Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

.
. [9:24pm, 01/11/2016] meemi basheer: . *ZEENATU by Queen meemi page 1*
♠ ♠ ♠ ♠ ♠ ♠ ♠ ♠ ♠ ♠ .

®NWA * BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM*

*dedicated to bena &Lubie*

*Notes :Banyi wan nan littafi Dan cin zarafin wani,ko wata ba acikin littafin wani abun true ne wani Kuma na k'aga da kaina ne don ya k'ara armashi ,banyi don cin zarafin wani ko wata ba ,duk wanda yaga yai dede da lyf nasa Arashi ne*

**********

Sunday 13 ga watan July 2010 K'arfe goma da rabi 10am dede ta fito sanye d'aure da d'aurin k'irji ta d'ora karamin hijab da alama wanka Zatai, kitchen ta shiga ta fito ta d'anyi tsaki inda ta k'wala kiran .... "Sadiq! Sadiq! Wai kana inane "? Tsayawa tai tana huci da mirrow ahannu tana duba afuskarta Saboda kurkum en da ta saka ,tsaki tayi tai side en d'akin Sadiq ta shiga ta buga gadon da Sadiq keta sharara bacci. " Ah lallema bacci kake kwasa ko to wallahi sai ka tashi", sadiq ta fad'a da k'arfi ,tashi yai zaune yana mik'a tareda mutstsike Ido Alamar baccin bai sake shi ba,"haba ya zee me yasa sei mutum na bacci kizo Kina tashin sa? haba ay wan nan bayi bane" yai tsaki, "ah lalle Sadiq wuyanka yayi kauri to ka tashi kayo cefane don yanzu 11 don kaga mom da sauran 'yan gidan basa nan shine zaka kwanta ko so kake Ni naje gaka agida"? .

****** ***
"to Ni kad'ai ne agidan? ina Faty ita taje man seni da kika raina to wallahi baza Ni ba,kinsan dai Yau weekend wallahi ko kinfi Mayen k'arfe naci Yau ranar Hutu nane haka kawai kinsa kai na na ciwo kin wani saka Abu afuska kamar aljana" duka ta kai mai ya kau ce "wallahi saduqu Yau baka da kwano agidan nan sai dai kaci walk'iya " tashi yay ya nuna ta da yatsa "kifa Dena cemun saduqu idan bara ki ce mun Sadiq ba Ki shiru". " Anfad'a saduqu wallahi yau baka da abinci agidan nan ,Allah ya soka Yau 'yan fad'an basa kaina kasan de halina ,Yau cike nake dam da kud'I shi'isa zan saurarra maka ,don rashin kunya ina ya yarka muna sa'insa dakai" haushi ne ya ishe shi don ya tsani atada shi a bacci duk sai yaji wani iri, "malama Ki fita kona hamb'arar dake almasifatu kawai" dariya tai tace zaka gane kurenka ne Yau. . ********* fita tai ta banko mai k'ofar suk Dan yaji haushi ,wanko fuskarta tai abakin famfo ta shiga d'aki ta d'au mirrow ta duba fuskarta taga tai fes murmushi tai ta zari mayafi ta fita siiyan kayan miyaan....kad'an kenan Daga ZEENATU . . *© Queen meemi* .
[9:24pm, 01/11/2016] meemi basheer: . *ZEENATU by Queen meemi page2*
.
♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠.
. *®NWA*

. tafiya take da sauri sauri don ta siyo kayan miyan ta dawo da wuri ,bayan tayo cefanen munay da Aneesa kawayen ta na islamiyar su adede bakin bishiya suna hira ,munay tace" Aneesa kinga zee dama abinda Abu mai kitso tafad'a Gaskyne"? Aneesa tace" nifa ban San maganar ba ,nan munay ta janyo kunnen Aneesa ta rad'a mata dagowa tai "ke Dan Allah tab ,bari mu mata Magana ,Munay tace zeenat ,zee dake sauri Sam bata lura dasu ba jin Ana kiran ta ta juya arba tai dasu ahhh" manyan k'asa dama kuna nan" kallon juna sukai suka jun-jina kai. .

