Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[29/04 à 20:57] MRS SADAUKI 💫: *ƘADANGARUN BARIKI*💅🏻💅🏻💅🏻


Romantic story```👌🏻


☀️FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS☀️

```MRS SADAUKI 💫✍🏻```

_______________________


Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR
Call 08066268951*

*Barkar mu da Sallah, Allah karɓi ibadun mu ya nuna mana ta wata shekara*🥰

Masu son litattafaina na kuɗi
*KARUWAR GIDA , SADAM,ƁOYAYYEN SIRRI, SOJANA, MAHAUKACIN SO, ƘAWAR MOMYNA, TUZURU, HADEEYATULLAH , MATAR MAHAUKACI* za ku same su ne
1k ne kacal albarkacin sallah,duk mai so sai ku tuntuɓe Ni ta WhatsApp +22795045822 in kuma biyu za ki saya lokaci ɗaya za ki bada 300 ₦ . *Wadda ba ta shirya saya ba please kar ta min magana*


*PAGE* 1_2

"Duk abinda ka yi da ƴar wani kai ma sai an yi da ƴar ka,dan Allah Alhaji ka rufan asiri kar ka cutar da ni"wata ƴar matashiyar yarinya ƴar kimanin shekaru 20 cif a duniya ta ke faɗa idonta na zubar da hawaye,gabanta wani ƙaton Alhaji ne fari sol da shi mai ƙaton tumbi.
Murmushi yayi har gemun sa ya motsa ya ɗan shafi cikinsa wanda duk gargasa ce kwance tun daga marar sa har izuwa ƙirjinsa "Ameera sau nawa zan faɗa maki Alhaji Mudi sam bai san magiya ba a rayuwar sa? please ki daina in ki na yi ya kan sa ni naji wani shauƙi"ya faɗa tare da ɗan matsowa kusa da ita,da sauri ta ja baya ta na sharar ƙwalla tace "dan Allah kayi haƙuri wlh Umma duka na za ta yi"wani murmurshin ya kuma yi kafin ya tura ta kan makekiyar matalar da ke shimfiɗe a ɗakin,a zabure ta so miƙewa amman ya danneta da ƙaton cikinsa yace "shuuut!my baby babu ta yadda Umma za ta sani balle har ta doke ki sai in ke za ki faɗa mata"
Ameera ta ja numfashin dakyar saboda nauyinsa tace "dan Allah Alhaji ka tada ni kar wani ya shigo ya ganmu haka"gefen wuyanta ya lasa yace "ai na rufe ƙofa babu wanda zai gan mu,kin ga ki tsaya kurum a hankali zan yi maki"ya na maganar ne ya na zuge zip ɗin rigarta ta ƙasa dama tun tuni ya cire hijab ɗin ta.



Ta rumtse ido gam wasu hawaye na zuba kan kumcinta masu zafi,ɗaci da kuma raɗaɗi jin Alhaji na wasa da sashen jikinta mai daraja.
Tsofai-tsofai da shi ya ɗora bakinsa kan nipple ɗin ta kai kace yaro sabon jini,wani maƙoƙon baƙin ciki ta haɗiye muƙut kafin ta fuzgo LAFAZI (Miss flower)dakyar tace "Alhaji kar ka manta ƙofa kawai ka rufe amman ba ka rufe sama ba, Allah na ganin ka kuma shi zai yi min sakayya"ta faɗi hakan ne ganin ran mutumcinta ya kawo gargada don ta riga da ta fidda rai a kan zai barta.



Alhaji bai ce mata kanzil ba ya cigaba da bidirinsa sai romance ɗin ta ya ke yadda ransa ke so,kafin ya janye zanen jikinta ya zame pant ɗin ta.Jiki na rawa ya fiddo D ɗin sa wacce tun ɗazu ta ke a shirye,haƙarta ya fara ta na kuka ta na ƙari Alhaji Mudi ya rabata da abu mafi daraja a rayuwar ɗiya mace.



Bayan komi ya lafa da kansa ya yi mata wanka ya gasa ta sosai sannan ya maidota falo,kayanta ta ɗauka ta mayar ko kallon inda ya ke ba ta yi ba ta je bakin ƙofa ta murɗa sai tajita gam.
Jallabiya ya saka ya zo ya buɗe mata ,shi ya fara fita sannan ita ta na tafe ta na buɗe ƙafafu saboda azaba.
"Ki zo na kai ki gida kin ga dare yayi kar kije ki gamu da wasu ƴan banza su shigar min gonata"ko kanzil ba tace masa ba ta nufi ƙofar fita mai gadi ya ƙi barinta fita ganin ogan sa na yi mata magana.

"Mai gadi ungo key ta faɗa maka unguwar su ka kaita gida"cewar Alhaji Mudi,da ɗan gudu Mai gadin ya je ya karɓi keyn sannan ya dawo gun Ameera wacce ta ke jin zuciyarta a ƙyanƙyashe.
"Ki yi haƙuri ki shiga na kai ki gida Hajiya dan Allah"cewar Mai gadin,kai Ameera ta gyaɗa ya sauke ajiyar zuciya yayi mata nuni da mota haka ta nufi motar ta na ɗangyashi.
"Ka tabbatar ka kaita har gida sannan ka baiwa iyayenta kayan abincin da ke Boot"cewar Alhaji kafin ya shige ɗaki.




Sai da suka hau titi mai gadi yace "ina mu ka nufa Hajiya?"Ameera ta ja ajiyar zuciya tace "Bagalam"daga nan bai sake tankata ba har sai da suka shigo quartier ɗin da kwatance har ya kawo ta ƙofar gidan su.


Abba da ke zaune bakin dakalin gidansa yayi saurin miƙewa ya nufo motar ya na wasar baki ganin Ameera ta fito ga kuma mai gadi ya buɗe bayan Boot ya fara sauke kayan abinci.
Da sassarfa ta shige gida ba tare da ta tanka mahaifin nata ba da taji ya na tambayarta har ta dawo?ta na shiga direct ɗaki ta shige ba tare da ta zauna wajen ƙannenta da su ke zaune su na cin gyaɗa haɗi da kallon tv.



Umma na salamce sallah ta leƙo tsakar gida inda ta ke jin ana sauke buhuhuwan shinkafa da sauran kayan abinci, Hamdallah tayi ga Ubangiji ta fito ta jera ma Abba sannu shi da mai gadi.
Bayan sun gama kawo kayan Abba ya shigo baki washe yace "Ummar yara kin ga abinda ni ke ce maki ko?shi dama in rabo ya koka to duk maƙon mutum doli ya fitar da shi ko kuma ya zama ajalin sa,ina Ameerar?"ya ƙare zancen da tambaya.
Umma ta murmusa tace "kai dai bari Alhaji Mudi yaji maƙo hatta ku da ke ƴan uwansa bai son yi maku kyauta"a ɗan hasale Abba yace "to abar maganar haka nan sai wani cacakar ɗan uwana kike da ya ke gulma ce ko amsar tambayar da na yi maki ba ki bani ba"Umma tayi fuska tace "ah to ai gaskiya ce,Ameera na can ɗakinsu ƙila har yanzu haushi ta ke ji ka aiketa ba tare da ka bari ta kalli video ba alhalin ita ta turo fim ɗin dan tayi kallo"
Abba yace "can ita ta sani shashasha da ba ta san ciwon kanta ba,ya video ta ke da abinda za mu sa a cikin mu?yanzu gobe in Allah ya kai mu ko ƴar jalof suka dafa ba sun gode ma Allah ba"Umma ba ta tankasa ba nan ta zauna ta shiga duba kayan.






★★★ *ADS*


Tsaye ta ke gaban madubi daga ita sai wani ɗan gajeren wando wanda iya mazaunanta kawai ya rufe duk cinyoyinta a fili yayinda ƴar rigar wandon ta ke iya cibiya.
Gashin kanta ta baje yayi bututu sannan ta ɗauki casque ta manna kunnuwan ta,juyi ta fara ta na karairaya ta na juya jikinta wanda ko ina ya ke motsawa.Cike da burge kanta ta ke mai cigaba da yin rawar kai kace ƴar Film ko kuma tun can fil azal ƳAR RAWA (Maimouna Matar Abdallah)ce har wani lanƙwasa ƙugu ta ke.


Sam ba ta san da shigowar Mamy ba sai da taji an fuzge casque ɗin kanta ,cak ta tsaya ta na turo baki gaba kafin ta bubuga ƙafafu tace "Mamy hutawa fah ni ke yau mu ka gama gaba ɗaya exam, please ki bar ni na shaƙata"kai Mamy ta girgiza tace "Munira sai yaushe za ki gane kin girma?ke wai har yanzu ba ki san illar yawan kallon mirror ba?"tace "zan daina Mamy har nayi aure tukun"Mamy ta ɓata rai tace "sai uban son aure amman hankali babu,wane namiji ne zai aure ki salon ki je can ki rinƙa yi masa hauka"
Wani murmurshi Munira tayi za tayi magana Mamy ta ɗaga mata hannu tace "ban son jin shirme je ki suturta kan ki ga Yayan ki nan sun sauka driver ya je ɗaukar sa"wani uban ihu Munira ta yi ta faɗa toilet ta na cewa "wayyo ɗan uwa rabin jiki bari na yi sauri na shirya kafin su ƙaraso"kai kawai Mamy ta girgiza tare da fita.



A gagauce tayi wanka ta fito ta shirya ko mai ba ta tsaya shafawa ba ta ɗauki kwalbar turare ta shiga feshe jikinta,jin ƙarar tsayuwar mota yasa tayi cilli da kwalbar ta fita da gudu.


Motar na gama parking ya fito cike da kewar Mamyn sa har tuntuɓe ya ke idonsa na son ganin first love,da gudu Munira ta rugo babu wani tsaitsayawa tayi tsalle ta laƙanƙame Munir duk da ƙoƙarin kauce ma hakan da ya ke yi.
"Ya Salam !"ya furta ya na son cireta daga ƙirjinsa,daga can bakin ƙofa Mamy ke murmushi ta na kallon ƴaƴan nata.
"Sake ni dan Allah na je gun Mamyna kin wani zo kin ruƙunƙume ni salon ki jimin ciwo da ƙasusuwan ki"Munir ya faɗa ya kama cinyoyin ta ya sauketa ƙasa.
Baki ta turo tace "ai dai nima na fara yin ƙiba kuma sai na fi ka"hancinta ya ja yace "a'a fah yarinya kika samu ƙibata ai shikenan gidan mu ya zama majalisar samari kullum cikin kama layin son ganin ki za su yi,amman a haka..."sai kuma yayi shiru ya fara takawa Munira ta buga ƙafafu tace "amman a haka mi?"ta na mai riƙo tsintsiyar hannunsa cike da tsokana yace "sai kiyi ta zaman gida mana babu mashunshuni har ki zama tuzuruwa"a shagwaɓe tace "ai kai ma TUZURU (Mrs SADAUKI 💫) ne kuma ai Daddy yace min a tare za'a yi bikin mu da zarar Jamil ya dawo "bai tankata ba dan tuni ya iso inda Mamy ke tsaye,rugumeta yayi yace "miss You Mamy"ta shafi kansa suka wuce ciki.....

Comment
and share please



Jikar Rabo ce☺️
[29/04 à 21:11] MRS SADAUKI 💫: *ƘADANGARUN BARIKI*💅🏻💅🏻💅🏻

```

Romantic story```👌🏻




*☀️FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️*

```MRS SADAUKI 💫✍🏻```

_______________________


Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR
Call 08066268951*



*PAGE* 3_4



Kan dining suka zauna Mamu mai aiki tayi saving nasu kafin ta koma kitchen ta cigaba da aikinta.Munira ta ture plate ɗin gabanta ta saka hannu cikin na Munir tace "Allah tunda ka dawo ba zan sake cin abinci ni ɗaya ba"murmurshi kawai yayi bai kulata ba, Mamy tace "ai dama can ke ce ba ki son cin abinci tare da ƴan uwan ki ina ce nan kullum Imane sai tace ki zauna ku ci tare amman ki ƙiya"ta turo baki gaba tace "Allah kiyaye min na ci abinci da su kafin nayi loma ɗaya sun yi biyar"
Munir ya dangware mata kai yace "eh shiyasa suka yi ƙiba suka bar ki dube ki siririya kamar karen rake"dariya tayi tace "ai da zarar na yi aure zan yi ƙiba nima"
Imane wacce ta shigo da sallama tace "ai kya bari har mu fara yin auren kafin ke ko?"Ihsane wacce su ka shigo tare tace "ki dai barta kullum ba ta da zance sai na aure alhalin ga mu nan mu ma har yanzu Daddy ya ƙi bamu damar mu fitar da mazajen aure"

Mamy tace "Ku je dai ku aje jakakunanku ku zo ku ci abinci da surutun tsiya"Imane wacce za ta kai 28years ta yi kicin-kicin da fuska ta nufi part ɗin su yayinda Ihsane ta ajiye bag ɗinta kan salon ta nufi table à manger ita kuma shekarun ta ba za su wuce 25 ba.
"Yaya Munir sannu da zuwa ashe dagaske yau za ka zo?"ta faɗa ta na jan kujera ta zauna ,kai ya jinjina mata yace "yauwa ki bari har na gama cin abinci na baki tsarabar ki tunda ke kaɗai kika min sannu da zuwa"ihu Ihsane tayi tace "yauwa Yayana,Mamuuu?"ta ida da ƙwalawa Mamu kira,da saurinta ta fito jin muryar Ihsane.A wulaƙance tace "zuba min abinci"Mamu wacce ta ɗan manyata a haife za ta haifi Ihsane ta ɗauki plate ta zuba mata abinci tare da saka mata cokali.Har ta juya Ihsane tace "jus ɗin fah ni kike so na zuba da kaina?"dawowa tayi ta zuba mata kafin ta koma kitchen ta goge ƴar ƙwalla tace "ya Allah kai ne ka jarabce mu da talauci ka iya ma mu da kan ka mu ɗin masu rauni ne,yara ɗiyan cikina na juya ni yadda suke so kawai dan ina ƙarƙashin su"



A falo kuwa narai-narai Munira tayi da ido jin abinda Munir yace,fuska ta kwaɓe tace "Yaya Munir wlh murnar ganin ka ta sa na manta dan Allah kayi haƙuri bari na yi ma yanzu"ta duƙa har ƙasa tace "ina wuni Yaya an sauka lafiya?"dariya dukansu suka shiga yi mata,ganin ya saki ransa ya sa ta koma ta cigaba da cin abinci.




Bayan sun gama ya fara buɗe kayan da ya sayo masu sai murna su ke,na Imane ya baiwa Ihsane yace "ki kaiwa Inna kuturwa Sarkin zuciya tunda ta ƙi fitowa"karɓa ta yi ta na dariya ta nufi ɗakin su.
Gaban madubi ta tarar da ita ta na shafa hoda,kan bed ta zube kayan tace "Yaya Munir yace na kawo maki"da "toh"ta amsa.Ihsane tace "ya naji muryar ki wata iri?wai kuka ki ka yi?"Imane ta juyo ta kalleta da kumburarun idonta tace "mi zan yi to?ki na ji ita ma Mamy taya Daddy ta ke yaƙar mu na kar mu yi aure,shekaruna ashirin har da takwas a duniya to sai yaushe su ke son nayi aure kenan?"cikin jimami Ihsane tace "karatu su ke son mu yi wai,kuma ko a gidan miji ai za ka iya yin shi"Imane ta ce "hum!ki bar su sam sun manta mu ma ƴan Adam ne da jini a jikin mu doli akwai lokacin da za mu buƙatar abokin rayuwa amman su babu ruwan su"
Ihsane ta nufi ƙofar toilet tace "to tai kiyi ta jajen ina ce Munira ma da ke ƴar 20years ga ta nan sai zazogaro ta ke tayi aure balle mu"Imane tayi saurin dakatar da ita da "ni sai na ga kamar ahalin gidan nan ne ba'a so su yi aure ki duba fah ki gani Yaya Ibrahim ya kai 35years amman babu ma zancen aure a gaban sa"Ihsane riƙe da gambun toilet tace "a'a shi ya so zama haka,dan ko kafin ya tafi Maroc sai da Daddy yayi masa zancen aure sai cewa yayi shi bai son raini ne shiyasa har yanzu bai taɓa tunkarar mace yace ya na so ba"
"Hum!"kawai Imane tace ita kuwa Ihsane ta shige toilet ta fara wanka.




Doguwar riga Imane ta saka blue ta yane kanta da kallabi kafin ta fita falo ta na baza ƙamshi,"Ya Munir ya hanya ya gajiya fatan komi daidai?"ta faɗa ta na kallonsa daga inda ya ke a kwance "alhamdullah ina za ki je?"kai tsaye tace "baƙo nayi ya na ƙofar gida"baki ya taɓe a zuci yace "ɗan wahala "
Kallon Munira tayi wacce ke buga gam a wayar Munir tace "ki ɗauki ruwa da cup ki kai min a waje"ba tare da ta jira abinda za ta ce ba ta fice.



Zaune ya ke cikin mota ya manna baƙin gilashi a farar fuskarsa ya na daddanna waya,seat ɗin gaba ta buɗe ta shiga.Wayar ya ajiye ya dubeta murmurshi kan fuskar shi yace "ma beauty"ta turo baki ta na kallon sa,fuskarsa ya matsa kusa da bakinta ya sauke mata kiss daidai nan Munira ta fito kuma ta gan su.
Baki ta taɓe kafin ta ƙwanƙwasa glass,Imane ta buɗe ta karɓa ita kuma ta koma ciki.
Ruwan masu sanyi ta tsiyaya masa a cup,ya sha ya kumtsi wasu a baki ya jawo haɓarta ya ɗura mata su,kasancewar ADS ba'a kasafai mutane ke wucewa ba yasa Jabeer zarcewa da kissing ɗin Imane .Ganin ba ta hana sa ba ya fara shafar breast ɗinta ta saman riga,sun ɗauki lokaci kafin ya sake ta ya koma kan kujerar sa cikin sauke numfashi yace "beauty miyasa idon ki suka kumbura ne?"kasa magana ta yi saboda muryarta ba za ta fita ba.
Yatsunta ya kama ya fara murzawa guminsu na ratsa shi yayinda taushin su ke saukar masa da feeling,ido kawai Imane ta sauke ta na jin wani abu zirrr tare da shauƙi.
Su na a haka motar Alhaji Mudi ta sanyo kai layin,da sauri Imane ta ƙwace hannunta tare da sunne kai.
A ƙofar gida yayi parking ya ƙurawa motar Jabeer ido,murya na ɗan rawa Imane tace "Jabeer ka fita ka gaishe da Daddy"da sauri ya kalleta yace "cikin wannan halin zan fita?so kike asirinmu ya tonu?"ta kuma cewa "please Jabeer "shi kuma yace "haba Imane da uwar wannan erection ɗin zan fita gaishe da suruki na?"
Ba tace komi ba ta cigaba da zama nan,Alhaji Mudi ganin ba ta da niyyar fitowa alamu ma kamar ba ta gan sa ba yasa shi shiga gida ya na mai yin ƙyaci.





★★★ *MAROC*



Garin kamar kullum na yanayin sanyi,har wata dusar ƙanƙara ke zuba fari ƙal.Blanket ya ƙara ja ya rufe jikinsa bayan ya shafe jikinsa da victago,wuri guda ya dunƙule ya na mai sake rungume pilow ya na matse sa.Wani azabtacen feeling ne ke ratsa ɓargon jikinsa,sosai D ɗin sa ke motsi kamar za ta ci babu.Ido ya rumtse ya na son hasaso kasantuwar sa da mace sai dai bai san ta yaya zai fara tunanin ba,"Hummm!"ya sauke huci a tsarin rayuwar sa farar fata ba ta burge sa ko dan ya na fari ne?Oho.
Wayar shi ya jawo ƙarƙashin pilow wanda ya aza kan shi,ya danna ta bado haske shige-shige yayi ya fara télécharger Blu Film.Babu jimawa aka ba shi su dayawa,hannu na rawa ya danna na farko inda wata baturiya ke sucking ɗin wani gaye.Jikin Ibrahim ne ya fara tsuma D ɗin sa na ƙara.... Shi kuwa sai ƙara kallon kaloli ya ke har ya kawo inda wasu ke having sex,da sauri ya kai hannunsa ya riƙe D ɗin sa ya fara...........


Comment
and share please
[29/04 à 21:27] MRS SADAUKI 💫: *ƘADANGARUN BARIKI*💅🏻💅🏻💅🏻

```

Romantic story```👌🏻




*☀️FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️*

```MRS SADAUKI 💫✍🏻```

_______________________


Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR
Call 08066268951*



*PAGE* 5_6


Masu son littafaina Na kuɗi su garzayo an yi arha an hana bashi zan yi ragowa da wanda ya sayi biyu lokaci guda.Ga litattafan *TUZURU,KARUWAR GIDA, HADEEYATULLAH, SADAM , ƘAWAR MOMYNA, MAHAUKACIN SO,SOJANA ,MATAR MAHAUKACI* duk wanda ya shirya ya yi min magana ta WhatsApp +22795045822



Rond ɗin D ɗin sa ya fara massaging har zuwa..... Ya na yi ya na sauke ajiyar zuciya, lokaci guda ya haɗa gumi kamar wanda ya haɗi kunama.
Tsawon lokaci kafin ya samu nutsuwa,wayar ya ajiye ya na mai furta "Astagfirullah!mi nayi kenan zina? Innalillahi wa'inna iley raji'un!aikin mi kake yi Ibrahim har sheɗan ya rinjaye ka?shikenan ka fara yin ɗabi'un matasan zamani masu biyawa kansu buƙata da hannu da kuma kallon finafinain turawa wanda haramci ne da idon musulmi yayi duba da irin wannan Film ɗin"
A sanyaye ya tashi ya shiga toilet ruwa masu ɗumi ya haɗa cikin bawon wanka ya shige,sai da ya gama sannan yayi wankan tsarki ya fito.
Zanen gadon ya canza ya jefa wacan cikin mashine ɗin wanki,wayarsa ya ɗauka ya goge videos duka sannan ya latsa kiran Mamy.
A sanyaye ya kira sunanta kafin tace wani abu ya tambaye ta "lafiya?wa kuma ya taɓa Daddy naji ya na masifa?"can ɓangaren Mamy tace "Imane ce ya gani a mota Jabeer su na zance shine fah"tsuki Ibrahim ya ja yace "to wai miye matsalar Daddy ne?koko shi zai aure su?haba yara sun girma ya basu dama mana can su ƙarasa karatun gidan miji"murya Daddy ya ji ya na cewa "an ƙi a basu damar karatu za su yi kuma sai sun ida,kai ba an baka damar ba amman ka ƙi fitowa da matar auren ba?"dafe kai Ibrahim yayi sam bai san a haut parleur (hand free)wayar ta ke ba.
Cikin kwantar da murya yace "Daddy ba haka ba ne su fah mata ne,rayuwar su ƴar gajera ce ba kamar namiji ba kuma tunda sun nuna auren su ke so fiye da karatu ka yi masu mana"cikin masifa Daddy yace "toh Baba wai har ku dawo daga yawan shaƙatawa sai ayi bikin ko?"ran Ibrahim ne ya ɓace yace "Allah baka haƙuri Daddy abun bai kai haka ba,amman kar ka manta Allah zai yi maka tambaya a kan su domin kuwa ta dalilin ƴaƴa dayawan iyaye za su shiga wuta"
"Innalillahi wa'inna iley raji'un ! Ibrahim ni kake kira da ɗan wuta?to yayi ka nuna min ka girma,yanzu na gane abinda yasa kai ba ka son aure ƴaƴan turawa kake lalata da su shiyasa ka zaɓi zuwa gari-gari kamar mai raba katin biki"ƙittt ya kashe wayar.



"Ya Salam!"Ibrahim ya furta ya na mai dafe kansa,shi sam bai san wane irin uba ne Mamy ta zaɓar masu ba.Sam Daddy bai da wani halin ƙwarai wanda za a iya kiransa da nagartacen uba, Istigfari ya fara saboda ya na yaye dukan wasu launuka na masifun duniya.



★★★


A nan gida Niger kuwa ganin babu mafita yasa Imane yiwa Jabeer sallama ta shiga gida.A bakin ƙofa ta tsaya ta na sauraren ruwan masifar da Daddy ke zubawa kuma da dukan alamu da Babban magajin su ne ya ke to ina ga ita wacce ita ce mafarin?
Shahada tayi ta shiga,ko ida shigo ba ta yi ba ya ɗauke ta da wani gigitacen mari wanda yasa ta
DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5

Please Login or Register in order to submit comment