Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

rungumeshi


Kallon IKLAS yayi yace......










Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeuos,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

Dedicated to Hassana Mohammed Bana aka hassy looks

Naga korafin ku akan ina sa turanci diyawa a novel dina please kuyi hakuri zan gyra ko da dai bana jin hausa sosai amma zan yi kokari in rage

πŸ…Ώ4⃣3⃣&4⃣4⃣

Bismillahir Ramanir Rahim

Yace"IKRAY sannu da dawowa"

Nawal ne ta rungume shi tace"daddy oyoyo,ina kaje baka dawo ba mummy kullum sai tayi ta kuka"

IKLAS a ranta tace"ka ji yariya da tunan asiri"amma a fili tace"nawal muje kiyi wanka"

Nawal tace"toh mummy"

Haurawa suka yi suka barshi tsaye

Yace"kodai tana sona ne?kila saboda ta tausaya min ne"

Shigar su IKLAS bada dadewa ba sai gata ta dawo

Tace"ina sako na?"

Yace"dun Allah IKRAY zauna muyi magana mu fahimci juna"

Tace"babu wani fahimtar ka da zanyi ka dai bani takarda na"

Yace"na roke ki dan soyyayar ki da ma'aiki ki taimaka min"

Zama tayi tace"ina jin ka"

Yace"IKRAY ki taimaka min ki yafe min abubuwa dana yi miki a baya wallah......"

Katse shi tayi da cewa"wanne daga cikin laifin ka zan yafe ma?ruwan daka wasa mun a titi makarantar mu?koko kulle ni da kayi a police station? dan na taimaki yarka koko jamun gashi da kayi a mota ranan kamu mun kodai wulakanci da kayi mun a lagos?wanda sanadiyar sharin da tsohuwar budurwa ka tayi mun kayi mun duka da sanda nayi jinya a asibiti,kuka ta fashe dashi"

Ya rike mata hanun yace"dun Allah ki yafe mun wallahi nayi nadama kuma na yafe kuskurena kiyi hakuri yanzu ina son ki har cikin zuciyata"

Dariya tayi tace"kana sona?karya kake yi dan kai da bakin ka kace mun bazaka tab'a sona"

Yace"dun Allah ki manta baya mu gina sabon rayuwa"

Tace"ni dama ba sonka nikeyi ba ina da Wanda nike so biyyaya ce tasa nike ta bin ka sau da kafa,kuma karka d'auka na taimake ka ne dan inason ka ne,na taimaka ma ne dan na tsani zalunci kuma ko waye ke cikin wanan halin zan taimaka me"

Shiru yayi idanun shi sunyi jawur yace"yanzu IKRAY a gabana kike gaya mun kina da wanda kike so ki tuna fa akwai aurena akanki"

Tace"miye wani IKRA? Sunana ba IKRAY bane kuma ai shiyasa nace ka sauwake mun inje in same shi"

Yace"gaskiya bazan iya sauwake miki ba kuma ni ba wai dan kin taimakeni nike sonki ba na dade ina sonki tun a lagos na fara sonki amma a lokacin bagane so bane na d'au sha'awa ce kawai a ranan da nike shirin fad'a miki ranan wanan abin ya faru"

Tashi tayi tace"toh tunda kace bazaka sake ni ba ka zauna cikin shiri dan ni bazan tab'a sonka ba"

Kicin tashiga tayi girgi ta jera a dining,haurawa tayi sama tayi wanka ta shirya cikin riga jeans da top tayi bala'i yin kyau ko d'ankwali bata d'aura ba tayi parking dogon gashinta

D'akin nawal taje zaune ta hango ta saman gado tana wasa da teddy tace"baby zo muje muyi dinner"

Saukowa sukayi suka zauna a dinning suka fara cin abinci

Suna zaune sai gashi ya sauko karasowa yayi
Ya ja kujera ya zauna

Nawal tace"daddy muci abinci mana"

Ai da sauri IKLAS tace"daddy baya jin yunwa ya koshi"

Kallonta yayi ta harrare shi bayan nawal ta koshi tace"mummy barci nike ji"

Tace"toh je d'aki ki kwanta"

Bayan nawal ta tafi yace"IKRAY ina abinci na?"

Tace"ban dafa da kai ba"

Yace"yanzu harda abinci ma baza ki tausaya ki bani ba kwanana nawa banci abinci kirki ba"

Ko kallonshi batayi ba ta tashi ta dawo palour ta zauna tana kallo

Zama yayi a ranshi yace"nasan zansha fama amma inshaallahu zan jure dan ni na jawowa kai na"

'Bangaren minal ko tana kwance a d'akin ta agogo ta duba taga 8:pm tace ko ina yake yanzu?ko me ta tuna naga ta tashi da sauri wayar ta ta d'auka tayi dialling number Abdul

Tace"ina kake?


Bata jira mai zai ce, ba tace"kazo ina niman ka yanzu"

Yace"to umma"

Abdul dake zaune yana kallo ta kira shi tsaki yayi bayan sun gama waya,da kamar baza shiba sai kawai ya mike ya d'auki makulli mota


Yana zuwa ya......






Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

Dedicated to RUKKAYA admin GORGEOUS WRITERS FORUM ina yin ki irin sosai d'in nan

πŸ…Ώ4⃣5⃣&4⃣6⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Abdul na kaiwa kofar gidansu minal ya kirata awa,fitowa tayi tashiga motar batayi magana ba

Shima bai yi magana ba bayan wasu lokaci Abdul yace"yaya kin kirani kuma kiyi shiru"

Tace"haka naga dama,wai ma daga ina kake?"

Kallonta yayi daga sama zuwa kasa yace"gidan budurwar da zan aura"

Tace"what kana nufi kana nufi ka kusan aure kenan ?"

Yace"eh nan da wata biyu inshaallah"

Tsaki tayi ta fita a mota ta shige gida

IKALAS ne zaune a kujera tana kallon india film shiko RAYHAN ya zauna a kasa yayi tagumi yana kallonta,yi tayi kamar bata gan shi ba ta cigaba da kallonta

Matsowa yayi kusa da ita yace"my destiny"

Kallonshi tayi ta harrashi

Yace"dan allah dan soyyayar ki da ma'aiki dan Allah ba dan ni ba ki tausaya min kibani abinci in ci"

Tsaki tayi ta mike kicin ta je sai gashi ta fito da abinci a tray da ruwan sha,palour taje dai-dai inda yake zaune ta ajiye abinci

Tace"kar kayi kuskuren d'aukan wanan a matsayin so ko na tausaya maka,nayi ne dan kawai ka had'a ni da allah "

Shiru yayi ya fara cin abincin

Zama tayi can anjima wayarta tayi kara d'aukawa tayi tace"salamu alaikum ya ruhi na"


Da sauri ya ajiye cukalin abinci ya kalleta

Itako ko kallonshi batayi ba ta cigaba da wayar

Tace"eh wallahi baby ya ki saki na ni wallahi na kosa ya sakeni in dawo muyi aura"


Kome akace naji tace"eh sweet heart"

Ai a zafafe ya mike ya fisge wayar ya worga kasa ji kake tas kara fashewar waya

Yace"haba IKRAY me nayi miki kike niman kashe ni tun kwana na be kare ba eh? Ko Allah muka yiwa laifi muka roke shi gafara ai yana yafe mana balle mutum,wai ma in tambaye ki dawa kike waya?"

A fusace tace"da mijin da zan aura in ka sak....."maganan ta makale ne sakamako buge mata baki da yayi

Kuka ta fashe dashi tana cewa"mugu kawai"

Rufe bakin ta yayi da hanun shi yace"please kiyi hakuri kuskure ne dan Allah ki yafe mun wallahi kishi ne ya sani yin haka"

Tace"ni ka kyale ni,wallahi sai ka sake ni,ni bazan iya cigaba zama da kai ba,ka sake ni ko in gayawa Abba gaskiya nasan zai bi min hakkina"

Ai da sauri ya sunguna kasa yace"kiyi mun rai ki rufa mun asiri karki bari kowa yasan irin zama da mukayi a baya,wallahi abba zai iya tsine mun kuma zai iya sani sakin ki dole wallahi bazan iya rayuwa babu ke ba please ki taimaka mun"

Kokari tafiya take son yi amma ya rike mata kara

Tace"dan allah ka sake mun kafa barci nike ji"

Yace"sai kin hakura"

Tace"naji sake ni in je in kwanta"

Sake mata kafar yayi da gudu ta haura sama ta barshi sugune

D'akin nawal ta je ta tofa mata addu'a sanan ta dawo d'akinta ta kwanta tana murna tace"ashe R M D yana sona nagodewa Allah da yasa nayiwa iyayena biyyaya gashi sanadiyar haka Allah ya bani wanda nike so,wanda ban taba tunanin samun shi cikin sauki ba"

Shima d'akin shi ya je ya kwanta duk tunanin ya bi ya dame shi gawani irin sha'wa dake damun shi

Dafe maranshi yayi yace"rashin biyyaya da yarda da kaddara be yi ba,da a yau nayi wa iyaye na biyyaya da yanzu ina kwance da matata,da yau bana cikin halin da nike ciki,da a yau ban shiga masifar dana shiga ba,ya Allah ka yafe mun na tuba"

Yace"ni RAYHAN ina jan hankali yan mata da samari da suyiwa iyayen su biyyaya koda kuwa basa son abinda suka zab'a musu,yau gashi sanadin rashin biyyaya na fad'a a masifa,in badan matata ta taimake ni ba da ina nan rufe a prison akan laifin da ban ji bangani dan"

Nima dai gashi sanadi biyyaya Allah ya sharewa IKLAS hawaye ta samu abinda ta Dade tana Nina
(Allah kasa mu dace)amin

Haka ya dinga fama da ciwon Mara da k'yar ya mike yaje ya had'o lipton da lemun sami yasha da k'yar barci yayi awon gaba dashi

Itako IKLAS barcin ta tayi hankalin kwance

Gari na wayewa ta had'a breakfast ta gyra gida tayiwa nawal shirin school ta had'a ta da driver

Ta koma bedroom dan yi wanka

Shiko yana zaune a parlour Islam tayi sallama bude mata yayi

Bayan sun gaisa tace"yaya ina anty"

Yace"tana ciki bari in kira ta"

Haurawa yayi,tana fitowa ta ganshi zaune a gado yana jiranta tace"ya dai?"

Yace"Islam ne tazo dan Allah ki taimaka karki bari tagane abin dake tsakanin mu"

Tace"saboda me za a boye mata gaskiya?"

Yace"dan Allah Islam na da saurin gane abu please ki rufa mun asiri"

Tace"zaka iya tafiya zansa kaya"fita yayi yana addu'a Allah yasa kar tayi wani abun da zaisa Islam ta gane irin zama da sukeyi"


Bayan minti biyar sai ga IKLAS ta sauko tace"......






Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟
🌟G.W.F🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest.


Dedicatad to MARYAM (amarya mai nikab)

πŸ…Ώ4⃣7⃣&4⃣8⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Tace"yau Islam ne a gidan mu"

Murmushi Islam tayi tace"makaranta zani ummi ta aiko ni nan"

Yace"toh sannu da zuwa"

Kallon RAYHAN tayi tace"honey ashe ka fito?"

Yace"eh nafito wiffy"

Zama tayi a cinyar shi ta turo baki cikin shagwqb'a tace"shine kayi wanka baka jirani munyi tare ba?"

Kallonta yayi dan ta sashi cikin wani yanayi yama ratsa me zai ce

Yace"urnmmn"

Islam ko dariya ya cika mata ciki a ranta tace"kad'an ka gani d'an raini wayo"

IKLAS tace"muje dining muyi breakfast"tashi suka yi sai dining

A kafarshi ta zauna yana feeding nata sai shagwab'a takeyi me

Bayan sun gama breakfast d'akin IKLAS suka shiga ta bata sanko dan ummi ta aiko ta tayi tace"gaskiya kin burgeni wallahi har na tausaya me"

Harararta tayi tace"ashe dai da gaskiyar minal"

Tace"bahaka bane ai ni ban ce kar hukunta shi ba,cewa nayi ya ban tausayi ai dole ne ma a hukun ta shi dai-dai abinda ya aikata"

IKLAS tace"nima wallahi in tausayin shi,amma in na tuna da abubuwa da yayi mun a baya sai in ji bazan iya yafe mai yanzu ba"

Islam tace"yau zan ni zan d'auko nawal a school a can gida zata yi weekend,kin gan zaki samu damar gasa shi"

Tace"eh haka za ayi"

Bayan IKLAS ta dawo daga rakiyar Isam tana shiga falo taga RAYHAN zaune yana kallon sunna TV a ranta tace"shi baya zuwa aiki ne kuma?tunda ya fito daga cell ba leka office ba"

Falon ta Shiga ta zauna wayarta ne ya fara kara d'agawa tayi tace"hello baby ya dai"

Komai akace naji tace"eh toh mu had'u 8:pm a saftec hotel"

Kallonta yayi a ranshi yace"ko dawa take waya?amma ai na fasa mata waya jiya ina ta samu wani dan nasan tun jiya bata fita ba balle nayi tunani ta siyo wani,hmmm ina nan wallahi ba indan zaki"

'Bangaren minal ko tun jiya da Abdul ya fad'a mata ya kusan aure ta ratsa nutsuwa tace"toh me ke damu na ne?meyasa na damu dan zaiyi aure?ko wacece oho,koma wacece in na kama su tare sai na ci uwarta wallahi"

Shima Abdul a nashi bangaren hakane dan tun ranar da ta fita a mortar shi ya shiga damuwa

yace"toh meyasa na damu da masifafiyar yarinyar nan"

'Bangaren mahmud ko tun ran da ya kori Abida ya fara sabon shirin sato IKLAS dan biyar bukatanshi

Abida ko tana shirin kashe IKLAS,

Abida ne ke driving a titi sai ta hango zaliha,parking tayi ta kalleta da kyau

Tace"ai wanan nurse zaliha ne,dama bata mutu ba?amma ai biggi fad'a mun ya kashe ta"waya ta ciro ta kira biggi

Tace"dama Baku kashe zaliha ba kuka cemun ta mutu"

Biggi yace"gaskiya da muka je kashe ta an samu Matsala dan kanwata muka kashe ita kuma ta gudu ta kofar baya bamu lura da ba ita muka kashe sai da police suka yi bincike aka ce zainab ne ta mutu ba zaliha ba kin San suna da kama sosai,ni kuma gudun karki hana mu sauran kud'i mu nace miki ta mutu"

Tace"what kasan abinda kake fad'a kuwa zaliha ita kad'ai ta San ni ba kashe nuratu kuma tana da shaida,yau nike son ku nimo mun ita Ku kashe ta

Zaliha ko na ganin Abida sai ta fara gudu Abida ko tayi saurin shiga motar ta fara bin ta,zaliha na kokari sallake titi kawai sai wani motar ya buge ta da sauri Abba ya fito ya d'auke ta ya saka a mota sai asibiti


Dariya Abida tayi tace"nasan bazata rayu ba dan ba karamin buguwa tayi ba amma zan aika asibiti a karasa ta


'Bangaren IKLAS ko







Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.


πŸ…Ώ4⃣9⃣&5⃣0⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

'Bangaren IKLAS ko karfe 7:40 bayan ta gama sallah tayi wanka tayi kwaliya cikin jeans da top tayi kyau sosai Jaka ta d'auka ta sauko

RAYHAN ko tun safe ko fita bai yi ba dan gani yake da ya fita zata bar gida ko sallah a gida tayi

Tana saukowa ta kama hanyar kofa ta murd'a kofan taji shi a rufe

RAYHAN da ke zaune yayi kamar bai gan ta ba ya
cigaba da waka

Tace"please ina makullin kofar nan?"

Yace"oho?"

Tace"ban gane oho ba dan Allah ka bani ana jirana"

Yace"wa ke jiran ki kuma ina zaki da wanan lokacin?jifa kayan jikin ki"

Tace"ina ruwan ka da kayar jikina?kai dai bude mun kofa in fita"


Yace"wallahi bazan bude ba"

Dawowa tayi ta zauna,wayar ta ne yayi kara

Tana kokari d'aukawa ya fizgewa wayar yace"waye ke kiran ki ne?"kallon wayar yayi yaga an rubuta my heart

Yace"haba sweery yanzu da aure a kan ki kike kula wani meyasa kike mun haka ne?"

Tace"kai kasan wanan ko ka manta ni yar iska ce kariya mai zuwa kwanan gida?yanzu ma nan zani ai"

Sungunawa yayi yace"please ki yafe mun nayu kuskure yanzu na gane kuma na yarda dake matata"

Tace"ni kuma bana son ka na tsane ka "

Cikin tashin hankali yace"toh in baki sona meyasa kika ceto ni?neyasa baki barni naje prison ba?ai da kin barni a can tunda baki sona,da nafi samun kwanciyar hankali da wanan azabtar dani da kike yi,so nawa zan fad'a miki na tuba ne?IKRAY ki kalli kwayar ido na ki ce baki sona"

Kallon shi tayi tace"bana sonka"

A hankali ya zauna a kasa tiles yayi dariyar da yafi ciwo zafi yace"wai bata sona na shiga uku"

Ba karamin tsorata IKLAS tayi da yanayi Shiba dan jikin rawa yake gashi sai tsorutai yake, a zuciyar ta tace"na shiga uku"

Da k'yar ya mike ya tafi bedroom d'inshi ya kwanta ya rufe kan shi da bargo sai fad'i IKRAY bata sona, ta tsane ni,ta kalli kwayar idona tace bata sona zazzabi ne mai zafi ya rufe shi ga kirjin shi sai bugawa yake haka yayi ta surutai har barcin wahala yayi awon gaba dashi

Itako zama tayi tana kuka tace"yi hakuri mijina wallahi ina son ka har cikin zuciyata"

'Bagaren zaliha ko general hospital ya kaita kuma duk sanda Abida tabi su taga asibiti da aka kaita sanan ta bar wurin"

Bayan barin Abida da awa d'aya Abba ne gaban Dr yace"gaskiya alhaji muyi kokari dan ganin ta farfado amma hakan bai samu ba"

Abba yace"toh likita miye shawara ka ne?"

Yace"eh toh ya kamata a kaita specialist"

Abba yace"toh me ake jira?ai kudi ba matsala bane"

Nan dai aka fara shirye-shiye kai zaliha specialist

'Bangaren Abdul kuwa kowani lokaci cikin tunanin minal yace"toh miyasa nike yawar tuna masifafiyar yariyar nan ne?"wani zuciya yace kodai sota kake ne? "Girgiza kai yayi yace" Allah ya kiyaye bazan iya auren masifafiya ba"

IKLAS ko ranan a falo ta kwana,misalin karfe 7:am ta farka da k'yar ta mike zuwa d'aki tayi sallah dan ta makara bayan ta gama sallah ta dawo falo fa gyra kicin ta je ta had'a breakfast zama tayi a dining tana jiran fitowar RAYHAN amma shiru tace"toh ko lafiya?ko dai ya fita ne?"

Abinci ta fara ci har ta gama bai fito ba

Misalin karfe 4:pm hankali IKLAS ya fara tashi kofar d'akin RAYHAN ta je ta murd'a kofa ta ji shi a rufe

Tace"ina gani fita yayi da wanan tunanin taje ta zauna ta cigaba da kallo

Shiko RAYHAN yana nan lulube da bargo ko motsin kirki baya iyayi

Yace......







Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share

[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest.

Dedicated to my fans nagode da addu'oin ku gare ni Allah ya barmu tare

πŸ…Ώ5⃣1⃣&5⃣2⃣

Bismillahi Ramanir Rahim

Yace"lailla na yarda bata sona a ce yini d'aya ban tashi ba amma ta kasa zuwa dubani"wayar shi ya jawo yayi dialling noban IMRAN bugu biyu ya d'aga

Bayan minti talatin da kiran IMRAN,sai ga shi yayi sallama hijabi tasa ta bude me kofa

Bayan sun gaisa tace"gashi ba ya nan"

Yace" yana ciki shi ya kirani baya jin dadi"

Tace"ok"

Suna shiga IMRAN ya buga kofa

Yace"R M D bude mana IMRAN ne"

Da k'yar RAYHAN ya tashi yana jin jiri ai yana bud'e kofa ya fad'i kasa sume

IMRAN yace"subhanaallah"itako IKLAS ihu tayi

Asibiti suka kai shi IKLAS ta kasa tsaye ta kasa zaune

Bayan awa d'aya sai ga likita ya fito ya kalli IMRAN muje office d'ina muyi magana"

Da gudu IKLAS ta bi bayan su zama tayi IMRAN na tsaye Dr yace"Ku suwaye ne a wajen shi"

IMRAN yace"ni abokin shi ne wanan kuma matar shi"

Dr yace"toh madallah a iya bincike da mukayi ya nuna RAYHAN na da hawan jini ga yunwa dan rabon shi da abinci tun jiya"

Kallon IKLAS yayi yace"madam ya kamata ayi ta kula da shi ana bashi abinci akan lokaci dan yana gab da samun ulcer"

Jiki sanyaye tace"toh zan kiyaye"

IMRAN yace"Dr zamu iya ganin shi?"

Yace"eh amma a samo me abinci"

Fita suka yi direct word d'in da RAYHAN suka je"

A kwance suka same shi IMRAN yace"ya jikin?" Baiyi magana ba da kai ya amsa

IKLAS tace"ya jikin ne?"

Ko kallonta beyi ba ya juya mata baya

Kallon IMRAN tayi tace"bari inje gida in had'o me abinci ya ci"

IMRAN yace"toh sai kin dawo"

Bayan fitar ta IMRAN ya kalli RAYHAN yace"wai me ke faruwa ne tsakanin ka da madam ne?ko har yanzu bata yafe maka bane?"

RAYHAN yace"IMRAN rayuwata ta zo karshe IKRAY bata sona,IMRAN ka rike matar ka hanu biyu biyu kafin karasa damar ka"(domin jin labarin IMRAN Ku biyo ni a novel d'ina na gaba IMRAN)

IMRAN yace"ai inda nine ai da an wuce wurin dan da tuni na shaho kanta"

RAYHAN yace"ta yaya"

IMRAN yace"hmm ai dole tana da weakness da kayi kokarin sanin weakness d'inta,kuma ni naga alamun tana sonka dan tun a kotu naga haka kuma da kake cell kullum sai ta je wajen abokan ka niman shaidu wallahi tana sonka "

Ajiyar zuciya RAYHAN ya sauke yace"Allah yasa"

Bayan awa d'aya sai ga IKLAS ta shigo da baske d'in abinci

IMRAN ya basu wuri,d'ibo abincin tayi a plate ta mika me,kin amsa yayi yace"bans son taimakon ki"

Yace"ka ci dan Allah Dr yace ka ci abinci"

Ihu yayi mata yace"ina ruwan ki dani ko mutuwa nayi"

Ajiye abinci yayi ta bar d'akin,zama tayi a waje tana kuka

Shiko Abdul ya kira a waya ya taho me da abinci

Bayan kwana uku IKLAS ne da plate d'in abinci tace"please ka ci wanan abinci waje ba zai kosar da kai ba"

Ko kallonta beyi ba ya bude ledar take away ya fara ci,fita tayi ta zauna tana kuka duk laifin su anty EESHA take gani kusan ance mata da miji sai Allah

Wasa-wasa San da RAYHAN yayi sati biyu a asibiti ya jinya,yau Dr ya cikin sati biyun nan RAYHAN baya kula ta kuma ko tayi me magana baya amsawa,yau Dr ya sallame shi

IKLAS ne zaune tayi tagumi tace"gobe inshallah zani gidan anty EESHA ayita ta kare"

Kiran su minal da islam tayi tace"su had'u a gidan anty EESHA karfe 11:am


'Bangaren abida ko da dare ta aika biggi asibiti a kashe zaliha said dai suna zuwa suka gan wayam"

Kiranta suka yi suka fad'a mata basu gan zaliha ba

Dariya tayi tace".....















Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:43] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gougeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

Dedicated to RUKKAYA (maman mama)

πŸ…Ώ5⃣3⃣&5⃣4⃣

Bismillahir Rahmanir Rahim

Abida tayi dariya tace"nasan baza ta rayu ba dan ba karamin buguwa tayi ba"

RAYHAN ne ya shigo ya falon da sallama IKLAS na ganin shi tace"abinci na dining"

Yace"a koshe nike"

Tace"yi hakuri ka ci ko kad'ai me kasan likita yace kayi ta cin abinci akan lokaci"

Yace" toh ina ruwan ki da lafiyata?ai ko mutuwa nayi baki da asara tunda kina da wanda kike so,kinga sai ki ji dadin yin auren shi"

Tace"ba haka ban......"katseta yayi dacewa bana son jin komai,haurawa sama yayi ya barta tsaye

Zama tayi ta fara kuka,shiko juyowa yayi ya gan ta tana kuka

Yace" toh miye damuwarta ne?kodai tana sona ne?yau zan gwada ta"

D'akin shi ya Shiga sai gashi ya dawo da wayar shi a hanun,saukowa yayi ya gan ta zaune tayi tagumi

Wayarshi ya kara a kunni yace"IMRAN ni aure zan kara"da ssuri ta kalleshi,shima satar kallonta yayi amma sai ya basar

Yace"eh toh gobe zamu had'u wara haka wato 8:pm ka raka ni wajen ta"

Da gudu IKLAS ta haura saman bene tana kaiwa d'akin ta'ta kwanta a gado ta saki kuka tana cewa"nashi uku R M D aure zai kara wallahi kun cuce ni da kuka ce na rama"

Shiko mamaki ne ya kamashi ganin kishi karara a kwayar idonta

'Bangaren zaliha kuwa ta fara samun sauki dan ta farfado amma bata magana

Haka IKLAS tayi ta kuka har barcin wahala ya kwashe ta,gari na wayewa da asuba ta farka ta gyra gida ta had'a breakfast amma ko ci batayi ba ta d'auki makulli da jakar ta,ta kama hanyar gidan EESHA dama nawal na wajen ummi

Shiko bai farka ba sai missalin 9:30 dan baya samun barcin dare kasancewar shi mai kaifin sha'awa sai yayi ta fama da ciwon mara dan kullum da sha'awar IKLAS yake kwana

Fitowa yayi ya zauna kujera falo,yana tasa idon ganin ta amma shiru

Bayan wasu lokuta yace"lafiya wiffy bata tashi yau da wuri ba? Kallon falon yayi ya gan alamun an gyra ya kalli dining area ya ga an jera abinci tashi yayi ya je ya zauna ya ci abinci amma har ya gama bai gan fitowar ta ba

Yace"bari dai in dubo ta"

Zuwa d'akin ta yayi ya duba amma bata nan,gaban shine ya fad'i yace"toh ina taje ne?"

Anty EESHA na ganin IKLAS tace"lafiya da sassafen nan?"

IKLAS tace"wallahi kun cuce ni,mijina baya sona kuma ko abincina baya ci,yanzu ma aure zai kara,kuma sauran kad'an awan jini ya kashe shi saboda ni"yi maganan ne kamar zatayi kuka

Dariya EESHA tayi zatayi magana sai ga minal tayi sallama,bayan zuwan minal da minti goma sai ga Islam ta shigo

EESHA tace"toh maddala yanzu ya kike so ayi ne?"

Tace "ni so nike in yi rayuwa da mijina kamar kowa in nuna me so shima ya nuna mun so wallahi anty na gaji da ganin shi cikin wahala da kunci"

Minal tace"wai maike faruwa ne"

Nan IKLAS ta kwashe
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment