Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

ο»Ώ[26/06, 11:51 AM] SIS UMMY: πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ‘πŸŽ‘πŸŽ‘πŸŽ‘πŸŽ‘πŸŽ‘πŸŽ‘
πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€
🎑🎑🎑🎑🎑
πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€
🎑🎑🎑
πŸŽ€πŸŽ€
🎑

*BISSIMILAHIR_RAHAMANIR_RAHAIM*


ALLAH KASAWA WANNAN NOVEL ALBARKA KASA YAZAMA ABIN DARASI GA YAN UWA SIYI KOYI DA KYAKKYAWA SU ZUBAR DA MUMMUNA

🎑HAKKIN MALLAKAN WANNAN NOVEL DIN NA UMMU AFAN CE HALAK MALAK 🎑


*UMMU AFAN THE GORGEOUS WRITER OF THE YEAR AUTHOR OF 'YAN BIYU NE &AKWAI LOKACI*


🌟Gorgeous writers forum 🌟

🌟G.W.F🌟

*HOME OF GORGEOUS , INTELLIGENT AND EXPERT WRITERS WE ARE THE BEST AMONG THE REST*


I DEDICATED THIS PAGE TO YOU UMMY KHALEEL YOU ARE SO SPECIAL TO ME
AND NICE PERSON ALLAH YABAR KAUNA VERY PROUD OF U 😘


*BARKA DA SALLAH*


πŸŽ€ *AL'AMIN DAGASH*







PAGE 1⃣




Wasu dattawa ne zaune kan wasu lumtsa lumtsar kujeru Wanda dagani ba tambaya office

Da alamu dayane yakawo wa daya ziyara Dan daganin suna matukar murnar ganin juna



ALHAJI SU AD BABANGIDA shine mamallakin wannan katafaren office yayin da abokinshi ahaji Dan asabe yakawo masa ziyara bayan tsawon shekarun dasukayi basuga juna ba


Sosai alhaji suad yaji dadin ganin amininsa

Yake tambayarsa yanzu dai kadawo Nigeria ba maganar komawa ko


Alhaji Dan asabe yayi murmushi irin nasu na manya yace sosai ma maganar danake maka ayanzu ma haka families dina suna Nigeria
Kaga kuwa ai dagaske nake fada maka


Alhaji suad yace kai amma naji dadin dawowarka kusa dani abokina


Cikin murmushi alhaji dan asabe yace oh really ?

Alhaji suad yace yes I mean it yana murmushi shima

Alhaji suad yace yanzu bawannan ba a wani state kake


Alhaji Dan asabe yace kana nufin zanyi nisa dakaine
Impossible my friend

Surprise nakeson nabaka nima anan kano na gina gidana

Alhaji suad cikin tsananin farinciki yace kai amma naji dadi so yanzu kawai katashi muwuce gidana muje kugaisa da su hajiyar kafin sai muwuce naje naga gidan naka


Alhaji Dan asabe yace hakan ma yayi abokina kasa mu duniyafa irin wannan Hutu haka


Ahaji suad yayi dariya yace har nakaika kaga yadda ka ajiye wani uban tunbi alhaji

Sukayi dariya gabadayan su kafin nan alhaji suad yadauki abindazai dauka suka fito a office din

Secretary din yayi saurin durkusawa sir bade har katashiba Dan na ga time beyiba

Ahaji suad yace natashi yau ga key nan take care of the office

Secretary yakarba yace OK sir

Masu tsaron lafiyarsa suka karbi jakar zuwa mota

Sukafita kowannensu yayi wajen motarsa yashiga
Security din alhaji su'ad sukayi saurin bude mishi kofan motar
Driver yaja sukatafi
Alhaji suad ne yafara gaba kafin alhaji Dan asabe yabi bayansa suka haura titi



Wani mansion (wato gida)ne nagani Wanda nimai rubutu bazan iya misaltashiba saboda ya wuce tunaninmu gaba daya

Iya tsaruwa ya tsaru nera tayi kuka wajen Dan kara wannan gida
Masha Allah


Megadi ne yabude gate da sauri yana wa alhaji sannu dazuwa

Yashige ciki alhaji Dan asabe ma yabishi zuwa parking lord

Atare aka bude musu kofa




Alhaji Dan asabe ya tsaya yakarewa gidan kallo tsaf tunda yake arayuwarshi baitaba ganin tsarin ginin daya mishi kyau irin wannan ba

Yakalli abokinshi alhaji suad
Yace gaskiya suad kagina aljannar duniya


Murmushi alhaji suad yayi yace Dan asabe kenan ai lefinkane dazaka Gina gidan naka baka neme niba

Company na ba abin da ba ayi na harkar gine gine da kawata gida

Duk yawancin state din kasannan ina branch a can kaga ko a wani gari kakeson gini baka da matsala I can do every thing for you
amma kaki kasanar dani zaka dawo kasar



Alhaji Dan asabe yace kasan wai duk Dan inbaka mamakine nayi hakan


Alhaji suad yace well not too late zamuyi magana yanzu dai mushiga ciki kahuta tukun

Atare suka shiga ciki alhaji Dan asabe basake tsinkewa da lamarin gidanba seda sukashiga ciki

Iya haduwa koina ya hadu agidan nan alhaji Dan asabe se santin gidan yake

A wani hadaddan falo suka zauna
Alhaji suad yadauki wayarsa yashiga Dan nawa

Bayan andaga yace uwargida rangida wacce yakira da uwargida tace ya akayi daddyn al'amin ya office din

Murmushi yayi yace Gani a falo nida bako kizokiga surprise bejira tasake cewa komai ba yakashe wayar tare da kallon alhaji Dan asabe yace yanzu zata fito

Yasake dailing wata number
Daga can aka dauka yace amarya bakya lefi kokin kashe Dan masu gida
Murmushi tasake mishi kaman yana ganinta tace kai daddyn afanan wannan kirary haka
Yayi murmushi yace Gani afalo kifito kiga surprise tace OK on my way

Murmushi alhaji Dan asabe yayi yakalli abokin nashi yace kai abokina a girma asan girma mana wannan kashe murya a waya haka

Murmushi alhaji suad yayi yace har nakaika

Kai ai matsorocine gashi ka kasa ajiye mata biyu saboda kana tsoron hajiya sadiya

Gaba daya dariya sukayi kusan " atare suka shigo cikin falon amarya da uwargidan

Cikin mamaki hajiya Aisha tace kai wata sabon gani wanake gani kaman alhaji Dan asabe

Dariya alhaji Dan asabe yayi yace ninedai uwargida sarautar mata musan meku kalau tace lafiya kalau ya iyalin amma dai dasu kazo ko kafin yabata amsa daddyn Al'amin yabata amsa yace aitare suke yadawo ajiya

Mom din al'amin kai amma naji dadi shine hajiya sadiya bata nemeni a wayaba Alhaji dan asabe yace tanason tabaki mamakine

Ya kalli hajiya zabbau yace kaga amarya agurin abokina
Cikin dariya itama hajiya zabba u tagaisheshi tare da tambayarshi ya iyali

Kafin yan mintoci ancika gaban alhaji Dan asabe da kayan ciye ciye




Sallama sukaji kowa yamaida hankalinsa Ga bakin kofa

Waw wani hallita nagani Wanda akalla dai zan iyacewa wannan halitta bazai wuce jinsin larabawa ko India ba Dan gaskiya ba kyarya AL'AMIN ya hadu bakarya dogone fari yana da fadi ga dara daran ido masu matukar Jan hankalin Ga kwantaccen saje daya kara da ainahin kyau irin na al'amin

Yana sanyene cikin wasu hadaddun kaya masu tsadar gaske wandon Jean's ne black da kuma light blue shirt

Kansa dauke yake da kwantacciyar gashi kaman dai na larabawa ko India
Komai nasu dayane Dan nikam ma ko a India da Arab dinma banga Wanda yakai wannan gentle guy din ba ya hadu sosai

Fuskarsa dauke da farin Glass Wanda baka rabashida shi

Cikin murna ya rungume dadinsa
Saiku rantse sun Dade ne basu haduba

Daddyn AL'AMIN yace yadai son ya aikin yanaga kadawo dawo da wuri

Kafin yaba daddynsa amsa yakai kallonsa kan alhaji Dan asabe yace waw daddy yaushe kazo wallahi bangankaba
Yatashi daga jikin daddynsa yafada jikin alhaji Dan asabe

Shima dariya yayi tare da rungumesa yace surprise nakeson Baku kaida dadynka

Al'amin yayi murmushi yace am Glad to see you dad

Alhaji Dan asabe yace me too my son

Yace daddy zayyad fa tare kuke yace no shisai next week zai gama abin da yakeyi kaima Kasan da yazo kaizaifara nema


Al'amin yace I no that dad allah yadawo dashi lpy


Ya tashi yakoma inda mom dinsa take ya kwantar da kanshi akan cinyar ta

Yakai kallonshi kan hajiya zabbau yace sannu da gidan ummy ciki ciki ta amsa mai inda sabo yasaba da wannan hali irin na mata ubansa


Sam bata kaunarsa kamar yadda shima mom dinsa bata kaunarta da ita da yaranta itama haka ta tsani al'amin sosai


Mom din sa ta shafa kansa tace kaci abinci kuwa son
Yace no mom wallahi yunwa ce tadawo dani gida by this time around


Daddy dake jin hirarsu yayi murmushi yace to ai lefinkane son tun yaushe naketa baka shawarar kayi aure kafito da matar dakakeso kaki


Alhaji Dan asabe yayi murmushi yace yishiru Dana tunda Ga daddynka nan zanbaka kanwarka suhaila kaje kaganta kushirya kanku

aiba al'aminba dayayi mutuwar zaune harta dady da mom saida suma suka kalli juna
Dansanin halin Dan nasu ba irin mace da ba a mishiba amma yaki


Al'amin tashi yayi daga jikin mom dinsa ya wuce part dinsa

Ganin haka Yasa alhaji Dan asabe murmushi yace au kunya nabaka ma


Murmushi alhaji suad yayi yace kai amma kuwa naji dadi wannan Abu kaga tuwo na maina kenan


Mom tace kai amma Abu yayi dadi wallahi Allah yasa albarka aciki


Sukace amin hajiya zabbau ce kadai bata tankaba Dan itabaso hakaba


AL'AMIN yafada kan Royal bed dinshi tareda sauke ajiyar zuciya



*TUNA BAYA**

Alhaji suad Dan asalin garin kano ne anan aka haifesa
Maihaifinsa alhaji Yusuf yakasance yagaji sarauta gabadabaya amma kasancewar alhaji suad bashida sha'awar sarauta

Yasa bayan rasuwar mahaifinsa se bai karbi sarautaba yabawarwa kaninsa Wanda a yanzu sheke da wannan sarautar ta kano gaba dayanta

Alhaji suad subiyu iyayensu suka Haifa Wanda alhaji su'ad shine babba sai kaninsa musa wato memartabar sarkin kano kenan na yanzu


AlhajiSu'ad da musa suna matukar son junansu sosai Dan aure ma rana daya sukayi abinsu

Alhaji suad sukawuce kasar Spain da amaryarsa inda anan yake kasuwancinsa

Aisha sunan matarshi yar asalin kasar lebiyace zamane yadawo dasu Nigeria kuma abuja anan suka hadu da alhaji suad har Allah yakaisu Ga aure

Yadauketa sukayi kasar Spain

Yayinda musa kaninsa shikuma yake kano da amaryarsa zulai


Hajiya Aisha matar suad shekararta daya ta haifo kyakkyawar dan ta mekama da ita ba abin da yabari nata komai da komai dan yafita ma kyau nesa bakusa amma seya dauko jikin daddynsa komai na daddy ne amma kuma fuskar da farin na momy ne ranar suna yazo akasawa yaro suna AL'AMIN yan Nigeria sunzo cikikuwa harda matar musa wacce itama tazo da katon cikinta koyau ko gobe

Sunyi murna sosai da samun wannan kyauta daga Allah yabasu , yayin da suka shiga tarairayar dansu sun shagwabashi sosai har yayi yawa


Dan acikinsu bamai son yaga bacin ran dan nasu shiyasa kome yayi dai dai ne ba mai mishi fada

Mom din al'amin hajiya Aisha macece kyakkawa ajin farko acikin mata sai dai kash takasance bata kaunar talaka a rayuwarta tadau tsana ta daura akan talaka ,bataso taga wani ya rabesu itada mijinta da dansu dan ita aganinta talaka ba mutum bane saboda batasan talauciba a rayuwarta ta taso cikin kudi tayi aure cikin kudi

Wannan halin nata hakama mijinta alhaji suad shima bayason mutane kokadan shiyasa idan yasa kafa sukabar kasan bazai sake waiwayowaba sai yaga dama

Haka suka hadu suka Gina rayuwar dansu kwalli daya a duniya wato AL'AMIN


AL'AMIN yana da shekara goma aduniya daddynsa yakara aure da kanwar abokinsa zabbau wacce auren za a iyacewa na kaddarace dan yadda suke soyayya da mom din al'amin bazaka taba dauka zemata kishiya haka kawaiba


Mom din al'amin tayi bakin cikin auren mijinta uban danta kwalli daya aduniya

amma dayake shidin namijin duniyane yanuna mata yana bukatar ganin yara kanana ne agidansa

Itakuwa mom din al'amin tana haihuwarsa batare da tayi shawara da mijinta tasa aka juya mahaifarta dan ita acewarta haihuwa matsalace tunda Allah yabata wannan ma Allah yara matashi


Lokacin da alhaji suad yaji labarin abinda tayi shine yakudiri aniyar hukuntata
Ta hanyar kara aure wanne shine sanadiyar kara auren alhaji suad

Yatare da amaryarsa zabbau sosai suke zuba kishi da hajiya Aisha kwatakwata bajituwa a tsakaninsu

Musammam ma da zabbau tabude ido taga yadda alhaji suad yadauki son duniya yadaurashi akan AL'AMIN wannan Abu na matukar damunta

Cikin ikon Allah kuwa zabbau tasamu ciki kuzo kuga kadadi da iyayi
Alhaji suad kuwa yashiga riritata sosai dan a yanzu ba abinda yafi bukata irin yaga yatara zuria



Sai daifa babu abinda ya ragu nadaga son dayakewa matarshi mom din al'amin wannan yasake saka tsanar mom din al'amin azuciyar kishiyarta hajiya zabbau


Al'amin ba abinda yabari na gadon halin iyayensa danshi harma yafisu akidar tsanar talaka gashi ana mugun tsoronshi ko a school kashiga hanun click dinsu baza kasha ba dan zaiyagaka Kane kuma agaban mutane

Su ukune abokan juna Wanda suma iyayensu Masu kudine sosai suma suna zamane acan Spain din

Alhaji Dan asabe babban abokin dadyn al'amin ne kuma makocinsa anan Spain

Sun shaku sosai komai nasu tare sukeyi haka ma 'ya'yansu basa rabuwa

Alhaji Dan asabe yana mata daya hajiya sadiya itace uwargidansa yaranta biyar biyu maza uku mata



Hajiya yagana itace mahaifiyar zayyad wadda yakasance abokin AL'AMIN na kud da kud shima shine babba agurin su sai kaninsa mas'ud sai kuma sai mebinsa suhaila sai kannen ta biyu


Zayyad shima rayuwarsu daya da al'amin shiyasa abotarsu tazo daya



Γ€l'amin yana da shekara shabiyu aduniya yayi haddar alkur'ni dasauran littafai na addini masanin kur'ani ne sosai sai dai yasani amma baya aikidasu

Sai dai akwai sallah akan lokaci dan gaskiya duk shakiyancinsa Allah bebashi ikon wasa da sallah ba

Yana shekara 25 years yazama babban likitan mezaman kansa Wanda kosu acan kasar Spain din suna alfahari dashi sosai


Kusan shekara takwas dafara aikinsa kafin kafin suka koma Nigeria gaba dayansu

Suka bar alhaji Dan asabe acan da iyalanshi danshi yace bayanzu yake da burin dawowa kasarsaba


Al'amin tunda yadawo yafara aiki a asibitinsa Wanda burinsa kenan amma hakan baisa yadai na business tare da daddynsa ba ko ina yana nan

Hausawa sukece kabi fadin malam amma karkabi halinsa

Dan al'amin kam ba abinda bayasha na su giya da sauransu

Kwararrene a wannan gefen
Baya Neman mata sosai budurwasa daya Victoria wacce akecewa vicy

Daga ita baitaba sanin wata 'ya maceba aduniya

Saboda shi Allah yayishi mutunne mai kyama sosai
Itama dakyar tashawo kanshi
Ba a hayyacinsa ya kusancetaba
a lokacin da yafarka yaga abinda yafaru

Bakaramin duka yawa vicy ba
Itakuwa kaman mayya taki rabuwa dashi


Yazama tundaga wannan lokacin suke muamala

Karkuce kuma dad da mummynsa basu sanibane

Duk sunsan komai suna gudun bacin ranshi ne

Shiyasa kawai kullum acikin yi wa al'amin addua suke

Ba irin macen daba a kawo mishi yazaba ba Dan yabar gurba tacciyar rayuwar dayakeyi amma yaki

Sunsa mishi ido sunkuma bishi da addua


Al'amin da zayyad da kuma Faisal abokaine sosai wadan da halinsu iri daya ne

Banbancin kawai su basuda daure fuska sabanin AL'AMIN da kullum fuskarsa kaman baitaba dariyaba Sam bayason raini


Ko Vicky ma ita take binshi amma baitaba nemanta da kanshiba danshi aganinshi ko matarshi bata isa yabitaba ballantana ita yar bariki

Victoria ga balain tsoron AL'AMIN take sosai saikace ubanta


Zayyad ma yana Neman mata sosai kuma hausawa hakama faisal
Duk kanwa jace



Baba musa (sarkin kano) kanin alhaji suad baitaba haihuwar 'da namiji ba shiyasa yake kiran AL'AMIN da Prince


Shikuwa al'amin shima kaman ubansa idan akwai abinda yatsana baiwuce akirashi da Prince ba
Saboda kwatata ba tsarin sarauta a plan dinshi


Gashi kuma duk families din ba 'da namiji saishi


Hajiya zabbau amaryar dad din al'amin itama 'yaya mata take ta Haifa harsu hudu Allah baibata namijin datakeso ba wannan yasakesa tsanar al'amin da mom dinsa a zuciyar ta





Wannan kenan kadan daga cikin tarihin wannan families din




*CIGABAN LABARI*


AL'MIN yashiga tunanin maganan alhaji Dan asabe na wai zaibashi suhaila

Yarinyar da kokadan bata cikin tsarin matar dayake mafarkin mallaka
Sai dai kuma bazai mishi musu ba

Turkashi





Washagari da safe bayan angama break fast

Suna zaune afalo gaba dayansu mutan gidan sakamakon yau asabar daddy baya fita al'amin kuma sai bayan la'asar yake fita hospital ranar during week end



Kaman daga sama sukaji karar jiniya

Dad yayi murmushi yace brother akwai zuwan bazata

Al'amin yace kaman daddy King ko

Dad yayi murmushi yace Kafada sunan nan agabanshi
Baruwana kasan halinsa


Mom tace aifa kasan shi ai kartasan dariya sukayi

Dama akidarku daya

Al'amin yayi murmushi batare dayace komaiba


Memartaba alhaji musa ne yayi sallama afalon yayan nasa

Alhaji suad yatashi yace haba brother Aida ka aika sainazoma

ai Allah yabaka tunda kai ke mulkanmu

Memartaba yayi murmushi yace yaya kenan baka raboda tsokana

Al'amin yatashi yace barkadazuwa daddy

Memartaba yakai kallonshi kan al'amin yace common my Prince zo gurin daddy mana


Al'amin yayi murmushi yakarasa
Memartaba ya rungumeshi yace ya naka aikin naka yace alhamdullahi dad

Yace masha Allah adage da taimakon jama'a

Mom din Al'amin tace su yallabai hankali yakoma kan da

Ba a ma ganinkowa afalon

Murmushi yayi yace Kinga lefin uba Dan baiga mutane a falon saboda dansaba yafada yana dariya


Daddyn al'amin yace fada mata dai

Murmushi mom tayi Dan yadda kanin mijin nata yake nuna kulawarshi akan Dan tilon Dan nata abin yana mata dadi sosai


Kiran al'amin akayi waya yasa yafita afalon


Memartaba yanemi guri yazauna yace Yaya magana nazo muyi akan Prince

Bazai yiwu asamishi ido haka ba ba aure
Bayan ba abinda yake nema a rayuwa baisamuba yanzu yanacikin 37 years kenan a lissafina

Saboda haka nayanke shawarar hadashi aure da yar uwarsa Aymana


Dad da mom suka kalli juna


Wannan hukuncin na yanke ne shine nazo nafada maka inji naku ra'ayin akan haka


Dad din al'amin yayi gyara murya yace haba brother har akwai hukuncin da zakayanke akan al'amin yazama baiminba

ai al'amin dankane Dan haka kasawa ranka aure kaman anyi angama
Wannan kuma shine tuwona maina yakalli mom din al'amin yace koba hakaba


Itama cike da jindadi tace hakan ma yayi kyau


Dad din al'amin yace amma wani hanzari ba guduba

Nan yakwashe yadda sukayi da abokinshi alhaji Dan asabe yasanar da
Memaartaba


Murmushi memartaba yayi yace wannan ai bawani abin damuwabane tunda daman ai shi mijin mace hudune

Wannan bakomai bane sai a aura mishi duka


Mom tace a ai gatan saiya mishi yawa

Ina lefin afara da dayar tukun
Aga idan ya iya rike ta sai akara mishi takarasa tana murmushi

Sosai maganarta yabasu dariya memartaba yace wayafada miki Prince rogon namijine ai ko hudu akabashi a rana daya zai rike ballantana biyu


Dad din al'amin yace kaidai kana bin bayan danka kawai

Sukayi dariya gabadayansu

Mum ce ta kalli kofar falon taga al'amin tseye yayi mutuwar tseye


Duk suka maida kallonsu agunshi








Tofa jama'a yanzu akafara wasan

Kubiyoni

Danjin yadda zata kaya tsakanin al'amin da iyayensa



Yawan comments yawan typing

Pls inason naga comment sosai zai bani kwarin gwiwar typing next page



Signed by *UMMU AFAN* πŸ’» typing πŸŽ€
[26/06, 11:51 AM] SIS UMMY: πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€
🎑🎑🎑🎑🎑🎑
πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€
🎑🎑🎑🎑
πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€
🎑🎑
πŸŽ€

*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*


*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of 'YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*



🌟GORGEOUSE WRITERS FORUM🌟


🌟 G.W.F🌟


*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*



I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS UMMY ina alfahari da kokarinki akaina da novel dina you so special to me 😘😘😘😘😘😘






πŸŽ€ *AL'AMIN DAGASH*




*PAGE* 2⃣




Memartaba yace karaso mana my Prince

AL'AMIN ya karaso ciki nan memartaba yace nasan da kariga kaji abinda nake fada no need insake maimatamaka ko saboda haka kashirya mata biyu zaka aura rana daya


AL'AMIN zaiyi magana memarmartaba yadaga mai hanu yace karkace komai Prince ai munbaka dama kayi wasa da damarka

Kai ai mijin mace hudu ne kar kadamu kaji Allah yamaka albarka

Mom dai tana kallon fuskar danta tasan ranshi yagama baci

Shiyasa kosake dagowa beba

Saboda takaici wai kamarshi za a wa aure da matan da bashida burin mallakansu irinsu a matsayin mata


Ita suhaila kanwar zayyad tayi karatu acan Spain komai nata naturawa take yi duk da yana son wayayyar mace shi kwatata suhaila bata taba burgeshi ba


Saikuma aymana yar daddy king itama dai halinsu kusan daya ne da suhaila gaskiya shifa anshiga hakkinsa wallahi ina zaikasu bayan basa cikin tsarinsa




Memartaba ne yadawo dashi daga duniyar tunanin da shiga yace inason kasamu lokaci kaje kugana da matan naka

Kafara zuwa wajen ita yar abokin daddyn naka kafin kazo gurin yar uwarka kajiko


Yace to daddy


Yace Yauwa Prince Allah yamaka albarka magajina

Daddyn AL'AMIN yayi murmushi yace lalle kuwa za'aga Prince kuwa anan

Kullum da kananun kaya ni anya ma nataba ganin Son da manyan kaya kuwa ballantana anada mishi rawani


Mom dariya tayi tace a a yana sawa ranar sallah

Gaba daya sukayi dariya amma banda AL'AMIN


Daddy yace shirme abinda yana dawowa daga masallacin idin zaicire ya ajiye su bazai sake sawa ba



Memartaba yace bakomai a hankali zaisaba da kayanmu na gargajiya ko Prince

Murmushin dole kawai yayi wa daddy king

Sai akakira shi awa ya excusing kanshi ya fita amsawar


Nan dai memartaba yatafi

Tare suka fita da daddyn al'amin

Mum kuwa tashi tayi takoma part dinta


*******



Suhaila zaune kusa da daddynta suna cin abinci
Daddy yasanar da mom dinta yadda sukayi da alhaji su'ad akan maganar al'amin da suhaila


Mom din suhaila tace yanzu mata biyun za a aura mishi rana daya kenan

Alhaji dan asabe yace kwarai kuwa
Da yar kaninshi musa sarkin kano


Suhaila ta kebe baki tace badai wannan katuwar ba wacce mukayi degree tare



Alhaji dan asabe yace oho kusan wannann binciken sai mata

Mom din suhaila tace aikuwa dai itace dai dan babbar aitayi aure


Suhaila tace amma wallahi ni ba a kyauta minba nafison nazauna da AL'AMIN nika dai batareda wataba

Ta tashi da gudu tana kuka tayi hanyar dakinta


Daddyn ta yana kiranta ina harta shige

Mom dinta tace barta zanje na rarrasheta



Mom tace amma kuwa idan hakane yakamata muzage wajen fita kunya a wannan biki dan kasan bikin kowa zaiji da kansa ne


Alhaji dan asabe yace wanann haka yake ba abinda zai gagara ai zamu San yadda zamu
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment