasma Tv ɗin da ya manaye rabin bangon falon , komai na wurin ado akayi masa kaman zinare duba ga komai na wurin golden ne da fari . Shigar Atampha ce a jikin ta ,yayin da naga wata ma'aikaciyar ta wato house maid tana nufo ta da ruwan roba da glass cup a haɗe . Miƙa mawa Hajiya Maryam tayi tana ɗan risinawa na girmamawa . Hoton Ɗan nata Umair Ahmad moddibo ake haskowa tare da faɗin Tallafin da ya bada na gidan marayu wanda ya saba ɗaukar nauyin karatun marayu duk shekara ,wannan karon Marayu fiye da ɗari ya ɗauki nauyin karatun su har zuwa jami'a ,wannan ne yasa ake ta jinjina masa kowa na ƙasa na Son Barka da masa fatan alheri . Niko nace ba kowa ne yasan halin sa ba , sai Ni Mmn teddy da kuma dadiron nasa . Murmushi Hajiya Maryam tayi tana faɗin "Umair...! Saudatu..! Na'am Hajiya .. mai aikin nata ta amsa mata ki shirya a satin nan zan tafi Lagos duba yaro na naga yana lafiya . Bata jira jin me Saudatu zata ce ba ,ta juya tana miƙewa tare da barin wurin .

***

Gidan Hajiya Turai wato Uwar gidan Alh Ahmad moddibo mahaifin Umair kenan , Ita ce Uwar gidan sa , Don bata taɓa haihuwa dashi ba , Umair ne babban ɗan sa , kuma a lokacin da ya auro mahaifiyar sa baturiya ce ta ƙasar Oustralia , musulma ce , Amma sai bata yi tsawon rai ba , a lokacin da ta rasu Umair na da shekaru 13 a duniya , wannan yasa Dangin ta rokon Daddy wato Alh Ahmad suka amshi Umair , acan ƙasar yayi karatun shi , kuma tun yana ƙaramin yaro ya cigaba da gudanar da komai na dukiyar mahaifiyar sa , wanda yake can ƙasar da kuma na gida Nigeria . Bayan rasuwar ta ne Daddy ya kuma Auren Hajiya Maryam , wacce tun shigowan ta gidan Allah yasa mata Son Umair tamkar ɗan cikin ta ,idan suna tare har mantawa yake wai ba itace ta kawo sa duniya ba . Macece mai addini da mutunta dan adam. Bayan shigowan ta gidan ta haifi yara biyu duka mata , Fareesa da Surayya sune ƙannin Umair ,yara marasa kunya basa son su gansu inuwa ɗaya da talaka ,kaman ba ita ta haife su ba. Sai dai suna masifar Shayin Yayan nasu wato Umair baya da wasa haka yake kullum a Arrogannt.


A duniya babu wanda Hajiya Turai ta tsana take son ganin mutuwar sa sama da Umair ,don shi ya tsaya mata a ƙoƙon zuci. Duba ga yanda Mahaifin nasa ke masifan Son ɗan nasa , Komai nasa Umair shi yake gudanar masa da komai , Ita a kullum so take tasan ta wani hanya Umair ke samun wannan kuɗaɗen da a yanzu za'a iya cewa yafi mahaifin shi, sam idanun su ya rufe ga dukiyar da mahaifiyar sa ta bar masa , don ita asalin ta ita take da masana'anta na ƙyaro ƙarafa kama ga motoci mashina , shi kuma zaman sa a can ƙasar yana girma yaƙara haɓaka masana'antan zuwa ƙyara har jiragen sama . Kasuwancin da kuma bai tsaya yin sa a iya ƙasar Oustralia ba , sai yana yi har da gida Nigeria da sauran ƙasashe . Kuma abun da basu sani ba su duka shine , Acan Ƙasar Oustralia shi cikkaken dan kasar ne , don komai nasa yana dashi na ɗan ƙasa ,dangin mahaifiyar sa sun masa tun yana yaro ƙarami kamin mahaifiyar tasa ta rasu , haka kuma a gida Nigeria yake ɗan ƙasan mu. Abun da Daddy da su Hjy Turai basu sani ba shine , su duka kallon cikekken Likita suke yi masa , saboda Anan Nigeria yayi digiri nasa akan medical doctor ,bayan ya koma Ƙasar mahaifiyar sa yasa mu distance learning,anan ne ya yi doctoring digiri nashi , acan kuma ƙasan shi ɗin babban sojan ƙasar ne , wanda su kuma basu san da shi ɗin likita bane , sai iya dangin mahaifiyar nasa . Don burin mahaifiyar sa kenan ya zama soja , wanda a yanzu yake Militry Army sojan Sojoji .


Wani irin tsaki Hajiya Turai taja yayin da Surayya tayi saurin kallon ta ,don yau ƙwanan su uku kenan daga hutun first term da sukayi na makarantar su , wato Turkish school na can ƙasar Turkiya. Wanda a yanzu shekaru n su baya wuce 16-17 . Kaf halin Hjy Turai Surayya ta ƙwashe yanda kasan ita ta haife ta ,sai dai ita tana masifan Son Yayan nasu Umair ... Ai dole yaro ya zama ɗan iska , wayaja?. Daddyn ku shine sila ,tun da har ya Auro Baturiya yana ɗan Ƙasar Africa ,gashi ya ƙwashe halin ƘWARTANCI Irin nasu kaf yau bashi wannan ƙasa gobe bashi can , kuɗin da yake dashi waya sani ma ko na tsafi ne ,matasan mu na wannan zamanin sai dai Allah ka shirya.


Shiru Surayya tayi tana jin ba daɗi akan kalamin da Hajiya Turai keyi akan Umair , a hankali ta fara tunanin ranan da taje Lagos daga nan Abuja ta wuce Lagos . Rufe ido tayi ƙwalla na ciko mata tuno da wata irin sugar mummy da ta ganshi da ita a falon , suna Kissing ɗin juna . Wani girrr tayi tuno da tsawan da ya daka mata yana cewa " Waya kawo ta daga ina kike?? .

A hankali jiki na rawa tana shirin masa kukan sangarci tace " jirgi na biyo daga Abuja zuwa Lagos ,saboda munyi missing naka Ya Umair , jiya muka dawo daga Turkish. Sai ki taho mun ba notice ? Saboda kunyi missing ɗina? Basai ki Kirani nazo na gan ku ba... Taɓe baki tayi tana fara matso masa ƙwallah .Ohk kuka zaki mun?. Saurin girgiza kan ta tayi kana tace " A'a . Ina Fareesa? . Saurin ƙarakowa tayi cikin kazar kazar tana cewa " Tana gidan Ammie Ya Umair. Dama haka Suke kirar Mahaifiyar tasu Hajiya maryam da Ammien Yah Umair. Kallon ta yayi yana bin ta da lulun idanun sa kamin yace " ko ruwa ba zaki sha ba , yanda kika zo yanxu zaki koma ,gobe idan zaki dawo ai kya faɗa mun .


Kallon big maman dake gyefen shi tayi ,sai wani murmushi take , wato ta kosa ta bar gidan , wani soja ya kira yana cewa" Ya tafi da ita yakaita airport tabi jirgin yamma zuwa Abuja. A haka tabar gidan ranta ba bu daɗi. Bayan ta isa airport ne ta tabbatar dafa gida zata koma yasata tura masa sako ta wayar sa tana rubuta" I'm sorry Yah Umair. Shigowan sako wayar nasa yasa shi raba bakin shi daga na Wannan Super mummy Yana dubawa , sakon Surayya ya gani ,wannan yasa shi murmushi yana maida mata da saƙo kaman haka " I Love you ". Murmushi tayi tana nufa jirgin tare da wuce sojan . Dawowa daga tunanin ta tayi tana kallon Yanda Hajiya Turai ke sababi tare da tsine mawa Momyn Umair da take ƙwance a ƙasa bata ma duniyar .tana faɗin bari Daddyn ku ya dawo ƙasn nan Aure za'a yi mawa Umair shine kawai mafita da kuma samun kintsuwan sa.

***

Fatima ne ta kalli Umaima kana tace " Umaima ya za'a yi kibi Auwalu Lagos ,baki san mutumin nan ba , shima Auwalu fa ɗan iska ne. Loman tuwon da Umman Umaima ta basu takai baki ,tana dariya da cewa" Shima daga kaina baxai ƙara marmarin neman wata ƴa mace ba indai da sunan LALATA ne ko kuma ƙwartanci..!


_Free page zai ƙare a page 5 Inshaallh maza hanzarta wajen mallakar taki ._
_Regular group₦300_
_Vip group₦500_
_Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko kuma ki tura katin MTN ta wannan Numbobi 08081202932_


_#LUV YOU ALL❤️_
_@ANTY AISHA MMN TEDDY🧸_
_🕊️THE SEXY BOSS🕊️_



_STORY/WRITTEN BY:MAMAN TEDDY_


_PAGE 4_


_Don Allah idan kin san You Are under 18 Kar ki karanta mun wannan labarin na the sexy boss , but if you're above 18+ ba damuwa , sai dai muce asha karatu lafiya...💃💃_
_________________________

To ke Umaima yanzu ya kike ganin zamu hukunta Auwalu ,kin san fa shima tantiri ne ,kuma koma yaya dai wanda ya girme maka ya fika dabara . Murmushi Umaima tayi tana duban Fatima da ita ta gama tsorata da Auwalu ,don sarai tasan waye shi a iskanci da sanin duniya . Ke kin san yanda zamuyi ne? Ki ƙwantar da hankalin ki , ba kina da Waya ba? Nima Ina dashi ? Gyaɗa kai Fati tayi tana duban wayar su wanda duka babu ɗaya ƙwaƙƙwara . A gobe zamu tafi da Auwalu , muna tafiya zan kiraki in sanar dake , da ganan zan kashe wayata yanda babu wanda zai kuma samuna ,ke kuma aikin da zakiyi shine matso kiji . Saurin matsawa Fatima tayi kusa da Umaima tana raɗa mata magana ,kamin Fatima ta saki wani irin dariya tana cewa " Tabbas Auwalu ya shiga Uku ,bamu zamu yi masa hukunci ba ,mutanen Unguwa . Dari ya Umaima keyi kana tace ki shiga gida nima Bara na shiga , sai da safe don bana tsammanin ko sallama zamuyi ,don da asuba zan fice ,daga ɗebo ma Umma na ruwan safe sai dai suji labari .


Eh Haka za'a yi Umaima ,amma Ni dai Allah yasa idan kin samu wannan kuɗin kar ki manta dani . Murmushi Umaima tayi tana dafata tare da cewa " Haba ƙawata ya za'a yi na manta dake ?. Ina dawo wa zamu shiga makarantar gaba ,daganan shekaru kaɗan zamu zama manyan masu kuɗi , mu sauya masu Umma gidan nan , jiba fa lokacin damuna kullum da gudu muke shigewa saboda ji muke tamkar garun zai faɗo mana aka . Dariya suka kuma kechewa dashi kana Fatima tayi soron gidan su , Umaima na nufar tasu gidan .

***
Ru'aifa ne tayi duba ga Hajiya Turai kana tace " Yanzu Hajiya me kike so ayi kenan? Me yasa kuke shakkar Wannan yaron ne Umair ? Nifa ba yarinya bace , i age him , na girme mawa Umair A shekaru wanda kin san cewa wanda ya girme ka yafika dabara, abu ne mai sauƙi nasa Umair ya faɗa komata , bashi ga Ɗan iskan Ƙwarto ba ,kuma marar mutunci , to wallahi yana kuskuren yayi wani mu'amala dani to daganan zan fara juya sai yanda nayi da shi... Dafe kai Hajiya Turai tayi kana tace " Wannan wani irin shashanci ne? .

Ke kin san waye Umair kuwa? Ban taba ganin tantirin yaro kaman sa ba . Mata nawa na tura masa suka sheƙe ayan su , amma daga zarar ya ƙwanta da mace sau ɗaya ya barta kenan ,baya kuma ƙara jin sha'awar ki . Ya barki kenan ,ɗan duniyan yaro ne idon sa a yage yake , ko da yake ba mmki wayakai Turawa iskanci ?.

Dariya Ru'aifa tayi tana cewa " Hajiya wai shin kin san Ni Karuwanci na mai lasisi nakeyi , nice Ru'aifa Wanda duk ƙwartancin ɗa namiji yayi Sex dani ,wallahi duk inda nake sai ya nemo Ni ,Ni ke gajiya da namiji na koresa da kaina badai shi yace ya gaji dani ba. Kin san meye dalilin ? Girgiza kai Hajiya Turai tayi kamun tace " ki kula Umair yaro ne tantiri sosai ,ganin kowa yake a tafin hannun sa bare kuma mace da bai ɗaukarta da muhimmanci . Murmushi Ru'aifa tayi tana cewa " Magana ce fa ta kuɗi Hajiya kuma nace zan maki wannan aikin . Nisawa Hajiya Turai tayi tana ƙara fankankan a kujerar da take zaune ta cike shi dam , tana malolo da naman wuya tace " Indai kikayi wannan nasarar Ni kuma nayi maki Alƙawarin Duk yanda zanyi sai nayi ganin Umair ya Aure ki , ai har yanxu bashi ke da kan shi ba , mahaifin sa nada cikakken iko akan sa , wanda duk abun da ya fadi masa sai yabi ko baya so.! Kinga wannan hanya ce mafi sauƙi ma , a wannan satin zan shirya zuwa Lagos . Cewan Ru'aifa tana sakin wani irin makirin murmushi .

***

Da gudu ta nufi gidan Su Umaima tana ƙwala kirar sunan Umma ,wanda ta fito da sauri ita da Yayar Umaima wato Hannatu da take Aure a dogarawa nan Zaria . Cikin haki da kuka wanda Fatima batasan zata iya ba take faɗin " Ina Baba?. Hankalin Umma Ramatu a tashe ta riƙo Fatima tana cewa " meke faruwa Fatima? Ina Ƙawar taki Umaimatu?. Cikin matsanancin kuka Fatima tace "Umma ya tafi da Umaima ,Auwalu ya tafi da Umaima a idona ya rufe mata baki yasa ta a moton shi yanxu da safiyar nan , babu kowa ya gudu da ita , sai ihu take tana kirar sunan ki ,Wayyo Umma Umaima..! Innalilahi wa'inna ilaihir rajiun ,Shine Kalmar da Yaya Hannatu da Umma Ramatu ke faɗi kenan , kamin Cikin tashin hankali Yaya Hannatu ta saka mayafi tana fitowa daga gidan bangan bangan . Kowa ta gani a hanya sai tace " ina Auwalu ?? ,Sai ace mata ba'a san inda yake ba , bata wucewa sai tace " Ya gudu da Umaima wai ya rufe mata baki yasata a moto . Nan zakaji an hau salati masu nufar gidan su Auwalu da ban ,masu neman sa daban , nan take mutanen Unguwa aka buraɗa har tasha neman Auwalu da Umaima , wasu na cewa" Tabbas ya shaƙa mata wani Abun ne don an san Auwalu dama bugagge ne mashayi kuma manemun mata mazinaci. Yara kuwa ƴan yungu yungu ana cewa ba'a ga Umaima bace cewa suke " Wayyo shikenan Malama Umaima ta ɓata mai ilimin layin nan ,babu wanda yakaita ,kullum ita take koya mana karatu , shikenan Auwalu ina zai kaita.?? . Kowa da irin maganan da yake yi akan ɓatar ta , yayin da wasu da dama suka lashi takobin idan Auwalu ya dawo sai sun bar shi babu rai .

Yaya tsohuwa ce ta fito tana kuka irin ta tsofaffi ko hawaye baya fita daga idanun ta . Kallon su mai Wada tayi da Nadabo da ya zauna a bakin shagon shi yana kallon sunan da Umaima tasa ma Shagon nan ,kuma ya samu kasuwa sosai wato Sofar barbar salun shop . Allah sarki wannan yarinya dama nasan ƙwazon ta baza'a barta ba , Allah yasa ba rayuwar ta zai salwantar ba , irin yaran nan masu ƙwazo da hazaƙa ba'a barin su haka...cewan Yaya tsohuwa tana daɗa matso ƙwalla tare da kallon nadabo da ya rafka ta gumi .miƙewa yayi a fusace yana cewa " Ina wallahi yaya idan ya salwantar da UMAIMA shima sai mun kashe shi. Yaya ne ta amshe da cewa " Idan kuma Lalata yayi da ita , kar mu jura hukuncin Gomnati Shari'a ,a kama sa a datse gindin yin zinan ,shi kenan a huta da yaɗuwar iskanci da Ƙwartonci . Yaya tsohuwa ta ƙare maganan a fusace . Samarin layin ne kusan su baƙwai suka yanke shawarar nufan Lagos don dawo da Umaima daga hannun Auwalu shima su kamoshi su taho dashi Zaria ,daganan sai ayi masa hukunci dai dai da yanda Yaya tsohuwa ta faɗi.


Ɓangaren Umaima kuwa tun da ta sanar mawa Fatima ta kashe wayar ta kaman yanda tace , a haka moto cike da pasinger ƙwana sukayi a hanya kana su isa Lagos , suna isa Lagos bayan ya isa moto park yayin da passengers ke sauka itama ta sulale ta nitsa cikin su ta gudu Auwalu bai sani ba. Gudu take sosai kaman wanda tayi babban zunubi , abun ka ga can ba ruwan wani da wani babu wanda ya tambaye ta ko lafiya . Abu ɗaya tasan tana dashi ,shine naira ɗari huɗu da hamsin gaban ta da bayan ta . Sai da tayi nisa kana ta tare adaidaita sahu tana shigewa tare da cewa " Mu tafi malam". Juyowa yayi yana kallon ta kaman mabaraciya a wulaƙance yace " kin ɗauki duka adaidaita kenan . Eh malam muje. Tayi maganan kan ta tsaye ba tare da taji nawa ne kuɗin sa ba ,haka kuma batasan inda zata ce yakaita ba.


Fara jan adaidaita yayi yana ɗaukar hanya tare da cewa " To ina za'a kai ki? . Hannun ta tasa a jakar ledar dake ɗauke da hoton Umair Ahmad moddibo ,sai kuma tayi saurin mai dawa cikin nuna confidence tace " Layin Umairu Ahmad moddibo zaka kaini.


Ƙiiiiiii taji yaja kambun Adaidaita ya tsaya. Juyowa yayi cikin sauri yana cewa " Ke Sir Umair kike nufi? Sir Umair dai Ahmad moddibo ?. Eh bawan Allah nan dai zaka kaini. Ke kin san haɗarin wurin kuwa ,masu abun hawa basa zuwa layin ,domin girman ta yafi wata Unguwan anan Lagos,kuma nashi ne shi kaɗai . Gaba da baya sojoji ke fadin wurin , kuma camera ne ta ko ina ma ɗaukar sa .


Huuuuu nisawa tayi kana tace " Eh na sani , ai Ni aiki nake a gidan , ka kaini in yaso ko daga nesa layin ka aje Ni. Jin tace haka yasa shi fara jan adaidaita yana ɗaukar hanya. Tun Umaima nasa ran zuwa har tafara jin jina ashe nisa ne dasu da gidan . Tafiya sukayi kusan na a Wanni biyu ,kana ta ganta a wani layi mai kama da G.R.A . ja yayi ya tsaya yana cewa " Kinga kina miƙe can layin zaki fara haɗuwa da sojoji ki mike zai mai ki har gida... Ihu aikin mace ke aiki kikeyi a gidan.

Murmushi tayi tana cewa " Yes. Hannu tasa tana miƙa masa ɗari huɗu tana cire hamsin ɗin. To. Na gode ta juya zata tafiyar ta. Wani irin kallo Mai adaidaita yayi mata kana yace " Amma ke ƴar rainn hankali ce. Wannan tafiyar da mukayi yini zungur ne zaki bani ɗari huɗu?. Shiru Umaima tayi kana ta kuma miƙa masa Hamsin ɗin. Ke alƙu'an baki isa ba , wallahi sai kin bani ɗari takwas Sannan zan barki. Juyowa Umaima tayi tana cewa " Kai da Allah ka Sanni kuwa? Kasan wacece Umaima? To ka kiyaye Ni, ka nemi rainamun hankali yanzu zan saka wannan basawan sojojin suyi maka dukan tsiya. Tana gama maganan bata jira mai zaice ba ,ta juya tare da nufar hanyar da ya faɗa mata. Duk tijarar sa ya kasa nufar ta , cikin ɗaga murya yace " kije Allah ya isa .!

***

A falon sa yake gyefe guda irin hajiyoyin nan ne wanda su burin su kawai su ga suna lalata da samari ƙanana , su ƙwashe masa ƙuruciya , wanda suke ganin zasu iya biyan ko nawa indai zasu samu yaro matashi ya ci su . Ƴar siyasa ce babba ,kuma ta tara dukiyar , daga zuwa asibiti ta haɗu da Umair ya bata card ɗin shi , a yau suka haɗu ta iso gidan shi . Tun da ta shigo tsoron sa ya kamata ,yanda ake maganan sa yafi haka ,idan dukiyar ne yafi yanda ake expecting ɗin sa ,Haka idan ƙwartancin ne ya wuce tunanin mai tunani . Kallon shi tayi don duk jarabar Hjy Baraka ji tayi ta gaji don sosai ya buɗa ta , duk wasu matse matse nata Duk ya wargaza ta a 1st round . Zaune take tana maida numfashi tana jin hannun sa a bayan ta yana shafa tun daga bayan ta har zuwa ƙasan ta , don irin manyan matan nan ne , masu jiki da ƙiba da haka suke jefa rayuwar su ga halaka . Kin san me nafi so.? Yayi maganan fuskar sa babu wasa ,kaman yanayi da ƴar cikin sa . Cikin sauri Hajiya baraka tace " A'a sai ka faɗa my alawan. Goho..!


Yayi maganan yana jefan ta da wani irin kallo , duk da taji maza ta jigata ,amma saurin juyawa tayi tana dafa one seater ɗin dake gyefen sa . Tashi yayi
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4

3 Comments On THE SEXXY BOSS
avatar
hauwarh

1 year ago

Reply

Is not complete

avatar
sani-safiyanu

3 months ago

Reply

Such a excellent book

avatar
sani-safiyanu

3 months ago

Reply

Such a excellent book

Please Login or Register in order to submit comment