*************

gaisawa sukai inda Aneesa tace" wai ni zeenat mijin naki tafiya yai ne naganki agida wajen 2 month fa" ?,munay dake zungurar Aneesa kar ta Jan gwalo musu masifa nan kwaa zee ta aje Kayan miyan agefe ta gyara zaaman mayafinta "to magulmata ay dama tin sanda naji kun kirani nasan da gulma abakin ku ,to Dan k'aniyar ku meye ruwan ku da rayuwa ta idan ma kaso auren nai bata shafeku ba banzaye nade fi wanda ko lalle ba' a tab'a saka suba",Aneesa da yake tafi tafi munay fad'a ta kalleta ke dallah zee saurarra kinji mun ambaci kaso aure harda zakina cemana muna fukai ,tabbas maganar Abu mai kitso gaskiyace ashe anji kunya"ji kake tas tas zeena ta kai ma Aneesa maree tare da nuna ta da yatsa "Ni ba kanwar laasa bace kin san bana barin ta kwana karki manta zeemasifa Nake domin kinfi kowa sanina a school ban san gulma Kuma wallahi Abu mai kitso zata rena kanta munafukan banza da wofi ta kalli munay ta Harare ta ta d'au kayan miyanta tai gaba ,tana tafiya tana huci haka ta shiga gidan su Lokacin Sadiq ya biyo Faty zai daka bangaje zee tai take zee ta kamota ta d'uma mata dundu tahau ta da bala'I kuka sosai Faty Keyi "Kiyi hkr ya zee ya Sadiq ne ya biyoni zai dake Ni don na ta sheshi Daga barci ya ban Hansin zan sayo book " . . ************* "dallah malama yiwa mutane shuru kin san de saduqu mugune in yana mayen baccin nan nasa Ni matsa kiban gu karna huce akanki don raina abace yake" ,sanin Halin yayar tata yasa ta matsa. Aje mayafinta tai ta gyara kayan miyan duba agogo tai taga 12 tayi tsaki tad'ebi kad'an Daga kayan miyar zata jajjaga sanin idan tajira marked'e har 3 sai tai muusu ba agama ba ga blender ensu ta lalace ,sharp -sharp tai markad'en ta D'ora jallof rice ,sai wajen 2:30 ta gama ,bayan tayi wanka ,ta zuba musu itada Faty suna ci afalo sunsa film en D'an ibro suna kalla.

********

Sadiq ne ya fito Daga d'akinsa ya shiga kitchen ya d'au fillet ya bud'e flaks ya d'ebe abinci taf ya juya zai d'au spoon Faty ta shiga d'aukan cup da gudu ta juya "ya zee Sadiq ya hanani d'au ka da sauri zee ta fita ta shiga kitchen en ganin ya cika fillet da abinci yasa ta d'auke "wallahi saduqu baza kaci abincin nan ba" juyowa yai "wallahi sai naci ay bake kika kawo abincin ba " dan bani na kawo ba aini na girka nan nace kayo cefane kak'i " juyewa tai a flks ta d'auke takai can cikin d'akin mum nasu ganin ba sarki sai Allah ya fita yana tsaki ,yana k'wafa kofar gida yaje ya zauna , wajen 4 ya koma gidan ya gansu sai sharar bacci suke silalawa yai ya d'auke flask en ya iba ya aje a kitchen yaci ya fice .

**********

wajen 6 mum nasu suka dawo nan gida ya har gitse, zeena sai bala'I take kan Sadiq tad'au abinci saida mum ta bata hkr hira suke tayi sadiya me bin Sadiq sautsayi yasa ta zubarwa da zee humra enta, duka tai mata kuka sosai sadeey keyi mum na zaune a kan tabarma tai tsaki wai" ke zeena mesa Baki da hak'uri ne? Kome akai miki Saikin rama haba Baki da Aiki sai masifa ba zafa kizo Ki takurawa yarana ba mesa l Baki zamanki agidanki ba". Fitowa tai ta turo Baki da hijab tace Allah" mum Yau raina ab'ace yake" mum ta kalleta tace "haka de kurlum kice ranki ab'ace kide dunga Sawa zuciyanki ruwan sanyi ,ruwan alwala ta d'auko ta tsuguna tanayi "haba ayi mutum ba hkr "haushi ne ya isheta ta saka takalminta tai waje tana huci............... *©Queen meemi*
[9:24pm, 01/11/2016] meemi basheer: . *ZEENATU by Queen meemi page3*

. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠.
.
*®NWA*
. bayan fitarta bata zame ko ina ba sai gidan Abu mai kitso Sallama take ta dokawa kallon gidan tai ta tab'e Baki ,Sallama ta kuma dokawa Abu tafito Daga d'aki" Aa zeena ce Yau hala de yau kitson kike so wan nan uban kan naki me yawa da tsawo dama yaci ace Kina kitse shi Amma naga ke Baki son kitso". Hannu ta d'aga wa Abu alamar tai mata shuru ,kujera 'yar tsuguno ta d'auka ta zauna ta kalli Abu ta turo d'an kwalinta gaba. "Abu idan kin gama soki burutsun naki sai Ki tsaya na d'ora Daga inda kika tsaya,yanzu Abu abinda kikai ya dace kenan meye ruwanki dani wai zakina cewa nakaso aure harda gayawa su munay da gurmanki da komi ay wallahi badon ina jin kunayarki Dana miki tatas kin san Ni bana ragowa domin Ni zafi ce kana mun zan maka don haka akula don haka sai anjima", sakato Abun tai ta tab'e Baki tashigo d'aki domin tasan itace da lefi.

************

8:pm Zee na zaune tana gyara kayan business nata data keyi ,k'irrr wayarta tai k'ara dubawa tai taga me kiran tsaki tai ta basar wajen 3 times Ana bigowa Amma Batai pickin ba wayar aka kuma kira ra d'auka afusace "malam ko naci wani Abu bam baka ba zakana kirana kasan banida sauran wani issues dakai yanzu don haka leave me alone" Daga can akace pls" zee kiyi hkr balaifina bane ba kema kin sani baran iya rayuwa babu ke ba zee ta,pls ",tsaki tayi haidar na gayama ka k'yaleni kabi wani Sarkin" kit ta kashe wayar "ayi mutum da naci" .

*************

Sadiq ne ya shigo d'akin ganin kudi ahannun zeee yace "ah ya zee hannunki da kyau zama yai gefen ta yad'au wata powder Alin yana juyawa "nawa wan nan "?d'agowa tai ta kalleshi "600hundred me Zakai dashi kai ba mace ba "? Dariya yasa lalle" ashe haka kike cin kud'in mutane yanzu wan nan abar har 600 hundred tab Ni de in kin sai dan 200 gata "wait Sadiq wai me zakai da powder? "My fiancy zan sai dawa tana gogawa afuskar ta idan naje zance"dariya ta fara harda su tafi ,mum ce ta shigo d'akin Yau zeena da Sadiq ke shiri ,mum" ashe Sadiq nada budurwa da sauri ya toshe bakin ta ,Allah mum k'arya take k'arami dani zan budurwa abin ne yabaw mum dariya tace" ai Batai k'arya ba tunda yanzu zamani yazo don rashin kunya sai kaga yaro yaje gun wadda ta girmesa zance", "sosai ma mum ,harda cewa zai sai da mata tana shafawa afuskarta don yagani yaji dadi. "Allah mum k'arya take sai sunne kai yake ,kallonsa mum tai tace Banda de shirme yanzu karatu ne gabanka ba harkar Shime ba ,da gudu ya fita zee ta fashe da dariya.

****************

"zeena" Naam mami Ki" saurareni kiji d'azu babanki ya bani sak'o gunki yace wai ya maganar koma warki gidan haidar yace Bazai miki dole ba. Tunda abun ya had'o da iyayen haidar in yace bai son akoma yar gidan Jiya,domin Jiya sai da haidar yaje gun sa. Kan maganar" kuka zee ta fara Ni mum bazan koma ba yanzu har kin manta abunda sukai mun Allah mum ku kyaleshi Ni na hkr Allah ya had'a kowa da rabonsa "shuru mum tayi nad'an lokaci san nan tace" To Allah yasa hakan shiyafi alkairi " kasa kasa zeena tai dariya tareda cewa "Ameeen" sai" kuma Ki koma school sosaima mum, tashi tai ta shige d'aki Jikinta asanyaye tana tuno haidar missn ensa take sosai................. © *Queen meemi* ,
[9:24pm, 01/11/2016] meemi basheer: . *ZEENATU by Queen meemi page4* .

♠ ♠ ♠ ♠ ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. .
*®NWA*

. *[ Mon 5 Sep 2016]*

*Wacece ZEENATU*
Asalin mahaifan Zeenatu Malam kabir da bilki fulanin garko ne dake cikin kano state aikin gwabnati ne ya kai mahaifin Zeenatu jigawa inda ya ke Aiki a k'aramar hukumar Dutse local government, su biyar ne 'ya'yansu Zeenatu itace babba sai Sadiq dake bi mata ,sai sadeey, fatyma da autansu Khalid,gidan su ba wani babba bane Amma Saboda akwai tsafta kullum zaka kaganshi fes fes Maman su na sana'ar saida atampofi dede gwargwado suna da Rufun asiri ,Zeenatu tun tana yarinya Allah yayita rigimarmiya kwata- kwata bata da hkr duk abinda kai mata sai ta rama komi k'an -kantar sa,ga tarar fad'a koba da ita ake ba sai ta sai fad'an Zeenatu na shekara goma shabiyu Lokacin tana jss 2 mamanta tana saida meatpie da lemo da sauransu unguwar d suke kullum cikin cin bashi suke basa biyanta abin na bawa zeena haushi in yaro yazo siyan Abu taita hararar sa.

**************


wata rana wani yaro yazo siyan meatpie da lemu tana falon mum tana cin abinci Lokacin bata dad'e da dawowa Daga school ba ,Sallama yaron ke tayi da gudu ta fita ta tsaya akansa "kai kace babu ku kullum bara ku tawo da kud'i ba sai bashi to bara abayar ba " tai shuru tana jijjiga yaro yace to" ai ke bake ce Matar gidan ba kuma mamana ta bani kud'in" "au mugani yaro ya mika mata "Allah yaso ka me katon kai d'auko mai tai ta dungure mai kai ,saida yaje soro yace ALLAH ya isa da gudu ta bishi har waje sai kwasar gudu suke takama shi ya fadi lemon da meatpie en suka fadi kas ta d'uma mai dundu,haka yaro ya tafi sai ihu yake.

**************

fad'a sosai ya kaure tsakanin Sadiq da Zeenatu mum dake d'akin malam ta fito "Aa zeena wai me yaron nan yai miki ne tun Jiya d dare kike jibgarsa kunshe Baki tai ,"Nama na ya cinyen kuma sai na rama" kai Sadiq mesa ka cinye mata "?mum wlh Jiya da darene bansan na hada da namanta ba na cinye kuma na bata hkr taki hkr " da yke da one yr ta girmeshi kasan kansu daya ,haba" zee ayke yayarsa ce bakya ganin k'aninki ne "?mum nifa bazan hkr ba sai ya biya Ni" sanin halinta Inde be biya ba sai tai sati tana mita ,mum ce d'auke da yankan Nama d'aya data tsamo amiya ta mik'awa zee murmishi tai ta karb'a Allah ya soka da yau ka daku" Zeee Ki dinga hkr banso Ki tashi ahakan kin san de zaki aure kidena duk wanda yai miki Abu ya Baki hkr to Ki hkr domin rayuwa ba haka take ba " school bag enta ta islamiya ta d'auko "to mum zan koyi hkrn ,haka tai ficewarta tana 'yan wak'ok'inta.

*********
zuwanta makarantar dede class nasu wasu yara na fad'a d'ayan babba ce tafi d'ayar girma naka ta tai da kas ,zeena dake tawowa ta tsaya ta kama baki dama" futha Baki da k'arfi" ,zuwa tai ta tsaya Ki" ban biyar na sai fad'an futha ta juyo Allah" zeena ita kadai gareni" cizo daayar ta gantsarawa futha ihu tasa ,naira biyr en ta d'auko ta mik'awa zeeena wata dariya tasa ta damk'o hijab en nafeee nan fad'a ya kaure Dukan tsiya taiwa nafeee ,"Ki kuma dukan wani Ki gani "ta d'au Jakarta "ke kuma ban biyar en da sauri ta mika mata ta shige class.........: . *©Queen meemi*
[9:24pm, 01/11/2016] meemi basheer: . *ZEENATU by Queen meemi page5*.

. . ♠ ♠ ♠ . ♠ ♠ ♠ . ♠ ♠ .

*®NWA*

. *[TUE 6 sep 2016]*
. *Dedicated to Benazir Omar & Lubie maitafsir*
.
K'anwar mum ta haihu tun safe suke shiri zasu suna da yake jigawa da kano ba nisa wajen 12 sukaje ,kid'an k'warya keta tashi agidan inda uwani mai kid'an kwarya keta bugawa mai jego da danginta na rawa shingar su zeena sai kumbure -kumbure take sabili da Sadiq ya jik'a mata gyalenta zata da keshi mum ta hana ,shi'isa take ta had'e -had'en rai haka aka kawo musu abincin suna da su drinks suna ci zee ko gallon abincin Batai ba ,mum ta juya ta kalleta "zeena wai mesa ke kullum fushi haka da rashin hak'uri haba ayi mutum bai da afuwa (yafiya) Allah de ya tsaida wan nan halin naki a yarinta",turo Baki tai haba" mum kullum Sadiq sai yayii ta mun abu ina k'ya leshi" "zeena amman de kin san shi idan kikai mai da kin bashi hak'uri yake hak'ura ,to ke mesa Inshi yayi miki bakya hak'ura"? Juya baya tai bata ce komi ba .

*************

bara'atu itace mai jegon ta tawo Aa" my zee ya naga kina kuka"? Mum ko kallon su Batai ba ,"yaya bilki meya faru da zeena ne"? Uhum" bara'atu kenan kema dai kin san de halin 'yar taki Sam bata yafiya na rasa halin wa ta d'auko,Ana cewa goggo tayo ay wallahi bahaka take ba"(goggo kamar zeena) Jan zeena tai "rabu dasu kinji my zee zo Ki ga abinda zan miki, kalli sadeey bata irin haka sai ke baki San kin fara zamaa 'yammata ba",murmushi zee tai "bakomi Anty bara" gurun uwanii mai kid'an k'warya Anty bara taje ta rad'a mata Magana akunne nan da nan kid'a ya canja uwani tace" kowa dake filin rawar yaje ya zauna

. ************

uwani mai kid'a tace zeena ta shiga filin rawa kunya ce ta kama ta ganin hakan uwani tace yara dede sa'aninta suzo su taya ta rawar wan nan kid'an nata ne ,hakan kuwa sai wak'e zeena take sosai ,tana *_zeena yar yarinya kyakykyawa ga gashi mai dara-daran Ida nuwa kai ku bani kid'an zeena_* nan da nan zeena kanta ya ' fasu ta fara rawa taji Ana wasa ta har dasu girgiza sauran yaran na biye mata baya ,Anty bara sai lik'i take mata ita kanta mum sai da zeena ta bata dariya,wata acikin yaran garin tik'ar rawa ta takewa zeena k'afa bata sani ba ,hak'uri ta bawa zeena kallonta tai ta girgiza kai, yarinyar tace nagode , sai bayan da uwani ta tsaida kid'an don suyi sallah,zeena sai Ne man yarinyar da ta take mata k'afa take bata ganta ba.

***********

sai can taga nota tana zuwa ta d'uma mata duka ta taka mata k'afa kuka sosai yarinyar keyi , "amma ai nabaki Hak'urri" eh" nasan kin bani hak'uri banyi bane" yarinyar tace" ,ban yafe miki ba" dukanta ta kuma nan da nan sukahau kokawa ta yagwa yarinyar Riga babar yarinyar tazo ta rabasu tanai wa zeena masifa "rank'washita tai nan zeena idanta ya kawo ruwa ta dai-daici yrinyar ta wanka mata Mari hakan maman yarinyar itama ta kwad'awa maree zeena kuka sosai take ,mum ta fito taja zeena, " haba baiwar Allah keda yakamata ki raba su Amma sai ki tarewa 'yar ki ki hau dukanta ai d'a na kowa ne" matar tace "kinga malama tun d'azu 'yar taki ke dukanta ji yanda ta yaga mata Riga don haka inna dake ta ita taja,ya kamata kiwa 'yarki fad'a ta ja hannun 'yar tata suka fita,ran mum ya baci "kinga abinda kika janyon ko ina zaman zaamana kinsa angayan Magana rashin hak'urinki na kusa Dena fita dake tunda Magana kike janyon k'wafa tai ta shige ciki zeena na binta abaya tasan intai Magana duka zata sha............. . *©Queen meemi* *Meemiqueen.pun.bz* .
[9:24pm, 01/11/2016] meemi basheer: . *ZEENATU by Queen meemi page6*

. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. . ♠ ♠. ♠ .

*®NWA*
. *[THU 8 Sep 2016]* *dedicated to Lubie & bena*

. Haka rayuwar zeena tacii gaba da gudana mai hali baya fasa halinsa ,shigarta ss1 ta tsiri felek'e da iyayi Saboda ta zama 'yan mata ga son girma akwai wata k'awarta mariya class nasu d'aya tana sit in baya zeena na na gaba Anai musu note biro inta ya kare ta juya ta au na mariya ta ci gaba da note ,mariya ta duba Ba taga biro inta ba ta tashi tseye ta le'a gaban zee ta warce abinta zee ta juya " meye don na au biro naki zaki k'wace "? Shuru mariya tai "wai ba Magana nake miki ba" ina jinki zee sai kin gama nunan isa da gadarar Se in Baki amsa ,kuma biro ne baran bayarba".

*****************

"ke in banza ko kunya bakiji ba,ran nan nasayo miki book Amma biro ki kasa Aran kin san nafi arfinsa",warcewa ta kumayi nan da nan mariya ta cakumeta da fa a ,dayake ba teacher aciki haka sukaita Dan batuwa ,vice princepal yazo wucewa yaji hayaniya nan ya shiga ya tarwatse su ya fita dasu yasa basu punishment Seda sukai 1 hour San nan akai musu bulala ya sallamesu yayiwa zee fa a Kan ta dena tsokana ,harara suke ta dokawa juna ,zee kam bata Ha'ura ba duk da itace da tsokana taci alwashin seta daketa ,shigar su cikin class in 'yan team in zeena suka hau aga mata hannu "sai zeee " murmushi tai wata lubna close frnd in mariya Tai tsaki " zee en da ba k'arfi gareta ba sai tsokana " mariya tace" kema Kya Fa a k'awalli" nan suka kwashe da dariya suka tafa,haushi ya ishi zeee ta cafko lubna k'awar mariya ta kai mata maree take idon ta ya k'ak'-k'afe alamu aljanunta sun tashi.

************

zo kuga yanda idon zee ya Firi-fito Saboda tsoro ,ihu lubna ta fara ta cafko rigar zeee ta matse ta ihu tai tayi ,idanuwan lubna sukai jajawur gumi ihu lubna ta kuma sakawa nan ta fadi as tana birgima take class ya har gitse tuni malamai suka zo aka samu wani malami a cikin su ya farai mata karatu ihu ta kuma yi tana surutai " ku gayawa zeena tunda ta tab'oni sai ta gane kurenta mesa zata b'atan rai wallahi yau Sekin gane kurenki in kinje gida kuka wiwi zee keyi ta bud'e baki "lubna kiyi hkr" baruwana se kin gane kurenki ,fizge -fizge lubna ta fara da k'yar aljana suka sauka tai bacci zo ku ga yanda idanuwan zeena ke tsiyayar da hawaye ta had'a gumi nan monitor suka fitar da lubna ,asalub'e zee ta zauna Kan bench inta nan 'yan class suka fashe da shewa ,d'ago kai tayi ta bisu da Ido tai k'wafa ,nan suka
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment