Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

👑🕍👑👑🕍👑👑🕍 🕍👑🕍👑👑🕍👑👑
🕍👑👑🕍👑👑🕍🕍🕍👑🕍👑👑🕍🕍👑
👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍
👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑. * *MASARAUTAR MUCE 1*
🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍
👑👑👑👑👑🕍🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑
🕍🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍🕍
FANTASTICS START WRITERS (F S W)

Hajaramaminattygirl20.WordPress.com

```indicated to maman shukra aunty ummi```
BISSIMILLAHIRRAHAMANIR RAHIM
DASUNAN ALLAH MAIJIN KAI ZAN FARA WANNAN NOVEK DIN ALLAH YA YAFEMUN KURAKUREN DA ZANYI ALLAH YA BAN IKON KAMMALAWA AMEEN


sultana MASARAUTAR MUCE tana cikin tashin hankali matanenmu na cikin mayuwacin hali me yasa kina zaune a Ana bazaki Kai agajinki ba,hawaye sultana take wai ke wace me yasa kikesan Sani cikin tashin hankali so kike in tafi in bar kawona taya kike tunanin Zan iya shiga wannan masarautar nida ba juruma ba?keba jaruma bace amma Ai ke jinin sarautace, sarautar muce sultana you to do some thing,Kallan ta sultana tai taya Zan yadda dake Sannan taya kikee ganin zanyi nasara ,murmushi matar tai zancen nasara karki damu kisa Allah a ranki zanca yadda kuma kika ki duba hannunki zaki ga wani zanen sarautar muce ki duba DA kyau ,

Kallan hannunta sultana tai zaro ido tai ganin Zane sosai a hannun ta DA Jan lalle ,Kallan mtar tai ya akai wannan zanen yazo hannuna wannan kuma Ai zanen MASARAUTAR gombe ce ,murmushi matar ke yi nasan ke yar baiwace sultana nasan zakiyi iya DA ga haka ta bace ,.



A razane sultana ta tashi daga bacci ta duk ta hada zufa kamar wacce take filing danbe Tana wani zaro ido ga uban gashinta daya rufe Mata fuska shima yana daya daga cikin Wanda suka hada Mata zafi,ajiyar zuciya ta sauke tare DA nade gashin Nata tayi dunot sannan ta mike kallan hannunta tai wannan zanen ta ga ni amma bai Kai na mafarkin turuwa ba, MASARAUTAR MUCE ta fada a hankali Kai wlh ba ruwana ba wani masarauta DA zani kawai in jawa kaina ni ba Yar sarki ba sannan a turani masifa Ina mafarki ba gaskiya bane ,haka ta fice tana ta surutai abinta,.

Kallanta kawu yayi Wanda ke tatsar nonan shanu lafiya sultana kina ta zance ke daya?aa kawo bakiji dai dai ba gaskiya ni bana wani surutu,wanke wanke ta Fara sannan tai share sharen ta,lokacin kawu ya gama tatsar, ta hada murhu sannan ta dauki tulunta Dan zawa debo ruwa ,kallan kawu tai kawu na tafi karfa ka ce zaka tafi siyo koko DA kosai ka Bari Inna dawo Zan siyo ,.

Tabe baki yai saiki ki rikeni Ai, au hakan yana nufin sai kaje kenan ?aa to mai zai Hana ficewa tayi batace komai ba tana fita ta Sani tsummata rufe gidan naga ta inda zaka fita aiki tai tafiyar ta,.
Tana fita ya mike amma yaji kofan a rufe ba yadda ya iya daya wuce ya hakura ya koma ya zauna amma sai masifa yake wai ta raina shi,.

Sultana na fita DA tulu a hannunta sai hijab dinta tafiya take a hankali kamar ba zata taka kasa ba,wasu maza dake bayanta suke fadin sai iyayi amma ba auruwa ,dayan ya karba wazai aura Ai duk Wanda yai boko tofa ya gama Dan Dan iskane sosai bafa kadanba,duk suka sa dariya ,sultana dake gaba ta tabe baki ,tin rashin auren na dumunta yanzu ya daina damunta ta barwa Allah komai tasan bazai manta DA ittaba ,.
DA haka taje rafi ta debo ruwa ta wuce gidan tana murmushi Dan tasan yau kawu namantane kawai bazaicoba


By hajara mami Natty girl
👑🕍👑👑🕍👑👑🕍 🕍👑🕍👑👑🕍👑👑
🕍👑👑🕍👑👑🕍🕍🕍👑🕍👑👑🕍🕍👑
👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍
👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑. * *MASARAUTAR MUCE 2*
🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍
👑👑👑👑👑🕍🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑
🕍🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍🕍
FANTASTICS START WRITERS (F S W)

Hajaramaminattygirl20.WordPress.com

```indicated to maman shukrah aunty ummi```

DA sallama ta shiga gidan bai bai amsa mataba ,ittama bata tamkaba illah murmushi datai ta ajjiye ruwan ,karasawa gunshi tai kawu kawu in siyo mana konun DA kosai baice Mata kamoiba juyar DA Kai yayi ,hakan yasa ta zauna kusa dashi tana dariya kawu maganafa nake, to kayi hakuri kaji,kallanta yayi wato tsabar kin rainani zaki wani rufeni ki tafi kamar danki ko? To yi hakuri kawu inkai fushi dani bansan inda zansa kainaba ta fada alamar zatai kuka naji ya fada tare da dakko kudin ya mika mata, ta karba tana murmushi, sultana Ya fada hakan yasa ta juyo karki kula abun da Yan garin nan suke miki ni AI ina tare da ke koma Maye ni kaina nasa baki dace da samarin garinnan ba shiyasa ban wani damuba nasan lokacine naki mijin nanan zuwa, murmushin jin dadi tai kawu yana ganewa indai Tana cikin wani hali shiyasa take alfahar dashi, kiss Ta bashi a kumatu hade rai yayi nace miki bana San wannan iskanci ha, a dariya tai wannan ne iskan ci nidai Na tafi,.
Layi ta gani agun kusan Amman ansa mata kunu, Tana ganin masu samari suna mikawa ana mazan shi ga wannan taron su karba musu Amman banda itta,.

Kallan wasu mata sukai suna dariya Yan mata saidai hakuri ba saurayi to wlh indai kema ba zama Na miji kikai ba ba zaki taba samuba, kallan su tai kunga dai danazo nan gun ba Wanda naiwa Magana a cikin ku to Dan Allah bana san neman masifa, matsowa kusa da itta sukai KO zaki dake mune? Eyye saka fada suna dungure mata kai, da sauri wata dake can wani gefe tazo ta shiga tsakiya ta hade girar sama da ta kasa ganin hakan yasa suka ja baya tare da fadin bafa dake akeba zaki zo ki wani shiga, Na shiga a dakeni mana yan rainin hankali waiku ME yasa indai mutun na muku shiru shiru kunfi rainashine, inafa kallanku komai da komai a idona aka yi ta juya Tana kallan sultana ke kuma kina tsayawa wadanda Ma kiika girma suna rainanki, mtswwwww taja tsaki tare da karban kwanon hannun sultana tana ture mutane ta shiga ba ruwanta da an rigata ta mikaa aka zubawa sultana sannan ta fito ta mika Nata, karba sultana tai tare da fadin na gode Nafi, hararar ta nafin tai tare da yin gaba abunta.

Tafiya suke Nafisa na gaba sultana na baya, ittama kanta sultanan tsoran Nafi take dan karyarw mutun yace yana wannan kauyen baya tsoranta itta kan sultana tun ba yauba take San Nafi kasancewar ba ta da wata kawa, juyowa nafin tai ta jirata suka tafi, kallanta Nafi tai sanyinki yayi yawa shiyasa aka raina ki wlh ki koyi masifa, murmushi sultana tai tare da fadin to, hakan yasa Nafi murmushi tasan ba wani iyawa zataiba ta amsane kawai, kallan ta sultana tai ni ba masifa nake San ki koyamun ba harbi da baka nake San koya tunda babanki maharbine nasan kin iya, dariya Nafisa tasa hakan yasa sultana sakin baki Tana kallanta bata taba ganin Tana dariyaba, saitaga ta kara kyau da tana dariya, ganin kallan Da sultana take mata yasa ta tsagaita ki daina kallona haka kamar baki taba ganin ana dariya ba,murmushi sultana tai wlh kinfi kyau IN kina dariya ME yasa baki fiya yin dariya bane? Kallan Nafi tai zan koya miki Amman saikin cire wannan sanyin naki Dan zaki dan ban wuya wajen koyar dake, kallanta sultana tai da murmushi a face dinta da gaske zaki kiya mun daga mata kai tayi alamar eh, hakan yasa sultana rungumeta nima zan koya miki murmushi kawai Nafi tai mata sannan sukaiwa juna sallama,.

Da farin ciki ta koma gida Ta zuba musu abinci suka ci kallanta kawu yayi sultana Ya naga kina cikin farin ciki? Kawu ina nafi Yar gidan maharbi zata koya mun harbi ne,zaro ido yayi ME zakiyi da harbi kuma? Shiru tai Tana kame kame itta a zahiri kawai zata koyane saboda masaurautar da zata gara ta fara practicing tun yanzu, kawune ya katse ta KO duk Na shirin tafiya masarautar taku ne? A razane taste kalleshi, murmushi yayi yana kallanta karki wani damu nasan komai game da mafarkin ki, dama ban fada miki bane so nake inga KO zaki fada mun amma kikai shiru,sultana ni na Sani ke Yar sarautace kawai boye miki nai saboda nafisan ki gane da kanki
By hajara Mami natty girl
👑🕍👑👑🕍👑👑🕍 🕍👑🕍👑👑🕍👑👑
🕍👑👑🕍👑👑🕍🕍🕍👑🕍👑👑🕍🕍👑
👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍
👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑. * *MASARAUTAR MUCE 3*
🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍
👑👑👑👑👑🕍🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑
🕍🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍🕍
FANTASTICS START WRITERS (F S W)

Hajaramaminattygirl20.WordPress.com

```indicated to maman shukrah aunty ummi```
Sultana bani Na haifekiba, kallan shi tai duk ya sata cikin wani hali, karki damu bari IN baki wani labari,.

Can baya wasu shekaru ina cikin noma a gona naji wani hatsari alamar motace ta shigo wannan gonar ta buge da bushiya ,hakan yasa na ajjiye abun da nake Na nufi gun ina zuwa naga wata ta fito daga motan duk jikinta jini ga wuka a bayanta hakan yasa hankalina yai Bala, in tashi da sauri Na karasa gareta ina zuwa ta miko min ke, tare da fadin bawan Allah alfarma nake neke nema Dan Allah ga yataa ka rike Ta da amana, ta bude Bayan mota ta dakko min wani akwati,.
GA wannan kadarar dana taho da ittane ke saka wannan yarinyar a makaranta tayi karatun arabi da boko badan halina sannan abu daya zan fada ma itta jinin sarauta ce Yar sarki ce babanta yana can, kallanshi tai yanzu ina ne nan,? Masaaya kauyen birnin kudu jahar jigawa, jijjaga Kai tayi, Amman baiwar Allah wacce masauta? Gombe, dai dai lokacin mukagi ana ga motar ta can, Da sauri ta kalleni ka tafi plz, Amman baiwar Allah ki bari IN taimaka miki mana, Dan Allah ka tafi, Da sauri nabar gun na Bayan wani dutse, Tana tsayea agun sai hakin mutuwa take Dan kuwa tasha wuya ba kadanba har sukazo, suka sameta dariya suka dinga yi, an fada miki duk wani gudun ki zaki guje mana ne? Batace musu komai ba, kallanta yayi ina yarinyar, wani kallo tamai hakan yasa ya dauketa da Mari, ta dafe gun tanaa kallanshi yanzu Hafiz ka rasa damai zaka saka mana sai da haka, eyye ya fada yana kallanta ku suwaye zamu tsayan muna kallanku kuna mulki mu kun barmu a can aikin banza kallan suran yayi ku duba min inda takai yarinyar haka sukai ta dube dube basu ganmu ba, sannan suka dawo suka sanar Mai basu ganiba,a ido a kan idona ya dakko bindiga ya harbeta sannan sukai gaba,.
Nayi kuka Dan ban taba ganin abu irin wannan ba, cikin gari naje na sanar da mai gari Amman ban fadi kudinki da taban ba, haka akai mata sutura aka kaita makwancinta,.
Haka nakaiwa Matata ke ta kula dake har kika girma shine Na Saki wata makarant anan birnin kudu GREAT ALBARKA INTERNASIONAL SCHOOL, anan kikai primary zuwa jenior zaki tafi secondary Allah yaiwa Matata rasuwa Bayan kwana bakwai kika tafi makarantar Dutse wato Dutse model, to kinji yadda abun yake,.

Sultana da duk tayi wanka da hawaye batace komai ba kawai ta wuce daki a Daki ta kwana tana kuka bata gani bataji wannan kenan


By Hajara mami natty girl
👑🕍👑👑🕍👑👑🕍 🕍👑🕍👑👑🕍👑👑
🕍👑👑🕍👑👑🕍🕍🕍👑🕍👑👑🕍🕍👑
👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍
👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑. * *MASARAUTAR MUCE 4*
🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍
👑👑👑👑👑🕍🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑
🕍🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍🕍
FANTASTICS START WRITERS (F S W)

Hajaramaminattygirl20.WordPress.com

```indicated to maman shukrah aunty ummi```


Words begin with ….A….B….C….
Number begin with….1….2….3….
Music begin with….SA….RE….GA….
BUT….?
FRIENDSHIP begins with….’
‘You&Me”

Washe gari kamar yadda sukai DA nafisa haka kuwa akai bayan ta gama aikace aikacenta ta wuce gidan su nafi ,nan suka Fara abun DA ya kaisu (nidai nace wannan Abu kamar a littafin yaki),.


Tafiya yake cikin kasaita DA gani ranshi a bace yake,yana zuwa ya kalli dogarin dake gun nan take ya zuba yana kwasar gaisuwa daya daga cikin yarima sultan ya Fara magana ka fadawa mai martaba yaranshi mai jiran kujera yana sallama ,DA Sauri dogaran yai ciki ,ba,a Dade ba ya fito ,sarki yana mai barka DA zuwa,ba tare DA yarima sultan hace komaiba ya shige ,dogaran suka kwashi gaisuwa kafin suka fice suka basu GU,.

Yarima sultan ya mai DA kallanshi ga sarki kafin ya Fara magana a hankalin yanzu abbah kana gani komai yake faruwa a wannan MASARAUTAR karfa ka manta wannan, MASARAUTAR MUCE hade rai sarkin yayi me kake bukatane ?yanzu abbah ace a wannan !MASARAUTAR kullun sai anwa Mata fade sannan a dinga kisa alhalin nasan dasa hannunka taya kake ganin zata gana DA Allah a ranar gobe kiyama ,sake hade rai sarkin yayi yanzu zuwa kayi kaimun rashin kunya kome? Kayi hakuri abbah indai abun DA na fada ya kona ma rai amma Ina bazai yuyuba ace Ina gani Ana abun DA bai daceba sannan into shiru yanzu inkaine akewa yayanka haka zaka ji dadi ?yanzu fisabilillahi ace kana ganin talakawa a wani halin ba zakai ba DA agajinkaba for how long zasudinga suffering kodan ba Kaine make suffering akaiba ,amma shikenan indai kaki barina in dau mataki Allah zai kawo mai yaye musu Masan kuma in Allah ya aiko kaima zakantafine nasan kaima mugune abbh na Sani tunda kaimkasa aka kashen yayanka akan wani Abu waishi mulki ,yana kaiwa nan ya fice rai bace ,DA kallo sarkin ya bishi zuciyanshi na tafasa lalai sai ya dauki babban mataki harshi danshi sultan ke fadawa haka ,.

DA sallama sultan ya shiga ban garen maman shi ,hakan yasa masu Mata hidima ficewa ,zama yayi baice komaiba ,murmushi tayi nima mulkin za,amun har sai na Fara yin magana kafin aimun ?Ina wuni ya hutawa ?lafiya qlau sadauki kina lafiya naga fuskarka haka ?amma wlh matanen MASARAUTAR nan suna cikin wani hali ya Kama akai musu agaji ace a kullun duk dare sai anyi wa Mata fade haaba ya kamata as an abunyi watarana zamu budi I do muga ba mutane a wannan MASARAUTAR, kallanshi tai itta tasan danta mai adalcine amma ya ta iya mujinta halinshi saishi amma ya ta iya dole saidai suyi adduar Allah ya kawo. Mai taimako,.

Hira sukai irin na uwa DA danta sannan yai Mata sallama ya wuce ,.


DA sallama sultana ta shiga gidan ,zama yayi kusa DA kawu,ya akayi DA fatan an iya Harbin tunda mai harbi like San komawa ?dariya tai kawu Ai ba wuyama har. Na iya ,murmushi kawu yayi to Allah ya taimaka ,Kallan kawu tai ,kawu Ina San zuwa gombe taya Zan iya shiga wannan masarautar ,zaro I do yayi a kice abun yazo inji mai tsoran wqnka ?hmmm kawu kenan bana San tafiya in barka amma ya na iya door inje zanje in dauki fansa ne ya zama dole DA banyi niyar zuwaba amma yanzu inasan zuwa Inaji a jikina zuwana can alkhairine ,jijjaga Kai yayi wannan haka yake karki damu DA kaina Zan kaiki can gombe zamuje can amma taya kike ganin zaki iya shiga wannan masarautar ?a matsayin baiwa mana ,matsayin baiwa hakan kina ganin ya miki ?to kawu inba tanan ba Ai banda hanya ,tonshikenan yaushe kikesan zuwa ?gobe ta fada mai ,DA wuri haka kice yau zama shirya amma bakiwa kawayenki sallama ba ,kawu Ina naga kawaye nafisa kuma nace mata zanyi tafiya ,mikewa yayi Allah ya kaimu goben ameen


By Hajara mami natty girl
👑🕍👑👑🕍👑👑🕍 🕍👑🕍👑👑🕍👑👑
🕍👑👑🕍👑👑🕍🕍🕍👑🕍👑👑🕍🕍👑
👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑
🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍🕍
👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑👑. * *MASARAUTAR MUCE 5*
🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍
👑👑👑👑👑🕍🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑
🕍🕍🕍🕍🕍👑👑👑👑🕍🕍🕍
FANTASTICS START WRITERS (F S W)

Hajaramaminattygirl20.WordPress.com

```indicated to maman shukrah aunty ummi```


Sarkine ke tsaye a fadarshi ya rasa meke mai dadi yanzu ya zaiyi da sultan danma bashi zaiba sarautar nan ba da saidai ya jazawa kanshi masifa Dan yasan sultan bazaibi bayanshi, banko kofan akai bako sallama, kallan Wanda ya shigo yayi daga sama zuwa kasa Hafiz ne da gani yasha giya ya bugune, juyar da kai sarkin yayi ganin hakan yasa hafiz karasawa gunshi, wai abbah meke damunka kake cikin wannan halinne duk kabi ka wani canza? Ta tambaya a kalar maye, dauke kai sarkin yayi kafin ya kalli hafiz,hafiz ya kamata kafa canza bakaga Na fara tsofa bane kana tunanin a haka zaa baka sarauta alhalin kasan cewa sarki sai Ya zama mai addini ba shaye shaye ba bin mata amma kaf wannan duk kana yi karshema inka ma Mace fade kashe ta kake Ya kake San inyi wlh ka canza inba hakaba kanaji kana gani Za,a dage dole sai sultan kasan ba zamu Sami abun daa muke soba, zaro ido Hafiz yayi yanzu duk Quran din dana sauke ace banyi karatuba sannan naga matan bani kadai nake nemaba agunka na koya ai kuma su matan su suke jawowa mai maikon su amince Amman sai sudinga mun hauka shiyasa nake musu dole sannan kuma in kashe su daga karshe, kuma mulki dole IN hau yana kaiwa nan ya fice, da kallo sarkin ya bishi sai kuma ya tabe fuska ba matsala dole inbar yarona yayi abun da yake so ai ba yadda Na iya a guna ya gada kuma nasan wataran zai daina,.

Jin dogari na sallama yasa saurin yin shiru Ya koma ainihin sarkin shi, nan dogarai suka shigo suka zauna, aka ci gaba da gudanar da komai,.

Washe gari kamar yadda akai haka kuwa ya faru dan kuwa sultana da wuri suka Tashi itta da kawu, kallan kawu tai kawu Bari inje in sakewa Nafisa sallama! Tom kiyi sauri kije ki dawo, Tam tace tare da ficewa da sauri,.

Da sallama ta shiga gidan Nafisa Ta tashi daga wanke wanken da take Tana kallan sultana aina dauka zaki tafi bakizo munyi sallamaba, karasawa gunta sultana tayi ina Na isa na tafi ba tare da na miki sallama ba, murmushi Nafisa tai inaji a jikina wannan tafiyar da zakiyi ta alkairice Allah ya sa, murmushi sultana tai tare da cire zubon hannunta ta sawa Nafisa tare da fadin

*of all the friends I've ever met
You the one I won't ever forget
And if I die before you do I'll go to heaven and wait for you*

Dariya Nafisa tai Na gode da kyauta Amman bansan ME kika ceba, ittama ta cire wani stone mai kyau a hannunta ta sawa sultana nima GA nawa kyauta karki manta Dani a ko wanne hali, rungume juna sukai suna murmushi kafin Sultana tai dago Na tafi Nafisa wataran zan dawo kodan ke, Tana kaiwa nan Ta fice tana dagawa Nafisa hannu haka ittama ,.
Tana zuwa suka nufi titi dan hawa mota basu wani dadeba kuwa suka sami mota suka kama hanya,.

Masarauta
Wazirine zaune kusa da sarki su biyu, a hankali sarki ya Fara magana waziri ina San zanje dakin ajiya kuma kasan IN zanje bana shigata irin na sarki saboda haka kace wa dogarai Yau nace bana bukatar ganinsu hutawa zanyi ina tunanin ka fahimta dan banasan kowa yaga naje gun ,an gama ranka ya dade ya fada tare da ficewa, yana
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment