Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

*🌹IZZA A SO..!!🌹*
_(Diffrence Calture)_

_NIMCYLUV(sarauta)_

_CAMPTER 1: STRANGER_


*Sadaukarwa ga mutum Shida*

_Hassan A.T.K._
_Maman maama_
_Real Queen_
_Haseenatu Auta_
_my mummy and Daddy_
_Safna Aliyu jawabi_


*👉🏻GAISUWAR BAN GIRMA😘*

_Sakinerh_
_Fadar Nimcyluv_
_FIKRAR MARUBUTA_
_Real Nimcyluv_
_Hafsat A Garkuwa_
_Kainusa Writers_

*GAR GAƊI*
_koda wasa bana son a sauyamin labari kota wanne ɓangare💁‍♀️_

*JAN KUNNE👂🏻*
_banyi da niyar ai bata wata ƘABILA ba kawai saƙo zan bada ok_

_BISIMILLAHIR RAMANIR RAHIM_

***** ****** ******
Tunda daga nesa YARIMA SUDAS yake kallonta,duk wani movement nata yana kan idonsa,kwanansa uku da zuwa garin Igbo sai yau ya samu lokacin zagawa ganin garin.

Sanye take da wani baƙin yadi wanda tayi masa ɗaurin hawa biyu ta kawoshi iya cinyarta,sai rigar less fara tas mai ƙaton hannu,ta yiwa gashin kanta wani gado² like Alkaki sai Murjani data saka ta zagaye ko wanne tufka na kanta,ƙarfa sanye take da Murjani har guda 5 hakama hannunta.

Tafiya take kamar batasu sabida yadda take taka ƙasa like Queen,duk tafiyar da tayi sai jikinta yayi sharking wanda yake haddasa mutsar faffaɗan waist ɗinta.

Sannu a hankali motarsa ke tafiya kamar basu da wajan zuwa,ɗan zuge glass ɗin car ɗin yayi yana ƙara dubanta sosai like ya samu water yana jin kishirwa,ɗan taɓe baki yayi sannan ya maida glass ɗinsa ya rufe.

Motarce tazu dai² da ita amma ko ɗaga kai ba tayi ba,tsayawa motar tayi a gabanta ganin taƙi tsayawa yasa akayi parking motar waje ɗaya,side ɗin drever aka buɗe nan wani matashin saurayi ya bai yana,cikin sauri yasha gabanta,tsayawa tayi cak kallo ɗaya tayi masa ta ɗauke kai,ƙafa tasa zata ƙara tafiya still ya ƙara shan gabanta,ɗan kwabe face tayi ta tsaya tare da harɗe hannunta a saman brest ɗinta,wanda kana gani kasan babu brezia a jikinta.

Ɗan gyara tsaiwa yayi sannan ya kalleta yace.

"sannunki,ina zuwa haka?"

Shuru kawai tayi masa dan bata jin zata iya magana,domin ta alamar baƙone ba ƙabilarta ba,kula wanda ba ƙabilarta ba shine babban kuskure a rayuwarta,that why tayi masa shuru.

Ɗan jinjina kai yayi sannan ya sunkuyar da kai yace.

"tab big problms,naga akwai Izza a nan"

Saurin kallonsa tayi da alama tasu ta fahimci abinda ya keson cewa,ɗan murmushi yayi yace.

"pls ur name?"

OMEHI...is my name

Motar ya kallah,cikin sauri ya ƙarasa wajan motar ganin YARIMA SUDAS da kansa ya buɗe mota ya fito,rusunawa massenger yayi yace.

"tuba nake YARIMA aya feni"

Ko kallan inda yake YARIMA baiyi ba,tafiya ya fara wacce ya nayi zai tsaya da alamu baya tafiya mai nisa,harya ƙarasuwa inda take yayi kallonta yayi na 1min ya ɗauke kai,kusan 10min babu wanda yayi magana ɗan tsaki yaja haɗe da tabe ɓaki kafin yazu daf da ita,hannu yasa ya dafa shouldera ɗinta yace.

"I'm YARIMA SUDAS,than i'm hausa fulani,i want to say I LUV U and I WANT MARRY U no matter how"

Yana faɗin hakan ya juya ko inda take bai ƙara kallo ba,saida yayi 30min cif sannan ya isa ga motarsa yana zuwa aka buɗe masa ya shiga.

Itakam OMEHI jikinta ne ya shiga rawa sabida fargaba abinda zaije ya dawo,waye shi da zaisa rayuwarta da tasa acikin hatsari,tabbas baisan wacece ita ba da sai yayi regreat na abinda ya faɗa,wasu hawaye masu zafi suka shiga zubu mata na tausaya masa,wai zai aureta no matter how ƙafa tasa ta fara tafiya.

Tana shiga cikin gida aka turo ɗan aike tazu inji ADAMI(her father),jikin tane ya shiga rawa banda sharking body babu abinda take sabida tsuron daya bai yana a Oval face ɗinta.

Haka ta ɗauki ƙafa ta ƙara inda fada take,tana zuwa ta zube a kwance tare da miƙe hannayen sama da sunkuyar da ƙanta ƙasa tayi flat.

Wani gashin hannunsa ya girgiza tare da jijjiga kai wanda yasa wani irin abu sai wuyansa yasha wasu manyan Muraji,wajaɓ 5min sannan yace.

"AZUYA(ina kike)?"

Wannan shine kawai abinda yace mata,wani irin kuka take na tsuro da fargaba,babu shakka an ganta lokacin data tsaya da ƙabilan HAUSA,still tana kwancen ta kasa cewa komai dan bata iya ƙarya ba.

Jin shuru yayi yawa yasa KING GIMBA yace.

"Aje a ɗaureta"

***** *****
KATSINA

Cike titin yake da motoci,ba komai ya haddas hakan ba sai gusuli da wata ƙaramar mota mai kyan gaske tayi,kana ganin motar kasan mamallakin motar ya tara uwar dukiya ta abun mamaki.

Wanine yayi tsaki yace

"Mtwss daman haka masu kuɗinnan suke da alamar mai motar macace,kuma THE RICHER YOUNG LADY"

Wanine wanda yake kan lifan yakai kallonsa ga number motar yaga ansa SULATANA 5,wani wawan tsaki yaja sannan ya sauka akan lifan ɗin yayi wajan motar,wanine yayi saurin ce masa.

"malam da alama baka san ko wace ba ko?zaifi kyau ka koma motarka lokacin data gama muma tafi"

Saurayin ne ya kalleshi kamar bazai magana ba sai kuma yace.

"abarta shirmema kenan"

Yana faɗin hakan yayi wajan motar...



*NA KUƊI NE,VIP 400 REGULAR 200,ZAKA TURO TA VTU, 0116886423 NA'IMA SULAIMAN S🤟🏻TARE DA SHAIDAR BIYA NA SCREENSHORT,MASU KATI KUMA ZAKUYI SNAP KATIN A TUROMIN TA WASAPP NO👉🏻08119237616🥰😘*

Koda kuɗinka saida rabunka Ahha🤞🏻

COMMENTS#
SHARE#
VOTE#

Sarauta👸🏻👸🏻ce👈🏻


*🌹IZZAR SO..!!🌹*
_(Diffrence Calture)_

_NIMCYLUV(Sarauta)_

_CAMPTER 2:FIGHT PARTNER & YARIMA SULTAN_

*WAƘA ILIMI CE*
*RUBUTU BASIRA NE*
*BAIWA DAGA ALLAH NE*

Hau'wau Abubakar kinbiya kuɗi ta Vtu baki magana ba idan kinjini.

*Sadaukarwa gareku masoyan gaskiya*

Angel mrss Flower
Sweetie Haseenatu
Sis ummu Najma
Matar Soja
Anty Safna
Anty Hafsat A Garkuwa


****** ****** *******
Tafiya ya fara har yazu bakin motar,wajan 5min da zuwansa bata buɗe motar ba kuma he alrdy knew ta ganshi but no prblm,hannu yasa ya shiga knoking glass ɗin shuru bata buɗe ba kuma yana da tabbas taji,he still knoking her car badly,but she did respond his knoking,ɗan tsayawa yayi yana tunani he wonder why she did open the glass,mtwss yaja tsaki yana ta kaicin mutum dan yana da kuɗi ya dinga nuna Izza he hate dat ƙafarsa ya ɗaga da niyar tafiya ya tsinkayi wata cool voice na cewa.

"Hy poor Man"

Cak ya tsaya bai juyo ba tabbas yaji sunan data ƙirashi dashi kuma yaji shunan har down heart ɗinsa,she call him poor Man meyasa waƴannan yaran masu kuɗi suke haka ne,Meysa wasu ke yanke hukunci ba tare da sunsan ko su waye ba,fuck u stupid gal shine kawai abinda ya iya cewa.

Bai san da zuwansu ba sai ganinsu yayi a gabansu,wasu manyan mutane ne masu uniform a jikinsu da alama fadawa ne,ba tare da sunce komai ba suka cakume shi zuwa wajan motar.

Ɗan zuge glass ɗin tayi haɗe da ƙare masa kallo kafin ta juyar da kanta gefe tace.

"What is the matter?"

Ta faɗa lokacin data sauke ajjiyar zuciya da alama maganar tayi mata tsayi,than bata saba mai tsayin ba dat why tayi maganar a taƙaice.

Ɗauke kai yayi baice komai ba dan bata buƙatar jin komai daga gareshi,hatsalima tsanarta yaji ya saukar masa baison ganinta gaba ɗaya,ware manyan idonsa yayi jin abinda tace.

"kasa darty hands ɗinka ka taɓan mota,ko ubanka nada kuɗinta ne?"

Runtsa idonsa yayi heartbeat ɗinsa na ƙaruwa lokacu ɗaya,yasu yayi shuru amma he can't.

"stop call my Papa for dat name ok"

Abinda za iya cewa kenan ya juyar da kansa waje ɗaya,fadawan ne suka fara magana cikin faɗa.

"Hattara dai matalaucin saurayi Gimbiya SULTANA ce a gabanka"

Wayarta ta ɗan danna mai kirar iphone kafin ta ɗaugo ta kallesa tun daga sama har ƙasa tace.

"ina mamaki talaka da rashin kunya,kajajawa UWARKA ko wace ita kuma zanga waye UBANKA"

Tana gama faɗin hakan ta bawa drever dabar dreving,cikin sauri fadawan suka fara shiga motarsu haka suka fara hucewa suna barin wajan kowa ya fara jan abin hawansa domin barin wajan,nan titi ya shafe kowa yayi gaba abinsa.

Wanine yazu wajan yana tafe da lifan ɗinsa yace.

"kayi kuskuren yin magana da ita,domin ta fika ƙarfin mulki izza da ta ƙama uwa uba dukiya,she is the Richer Young Lady faɗa da ita babu riba so ka kiyaye frnd"

Ya faɗin hakan yana miƙa masa Lifan ɗinsa,harya tafi taji muryarsa mai cike da kwarjini da haiba yace.

"bana intrupt ga kowa amma tabbas zan nuna mata ni ABDALLAH ba sa'an ta bane,bana da kuɗi ko mulki amma tabbas zan nuna mata kalar ƙarfin IZZA TA i promise dat"

Yana faɗin hakan yawau Lifan ɗinsa cike da nutsuwa yayi gaba abinda.
******* *******
Zaune take a fadarta wacce aka cika da kayan mure rayuwa da kuma alatu,mutum 2 ne a tsaye gefe da gefenta suna mata firfita,sai wasu guda biyun suna mata tausa a ƙafarta.

Wanine ya shigo da sauri tare durƙosuwa yaja jinjina hannunsa alamar gaisuwa.

"Gimbiya ta amsa miƙe dafe dakai?"

Ɗan aikenne ya ƙara sunkuyar da kansa ƙasa yace.

"aya feni Gimbiya na tuba,kamar yadda kika saka mubi wannan matsiyancin mutumin munbi shi amma mun kasa gano inda yake da zama"

Ɗan motsawa tayi and she stand shaking her legs,wajan 20min kafin ta numfasa tace.

"wannan wacce irin maganar ban zane,a Ƙasata kuma Jahata kuma Garina a Masarauta amma ace an nemi the poor Man an rasa no pls"

Tana faɗin hakan taja bakinta tayi shuru kamar ba ita tayi magana ba.

To yana zuwa ɗan ƙaramin gida da yake ciki babu inda ya nufa sai wani ƙaramin ɗaki mai duhu da ginin ƙasa,yana shiga ya murɗa zoɓen hannunsa nan take wani haske ya bai yana daga jikin zoɓen babu inda hasken ya tsaya sai jikin wani tafkeken madubi wanda yake jin gine a jikin bango,gaba ɗaya jikin madubin jiƙe yake da wani ruwa mai ɗan kala².

Idonsa ya lumshe tare da ɗan motsa bakinsa,ɗan ƙaramin lokaci madubin yayi wata ƙara sannan yayi haske sosai.

Cikin nutsiwa yake buɗe idonsa harya gaba buɗeshi akan madubin,ɗan waro ido yayi tare da tankwashe ƙafafunsa,sosai fuskarsa fa faɗaɗa da murmushin jin abinda Gimbiya SULTANA take cewa.

Ƙara kallon madubin yayi yana kallon cikin fadarta ta sosai,muryarta ya tsinkaya fa cikin madubin.

"duk inda yake a faɗin garin nan inaso aje anemo min wannan THE POOR MAN ɗin"

Dariya yayi sosai domin ABDALLAH yana da fara'a sosai bai fiya ajjiye ɓacin rai ba,amma tabbas abinda tayi masa ya tsaya masa a rai,bashi da niyar wahalar da ita ko cutar da wani rai dake duniya,amma zaiyi amfani da kalan izzar sa.
****** ****** *****

LOKUJA

Haka ODOME(sarki)yasa aka tusa OMEHI a gaba,har zuwa wani ɗan ƙaramin ɗaki mai duhu da kuma ƙayoyi.

Tana ji tana gani aka saka wata sarƙa aka ɗaureta da ita.

wajan FADAWA 50 ODOME(sarki)yasa aka baza a gidan sarauta domin yi masa gadi kata a kuskura koda wasa abar OMEHI ta fita hakan babban kuskure ne.

FADAWA 20 cif yasa suje su nemu masa inda wannan baƙin ƘABILAN suke,domin yasa alwashi akansu zai nuna masu ƘABILAN EBIRA KOTU da ban suke da sauran ƘABILU zai nuna masu ƙarfin iko da kuma IZZAR SO akan tilon ƴarsa OMEHI.

Duk wani binkice da zasuyi sunyi amma babu YARIMA SULTAN babu labarinsa,haka suka haƙura da nema suka koma FADA.

YARIMA SULTAN yana kishin giɗe akan wata ƙatuwar sofa ƙirar Royal,lumshe ido yayi yana sauraron heartbeat ɗinsa.

Sanye yake da wata Al,kyabba Coffee and milk colour sai milk cobet shoe sau ciki,da wata hula ta alfarma kana ganinta kasan ta manyan mutane ce masu sarauta da kuma ƙarfin iko.

Tashi yayi cike da nutsuwa wajan 5min da tsaiwarsa amma ya gagara ɗaga ƙafarsa domin tafiya,saida yayi wajan 10min a tsaye kafin yasa ƙafa ya fara tafiya har yazu compound na gidan daya sauka.

Tsayawa yayi cak jin muryarsa best frnd ɗinsa domin danshi yazu garin.

"YARIMA SULTAN kayi kuskuren son ɗiyar ƙabilanmu kasan akwai hatsari akan hakan,wannan ODOME(sarki)yafi kowa taurin kai da kuma tsayawa akan ra'ayinsa,pls stop loving her"

Ya faɗa da murya mai rauni,ɗan kallonsa kawai yayi baice masa komai,so yake yace masa"stop intrupt me"but kalmar ta gagara fitowa a bakinsa,motarsa ya buɗe ya shiga tare dayi mata key ya fara ta fiya a hankali tamkar ba a mota yake ba.

Lokacin da Labari ya zuwa ONJA(mahaifiyar omehi)cewar ODOME(sarki) ya ɗaure tilon ƴarta hankalinta ya tashi fiye da sosai,rai ɓace ta nufi flat ɗinsa domin alrdy night yanzu an tashi a FADA.

Kwance ta sameshi akan bed yana duba wani ƙaton Littafi,da sauri ta ƙara wajansa haɗe da rusuna kanta alamar gaisuwa.

"Uhm" shine kawai abinda yace.

"Naji hukunci da kayi akan ƴarmu amma zansu naga naji abinda tayi maka?"

Littafin ya ajjiye tare da kallonta yace.

"Ƴarmu ta ɗebu ruwan dafa kanta, Ta fara soyyaya da ƘABILAN HAUSA"

Jikin ONJA na tsuma tayi saurin hayewa kan bed ɗin tare da kifa kanta a cinyarsa nan ta shiga rera kuka na tausayin ƴarta domin tasan bazai mata da wasa ba,itama ba goyan bayan Soyyayarta da ƘABILAN HAUSA,domin taga hulaƙancin da sukayiwa ƴar ONKWO(kawun ta) ɗinta,sun hulaƙanta sannan sukai mata kishiya tare da kurota gida.

Ƙarfe 10² na dare MASARAUTA tayi shuru babu komai sai kukan tsintsaye da kuma sauran dabbo bi,ɗakin ya ƙara duhu sosai,da kyar take fitar da numfashi ta wahala sosai bansa ƙishirwa babu abinda ta keji ga wani tsuro daya cika zuciyarta.

A hankali taji tafiya a nayi kamar ba'a son,ɗan waro ido tayi jikinta ya fara tsuma na tsuro,bata iya ganin kowa balle taga mai shigowa.

Daf da ita aka tsaya sannan aka saka hannu aka shafi face ɗinta,wani irin yarr taji a jikinta lokacin da hannunsa ya sauka akan skin ɗinta,wani sihirtaccen ƙamshi ta yana shiga hancinta.

Bai ƙara taɓa ta ba,sai sarƙar daya shiga kuncewa harya gama,saurin zubewa ƙasa tayi lokacin daya gama kunceta.

Gaba ɗaya ɗan ƙaramin zanin data ɗaura mai hawa biyu ya tattare da kaɗan ya huce waist ɗinta,gaba ɗaya manyan cinyoyinta suka bai yana,har wani sharning suke.

"Hy when nace ina sonki da har zaki faɗa a gidanku azu na nemana kamar wanda nayi maku sata,wama ya damu dake ko meye a masarautar taku ohhu"

Ya faɗa a wahalce lokacin da yake taɓe baki .

Mamaki ne ya cika OMEHI mutumin da aka gama yawo akansa ba'a ganshi ba,amma shine yazu har cikin MASARAUTARSU kuma har inda yafi ko ina tsaro to ina FADAWAn suke?anya wannan mutum ne ita zai rainawa hankali wai yaushe yace yana sonta ta kula yana da ta ƙama da kuma izza.

Tashi tayi a hankali ta fara tafiya,ƴar ƙara ta saki lokacin data taka wata ƙaya.

Runtsa idonsa yayi ya naji kamar shiya taka,haka taci gaba da tafiya tazu daf dashi tayi tuntube da wani abu.

Luuu tayi zata faɗi yayi saurin ta rota ta faɗa saman ƙirjinsa.

"Auchii"

Tace lokacin da ƙafarta take zubar da jini,taɓe baki yayi dan baya son haya niya,jin kukanta na damun kunnansa kuma still tana jikinsa sai wani ƙara kwantar da kai take.

Wata kujera ya gani daf dashi a kasalance ya jawo kujerar ya zauna,zaunar da ita yayi akan cinyarsa.

Ɗan lumshe ido yayi jin tsinin brest ɗinta a ƙirjinsa,ƙafarta ya kama tare dasa hannu ya fara cire ƙayar ƙarfa,wata ƙara ta saki lokacin daya ja ƙayar,tsaki yaja yace.

"lazy gal"

Ƙara jan ƙayar yayi jin zata fashe da kuka yasa ta ɗora tattausan pink lips ɗinsa a saman nata ba tare daya haɗe bakinsu ba,wani iri gaba ɗaya suka ji gaba ɗayansu wannan shine first time da hakan ya kasance dasu.

Lokacin daya ke shirin zaro ƙayar tayi saurin buɗe baki zatai kuka,nan YARIMA yayi saurin haɗe bakinsu badan a san ransa ba,domin idan tayi kukan dai yake da rabewar kansa.

Wata ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da taji ɗumin bakinsa cikin nata,ƙara shigewa jikinsa tayi wanda bama tasan tayi hakan ba hawaye na bin face ɗinta na zaba.

Wani irin sucking Harshensa tayi wanda bata sani ba,lokacin daya gama zaro ƙayar saurin ƙanƙame shi tayi tana jin wata zaɓa na tsagar mata.

Lumshe ido yayi jin tayiwa harshensa wata irin tsotsa ta musamman cikin rashin sani.

Ko motsi SULTAN baiba,hannunsa ya ɗan zura ta bayan rigarta domin tabbatar da abinda yake tunanin.

Jin tattausan Hannunsa a bayanta wanda take ji kamar yana mafa tafiyan tsutsa yasa tayi saurin lumshe ido tare da sauke wani numfashi.

Ɗan zare bakinsa yayi a nata cikin kasala yace.

"kee kada kiyimin fyaɗe kike wani lumshe ido"

Ya faɗa lokacin da hannunsa yake sauka saman brest ɗinta.

Saurin banƙaru ƙirji tayi jin kamar yana data mata wani abu wanda bata san ko mene ba.

Bakinsa ya mayar dai² kunanta yana fitar da numfashi mai zafi yace.

"why bakya saka brezia"

Ya faɗa lokacin da hannunsa yake ƙara sauka a ɗaya brest ɗin nata.

Dai² lokacin da wasu FADAWA suka shigo ɗakin hannunsu ɗauke da bulalai.




*NA KUƊI NE GAMAI SU'VIP 400 REGULAR 200,ZAKA TURO KUƊIN TA VTU, 0116886423 NA'IMA SULAIMAN S🤟🏻TARE DA SHADAR BIYA NA SCREENSHORT,MASU KATI KUMA ZAKUYI SNAP NA KATIN A TUROMIN TA WASAPP NO👉🏻08119237616🥰*

Kada ka bari a baka labari🤞🏻


COMMENTS#
SHARE#
VOTE#



Sarauta👸🏻👸🏻ce👈🏻


*🌹IZZAR SO..!!🌹*
_(Diffrence Calture)_

_NIMCYLUV(Sarauta)_

_CAMPTER 3_
_THE MAGIC_


*💃🧁🎂Happy Anniversary KAINUWA WRITER Allah ya ƙara zumunci basira da kuma ɗaukaka🎂🎂ANTY FAUZA muna yinki sosai🎂*


Thank you Muhammad Ibarhamin🥰😍😍Sweetie Neeshar Jay




******* ******* *****
Tsaya FADAWAN sukai suna mamaki wannan mutumin daya shiga har ɗakin DUHU wajan GIMBIYA OMEHI waye shi?wannan shine tambayar da sukeso suyi amma sun kasa,sabida yadda yayi masu ƙwarjini wanine yayi ta maza daga cikinsu yace.

"Hattara matashin saurayi wanne kuskure ne ya kawo ka nan?"

Sabida ɗan Duhun ɗakin basa iya ganin hannunsa wanda yake saman brest ɗinta,ɗan zame hannunsa yayi, sannan ya kallesu tas,taɓe baki yayi shidai sam wannan masarautar batai masa ba sai shigen IZZA da kwakkafi,wajan 5min sannan yace.


"Kai!..ko daman haka kuke idan SARKI idan yayi baƙo, daga wata ƙasar,shin bai faɗa maku shiya turoni nan ba?"



Jikin sune ya fara tsuma sabida yadda SUDAS yake masu magana like KING,gaba ɗaya suka zuɓe a ƙasa flat tare da miƙar da hannayensu alamar gaisuwa irin tasu ta EGBURA KOTO.




Wajan 10min bai musu magana ba,hankalinsa nakasan OMEHI wacce tayi lamu a jikinsa tana sauke numfashi,kana ganinta kasan ta wahala fiye da tunanin mutum gaba ɗaya shatin sarƙar da aka ɗaure ta ya fito a beauty skin ɗinta.


Jin ana motsi kusa dasu yasa ya ɗaugo kai,ɗan waro ido waje yayi ganinsu yayi still a kwance a ƙasa ko motsi ba suyi ba,ikon Allah wannan shi ake kira da Allah ɗaya gari banban,ƙafasar yasa a hankalin ya zunguri hannun wani,cikin sauri ya kalli SUDAS da ido yayi masu alama dasu fita a ɗakin.


Da sauri yayiwa sauran magana cikin yaransu na EGBURA KOTO few minutes suka bar ɗakin duhu ya rage daga SUDAS sai OMEHI.


Ya tsuna face yayi alamar gajiya,hannu yasa yaja skin ɗin wuyanta,ƴar ƙara tayi domin zafin da taji,ɗan turo baki tayi domin har wani bacci ya fara ɗi banta.

"Kee.ko kunya babu kin wani hayemin Cinya,sabida kin saba hawa cinyar maza ko?"


Yayi maganar kamar zaiyi kuka,sabida yadda maganar keyi masa tsayi,har mamakin yadda yake mata duguwar magana yake.


Tashi tayi a jikinsa babu ƙwari sosai ta fara ƙare masa kallo,fari ne sosai kamarka taɓa shi jini ya fito,he has a round face wacce take ɗauke da kyakkyawan IYI (idonsa) farare tas dasu manya wanda suke ɗauke da gashi zara²,dugwan AHI (hanci) gareshi wanda yazu dai² ɗan ƙaramin bakinsa wanda yake ɗauke da pink lips masu kauri, yana da manyan dimples saɓanin ita,gaba ɗaya zata iya cewa he more beautiful more than her.


"wannan kallon fa?"

Shine maganar da taji ya faɗa a saitin kunnanta,saurin lumshe ido tayi,takun tafiyarsa taji alamar zai bar wajan,da sauri tabi bayansa yana gaf da fita yaji tattausan hannunta cikin nasa,tsayawa yayi cak bai juyo ba,magana tayi da muryarta mai sanyin gaske wacce ba komai take iya faɗa da hausa ba.

"Nifa?"

Shine abinda tace lokacin da take kallon cikin idonsa,banza yayi mata ya ƙasa cewa komai idon tane ya kawo ruwa a ƙaro na biyu tace.

"pls I'm scared"


Kallonta yayi sannan yace.

"toni na kawo ki nan?kawai kije kice bana sonki kinga sai a kwanceki,gobe ina son kibar gurin nan domin ina son ganinki,ko baki zuba babu shakka i most come"


Yana faɗin hakan yasa kai yayi ficewarsa hankali kwance.

*****
Washe gari

IDU(sarki)da kansa yazu ɗakin DUHUN da aka saka ta,tana ganinsa ta zube a kasa tare da faɗin.



"WAHARADA ADAMI(good morning my father)"



Ɗauke kai yayi dan baya son ganin kukanta sam,sabida ita ɗaya yake da ita amma hakan ba zaisa yaƙi hukunta taba bisa laifin da tayi,a kaushashe yace.



"BAI(Come)"


Yana faɗin hakan ya juya ya nufi cikin FADA.



DOWNLOAD
DOWNLOAD
Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment