Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA KA RAI NA...*

_PURE MOMEN OF LIFE WRITER'S_

_Story/written by_
🌸 ~biebie dee~🌸

_dedicated 2 amazing sister Afrah bhai_


_DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN KAI_



_page 1-2_



""""Banko k'ofar akayi batare DA sallama bah,a tsorace Afrah ta juyo Dan ta tsorata sosai, ajiye book din hannunta tayi gami DA kallan Farty, harara mai lafiya Farty tabata sanan tace" kije Mommy na k'ira" jawo k'ofar takumayi da k'arfin gske Afrah ta bita da ido,
Azuciyarta tana addu'ar Allah yashiryar da sister'n Nata.
Hula ta asanya akanta sanan tatafi k'iran mommy'n
Kitchen tanufa direct Dan tasan mommyn tana Chan,tashiga DA sallama batagama kaiwa bah mommy" tace yauwa so nake Ki haddamin abinci mai lafiya coz yanzo Daddy'n Ku yayi waya yana hanya da Baki"smiling Afrah tayi sanan tace oky mar" shafa kanta mommy tayi Dan mummy irin matananne masu son a daukakasu anuna sunfi kowa a waje.
Babu bata lokaci tafara aikinta cikin nutsuwa bawani abu Mai wahala takeyi bah jelof rice ne da salad sai Pepe soup na kaza, batafi 2hrs ba tagama komai kamshi sai tashi yakeyi

duk tajeresu a food flask masu kyaun gske, tana k'ara kintsa kitchen dinne Farty tashigo smiling tama Afrah ta jawo plate nan tashiga zuba abincin Afrace tayi magana tace"Daddy ney fa zaixo da ba'ki" tabe baki Farty tayi sanan tace toh sukadai zasuci duk kayanan"bata gama rufe ba'ki bah mommy tashigo kallan Farty tayi sanan tace"wanan wani sabon iskancinne?, nasa ayi abinci keba da aiki bah ke da farkon D'ibah" turo baki Farty tayi Sannan tace" Kai gidan nan dabun fada DA bana fa'da ba, fa'da" fuuuu tabar kitchen din.
Fita Afran tayi itama Dan anfara k'iran sallan magrab.
Tana idar da sallah note book dinta na economics ta dauko kasancewar sunada test gobe karatu taitayi har akayi k'iran sallan Isha, ajiye book din tayi ta tada sallah, bayan ta idar da sallah kitchen tanufa d'an tasa wani Abu a cikinta.
A palo duk ta gansu Daddy, Mommy, Sulaiman,Farty sai Afifah daketa buga game cikin tap dinta, k'arasawa cikin palo'n tayi sai da ta zauna sanan tafara gaida Daddy" ina yini Daddy
Ya hanya"?
Smiling Daddy yayi sanan ya amsa da" lafyalau,Alhmdulillah,ya sch? Kina dai karatu ko"?
Smiling Afrah tayi sanan tace inayi sosai"
Daddy yace"good"
Nan tajuwo tace Yaa Sulaiman ina wuni"
Hararan tayi kadan sanan yace" bani amsawa sai yanzo kika ganni"? Sorry Afra tace" Sulaiman yayi murmushi yace yawuce" phone din Daddy ne yafara ringing tashi yayi yafifa side dinshi, Afra na k'okarin tashi ne Mommy ta tsaida ita da cewa"sai dai kidafa indomie Dan Abincin kaf ya k'are, kuma food flask dinan da kikasa abinci dazo please ki wankesu dan kisan halin su salamatu basu aiki DA natsuwa"(Mai akinta kenan) Afrah ta amsa da toh tayi hanyan kitchen
Hafiz ne yashigo d'akin bako sallama Sulaiman ne yalalleshi yaja tsaki sanan yace"Kai kuma meye haka kashigo waje babu KO sallama"
Bai ko lalle yayan nashi bah yace mommy abinci please" Farty ce tayi magana Hafiz Ina promise dina"? Yace kibari mana" shuru Farty tayi taci gaba ta tapping phone dinta.
Mikamashi wani d'an food flack Mommy tayi Amsa kawai yayi gami da mikewa yayi waje.
Kallan Mommy Sulaiman yayi yace" meye haka mommy? Kin hana wanda tayi abincin taci Amma Hafiz da baisan anyi abincin ba shi kin ajemai,wanan halin baiyi bah sam kuma bai kamata ba"
Harara tabashi sanan tace" toh sannu masani wanda yasan yakamata, naga Alaman yanda kakesan Abdulrahm da Afrah a gidan ko k'ananka na jini baka so,toh wlhy kakiyayeni kashiga hankalinka" katse mummy yayi dacewa" ni kowa inaso a gidan duk d'aya na daukeso" Mommy cikin fa'da tace" toh ni bandauka d'ayan bah, saikayi abinda zakayi" mtssw taka tsaki tabar palon.
Tabe baki Farty tayi sanan itama tabi bayan Mommy tsaki Sulaiman yayi sanan yace da Afifah taje ta kwanta" kallenshi tayi sanan tace" am not sleepy" hannu ya d'aga kaman zai daketa nan tatashi a guje tayi d'akin Mommy...







~biebie Dee cee~
[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA KA RAINA...*

_PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S_

_we don't just_ _entertain and_ _educate, we also_
_touch heart of the_ _readers_


_story/written by_
~Biebie dee~🌸

_Ina mai ba duk wani makaracin littafinan hakuri da jina shuru dakukayi,hakan yafaru ne sanadiyan dauke mun phone da akayi amma yanxo komai ya daidaita zakurika jina akai akai da yaddan Allah_
*wanan page din sadaukarwa ne da duk wani masoyin bie-bie dee nagode sosai da kaunarku agare ni,ina maku fatan Alkhari a duk inda kuke*

_page5-6_



""""Wunin wanan ranar Farty da mommy basu ko kalle Afrah ba,itama batabi ta kansu bah aikin gabanta kawai takeyi.


Mommy ce zaune a palo tana kallan wani series film sai Afifah a gefenta tana home work, Fartyce ta shigo palo'n bako sallama gaban mommy ta tsaya kallanta mommy tayi gami dacewa "lfiya? Kin tsayamin a gaba" baki Farty ta turo gaba sanan tace "kud'in mana mommy su Zee nikadai suke jira" jeki dauka mana a bedroom dina" cewar mommy Farty tace" pls ki karamin mommy wlhy 7k baxai isa bah, dan ko Zee 12k tace xatafitoh dashi yau hafsah 10k sai ni 7k haba mana" kallanta mommy tayi tace "je ki dauka 5k cikin handbag dina danaje gidan anty maijidda dashi jiya kuma wlhy in daddy'n ku yadawo ki ansamin ku'dina nafada maki" da sauri farty takoma bedroom ta dauki kud'in tafitoh tana waya hannu ta d'agama mommy tayi gaba(yaran manya..lol)

Tanafita takira Zee
"Baby tafito fa yanxo gidansu hafcy zan k'arasa" Zee tace " oky bea ganin soon"
Takai babu dadewa sai ga Zee ta iso nan suka dau motan gidan su Hafsah sukai gaba
Yawo dai a wanan ranan sun shata haka ciyeciye ma akarshe dai syd resort suka je nan dai suka zauna sukai ta hira.


A gida kuwa bayan Afrah ta gama aiyukanta tsaf, shiryawa tayi cikin riga da skirt na atanpa da red a jiki d'inkin sunyi mata kyau sosai sai dan simple makeup da tayi a face dinta sai tayi kyau sosai,mayafita ta dauko sleek veil red colour sai black side bag da black flat shoe ta sanya tayi kyau sosai😘 side din mommy ta nufa bata ganta ba, a babban palo ta hangota tana kallo, k'arasawa tayi da sallama kallanta mommy tayi gami da "cewa sai kuma ina da wanan yamman"
Smilling Afrah tayi tace"mommy 4 nefa yanzo, kinmanta yaune waliman sister'n Aysha da nafada maki tin lastweek" baki mommy ta tabe tace"ohh haka faa, kin hadamin salad din dai ko?" aa Afrah tace" aiko sai ki koma ki hada dan zanyi anfani da shi ne" hakan Afrah ta cire mayafinta ta aje jakanta tashiga kitchn ta hada salad dinan
Mommy ko sai fad'a takeyi sai kace wani babban laifi Afran tayi cewa take" magana karinka nanatawa kenan ni kam gaskiya na gaji haba"
Bata dade sosai ba ta gaba (kundai san Afrah wajen harkan abinci) palo ta dawo ta dauki mayafinta da jakarta tama mommy sallama tohh kawai mommy tace batare da tabata ko 200 bah(kai mommy😡 )

Tafitoh palo kenan yaa Sulaiman na shigo da mota gidan, fitowa yayi yace"sis sai ina wanan kwalliya dariya Afrah tayi tace" kinkinau gidansu Aysha sis d'inta ke walima"bari nashiga wajen mommy na fitoh na sai na kaiki ko?" dariya Afrah tayi gami dacewa nakogode yayana" wajen da ya aje motan ta tsaya shikuma ya shiga palo,banza da shi mommy tayi har yagama fadamata sakon ya juya zai bar palon ne tace" sai ina?"
" Afrah zan sauke gidan k'awar ta"
Dogon tsaki tajaa dan ita abinda ta tsana taga mutanan kirki na kula Afra Amma abin haushi harda d'anta ke kulata, tsaki takuma jaa tace mune dai, a haka dai murmushi tayi ganin duk cikin family mijinta babu wanda ya kaisu ku'di da haduwa kowa ganin girmansu yakeyi shiyasa mommy keganin babu wanda zai kamosu har abada dan bama a haifi wanda zai fisu da ita da yaranta haka dai mommy taita zancen zuci har wajen 5 wata zuciyar ne tace daita why not kije gidan hajiya Aina'u yanzo(Ummu_abdulnaseer) zubur ta tashi tayi bedrood,shiyawa tayi cikin lace dan ubansu mayafi,jaka, takalmi duk masu tsada ne kuna ganinta kunga matar manya turaruka tafesa iri iri sanan ta dau car key, sai da ta kulle bedroom dinta sanan ta fitoh babban palo salamatu ta kira" ni zan fita, a daura tuwon shinkafa Afrah ta dawo zatayi miyya" Salamatu ta amsa da toh adawo lfya nan mommy ta tasa Afifah gaba suka fita sai malali

Hajiya Aina konace Ummu-abdulnaser k'awar mommyce a aikin hajji suka hadu shekara 2 dasuka wuce, tinda mommy taga Ummu masu kudine shikenan amintan k'arfi da yaji ya kullu da yake Ummu akwai sanan darajan d'an adam(rufaida omar)shiyasa suka saba sosai
Yaran UmmuAbdulnaser duk maza ne Abdul_naserr ne babba sai mubarak,muhammad
Mommy Mubarak da muhammad kawai tasani batasan nasir ba coz yana schooling a turky.
Tashiga da sallama y'an aikinta tagani"hajiya ko nanan?"
"Ehh tanan"inji nafee kai tsaye tasa kai side hajiyan Afifa nabiye da ita
"Muryan wanakeji kaman hajiya Bilki inji Ummu murmushi kawai mommy keyi nan Ummu ta amsa handbag din hannun mommy sukai ciki,
Bayan sunzauna ne Afifah tace"ina wuni Aunty"
"Lafiyalau babyna zonan" nan Ummu tashiga tanbayanta sch Afifah tace fine"
Babu bata lokaci aka cika gaban mommy da kayan mutsa baki nandai sukaita hira saida mommy tayi sallan nagrib suka dawo gida Ummu-Abdunasir tahadama Afifah kayan zaki sai murna takeyi.
Bayan Mommy ta chanza kaya zuwa marasa nauyi d'akunsu Farty tashiga, bata ganta ba sai jakan Afrah da mayafinta kan bed tsaki tayi tanufa kitchen nan taga Afran na k'olarin daura biyan oyun nan Mommy tashiga masifa"haba tintini bakiga daman daura miyan ba sai yanzo, kwana biyunan naga kina fitoh da sabin iskanci ne nikam wlhy ba zan iya ba, daka zuwa walima kiyi dare kuma kinsan zakiyi miya ai na k'iraki" hakuri kawai Afrah ke bata dan ita mommy mamaki take bata yaranta zasuyi laifi bata ganin laifinsu amma ita Abu k'adan sai mommy ta hau fad'a,
Babban palo mommy takoma phone dinta ta d'auka tashiga kiran layin Farty ringing 2 ta dauka
"Hello mommy ganin pls" bata tsaya jiran abinda mommy'n zatace bah ta kashe wayan tsaki mommy tayi gami da "cewa zakidswo ai"
Babu dadewa sai ga Farty ta shigo, kujeran da mommy take Farty ta zauna gami da cewa" kai mommy nagaji wlhy"
hararanta mommy tayi sai yanzo kikaga daman dawowa dan kinga daddy'n ku bayanan ko, wlhy ki shiga hankalinki banasan shashanci"
"Sorry toh mommy bazan k'ara bah" cewar Farty
" dalla rufamin baki kinfita tin 3 sai yanzo akeganin ki"
Baki Farty ta turo tace" ni matsalana da ke kenan naci mommy wlh, ance sorry sai yii kikeyi haba" barin palon tayi fuuuu.

_toh readers ya zata kasance kenan su din ne koko ba su bane??_


~BIEBIE DEE~

.
[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA KA RAINA...*


_PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S_

_Story/Written by_
~Biebie dee~🌸

_Dedicated 2 amazing sister Afrah bhai_

_page 3-4_





""""Afifah ce ta fad'a jikin Farty,tureta tayi"dallah malama ke dawa"?
Murgud'a baki tayi sanan tace" ba Yaa Sulaiman bane wai naje nayi bacci"
Kallan Mommy Farty tayi gami da cewa" ai nasani,mutum sai shegen iyayi wai shi masanin adalci"mtws taja tsaki
Mommy tace" har banaso na ganshi a gida komai kayi baka iya bah ne, barin ma akace Abu akan way'anan yaran ne yarinka zak'ewa kenan"
Afifah ce ta kalle mommy gami dace wa" wasu yara wai"?
Hararan ta Farty tayi dallah malama kiyi bacci"
"Bazanyi bah" inji Afifah
Anshe tap din hannun ta Farty tayi " in kika sake magana sai na mareki, yariya sai shegen gulma"
Hararan ta Afifah tayi gami dacewa" kema ai y'ar gulman ce" mommy wlhy kiyima yariyar ki magana, ni sai naci k'aniyan ta" tashi mommy tayi zatashi ga toilet ai sai kutayi" tsaki Farty tayi ta dauki phone dinta tabar bedroom din.
Bayan fitarta kwanciya Afifah ta gyara da kulle eyes Dinta sai bacci.


Afrah nak'okarin barin kitchen d'inne Farty ta shigo, "please in indomie d'inan yarage kibani inajin yunwa"
"D'aya kawai nadafa bansan zakici ba ai" tsaki Farty tayi tabar kitchen din, bedroom din mommy takoma kallanta Mommy tayi sanan tace" d'auki Afifah kikaita d'akinku"
B'ata fuska tayi gami dace wa gaskiya ni mommy nagaji,ba daman kinga mutum kedai sai kinsa shi aiki"
"Wai badake nake magana bane"?
"Bari dai na Kira Afrah ta d'auketa dann ni na d'auki yariyanan ai sai nayi ciwan kirji" Mommy batace komai ba har Farty ta fita ta dawo.
Chan sai ga Afrah tashigo da Sallama ko amsawa basuyi ba mommy tace" tin d'azu na aiko kizo ki dauketa sai yanzu kikaga daman zuwa ko? kin kyauta"
"yi hakuri mommy wlhy Ina toilet ne Afrah tace"
"Okay,d'auketa kutafi sai da safe"
Afrah tace toh, Allah bamu Alkhari"
Nan mommy tayi ma Farty sai da safe tayi side d'in Daddy "okay" kawai Farty tace


Wayanta tashiga yi sai after 1 tagama tea ta ha'da tasha sanan ta kwanta.





Asuban fari Afrah ta tashi, bayan ta idar da Sallah sai da tad'an yi karatun Qur'ani sanan sukai wanka ita da Afifah, bedroom d'insu ta fara ygrawa tsaf, sanan tayo hanyan kitchen Arish tafere Dan Afifah tace dashi zata sch"
Nan da nan ta gama kafin 6:20 tagama arish da source dinta da tafasa egg aciki, tahada ma Afifah lunch box d'inta Sauran tajuyeshi a d'an wani wermr, ruwan tea ta d'aura yana tafasa ta hada masu tea ita da Affifah sauran ruwa ta juye a flacks, suna gamawa tashirya cikn uniform dinta long slip riga da flirting skirt sai hula Afifah kam gown ne Nata sunyi kyau cikin uniform d'in.
K'arfe 6:47 Mommy tafitoh daka side Daddy tana Shiga bedroom dinta Farty tagani a kwance sai shan baccin ta takeyi blanket din ta yaye gami da cewa"tashi joo time yatafi kinan ko wanka maybe ma bakiyi sallah ba"
Mik'a Farty tayi gami da murje idunta agogo ta kalla taga 6:50 toilet tayi da sauri mommy taja tsaki tabar d'akin kitchen tayi bu'de bu'de tarinka yi har taga ragowar arish d'inda Afrah tayi tsaki taja gami da cewa" wanan yaushe zai wani isa?, dan iskanci anyi Abu kad'an sai kace babu, bari naje naga Afrah'n"
Tashigo d'akin Afrah na sakama Afifah sucks
"Ina kwana mommy" Afrah tace

"Lafiya, naga kinyi abinci k'adan ne"

"Naga Daddy yananan ne, nasha sai anjima zakuyi"

"Yanzo mai kikeso Fartyma taci, kinsan dai wannan ba isan ta zaiyi ba"

Afifah tace" toh mommy ta ha'da da tea mana, ko kuma itama tayi Nata da kanta" wayasa bakinki? mommy tace" ba kowa" Afifah tace tana daria juyawa mommy tayi tako ma kitchen inda ta tadda Farty ta sa kulan d'ankalin ta gaba sai ci takeyi tana korawa da tea ga phone a hannunta
Kallanta Farty tayi sanan tace" kai gskiya mommy Afrah ta iya girki" harara mommy ta watsa mata tabar kitchen din d'an in akwai abinda ta tsana baiwuce a yabi wasu 'yayan da ba Nata bah
Duk da tasan gskiya Farty ta fa'da

K'arfi 7:30 duk suka fitoh already Aminu direba yazo nan duk sukayi ma mommy sallama sukayi sch.
Sai da akafara sauke Afifah anasu sch din *future leaders* sanan aka ajiye Farty a nata sch d'in *JAMAL SCH*
AFRAH ce karshen saukewa d'an ita *Standerd foundation*take zuwa da ke cikin gari.



Dukkansu ss3 suke bambacin sch ne kawai DA class kuma 3moths ne kawai Farty tabama Afrah.


babu wanda bai san Farty bah a sch d'insu saboda ita akwai biye ma friends, friends gare ta hadda na tsiya ga shegen iyayi da nuna fa akwai.

Afrah kam babu ruwanta abinda ya kaita Kawai takeyi indai wajen karatu ne sune a gaba ita da k'awarta Aysha shiyasa akeji da su a sch d'in nasu daka principal har teaches.

K'arfe 3:30 aka tashi su Afrah, school d'in su Farty sukazo dan yau ba'a bata na napep bah mommy tace su dawo tare da Farty yau.
d'an tsaki tayi k'adan gami da kallan agogon hannun ta 4:12 tagani gashi tana so taje hadda Amma ba Farty babu kuma alamarta ga dai Students nata fito wa amma banda Farty, cikin sch din Affah tashiga har class d'in su Farty'n amma bata ganta ba dole tafito ga time sai tafiya yakeyi Already Afifah na gida d'an ita 2:30 take tashi haka sukai tajiran Farty har 4:30 babu alamanta ganin haka ne Aminu yace" tinda ke zaki hadda bari na ajeki sai nadawo na dauketa, kan lokacin kila ta fitoh"
Afrah ta amsa da "toh"
nan suka kama hanya suna isa gida Afrah ta fitoh, mommy da ke palo zaune a 3siter tin shigowar mota take lekansu ta window fitowan Afrah kawai tagani bataga Fartyma ba, sai kuma taga yana ko'karin fita babu shiri ta fito da k'arfi ta k'ira Aminu Afrah na ko'karin shiga d'aki mommy tace " tsaya"

Bayan Aminu yazo nan mommy ke tanbayansa Fartyma bayani yamata yanda zata gane Ai bai gama k'arasawa ba tafara masifa ta inda take shiga ba tanan take fita ba shi dai Aminu sai bata hakuri yakeyi sanan ya koma d'an dauko Faryma'n.


nan Afrah ma tafara bata hakuri ita ma hararan ta mommy tayi gami da cewa ita" bata san mutin mai san kai da wasu maganganu wanda ita Afrah'an bata gane ba jin mommy Nata fad'a ne yasa Sulaiman futowa ko da yafito masifan dai taketayi ta bai tsaya neman sanin dalili ba d'an yasan halin mommy hakuri ya shiga bata Kawai takoma ciki.

Afrah na shiga d'aki wasu hawaye ya zubo mata nan da nan tashare su da ta tuna da nasihar ummin ta smiling tayi nan tacire uniform sanan ta dauro Alwala dan gabatar da sallan la'asar ko da ta idar da sallh phone d'inta ta dauka ta kira yayanta Abdulrahm.

Ko da Aminu direba yadawo da Farty Mommy sai habaici takeyi, Afrah tayi kaman bata san metakeyi Ba,aikin gabanta kawai takeyi...



*muje zuwa dai*🚶‍♀🚶‍♀🚶‍♀
[12/18, 09:03] BIEBIE DEEE: *D'AN HAKKIN DA KA RAINA...*




_PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S (We don't just entertain and educate,we also touch heart of the readers_)

*#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*



_Story/written by_
~Biebie Dee~🌸

_Dedicated 2 amazing sister Afrah Bhai_

_page 9-10_


*Bansan Mai zance bah wlh,kuyi hakuri da jina shuru dakukayi, Insha Allah zakuriqa jina akai2 da yadda Allah, nagode sosai*



*ASALIN LABARIN*


"""""Malam Abubakar da matarsa Hadiza, y'an Asalin Katsina ne.
iyaye ne ga Alhaji Shu'ibu watau mahaifin su Sulaiman,su biyu ne Kawai wajen iyayen nasu shiyasa sukasamu kula sosai wajen iyayen Nasu,d'an Malam Abubakar yana matuk'ar k'okari a gidan shi, d'an yanada rufin asiri
Shu'ibu ne Babba sanan k'aninshi Salis( maihifinsu Afrah)
sai dai yanada wani Hali Wanda matarsa ta tsana watau bambaci,dan cikin yaran nashi yafisan Salis,
Hadiza batajin d'adin halin mijin Nata Sam ko Dan shi Salis din yafi maida hankali kan karatu ne oho.

Haka dai rayuwa tai ta tafiya har shu'ibu ya kammala secondary school d'insa a lokacin Salis yana ss1, babu yanda Malam Abubakar baiyi da shu'ibu ya ci gaba da karatu bah amma firr ya k'i sai kawai yasamai ido.
Shiko shu'ibu dama tin kafin yagama school yana d'an bugabubuganshi d'an haka koda yayi WAEC sai yadage sosai da zuwa kasuwa,cikin ikon Allah kuma yasamu ci gaba sosai ganin haka ne yasa Malam Abubakar ya k'aramai jali iya k'arfishi,shu'ibu yayi murna sosai
Himma ya k'ara d'an yana matukar san kula da iyayen nasu.
Lokacin da Salis ya gama nashi secondary ba b'ata lokaci yacigaba,yafara poly inda yake karanta accounting a wanan lokacin shu'ibu yak'ara samun cigaba sosai d'an shiyake kula da gidansu da k'aninshi iyayenshi najin d'adi sosai.
Haka rayuwa yaita tafiya har shu'ibu yafara zuwa gari gari cigaba da bud'i kuwa Allah yabashi kayan abinci sosai suke kaiwa garigari,har yakai bayayin sati a garin katsina ganin haka yasa malam Abubakar yamai maganan aure a wanan lokacin shu'ibu "yace a Dan bash lokaci"babu d'adewa yafidda Mata Bilkisu a Zaria take da iyayenta ba dadewa akayi biki kasancewar da ku'di a k'asa, a kaduna ya Ajeta d'an Bilki firr tace"bazatai zaman Katsina bah,
Yayi aure da watanni yagama gininshi d'an haka sukatare sabon gida Bilki sai hura hanci takeyi d'an akwai isgili Dan ita batasa talakawa Sam da y'an kauye kuma kalan datakema dagin mijin nata kenan bataso ko k'adan a rabesu amma bayanda ta iya d'an mijin nata mai sanyin Alheri ne.
Koda Salis yadawa gidan da zama ba haka taso bah amma bayanda ta iya tasamai ido.
Salis yadawo kaduna babu dadewa yasamu aiki da sky bank yayanshi yasu yayi aiki tare dashi amma shi Salis din yanuna yanasan aikin banki bayanda shu'ibu zaiyi yabarshi but still yana temaka ma yayanashi da wasu aiyika sosai.
Ganin haka yasa Bilki(mommy) d'anko k'anuwarta Azeezah daka Zaria ko Allah zaisa Salis yace yanasanta,amma shi tinda Azeezan tazo ma gaisawa kawai sukeyi d'anshi yanada Wanda yakeso
Ana haka Bilki ta haihu D'a namiji watou Sulaiman malam Abubakar ne ya zabar ma yaro suna Bilki
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment