You Cannot Download this book untill you login but you can read it .
Login Register
kallo shigowar su yasa ta mike cikeda ladabi ta gaida Alhaji Adamu,
Wanda bayan fitar ta ya yaba da hankalin ta tareda rokon Aminin nashi akan yana nemawa danshi Auren SAfNAH domin bayaso d'an shi ya tafi kasar waje karatu ba Aure, zaiso a daura Auran sutafi tareda don yasan d'an shi bazai taba kin SAfNAH ba idan yaganta,
Alhaji Ashiru yayi farin ciki sosai saboda dattakon Alhaji Adamu kuma zaiso su kara dankon zumun ci a tsakanin su don haka ya Amince da maganar, saidai bai Amince da tare war taba sunyi yarje jeniyar sai yaran sun kammala karatun su sutare gaba daya,
Koda ya tuntubi d'an uwanshi Alhaji usman yace " haba yaya kaida ya'yan ka Koni ka isa kamun Aure inkarba bare SAfNAH don haka duk yanda kayi dai dai ne,
Saidai momy Zainab Bataji dadiba taso Abar SAfNAH ta zabi mijin Aurenta Amma kash aikin gama ya gama tayi matukar tausayawa SAfNAH don tasan bazata taba jin dadi ba,
Momy Raliya ma sam Bataji dadi ba don saida ta nuna tace " Alhaji meyasa baku hada shi da Khadija ba why SAfNAH, ya rufeta da fada dole ta kama bakinta tayi tsit bata kuma zancen ba,
Basu kuma maganar ba saida sukaga shedar daurin Auren harda sadaki ya danka wa momy Zainab, da kanta ta kaiwa momy Raliya tace " to Hajiya Raliya ga sadakin ya' ta fa Andaura,
" kinji ki kema hajiya da wani zance kincefa sadakin y'ar ki to me zanyi dashi kuje ku ajiye kayanku kuyi duk yadda kukeso dashi nima Allah yakaini Auren Amrah ta inkarbi nata, tafada cikin raha batareda ka gane akwai damuwa akasan zuciyar taba,
Gefen SAfNAH rayuwar ta takeyi hankalinta kwance saidai momy ta gina ta akan suturce kanta tareda kiyaye kula maza a waje wanda hakan yakeda matukar tasiri a zuciyar SAfNAH don bata taba fita batareda ta rufe jikinta ba,
Tsakanin ta da Abdulkareem kuwa tun tana yarinya bata wani son shiga hurumin shi don da wuya yayi mata magana inkuwa zaiyi saidai idan takurar shi ta tashi don tun suna yara haka yake kiranta ya tasa ta agaba ya hanata zuwa ko Ina har saitayi kuka, tarasa dalilin wannan rayuwar tashi shiyasa take mugun gudun shi,
Ga wani irin kallo da yake mata wanda tun tanajin haushin shi har ta saba duk da ba wani hira take da su Abdulraheem ba Amma tafi son su akan Abdulkareem, domin miskili ne Ajin karshe da ba wanda yakejin cikinshi sam baida sakewa mai fara ar su Abdulmaleek akwai raha da son hira,
Bata kaunar suzo hutu domin yafisu son zama a gefen momy saboda ya takurata shiyasa take gudu gefen momy Raliya duk sanda suka dawo, .
Gefen Adam amir kuwa dadyn shi nafada mai zancen yayi tsalle yace sam bayaso saida momyn shi tasa baki domin sangartacce ne gata yayi mai yawa don haka yake zuba tabarar shi ga neman mata tun baikai ko Ina ba da shaye shayen da yakeyi a boye,
Sam baya kaunar ganin matar da dadyn shi ya Aura mai saidai lokacin da Abokin shi yafada mai ai mata virgin sai Africa sune kawai zaka samu ka huce takaicin dare Amma turawan nan kullum kana cinsu kamar dusa kakeci sam basuda test,
Don haka ya Amince ya nemi number SAfNAH domin samu ya shiga jikinta idan ya bareta ya ji yanda Abin yake sai yabata red card don bazai zauna da bagidajiya ba, Amma yanda yaga fuskar ta da farko yaji bazai iya kwanciya da wannan mummunar halittar ba saidai kwa nan nan magan ganun da take gasa mai yaci Alwashin sai yaje nija ya mata cin da likita bazai taba iya gyarata ba sai ya yagalgalata,
Mucigaba da lbr my fans nadan tsakuro muku labarin ne domin Kuji tushen auren SAfNAH don haka muci gaba dagashi......🖊
*Matar Soja*
[12/31/2020, 1:19 AM] Re@l 🖤 K@usy🔐: (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻
*WANAKE AURE*?
🌻🌻
_(Arrogance, Love, Sacrifice)_
Written by FENERH
*Dedicated to*
My children
Jamila Ammar and mujaheed,
Free page
7⃣&8⃣
Break din motar ya rike mata gyalen data yafe ya zame baki daya a jikinta tuni kyakkyawar surar ta ta bayyana wannan ne karon farkon da Y'an school dinsu zasu ga fuskar ta a bayyane bare kuma kyakkyawan surar jikinta,
Gaba daya kallon ya koma kanta don wurin har wani tsit don ganin irin wa innan kyawawan tuni sauran Y'an matan suka rena kansu, Abdulkareem wani irin hade rai yayi tareda dauke kanshi saida ta dora gyalen tareda rufe motar da remote dinta Abdulmaleek ya matso cikeda jin dadi " oh my beautiful sister's dama zakuzo nan baku fadamin ba ai bikin freind din mune,
Tsakiyar su yashiga tareda riko hannun Amrah tako rikeshi gam don Abin yamata sugar ko banza za su kara class idan angansu da handsome triplets in Niger kuma they are their blood,
Abdulraheem ya kalli Khadija yace " wow tareda matsowa don yau yakara ganin wani sirri atattare da ita wanda bai taba lura Tanada shiba sai yau she is cool and beautiful also she is always silent all her character is special,
Matsowa yayi tareda cewa" hy my coolest sister, wani irin sanyi Khadija taji har cikin zuciyar ta ganin yau ya Abdulraheem yana kulata,
Amaryar ce ta ce " Ashrabs kufa muke jira tundazu Khadija kumuje ko, matse fuska yayi kadan " wai All this waiting is because of my sisters? Kowa yayi mamakin jin they are relatives hmm dole su daga kai basuda mummuna a zuri'a,
SAfNAH dai a baya ta tsaya kawai don ta mugun jin wani iri wannan ne karon farko data fito da gyale cikin mutane jinta take a takure, Adam amir dake gefe yace wa ango yace what a lady gaskiya nayi budurwa my friend bari inje inkafa gwamnatina gaskiya za a huta a wurin nan,
"Don't forget you are married fa, " or forget that talk wallahi naga Abinda zuciya ta keso yafada yana kallon SAfNAH ji yayi kawai dole ya Aureta don tayi hundred 💯
Abdulkareem yaji maganar shi don haka yayi saurin karasawa kusa da ita yasha gabanta tareda hade fuska ta kalleshi cikeda tsoro tareda zaro idanun ta waje don sai yanzu ta ganshi a wurin yace " ware is your hijab!?
Daburcewa tayi tafara in ina, " momy tace insa gyalen nan, Hmm yace tareda cewa let's go yana gaba tana bayanshi kowa ya gama shiga hole din harda Adam amir da yaso mata magana ganin Abdulkareem yasa ya shige don sam basa shiri da juna they hate each other he dont no why?
Kallon bayanshi takeyi cikin getzner dinshi Arsh tana maiko dinkin fited na maza ga takalmin shi baki yayi mugun kyau sumar kanshi tasha gyara tana sheki gayen ya hadu karshe don tunzuwan su wurin Y'an mata suka fara kyasawa saidai ko kallo basu ishe suba saida kannnin su sukazo akaga motsin su gwara Abdulmaleek yadan kulasu don basu mai bane ya share,
Da kanshi ya nuna mata sit ta zauna ita Kadai Shima yaja kujera ya zauna tareda harde kafa ya fara danna wayar tafama, jinta takeyi a takure datasan zasuzo wurin bazata taba zuwa ba,
Fir Abdulraheem ya hana Khadija hawa high table, Akace Cikin Y'an biyu wata ta hau saboda sune sukayi best wanka a wurin, annemi Amrah sama ko kasa bata cikin hole din don Abdulmaleek ya janyeta gefe sunata hira abin su, Amarya tace a kira SAfNAH ta zauna tom, cikin sauri ta mike don Amugun takure take a wurin ta zauna a gefen Adam amir da yaji dadin ganin ta a kusa da shi domin kujerar zamansu na gefen na Amarya da Ango,
Dukowa yayi kadan ya fara yimata magana kasa kasa " hy beautiful' sunana Adam amir Adam and you? " Am married tafada kawai kai tsaye tareda kawar da kanta, " don't tell me that' is your husband? " yes he is ko baiyi bane? Tabashi Amsa cikin natsuwa " nooo baby you deserve a man like me who is romantic not that silent killer,
Dariya maganarshi yabata har saida fararen hakoran ta suka bayyana wani irin shagala Adam amir yayi ganin yanda takara kyau yace " baby I love you Allah banyarda kinada Aure who is the fool da zai Auri mace kamarki ya barta cikin kuraye haka you deserve a glass were you can be kept like diamond,
Jin karar wayar hannun ta yasa ta kalli number ba suna tamike domin picking tafita saboda wurin akwai mugun hayaniya sosai,
Saida ta fita waje taga mutum atsaye fuskar shi a daure yace " ware is the car key? Pos dinta ta bude ta ciro ta mika mai ya nufi motar tareda budewa ya shiga saida ya zauna ya buga mata horn ta matso tareda tsayawa yace " get in fuskar shi sam ba fara'a saida ta zauna KO gama gyara zama batayiba ya figi motar yabar wurin,
Saida ya mika titin sosai kafin yafara magana cikin sanyi, " he is a fool, tayi saurin kallon shi don batasan da wa yakeyi ba, " yes that so call your husband is very stupid " waye shi? Ta tanbayeshi, cikin fushi da kuluwa yace " don't ask me silly questions my friend,
"Allah yaya bansan WANAKE AURE ba?, wani irin kallo yake mata kafin yace " who is that? Kike bude mai hakori and you are calling your self a married woman, " bankula shiba yaya shine yace wai yana sona nace mai Am married,
" married married who's your husband? I don't no that's your answer All the time wane irin Aure kikaja aka daura miki are you the Only girl in the house why you?
Kallon shi takeyi takasa gane inda ya nufa sam what is his problem with her she don't really no,
Shiru tayi domin ya hanata morar bikinda taci burin zuwa sannan ya dakko ta yana fada mata wasu magan ganun da ta kasa gane ina ya nufa,
Gidan su yanufa kai tsaye maigadi ya bude mai gate ya shiga, saida yaje gab da part dinsu yayi parking ya fito tareda cewa get out, fitowa tayi ta nufi hanyar zuwa gidan momy yace "come back here ina zakije?
Dawowa tayi don tama rage jin tsoron shi tana yafaya sa mata ido,
Falon su ya bude suka shiga zama yayi tareda kallon ta keep that your bag enter kitchen and find something for me am hungry,
Cikin kaduwa ta fito da ido don maganar gaskiya she is not good at cooking she can only cook indomie well,
Dagowa yayi ya kalleta go and cook indomie for me and boil egg I dont like fry one, ajiyar zuciya ta sauke tareda ajiye pos din hannun ta ta cire takalmin kafar ta don tagaji ta fara taka kyakkyawar kafarta zuwa kitchen din nasu yabi bayanta da kallo mai ma anoni da dama,
Cikin minti goma ta gama komai ta zubomai a plate ta kawo mai kafin ta koma ta dakko mai gorar ruwa mai sanyi da cup, ya fito daga dakinshi sanye da wasu kana nan kaya yana baza kamshi daga gani wanka yayi,
Ta kalle shi yayi mata kyau sosai tace gashi na gama , ta dauki pos dinta yace " sit down, " wanka zanje inyi yaya zafi nakeji, wani irin kallo ya aika mata da yasa ta zauna ba shiri yafara cin Abincin shi a yangace kamar bayaso saida ya cinye tsab yasha ruwa kafin yace " ki kwashe plate din am done,
Saida ta wanke plate din kafin ta fito fuskarta a hade " yaya intafi? " ina zakije? " gida zanje, " nan dajine? Give me your phone and sit down,
That's why she hate him tun suna yara haka yake mata abin yafara isarta fa don haka zata nunamai halinta na nan fa, ta juya a fusace ta nufi hanyar fita, taji an wani fisgota saida ta dawo baya tareda taga taga zata fadi ya tsayar da ita dakyau
" ina wasa dakene? Kwalkwal tayi tareda turo d'an mutsilin bakinta tace " yaya I want to go please me zanyi a nan ni wurin momy na zanje,
Gaba daya baisan me take fada ba saidai kyawawan lips dinta yakebi da ido yayi mugun shagala saida ta matsa ta zauna tana kunkuni ya dawo hankalin shi ya dawo kujerar dake facing dinta ya zauna,
Zaman kurame sukeyi tsawon lokaci a falon yana ta danna wayarta ba Abinda yake kallo sai pix dinta baya gajiya da kallon su nan yayi connecting xenda ya tura duka, ita kuwa ganin ta gaji yasa tadan zame kan one siter din sai bacci don ta mugun gajiya da zaman shirun,
Saida ta dauki lokaci da yin baccin ya ajiye wayar ta tareda matsowa kusa da inda take ya zauna akasa ya saita wayar shi saida ya dauketa hoto yakai goma don kayan sunyi mata mugun kyau sai gyara. Gyalen takeyi tana kara kudundunewa,
Aje wayar yayi ya zuba mata ido, a hankali head dinta ya zame ya fadi idon shi ya mayar a saman sumar kan nata Ajiyar zuciya ya sauke tareda daga kyakkyawan farin hannun shi zuwa saman kan nata ya shafa. wani irin dadi ke ziyar tar zuciyar shi moment din na yimai dadi fiye da tunani gaba daya damuwar shi ta ragu,
A hankali ya shafo fuskar ta ya fitarda wani mugun numfashi a hankali yake yawo da hannun nashi saman fuskar tata har zuwa Abinda ke burgeshi shine lips dinta da shape dinsu gwanin burgewa ga wani maroon janbaki datasa yayi ma bakin kyau sosai,
Ji yake kamar ya fisgota ya tsotsa son ranshi he is eager to kiss her mouth runtse idanun shi yayi da suka fara canja Kala yafara hada wani irin mugun numfashin da zaka gano cewar lafiyar jikinshi ya motsa wani irin tashi yaji tsigar jikin shi nayi da sauri ya mike yana dafa kanshi dake juyamai " this is not right wake up,
Yabawa kanshi Amsa tareda wucewa dakinshi kai tsaye bathroom yafada saida ya kunna shower ya baje akasa he can explain how he is feeling but he is hurting beyond imagination this feeling is killing him slowly,
And is too late to cry wasu irin zafafan hawaye ne suke sakko wa daga idanun shi " why you Zainab why you Abinda yake mai maitawa kenan, saida ya dauki lokaci ruwan na dukan kanshi kafin ya cire rigar jikin shi ya wurgar na zubawa kyakkyawan kirjinshi mai cikeda yalwar gargasa masu tada tsigar jikin mace
Ga six pack's dinshi wow he is a real man completely handsome, yayi ta KO ina a hankali ya zamiye dogon wandon jeans din jikinshi kasa tareda boxer dinshi,
Ya kalli kirar mazantakar shi da take nan kamar ice ruwan sanyi yasakar mata yana magana akasa " zaki mutu a haka if you didn't get the right choice you are mean to be in only one hole in baki samuba sorry zaki mutu da mugun kishi da yunwa,
Dakyar ya dai daita lafiyar shi ya fito daure da towel ya zauna gefen gadon shi laptop dinshi ya fito da ita, jin kukan ta yasa shi sakin laptop din ya fito batareda ya tuna ba kaya a jikin shi ba,
Wata uwar fadowa tayi a kujera garin bacci goshin ta ya mugun buguwa da side stool din kujerar gyalen ma ya fadi sai kuka takeyi da karfi ga wurin har ya d'an tashi, dama head dinta ya dade a kasa,
Cikin sauri ya karaso jikin shi na rawa ya dagota da hannun shi yace " ke lafiya? Me yafaru? Subuhanallah yafada ganin yanda goshinta yayi ja Alamar ta bugu wurin yatashi sosai,
Kukanta takeyi sosai ko ido bata bude wa ya gyara zama akasan tareda dora hannun shi saman goshin nata ya danna, wani irin kara tasa tareda kamkameshi ta fada jikin shi jikinta na rawa,
Sumar wucin gadi yayi domin jin mace a kirjinshi a karon farko a rayuwar shi sannan. Macen ma Zainab oh my god zubewa yayi wanwas a kasa jikinshi yafara rawa tareda loosing control yakasa koda motsi tuni hannun shi ya fita a goshin ta ya dafe kasa da hannayen biyu duka ita kuwa kanta na saman kirjinshi sumar kanta na shafar sajen fuskar shi hannayen ta duka a kugunshi,
" yaya zafi goshi na karka kuma danna wa don Allah, don SAfNAH batada dauriya ko kadan ga shegen raki yariga yasanta tun tana karama ko lokacin da ta fara al Ada bai mantawa sunzo hutu tana gidan momyn shi,
Da tashiga bathroom taga jini ta fito da mugun ihu lokacin ya shigo ta kankame shi yaya naji ciwo a wurin fitsarina yaya jini yakeyi wurin wayyo zan mutu, saida momy tazo tajata daki tayi mata bayani tareda Nasiha ta shiga tai tayinta don taga Aunty Khadija nayi to kuma Abin sam baizo kanta ba,
Ya dade yana dariyar ta har ya koma, ita kuwa daga baya da ta gano shirmen ta sai takejin haushin shi yanzu yasan lokacin da ta fara Al Ada kenan,
Jin hannun ta ya zunguri marar shi da take daure yasa yayi saurin dawowa daga dogon zangon tunanin da yaje, don tadawo hankalin ta, a hankali tabude idanun ta tafara cin karo da kyakkyawar surar kinshin ji data dora kanta akai, wani irin ja baya tayi tareda saurin bajewa takasa cire idanun ta a packs da kirjinshi har wani irin Y'ar y'ar takeji ta yi saurin janyo gyalen ta dake kasa duk ta daburce ganin shi ba kaya sai towel tana hango sumar kirjinshi har zuwa marar shi,
Ta mugun dimaucewa da ganin halittar tashi, don haka da gudu ta kwashi kafarta ko takalmin bata daukaba tayi gidan momy a guje bako waige,
Kwanciya yayi akasa tareda kifewa yana wata irin sheshsheka kamar kuka ji yake dama capet din dake falon zai bude ya zura jikinshi ko zaiji sauki,
Her soft hands kill him completely don yaji touch din har tafin kafar shi lokaci ya dauka yana mulmula a kasan kafin yatashi dakyar ya na hada hanya ya koma dakn shi,
Yau yana ganin rayuwa shidai SAfNAH ta karasa shi, wasa wasa zazzabi mai mugun zafi ya rufeshi,
Ita kuwa tayi sa a ba momy a falon sai kareema dake goge goge ta shige dakinta tareda zubewa tana maida numfashi bata taba ganin irin kirar jikin shi ba a zahiri sai a movies wani irin Y'ar y'ar takeji itama ta runtse idanun ta tunawa da tayi she is married ,
Tafara istigifari tareda yima kanta Alkawarin bazata kuma yarda taje kusa dashi ko yakirata ta daina zuwa tunda ta ganshi ba kaya,
If she can remember she saw something a cikin towel dinshi yana motsi, wani irin ihu tayi data tuna taji ma lokacin da Abin ke taba ta " oh my god ya Abdulkareem d'an iska ne wallahi,
Wallahi ta daina kulashi, but he is so cute ga pack's dinshi sun burgeta tana son namiji mai maintaining jikin shi shiyasa john Abraham ke burgeta a film saboda building body dinshi da yakeyi and ya Abdulkareem is very handsome,
Wasa wasa har su Abdulraheem suka dawo suka sameshi yana rawar sanyi domin ya mugun jigata a kidime ya kira doctor tareda fadawa momy da batasan da dawowar SAfNAH ba, saida ta sakko taga dakin Abude, ta leka ganin ta kwance tace " baby yaushe kika dawo? " tundazu nadawo momy, to ina zuwa yayanki kareem ba lafiya,
Wani iri taji ba lafiya? Yaushe suka rabu da shi fa, to me yasa meshi All of the sudden? Jintayi jikinta yayi sanyi no matter what jinin ta ne shi, jitayi kamar tabi momy saidai she can't bazata iya hada ido dashiba,
Koda momy ta shiga har doctor ya mai Allura yana daura mai drip, saida ya gama yace "ina Alhaji ne? Momy tace baya gari yana Abuja, akwai matsala ne? " fitowa yayi falon suka biyoshi harda su Abdulmaleek yace " hajiya yakamata ku nemomai solution don yana fama da muguwar sha'awa da tadade tana damun shi KO satin can saida nayimai Allura sau biyu kuma nafada mai yayi wani Abu akai don Allurar nada matukar illa atareda shi
Saida ya mata bayani sosai ya tafi sannan Abdulmaleek yace " momy kisa Dady ya hadani idan Aure zaki yimai nimafa hakan ne kuma I love Amrah momy kusa bikin kusa shikuma ku samu wata ko a cikin danginki ko a family ku likamai tunda baya kula mata, Abdulraheem ma kutaimaka mai Shima halinsu daya da kareem,
Wani dirty look ya jefa mai kafin yace " momy tunda kun hanani SAfNAH yanzu zaku bani Khadija ko, please momy nima na shirya give me your daughter please Abdulmaleek ne ya ce momy gaskiya dady bai kyauta ba yanada handsome boys Yabawa wani can a waje this is not fear gida bai koshiba akai daji,
Wani irin farin ciki momy keji jin ya'yan ta zasuyi Aure a gida kuma da yaran da ta rena tasan komai nasu tasan bazata taba fuskantar matsalar surukai ba saidai Abdulkareem dinta takeji yanzu ta ina zasu bullo,
Komawa dakin nashi tayi tareda zama gefen gadon ta rike mai hannu, tun suna yara bakya taba gane damuwar shi he always hide his pain tausayi ya bata domin tasan koda yanason Abu bazai taba fada mata ba bude idanun shi yayi dakyar da suka k'ankance yace " momy,
Saurin rike hannun shi tayi " yes my son me kakeso? " bakomai momy cikina ke ciwo kawai badly, wani irin mugun tausayi irin na uwa ya darsu a cikin zuciyar ta tace " kareem Aure kakeso? Saurin girgiza kai yayi " aa momy banason Aure bazan yi Aure ba ni ,
" aa tunda Aure ya haifeka dole kayishi kareem yanzu tell me " me kakeson Ayi? " please momy don't tell Dady am not ready for marriage please,
" ok but your brothers are ready kuma kasan bazaka fita daban ba ko? Ga matsalar ka kuma " no momy is normal thing ai tunda inada lafiya,
" Hmm nidai next time idan ciwon ya kuma tashi zandauki mataki da kaina, na yarda momy,
Amrah bin SAfNAH sukayi domin jin dalilin guduwar ta tace "ai yaya Abdulkareem ne ya dawo dani bansan me na tsare mai ba , Shiru kawai Khadija