Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[10/28, 9:25 PM] ‪+234 810 100 9022‬: [8/18, 10:41 PM] Ummi A'isha👌🏻: *WANI HASKE*

_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_

_*1-7*_



*JAN KUNNE*- Ban yarda wani ko wata su juya min wannan labarin ba, duk wanda ya sauya labarin ko ya cire sunan marubuciyar yasa nasa,ko kuma ya kwafi wani abu daga cikin labarin Allah ya isa ban yafeba.


~~~Cikin nutsuwa matashiyar budurwar wadda bata wuce shekaru 23 a duniya ba take harhada takardun ta wanda ke baje a saman teburin da take zaune, tako ina hayaniya ce take tashi ga kida ya cika ko wanne lungu da sakon dake cikin makekiyar babbar chochin _*(church)*_ wadda kallo daya zaka yi mata ka gane cewar masu halatarta da yawa, ciki harda wannan budurwa mai suna *GOODNESS*.

Tattara takardunta taci gaba dayi har ta kammala zuba su cikin wata madaidaiciyar jaka baka ta dauki jakar ta rataya ta nufi hanyar kofa domin fita daga cikin church din, tana sanye cikin bakar body hug matsatsiya wadda ta kamata sosai, da wando jeans kanta daure da gashin kanti wanda aka yiwa kananan kitso fiyeda kimanin dari biyu, hannunta da kafarta kuwa sunsha blue farce akan zako zako din faratanta, lokacin da take fitowa tayi kicibus da saurayinta promise yana kokarin shigowa,

Hannunta ya kama suka koma waje ya dan dubeta yana murmushi "dear ba dai har kin tashi ba?"

Kai ta daga masa kafin ta iya bude bakinta "eh nagaji ne ina son zanje gida amma nasan ma bazata tafi yanzu ba sai anjima saboda yau da akwai night service"

Kamar zai yi kuka yace"pls dear ki dan jira zuwa anjima sai mu tafi tare, kinga akwai inda nake son ki rakani"

Kanta ta girgiza "am sorry promise, yanzu inada aiki agida, baba yana azumi yau, kasan yau Thursday so ina son naje na shirya masa kayan shan ruwa tunda ma bata nan" ta kare maganar tana duba agogon hannunta.

Sakin hannunta promise yayi yace "babu damuwa agaida baba pls,sai mun dawo"

"Ok bye bye" tafada tareda juyawa tafara tafiya da sauri domin tana son ta isa gida da wuri ta shiryawa mahaifinta kayan shan ruwa.

Misalin karfe _5:30_ ta isa gidansu dake unguwar state low cost, gidan babu kowa lokacin data shiga, tana ajiye jakarta ta fito tareda shiga kitchen bayan ta kunna wakar _there is no one like you_ a wayar selularta,doya ta dauko tafara ferewa tanayi tana bin wakar.

Kamar daga sama taji sallamar nura makocinsu, _"yes come in"_ tafada tana dariya domin tayi murna da ganinshi, ciki ya shigo ya janyo wata farar kujerar roba ya zauna yana cewa,

"Ina ma take?"

"Ma bata dawo daga church ba, nima dan baba yana azumine da bazan dawo yanzu ba wlhi"

Tunda tafara maganar nura yake kallonta acikin ranshi yana mai jinjina kokarin mahaifinta wurin rikon addini ga taqwa da iya zama da mutane da yake shi Allah ya soshi da rahama sai ya bashi *WANI HASKE* acikin rayuwarsa su kuma iyalin nasa aka barsu haka,

Dan murmushi yayi sannan yace "to albishirinki, yau nazo miki da babban labari yar gidana"

"Hmm nura you done start ba? Ehem kazo yau ma zaka fara tsokanata ko?"

Murmushi ya saki yace "yau babu maganar tsokana tsakaninmu, yau nazo ne na karbi credentials dinki zan kaiwa wani babban mutum wanda yake neman mai irin qualification dinki zai daukeshi aiki a office dinsa"


_wooh, thank you God, am very grateful with this suitable job, eheeee"_ tafada tareda daka wani uban tsalle tayi watsi da doyar da take yankawa ta nufi cikin daki.

Duk sai da ta hargitse dakin kafin ta iya tattaro takardun nata gaba daya ta kawowa nura tana fadin _make I go and photocopy this"_

Karba nura yayi yace bari yaje yayi mata photocopy din ita taci gaba da aikin da take, duk ta diririce haka taci gaba da aikin tana yi tana rawa tana waka har nura ya dawo ya isketa ahaka,ya bata original din takardun nata yayi mata sallama ya tafi da zummar zai kirata a waya ya sanar da ita duk halin da ake ciki.

"Idan nasamu aikin nan zan tara kudi na kai baba can mecca yaje yayi aikin hajji, zan kai ma Jerusalem taje itama tayi aikin hajji, nima zanje Jerusalem, zan kai anty Bilkisu mecca" tafada tana fara'a, sai murna take alla alla take ma ta dawo ko babanta ta basu labarin abinda ya faru.

Tana cikin yin aikin mahaifinta ya dawo lokacin ta kammala harhada masa abincinsa kunune kawai ya rage bata dama ba,

"Sannu da zuwa baba" tafada tana fara'a, masu karatu nidai _*ummi A'isha*_ sai da na cika da mamaki ganin irin kamalar baban goodness domin mutum ne mai tsananin riko da addininsa yana rike da casbaha goshinsa manne da *wani haske* wato tambarin salla.


"Yau dai da alama kina cikin farin ciki, kodai wani abun ya farune bayan fita ta?" Mahaifin nata ya fada shima fuskarsa dauke da fara'a

"Baba nakusa fara aiki, dazu nura yazo ya karbi credentials dina" tafada cikeda murna,

"Ato Alhamdulillah,Allah ya bada sa'a, ina maman naku?"

"Baba, ma bata dawo daga church ba, yau akwai night service, may be ma su kwana acan" ta bashi amsa,

"To shikenan" yafada tareda shigewa cikin dan madaidaicin falon da yake gidan, bai jima da zama ba aka kira sallar magrib yafito yayi alwala ya tafi masallaci kafin ya dawo goodness ta jere masa kayan shan ruwansa ta kule acikin daki tana sauraron irin wakokinsu wanda suka saba yi a church gefe kuma wani jibgegen Bible dinta ne take karantawa.

* * * * * * * * *

Washe gari tun gari bai gama budewa ba goodness ta tashi tayi wanka ta dauki Bible dinta ta nufi church, can ta tarar da mamanta,church din cikeda Jama,a masu tarin yawan gaske nanfa aka shiga bauta cikin kida da raye raye, mata da maza, manya da yara kowa ya dage sai tikar rawa yake, rawar ta dauke su fiyeda awa uku kafin aka dakata pastor ya fito yayi addu,o'i aka rufe,

Saurayinta promise yana rikeda ita suka fito ma tana binsu a baya, agaban church din suka ja suka tsaya tafara bawa promise labarin ta kusa fara aiki,

"Wow ashe mun kusa yin aure, tunda gashi zaki fara aiki"

"By the grace of God hakane dear dan ina fara aikin nan babu kuma abinda zamu jira"

"Gaskiya am very happy dear, babu damuwa Zan zo gidanku letter,ga ma can naga tana jiranki"

"Thank you dear" tafada tareda juyawa ta nufi inda ma ke jiranta,

"Ma nura yazo jiya fa ya amshi credentials dina" tafada lokacin da suka fara tafiya,

Bata rai ma tayi ta tamke fuska tace, "Goodness bakya jin magana ko? Nace kidaina kula musulmi, babu ruwanki da muaulmi saboda addininku ba daya ba amma bakya ji"

"Sorry ma,wallahi ba nice na kulashi ba shine yazo har gida yace akwai wani vacancy awani company ana neman wanda yayi irin karatuna"

"Ehem, yayi kyau to amma ko kin samu aikin nan indai wurin musulmi ne ba zakiyi ba, nafi son kiyi aiki awurin Christian inda zaki kara samun training akan addininmu domin my ambition is u to become a pastor"

Wata dariya goodness ta saki tace "that's my sweet ma, nima mama burina shine nazama hakan sannan ina son idan nafara aikin nan natara kudi na kaiki Jerusalem"

Sai a lokacin maman tayi murmushi tace "yawwa my daughter haka nake sonki"

Suna hira suna shirya yanda abubuwansu zasu kasance har suka karasa gida, goodness ce rikeda manya manyan Bible guda biyu daya nata daya na ma, lokacin da suka shiga baban goodness yana kitchen yana dafa ruwan wanka, cikin kitchen din ma tabishi ita kuma goodness ta nufi cikin daki.

Haka suka ci gaba da gudanar da rayuwarsu, ranar Sunday da safe nura yazo gidan amma bai samu goodness ba saboda ta tafi church da yamma ya sake dawowa, a kofar gida suka yi clashes ita da ma suna dawowa daga church sunsha kwalliya sosai tamkar masu shirin zuwa gidan biki, ma wani dandakeken leshi tasa golden colour, tasha gwaggoro shima golden sai takalmi da jaka,

Ita kuma goodness tana sanye cikin english wears masu kyau riga da skirt dukkaninsu black colour skirt din iya gwiwarta,

"Welcome ma" nura ya fada yana rissinawa mama,

Fuskarta babu fara'a tace "yawwa thank you" ta wuce cikin gida,

Kallonsa goodness tayi duk sai taji babu dadi tarasa dalilin da yasa ma bata son mu'amula da musulmai alhalin kuma ita bata ga illar hakan ba saboda tasha zama da musulmai kuma dukkaninsu masu hali na kwarai ne, babu mugunta, babu cutarwa babu cin amana,kai to ita taya ma zata ki musulmi alhalin mahaifinta shima musulmin ne?

"Nura kayi hakuri dan Allah, ma yau ranta a bace yake"

Girgiza kai nura yayi yana murmushi yace "karki damu babu komai, dama zuwa nayi nasanar dake ranar monday ki shirya kije ABU AL'AMIN Company ltd,zaki karbi upper dinki sannan zaki fara aiki"

Wani uban tsalle ta daka ta kaiwa nura runguma ya goce yana dariya

"Nagode nura, nagode, kayi min komai, amma ranar tare dakai zamuje, kaine zaka rakani"

"Kin san nima ina zuwa office fa, amma dai zan duba idan da hali zan rakaki"

"Thank you nura, God bless"

Cikin ihu ta shige gida tana cewa "thank you God, thank you, thank you"

Kan cinyar mama taje ta fada tana murna, babanta yana zaune kan kujerar dake fuskantarsu yana sauraren su,

"Ma i am a worker now, i done get a job in one comp called abu... Abu something, i have forget the remaining name but i get it, nura said i should go and collect my upper of appointment, mama pls join me to celebrate this wonderful issue"

Shafa kumatunta ma tayi tana dan murmushi "my daughter i don't want to make u upset, but for frank speaking am not happy with this job"

Cikin kidimewa goodness ta kalli ma tace "ma why, why"

"My daughter u are the only one i have, kinga sister dinki musulma ce, and your dad is muslim, ke kadai ce kike tare dani shiyasa sometimes am fell so afraid about your relationship with Muslim, kar kema su rinjayeki kibi addininsu, if this occur i will not happy goodness"

Hannunta goodness ta kama tana murmushi "ma indai akan wannan ne karki damu, bazan musulunta ba, i promised you this, kuma ai ma ko a secondary sch da musulmai na zauna harna gama sch nawa, amma babu ruwana da addininsu suma babu ruwansu da nawa, akoda yaushe suna fada min cewa addininsu ya basu dama suyi mu'amala da Christian babu haramci aciki, and when i was in the polytechnic duk course mate nawa Muslim ne suma basu da problem, kuma ma ga baba shima musulmi ne"

Tsaki ma ta danyi tace "am not asking u about this rubbish, kawai ina fada miki ban yarda kiyi tarayya ko wani mu'amula da musulmi ba, sannan kiyi min alqawari cewar ba zaki musulunta ba, duk lokacin da kika zama musulma to bani ba ke, kuma sai na yanka ki, you heard?"

"Am agreed ma,and i promised you i will not become a muslim, i wish my self to die under this religion (Christianity)"

Shafa kanta mom tayi tace "thank you my daughter, am very proud of u" sannan ta juya ga mahaifin goodness wanda ke zaune yana sauraronsu bai ce komai ba tace,

"Papa goodness kaji your daughter done get a job, so ka saka mata albarka, pls bless your daughter"

"Allah sanya alkairi kinji goodness, Allah yasa wannan aikin ya zamo _*WANI HASKE*_ acikin rayuwarki, Allah ya baki nasara...."

Da sauri ma ta katseshi "ah papa goodness i don't like this thing fa, nace kasawa yarinya albarka an you have started your muslim prayer, ah"

"Ah ma leave him to finish pls" goodness ta fada fuskarta cikeda damuwa

Tashi ma tayi ta dauki Bible dinta ta wuce dakinta ta kyalesu a falon.





*Ummi A'isha*👌🏻
[10/28, 9:25 PM] ‪+234 810 100 9022‬: *WANI HASKE*


_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_

_*8-10*_


~~~Juyowa goodness tayi ta kalli mahaifinta wanda fuskarsa ke dauke da alamun damuwa a tattare da ita,

_"am sorry baba"_ tafada idonta taf da kwalla,

"Kar kiyi kuka babu komai, abinda nake so dake shine kiyi hakuri da rayuwa aduk yanayin da tazo miki, duk da cewa nasan yanzu banida kalmar da zan iya fada miki tayi tasiri acikin zuciyarki saboda mahaifiyarki tasa kin taso da tsanar addinin musulunci acikin zuciyarki alhalin kuma musuluncin shine addini na gaskiya, ina yi miki addu,a kamar yadda Yar uwarki ta gane kema Allah yasa ki gane gaskiyar, Allah ya hadaki da *wani haske* acikin rayuwarki"

Yana kaiwa nan ya tashi ya fita daga cikin falon yabarta zaune,

Sam maganar da mahaifinta yayi bata wani tsaya mata arai ba saboda bata fahimci maganganun nasa ba kwata kwata,

Channel ta canza ta kamo wata channel inda ake nuna wani Nigerian film mai suna _bad romance_ ,film din taci gaba da kallo har ma tafito ta sameta tace ta shiga kitchen tayi girki ita zata koma church yanzu,

Tashi tayi tashiga kitchen din ta dora tuwon amala da miyar ogu tana yi tana yan wake wakenta _"there is no one like you, ehhh there is no one like you, ohhh there is no one like you"_
Muryar promise saurayinta ta jiyo atsakar gidan yana kwalla mata kira domin shi bashida katanga da gidan duk lokacin da ya ga dama zuwa yake,

Lekowa tayi ta hango shi wuyansa dauke da wani siririyar chain mai tambarin cross ajiki, ga suma da ya tara tuli guda, faratan sa kuwa tamkar na mage saboda tsayinsu,

"Welcome dear, ka shiga ciki ina zuwa" ta fada tareda sake komawa cikin kitchen din, amalar da miya ta zubo masa tazo ta sameshi a falo yana kallon film din da ta tashi tabari,

Abincin ta ajiye masa ta zauna kusa dashi, "dear ranar monday zanje na karbo upper dina"

Kamo hannunta promise yayi fuskarsa dauke da fara,a "congratulations my dear, nayi murna saboda nasan bikinmu ya kusa"

Kafadarsa ta dan kaiwa duka "see you, kaci tuwo gashi"

Hannun yasa yafara cin amalar yana dariya "dama nadade da yin mafarkin wannan lokaci, nayi mafarki zaki samu wani abu ashe wannan aikin zaki samu"

"Nima fa sai da nayi mafarkin dear, kabari kawai ma taci burin wannan auren namu tayi shiri sosai don tunkararsa"

"Yes oh,i like this" yafada yana kai loma, dariya goodness tayi takai masa kiss a kumatu.

*

Ranar monday kamar yadda nura yace haka goodness ta tashi cikeda murna,doki, da kuma farin ciki ta shirya cikin riga da wando na jeans da t shirt tasamo hill shoe mai mutukar tsini tasa tayiwa ma da babanta sallama nufi Abu Al'amin company ltd, lokacin karfe _8:30_ na safe.

Lokacin da taje company din bata wani sha wahala ba aka nuna mata office din da zataje ta karbi offer dinta bayan anyi mata verification, zama tayi tana jiran mutumin da zai bata offer din domin har lokacin bai zo ba.

Tana nan zaune tana ta kallon ma'aikatan kamfanin yanda kowa yake zuwa yake bude office dinsa ya shiga gashi company din kato ne yanada tsananin girma, gefe ga kuma wani dan madaidaicin masallaci, bin offices din da ido tayi ta yi tana jinjina tsaruwarsu,hawa hawa kowanne department da side dinsu, tana ta wadannan kalle kalle har wanda take yazo, ya bude kofar office dinsa ya shiga, mikewa tsaye tayi tana cewa "welcome Sir" gamida binsa cikin office din,

"Are you goodness jacob?" Mutumin ya tambayeta,

"Yes sir, nice" tafada tana dan rissinawa, wurin zama ya bata sannan ya karbi original din credentials dinta ya dudduba, bayan yagama gani ya dauko wata zungureriyar wasika ya bata, a lokacin ta rubuta acceptance letter ta bashi ta tafi bayan ya sanar da ita cewar next week zata fara halartar office, cikeda farin ciki ta koma gida tana zuwa ta rungume ma wadda take cikin kitchen tana harhadawa papa goodness kayan shan ruwa, nan ma ta shiga yi mata hudubar babu ita babu musulmi, kar ta yarda tayi wata mu'amula ta arziki dasu.

Cikin wadannan kwanakin goodness duk tayi sune kan shirye shiryen yadda zata fara zuwa office, tayi wanki ta goge kayanta kaf, ko ranar lahadi da taje church cikeda murna take, suna tashi daga church tabi promise ta rakashi wani club inda ake wani party, sai wurin _9_ ta dawo gida ta bar promise acan yana cashewa yana kora giya.

Washe gari ranar monday _9_ dai dai a office tayi mata nan aka nuna mata office dinta ta shiga a matsayinta na secretary din Genera manager wanda za arinka bata albashi akan naira _25,000_ banda wasu allowances da zata rinka samu, office din GM din ya hadu iya haduwa sanyin AC sai tashi yake tako ina, a falo office din nata yake wanda aka zuba mata kujeru da tebur ga kuma drawers na ajiye files,shi kuma ogan office dinshi na ciki.


Wani dan ihu ta saka "yeeehhh" lokacin da ta zauna akan luntsumemiyar kujerarta ta aiki amma da alamar yau GM din bai zo ba saboda taji office din nashi arufe, wayarta ta zaro daga jaka tafara kiran promise, yana dauka ta sanar dashi yau gata a office kuma ga yanayin office din, kashe wayar tayi tana kallon wasu baki wanda suka shigo da alama wurin ogan suka zo nan tayi musu bayanin ance baya nan yayi tafiya zuwa abuja amma acikin satin nan zai dawo.

Kwana uku da fara zuwanta office din har ta dan fara sabawa da mutanen wurin, ranar Thursday lokacin da taje Massinger yake sanar da ita oga yazo, ahankali ta bude kofar office din ogan ta shiga tana sanye da skirt baka na jeans da t shirt light blue tasa takalmi cover shoe baki, kanta daure da bakin dan kwali,

"Excuse me sir" tafada lokacin ta takai tsakiyar office din,

"Yes" yafada ba tareda ya dago kanshi daga file din da yake dubawa ba, hakan ya bata damar kare masa kallo, black beauty ne sosai dogo marar jiki mai dogon hanci, akwai saje agefen fuskarsa ga dan karamin gemu da ya tara, bakinshi kamar na mace domin wani dan tsut ne sai dai lips dinsa jajaye ne jur, yana sanye cikin milk colour din shadda da hula kalar kayan amma duk da yasa hular hakan bai hanata ganin tabon sallar dake manne agaban goshinsa ba saboda ya dan tura hular tasa zuwa keya, ayanda ta kwatanta shekarunsa ba zasu wuce _35_ ba a duniya, gaba daya office din ya cika da kamshin turarensa na _explorer_.

Tsayawa tayi kyam agaban teburinsa tana kallonsa ko kiftawa ba tayi,shi kuwa bai dago ya kalleta ba har sai da ya kammala abinda yake yi, ahankali ya dago manyan fararen idanuwansa ya zubasu akanta,

_"good morning sir"_ tafada cikin rawar murya saboda ganin baiwar surar da Allah ya hore masa,

_"morning"_ yafada atakaice cikin sanyayyiyar muryarsa, juyawa tayi zata tafi har taje bakin kofa taji yace,

"Aturo min director admin and finance" cikin maganarsa d'ai d'ai, domin kalma kalma yake maganar ahankali, gashi muryar sa ta cika sanyi sai kace cool water.






_*Ummi Shatu*_👌🏻
[10/28, 9:25 PM] ‪+234 810 100 9022‬: [8/20, 9:27 PM] Ummi A'isha👌🏻: *WANI HASKE*

_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_

_11-15_

~~~ "Ok sir" tafada cikin in ina tareda bude kofar office din tafita tanata ayyana maganar wannan bawan Allah acikin ranta gashi wani dan gayu dashi, massinger ta aika ya kirawo masa daf din kamar yadda yace.

Tana nan zaune akan kujerarta tana yan dube duben files din da aka fito dasu daga office dinshi,

Karshen wata wasika ta duba wadda ya rubuta hatta wasikar kamshin turarensa take yi, sai alokacin idonta yakai kan sunansa JABIR.M. AHMAD, jabir ta maimaita sunan tana mai shafa sunan nasa da hannunta, director ne yafito yace da ita ki shiga GM yana kiranki,

Tsam ta mike ta shiga office din yanzu kuma jarida yake dubawa ta daily trust ya dorata akan table din gabansa, duk da yaji maganarta amma bai dago ba har sai da yakai aya lokacin tafi minti 2 a tsaye,

Dagowa yayi ya kalleta ahankali ya fara magana, "staff officer ya sanar dake dukkan ayyukanki?"

Tabbas staff officer ya sanar da ita amma saboda tana bukatar taci gaba da sauraron maganarsa wacce yake yi dalla dalla yasa tace,

"No sir"

Dan lasar lebensa nakasa yayi ya mayar da idanuwansa kan jaridar da yake karantawa,

"Ok, to aikinki ne kula da duk wani shige da fice na files din da akayi amfani dashi anan office din, sannan zaki rinka rubuta duk wata wasika wadda zata fita daga nan office din"

Tunda ya fara bayanin take binsa da kallo musammam ma dan karamin bakinsa mai dauke da jajayen lips,

"Kin gane" yafada a hankali,

"Yes sir"

"Kina iya tafiya"

"Ok sir" tafada tareda juyawa tafita daga cikin office din.

Kujerarta ta koma ta zauna tana jinjina isa da takama irin na wannan mutumin kodai dan yaga yana da kudine, ko dan yana da kyau? Tana nan zaune yafito daga office dinshi yana gyaggyara hannuwan rigarshi da alama alwala yayi zai tafi salla,

"Adawo lafiya sir" tafada bayan ta mike tsaye

"Yawwa" yafada a takaice, yafice,komawa tayi ta zauna jagwaf tana cewa "ohh wannan mutum da rashin kulawa da mutane yake".

Mintuna kadan wadanda ba zasu wuce 20 ba ya dawo ya wuce cikin office din shi. Kallo ta bishi dashi har ya shige office din shi ta jiyo tana jijjiga kai.

Lokacin tashi yana yi ta tattara kayanta ta nufi gida lokacin karfe _5:00_ dai dai, tana zuwa ta tarar da ma bata nan har ta tafi church sai iya babanta ne agidan, wanka kawai tayi taci teba miyar kuka wadda ta tarar an dafa agidan ta dauki Bible dinta ta nufi church.

Washe gari ya kama friday kamar yadda ta saba haka ta
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment